Thank you,zan yiwa jekadi magana idan na Isa makaranta inshallah.
Suna Isa makaranta takira jekadi saidata jira jekadi tagama gaisuwarta ta amsa cikin bawa jekadi nata girman itama kafin ta fadawa jekadi buqatarta tason akawo Mata 'yar uwarta padima tazo Mata ganin gida.
Ba musu jekadi tace"
Angama Inshallah MUSHRA,zanje yanzu na sanarwa Anneti ta sanarwa da MALEEK sai a aika gida ataho da ita Nan daganan sai akawo Miki ita har inda kikeso.
Koda jekadi ta isarda saqon NURU ga Anneti Bata musaba tace jekadi ta isarwa da MALEEK sakon aikuwa Kai tsaye shima ta isarda sakon a waya ta hanyar Mr Omar Wanda yace anbasu dama take washe gari aka aika aka taho da padima wadda Ta taho badan iyayensu sunso ba sai Dan saqon ta hanyar kaleeb ya iso musu.
Abal ya tabbatarwada padima duk yaji wani mugun labari yasamu NURU bashi ba ita har abada hakama ammi Kuma ahaka taji takuma amince saidai ta qudurta bazatayiwa NURU komaiba kodan kalaman iyayensu saidai bazata dawoba saitasamu nata rabon na ingantacciyar rayuwa ta taho tabar amed da mugun mamaki da baqin cikin daya kaisa Shan mugun qudurirrika akan ko zaiyi yawo tsirara bazata jimaba zaimata aikinda ko wata bazata rufaba acan saita dawo saidai Kuma wani tunanin daban yasashi Kiran mahaifinsa dake cikin amintaccin NEGES yafada Masa zuwan padima Wanda shima atake yafadawa NEGES.
Kallon jekadi Anneti tayi lokacinda take miqa Mata saqon NURU na wata sabuwar madarar raqumi da akaiwa Hadi da sinadarun Karin kyan fata Da wasu abubuwan ma tace"
Wannan sakon NURU ne da hannunki kullum Zaki ringa Bata tana shansa harya qare sbd na yanke shawaran kece Zaki Kai Mata 'yar uwarta ki zauna acan sai lokacinda tagama ziyararta kudawo tare sbd dalilai na Kare maleek da iyalansa duk da 'yar uwartane Amma bamusan Yaya halayenta sukeba musamman gashi ziyarar tazo a bazata.
Yanda kikace haka za'ayi Anneti.
Miqewa tayi ta fice Tana sake miqa gaisuwarta.
Tana fitowa duk da darene sosai saitaji tana buqatan zuwa ta duba lafiyar 'yar amanar NURU Dan kuwa tamkar amanartane NURU tabata Dan haka ta nufa sashen Kai tsaye.
Tun daga nesa taga kamar wutar sashen a kashe take sai abin yabata mamaki ta Dan dakata tareda dudduba sauran sassan duk hanyoyinsu wuta a kunne.
Daga can ciki kuwa gyara tsayuwa yakoob yayi Yana kallon padima dakewa tarin darhamai da danyen zinarai daya zube agabanta kallon haramun Kamar zata cinyesu abakinta yace"
Yaya Zaki iya kokuwa??
Hadiye wani yawu tayi tareda danne kwadayinta ta kallesa tsoronta na bayyanuwa tace"
Bazan iya kisaba wlh sbd ban iyaba bantabayiba.
Wani kallon Kai tsaye yayi Mata Yana sake zuba Mata wasu akan wainnan yace"
Ba kisa zakiyiba zuba Masa kawai Zakiyi a abunsha sauran aikin anan zamu qarashi,
Idan Kika cika wannan aikin akwai alqawari me girma na cikar buri da akai Miki alqawari daga shugabana haka zalika Kuma fitar maganar daidai take da bakin rayuwarki.
Wani kallon tsoro biyu tayi Masa kayan cikinta na juyawa sbd duk balainta batakai na kashe wani ba
Waninma maleek datake 'dan yiwa kanta kwadayinsa dukda tasan da wuya ita ko bashiba burinta dai gidan mulki
Yanxu ta Yaya zata iya kisa?.
Kuma aikinma batasan na ainihin wayeba tunda yadaice shugabansa bai fada ko wayeba.
Ciro wani qyalle yayi ya miqa Mata tareda cewa wannan ki warware gashinki ki dauresa aciki idan kinje can so daya kawai akeso ki juye Masa duka a abunsha kawai Banda abinci,
Idan kinzuba kiyi flushing din kyallen.
Miqa Mata yayi ya juya ya fice Yana cewa"
Sauran bayanin idan andawo Nan zakijisha.
Fitowa yayi fuskarsa rufe da kayan bayi Mata ya wuce batareda waiwayeba ya fice gabaki daya daga gurin.
Da mamaki jekadi tabi bayan baiwar data fito daga sassan Dan Haka ta qaraso da sauri tana sake duddubawa kafin ta nufa kofar Kai tsaye tashiga
padima dataji motsi tayi saurin boye darhaman tareda janyo abincinta da bataciba gabanta tareda zaunawa ta kishingida tareda rufe idanu har jekadin tashigo.
Da rashin yarda da mamaki jekadi ke kallon koina kafin ta kalli padima Kai tsaye tace"
Kallon tsaf jekadi Tai Mata kafin tayiwa abincin da aka kawo din ta tako ahankali tana kallon abincin takai hannu ta bude tayi Masa kallon tsaf tareda Dan Kai hannunta a kaikaice taji dumin abincin Wanda baida dumi ko kadan ta dago ta kalli padiman kallon tsaf tasaki wani murmushin bazata dayasa padiman Dan washe Baki itama tace"
Saida safe ki huta lafiya"" ta juya ta fice batareda yiwa padima sauyiba ko alamar komai.
Tana fita padima ta sauke ajiyar zuciya tareda warware gashinta tasake gyarawa kullin zama cikin yalwataccen gashinta.
Ta zaro uwar dukiyar data boye tana tunanin inda zata kaita kafin tadawo.
Zagaye tafara cikin tsananin tsoro da firgici Dan ganinta da wannan darhaman masu tarin yawa zasu iya kaita lahira, gabaki daya tsoro da tashin hankali takeji wace masifar ce wannan daga zuwanta ko Paris din Bata qetaraba ta hadu da wannan balain yanxu idan taqi Yi ance abakin ranta,
Idan tafadawa wanima abakin ranta,hakama idantace zata tona tafada gskia batasan waye ya aikoba Dan aikenma fuskarsa rabi arufe babbar masifar datafisu shine idan ta aikata tayi kisan Kai ga Wanda tasan ko gunduwa gunduwan gawarta Kare suka samuci tayi arziki to ita Kam wane tashin hankali ne wannan.
Tana hada wani mugun zufa ta dauresu waje daya tareda cusawa cikin kayanta na sawa takoma gefe ta zauna har lokacin gumi take hadawa ta Nemo numbern amed sbd sanin shikadaine abokin cin mushenta na rayuwa.
Yana ganin kiranta yasaki ajiyar zuciya sbd abinda yake jira kenan Dan mahaifinsa ya fada Masa komai Dan shine yaje gurin padiman.
Dauka yayi cikin matsewa sbd har lokacin takaice yake da ita yace"
Lafiya dai ko Kira da wannan tsohon daren.
Wani wahalallen numfashi tasaki cikin qasa da murya tace"
Amed inason ganinka a Giza komai tsanani gobe Dan Allah.
Kallon mahaifinsa yayi sbd tun Rana ya iso Giza din yau shima sbd wannan tarkon nasu ya Dan sake Bata murya yace"
Sbd me zanzo kiranki?
Kinga karki rainamun da hankali Mana.
Cikin rawar murya tace"
Dan Allah amed kazo kokuma idan bazaka samu zuwa ba ka hadani da mahaifinka wlh Ina cikin wani mummunan tashin hankali ne na..... shiru tayi tana tuno maganar da Dan Aiken yafada Mata dazu hawayen cikin idonta suka gangaro Mata ta sauya zancen da cewa"
Akwai dukiyar NURU ce a hannuna inason baka ka Adana min harna dawo sbd bazan bataba batamasan da itaba.
Washe Baki yayi Kai tsaye Yana cewa"
Ganinan tafe yanzu kuwa.
Da mamaki tace" yanxu Kuma?
Kana gizah ne dama?
Da sauri yahau gyaran zancen da cewa"
Aa inanufin zan fadawa mahaifina zaishigo ya karba ta sirrance.
Bata yadda dashiba Dan taji gargada a zancensa Amma yanxu tunda tanason kubuta daga wannan saita ciro maganin da aka Bata ta Raba biyu ta bude gaban wata sarqar daham dake cikinsu tasaka dayake qaramine saiya shige ta maida Dan locket din ta rufe tana cewa"
Idan ta 'batarmin acan tareda zamuje qasa Dan ga shaida nan nasaka acikin kayan Kuma bazaka taba ganowaba.
##MAMUH#
Zaku biya kudinku acikin wannan asusun namu na banki๐๐
0225878823 Hafsat Kabir Umar GTB
saiku turawa wannnan numban shedan biyanku(evidence of payment)๐๐
*_08085405215_*
IDAN KUMA KATIN WAYANE KO VTU/TRANSFER ZAKU TURA TA WANNAN NUMBER TAREDA SHEDARKU๐๐
ย 0903ย 234ย 5899
*_Mamuhgee 26_*
Washe gari sakayau taji ta Dan rage tashin hankalinta sbd ta rabu da dukiyar Dan hakanan taji Kamar jakadi Bata yarda da itaba ita yanxu data tabbatarda mutuwa ba abin Wasa bace data ji tafara Jin kamshinta zuwanta gizah sbd jiya harzuwama yanxu cikin matsanancin tashin hankali takejin kanta gabaki daya kusan Rabin zumudin tafiyar yabarta tsoro da shakkun abinda zai iya faruwa gaba shine yafi komai cikata yanxu gefe daya gasu abal tana Isa sukaji wani abun yafaru ayanda tasan abal dinsu dakansa zai iya bada shedar kome yafaru itace...
Gyaran muryan jekadi ya dawo da ita zurfin tunanin data shiga ta dago ta kalleta jiki duk amace ta Dan rusuna ta gaidata
Jekadi ta amsa cikin sakewa tace"
Bismillah zamu wuce Inshallah.
Janyo Jakarta tayi suka fito daganan har sassan Anneti aka fara kaita ta gaidata cikin tsananin girmamawa da tsarguwa kafin suka fito bayan sun Isa gate na biyu Dana uku Saida aka bincike kayanta tsaf kafin suka fito main gate inda dakarun tsaro suke sunfi guda ashirin suka fice daga delah gizah zuwa airport manyan motocin tsaro biyu na bayansu har airport.
********
Yau tunda safe suka fice duk su dukansu sbd exams dasuka fara ayau din ga uwa uba ita NURU tana gama da ciwon Mara sama sama dam idan zatayi period kusan kowane wata saitayi ciwon Mara ga uwa uba Imran da kwanakin Nan tunaninsa yakasa barinta Jin cewar bayada lafiya sosai
Tausayinsa takeji har cikin zuciyarta saidai tasan matuqar ba afiace zataje ganinsaba tabita itadashi iyakaci addua.
Suna fitowa yau sbd sammako dasukayi cikin itace agaba tana gyara daurin kanta na scarf fari shikuma Yana fitowa daga geamin dinsa wasu qananun zufa dasuka fiffito Masa suna gangara daga fatarsa da tsantsinta ya hanasu zama ta dago ta kallesa wata irin mummunan kunya ta kamata tayi sauri dauke Kai kasa batasan lokacinda tace"
Gud morning ba.
Kallo daya tayi Mata daga sama zuwa qasa ta dauke kansa ya wuce Kamar bai lura dasuba afia dayake tasan halin dad dinta saitayi gaba sbd sanin jinin mulkin ya motsa akansu su 'yayansa.
NURU ma hakanan tabi bayan afia tana kashe wayarta suka fada mota suka wuce.
Sai yamma lis suka dawo Kai tsaye daki suka nufa kowa yayi wanka ko abincin kirki NURU bataciba sallah kawai tayi ta janyo laptop tareda wasu takardun tahau karatu afia ma libry ta wuce Dan ita tafi ganewa karatu acan.
Daqyar kowaccensu tayi sallar ishai sbd bacci da gajiya suka Dan sake tattaba karatun bacci yayi gaba da kowaccensu a inda take.
Sai cikin tsakiyar dare su padima suka iso Dan haka ko cikin main gidan ba'a Bari sunshigo ba sbd MALEEK na Nan Dan haka part din masu aiki suka sauka akan seda safe zasu Shiga cikin gidan.
Tunda safe sukuma su NURU suka wuce school sbd jiya bacci be barsu sunyi karatunba sosai shiyasa Koda safe dasu padima suka samu shigowa su NURU sun wuce aka sauketa dakin dake kusadana mum Sarah na jekadi ma Yana gefen nata saiya zama sun sanya dakinta tsakiya.
Kallon aljannar duniya takeyi hawaye na silalo Mata a fili tace"
Wannan wane irin masiface take bibiyata,
Amed Kaine ka cutatarda rayuwata wannan rabon ya subuce min.
Kallon dakin da aka sauketa tayi Wanda aka Kira Dana saukan baqi Wanda tasan har abada kila ko a mafarki bazata samu irinsa ba matuqar ba aikin da aka Bata tayiba dasukai Mata alqawarin cikar buri.
Shafa kanta tayi taji maganin na ciki ta sauke ajiyar zuciya tana bawa kanta qwarin gwiwan aikatawa.
Da wannan tunanin tayini tana kallon kanta a madubi sbd ko tsaron dake Nan gidan ba qarami bane tsaf zatayi ta bakin ranta ba duniyar ba lahirar Dan haka Dole Saida taka tsantsan.
Jekadi ce tafara fitowa ta russuna cikin girmamawa tace"
Barka da dawowa ikon MALEEK na gizah.
Da murmushi ta matso tareda girmamawa itama tace"
Allah yaqarawa jekadi matsayi
Kun iso lafiya?
Ya kuka baro Anneti.
Murmushin ganinta cikin sabon sauyi jekadi tayi sbd lurada Kamar taqara Dan sakewa fiyeda da tace"
Anneti na miqo gaisuwarta gareki da sauran iyalan MALEEK gabaki daya.
Muna amsawa tace tana kallon kofar da padima ta fito fes hartayi wanka ta Sanya doguwar riga me Fadi sosai ta qarasa da Dan sauri suka rungume juna suna yare tana tambayarta su abal da ammi da meryam.
Duk suna lafiya ta amsa tana yiwa afia barka da dawowa cikin 'yar girmamawa.
Tareda padiman suka qarasa dakinsu sunata yare Wanda yasa afia keta Binsu da murmushin burgeta dasukai musamman NURU daketa nuna kulawa ga 'yar uwarta saitaji NURUn na sake Shiga ranta tace"
Baby am jealous fa.
Murmushi NURU tayi tana cewa"
Karki damu itafa tafiya zatayi tabar Miki NURU.
Padima da batasan me sukace ba farko sai Binsu take da ido kishinsu na sake ciketa musamman NURU da idan ta tuni asalinta.
Wanka sukai kowa ya shirya cikin qananun Kayan Shan iska suka baje karatu suna fira da padiman at the same time.
Har dare tana dakin suna first gida Dana ciwonta Wanda take ce musu ba laifi tanajin kaman tafara Jin sauki sbd wani magani da abal yabata.
Sai dare sosai NURU ta rakata har cikin dakinta suka zauna suna dasa sabuwar zancen gida Wanda duk yasake tadowa NURU kewar gida da iyayenta ita kuwa padima satar kallon tsadaddun kayan baccin dake jikinta takeyi Wanda itama anhadota da daya na sawar yau Amma saitakega kaman na NURUn sunfi kyau da tsada Wanda batasan cewa daga jikin NURUn ne.
Sai after 12 tafito daga dakin Takoma nasu ta kwanta tanajin farin cikin saduwa da 'yar uwarta.
Washe gari ma sammako sukayi sai yamma Amma ba sosaiba suka dawo zuwa lokacin farhat tadan fara sabawa da padima dake kokarin zama kamar yarinya itama tana Taya farhat din Wasa itadai jekadi idanuwanta na bude qyam akan komai dake wakana a gidan.
Kwata kwata su NURU basa zama sbd exams shiyasa Basu ma dauko maganar ciwon padima ba Bari sukai saisun Gama exams sunsamu lokacin kansu isashe tukuna itama padima Bata damuba Dan so take kadama su Gama exams din da wuri Dan kada a tado maganar tasamu ta aikata aikinta ta tattara Takoma Dan ita anan ko gurin zama Bata ganiba dan haryau datake batun cike sati biyu da zuwa Bata taba saka maleek a idontaba Dan haka gwara tayi wannan aikin Takoma can Giza kila nata rabon acan yake tunda anmata alqawari.
Kamar koyaushe yau gidan bakowa sai masu aiki sai ita saisu jekadi da mum Sarah datakewa laqabi da tsofin najadu.
Duk wata damar aikata aikinta Bata samuba tsanani da tsaron da ake bawa abincinsu yayi yawa shiyasa komai yafara cakude Mata musamman dataji jekadi tafara qyanqyasa zance komawarsu tunda sunyi sati biyu cikin na uku gashi ita Tama rasa uban hasarar metake idan Takoma ba wani sakamakon.
Yau da wuri NURU ta dawo sbd sauranta exam daya tagama hakama yau daya tayi Dan haka cikin walwala da gajiya take gashi tanason bawa padima lokaci su futa yawo takaita taga gari da 'yan siye siye duk da kusan so biyu suna futa da afia data samu interval na Wana biyu.
Wanka tayo ta fito sanyeda doguwar riga sukaci abincin cikin nishadi da walwala har akai magriba suka shige ciki Acan sukai sallah dakinsu suna sake fira daganan NURU ta dauko maganar ciwon padiman kafin tabata amsa ta dauko wani zancen ita padiman da haka suka kamo wani zancen har lokacin bacci yayi suka kwanta.
Washe gari NURU batada exams Dan haka suka shirya suka fita yawon shopping itada padima da farhat sai jekadi datake bayan NURU ko Nanda can Wanda yasa NURUn fara Dan tsarguwa Amma sbd kaunarta da jekadi Bata nunaba saima siyayya da akaiwa kowa suka dawo gida da yamma lis.
Kowa daki ya nufa yayi wanka da salloli kafin suka fito cin abincin dare gabaki dayansu.
Suna gamawa NURU tayi daki tasake yin wanka tareda Shirin bacci ta nufi dakin padima harzata Shiga mum Sarah ta qaraso gurinta tana cewa"
MALEEK na buqatan black lemon tea.
Fasa shiga tayi ta nufi kitchen tana cewa"
Ok mum Sarah ki tayani wanke ganyen lemon din Bari na dauko cake dinda nayi dazu da safe.
Padima najin haka ta fito tayo kitchen din tahau Taya NURU aikin suna Dan firantawa.
Saidata hada komai tafara daukan cake ta nufi dining tabar padima a kicin tadawo ta tararda padima na tayata juya tea din kafin ta qaraso ta karba jekadi tashigo kicin din NURU tace"
Yawwa nagode padima bari nadauko guri na juye.
Juye Masa tayi ta dauka takai dining daidai fitowarsa ya qaraso dining din ya zauna ta sulale ta bar gurin sbd kayan dake jikinta Koda ta isa kitchen padima Takoma daki jekadi ce kawai a tsaye tana Shan ruwa.
Bai wani Sha dayawaba sbd yau taste din ba Dadi Dan haka ya miqe yahaye sama.
Yana wucewa NURU tayi daki itama bayan tayiwa jekadi Saida safe.
Saida jekadi ta tabbatarda kowa ya shige tadawo dining room ta dauki cup dinda MALEEK Tasha tea tazuba kadan a hannunta ta shinshin taji bataji wani qamshinba dabann takoma kicin ta dauko wani cup ta zuba shayin takai bakinta tareda rintse ido ta kurba kadan
Take ta bude idanuwanta tana kallon cup din gabanta na Dan faduwa tasake kurba tea din take jikinta yafara sauyawa da yanayi kaman na zafi zafi kaikayi kaikayi tayi kicin da sauri ta Adana tea din ta fito zuwa lokacin yafara Jin kamar ana hura wuta me zafi cikin jikinta ta nufi hanyar dakinsu NURU da qyar tana dafe jikinta ta Isa kofar dakin tayi knocking so biyar ajere NURU dake korarin rufe laptop ta kwanta ta ajiye laptop din tana kallon kofa kafin ta taso sbd kada atada afia datai baccin gajiya.
Ganin jekadi cikin yanayin ba daidaiba yasata fitowa dakin gabaki daya tana rufewa tareda kallon jekadin cikin mamaki tace"
Lafiya kike jekadi?
Bakida lafiya ne?
Girgiza Kai tayi wani irin mummunan gumi dayafi kamada Ana sheka Mata ruwan zafi Dan har tsiyaya take ta bude Baki daqyar a Dan wahalce tace"
MALEEK....kije kidubo MALEEK....guba..gubar qona jini a tea.....
Arude NURU take kallon bakin jekadi kayan cikinta na juyawa tsabar kaduwa tace"
Guba...maleek kuma?....
Turata jekadi tayi tana cewa"
Kije da sauri kidubosa akwai matsala babba.
Juyawa tayi da gudu tana waiwayen jekadi akaro na farko tana hawa Daman MALEEK dukkanin jikinta na rawar tsoro da firgici itakuma jekadi Kai tsaye dakin padima ta Isa ta Sanya mukulli daga waje kafin tafada dakin mum Sarah tana fidda wani gurnani azaba da wahala.
Tana Shiga qaton palonsa na farko taga Kofa biyu daya ta palonsa na biyu daya ta dakin matarsa lailah Bata tsaya komaiba ta nufi wadda qafafunta suka jata zuwa ta bude da sauri ta fada nanma wani palon ne tana hango kofar Master bedroom dinsa ta nufa da gudu ta fada ko
Showing 48001 words to 51000 words out of 104202 words
Thank you,zan yiwa jekadi magana idan na Isa makaranta inshallah.
Suna Isa makaranta takira jekadi saidata jira jekadi tagama gaisuwarta ta amsa cikin bawa jekadi nata girman itama kafin ta fadawa jekadi buqatarta tason akawo Mata 'yar uwarta padima tazo Mata ganin gida.
Ba musu jekadi tace"
Angama Inshallah MUSHRA,zanje yanzu na sanarwa Anneti ta sanarwa da MALEEK sai a aika gida ataho da ita Nan daganan sai akawo Miki ita har inda kikeso.
Koda jekadi ta isarda saqon NURU ga Anneti Bata musaba tace jekadi ta isarwa da MALEEK sakon aikuwa Kai tsaye shima ta isarda sakon a waya ta hanyar Mr Omar Wanda yace anbasu dama take washe gari aka aika aka taho da padima wadda Ta taho badan iyayensu sunso ba sai Dan saqon ta hanyar kaleeb ya iso musu.
Abal ya tabbatarwada padima duk yaji wani mugun labari yasamu NURU bashi ba ita har abada hakama ammi Kuma ahaka taji takuma amince saidai ta qudurta bazatayiwa NURU komaiba kodan kalaman iyayensu saidai bazata dawoba saitasamu nata rabon na ingantacciyar rayuwa ta taho tabar amed da mugun mamaki da baqin cikin daya kaisa Shan mugun qudurirrika akan ko zaiyi yawo tsirara bazata jimaba zaimata aikinda ko wata bazata rufaba acan saita dawo saidai Kuma wani tunanin daban yasashi Kiran mahaifinsa dake cikin amintaccin NEGES yafada Masa zuwan padima Wanda shima atake yafadawa NEGES.
Kallon jekadi Anneti tayi lokacinda take miqa Mata saqon NURU na wata sabuwar madarar raqumi da akaiwa Hadi da sinadarun Karin kyan fata Da wasu abubuwan ma tace"
Wannan sakon NURU ne da hannunki kullum Zaki ringa Bata tana shansa harya qare sbd na yanke shawaran kece Zaki Kai Mata 'yar uwarta ki zauna acan sai lokacinda tagama ziyararta kudawo tare sbd dalilai na Kare maleek da iyalansa duk da 'yar uwartane Amma bamusan Yaya halayenta sukeba musamman gashi ziyarar tazo a bazata.
Yanda kikace haka za'ayi Anneti.
Miqewa tayi ta fice Tana sake miqa gaisuwarta.
Tana fitowa duk da darene sosai saitaji tana buqatan zuwa ta duba lafiyar 'yar amanar NURU Dan kuwa tamkar amanartane NURU tabata Dan haka ta nufa sashen Kai tsaye.
Tun daga nesa taga kamar wutar sashen a kashe take sai abin yabata mamaki ta Dan dakata tareda dudduba sauran sassan duk hanyoyinsu wuta a kunne.
Daga can ciki kuwa gyara tsayuwa yakoob yayi Yana kallon padima dakewa tarin darhamai da danyen zinarai daya zube agabanta kallon haramun Kamar zata cinyesu abakinta yace"
Yaya Zaki iya kokuwa??
Hadiye wani yawu tayi tareda danne kwadayinta ta kallesa tsoronta na bayyanuwa tace"
Bazan iya kisaba wlh sbd ban iyaba bantabayiba.
Wani kallon Kai tsaye yayi Mata Yana sake zuba Mata wasu akan wainnan yace"
Ba kisa zakiyiba zuba Masa kawai Zakiyi a abunsha sauran aikin anan zamu qarashi,
Idan Kika cika wannan aikin akwai alqawari me girma na cikar buri da akai Miki alqawari daga shugabana haka zalika Kuma fitar maganar daidai take da bakin rayuwarki.
Wani kallon tsoro biyu tayi Masa kayan cikinta na juyawa sbd duk balainta batakai na kashe wani ba
Waninma maleek datake 'dan yiwa kanta kwadayinsa dukda tasan da wuya ita ko bashiba burinta dai gidan mulki
Yanxu ta Yaya zata iya kisa?.
Kuma aikinma batasan na ainihin wayeba tunda yadaice shugabansa bai fada ko wayeba.
Ciro wani qyalle yayi ya miqa Mata tareda cewa wannan ki warware gashinki ki dauresa aciki idan kinje can so daya kawai akeso ki juye Masa duka a abunsha kawai Banda abinci,
Idan kinzuba kiyi flushing din kyallen.
Miqa Mata yayi ya juya ya fice Yana cewa"
Sauran bayanin idan andawo Nan zakijisha.
Fitowa yayi fuskarsa rufe da kayan bayi Mata ya wuce batareda waiwayeba ya fice gabaki daya daga gurin.
Da mamaki jekadi tabi bayan baiwar data fito daga sassan Dan Haka ta qaraso da sauri tana sake duddubawa kafin ta nufa kofar Kai tsaye tashiga
padima dataji motsi tayi saurin boye darhaman tareda janyo abincinta da bataciba gabanta tareda zaunawa ta kishingida tareda rufe idanu har jekadin tashigo.
Da rashin yarda da mamaki jekadi ke kallon koina kafin ta kalli padima Kai tsaye tace"
Waye yafita yanxu daga Nan?
Bude idanuwa padima tayi tana ganin jekadi tayi saurin miqewa tareda russunawa tace"
Allah ya taimaki jekadin jekadai.
Sake maimaita tambayarta jekadi tayi tana kallon padiman har lokacin.
Cikin girmamawa tace"
Abincine takawo sbd dazu Koda aka kawo banajin dadin cikinq nace amaida zuwa anjima adawo dashi.
Kallon tsaf jekadi Tai Mata kafin tayiwa abincin da aka kawo din ta tako ahankali tana kallon abincin takai hannu ta bude tayi Masa kallon tsaf tareda Dan Kai hannunta a kaikaice taji dumin abincin Wanda baida dumi ko kadan ta dago ta kalli padiman kallon tsaf tasaki wani murmushin bazata dayasa padiman Dan washe Baki itama tace"
Saida safe ki huta lafiya"" ta juya ta fice batareda yiwa padima sauyiba ko alamar komai.
Tana fita padima ta sauke ajiyar zuciya tareda warware gashinta tasake gyarawa kullin zama cikin yalwataccen gashinta.
Ta zaro uwar dukiyar data boye tana tunanin inda zata kaita kafin tadawo.
Zagaye tafara cikin tsananin tsoro da firgici Dan ganinta da wannan darhaman masu tarin yawa zasu iya kaita lahira, gabaki daya tsoro da tashin hankali takeji wace masifar ce wannan daga zuwanta ko Paris din Bata qetaraba ta hadu da wannan balain yanxu idan taqi Yi ance abakin ranta,
Idan tafadawa wanima abakin ranta,hakama idantace zata tona tafada gskia batasan waye ya aikoba Dan aikenma fuskarsa rabi arufe babbar masifar datafisu shine idan ta aikata tayi kisan Kai ga Wanda tasan ko gunduwa gunduwan gawarta Kare suka samuci tayi arziki to ita Kam wane tashin hankali ne wannan.
Tana hada wani mugun zufa ta dauresu waje daya tareda cusawa cikin kayanta na sawa takoma gefe ta zauna har lokacin gumi take hadawa ta Nemo numbern amed sbd sanin shikadaine abokin cin mushenta na rayuwa.
Yana ganin kiranta yasaki ajiyar zuciya sbd abinda yake jira kenan Dan mahaifinsa ya fada Masa komai Dan shine yaje gurin padiman.
Dauka yayi cikin matsewa sbd har lokacin takaice yake da ita yace"
Lafiya dai ko Kira da wannan tsohon daren.
Wani wahalallen numfashi tasaki cikin qasa da murya tace"
Amed inason ganinka a Giza komai tsanani gobe Dan Allah.
Kallon mahaifinsa yayi sbd tun Rana ya iso Giza din yau shima sbd wannan tarkon nasu ya Dan sake Bata murya yace"
Sbd me zanzo kiranki?
Kinga karki rainamun da hankali Mana.
Cikin rawar murya tace"
Dan Allah amed kazo kokuma idan bazaka samu zuwa ba ka hadani da mahaifinka wlh Ina cikin wani mummunan tashin hankali ne na..... shiru tayi tana tuno maganar da Dan Aiken yafada Mata dazu hawayen cikin idonta suka gangaro Mata ta sauya zancen da cewa"
Akwai dukiyar NURU ce a hannuna inason baka ka Adana min harna dawo sbd bazan bataba batamasan da itaba.
Washe Baki yayi Kai tsaye Yana cewa"
Ganinan tafe yanzu kuwa.
Da mamaki tace" yanxu Kuma?
Kana gizah ne dama?
Da sauri yahau gyaran zancen da cewa"
Aa inanufin zan fadawa mahaifina zaishigo ya karba ta sirrance.
Bata yadda dashiba Dan taji gargada a zancensa Amma yanxu tunda tanason kubuta daga wannan saita ciro maganin da aka Bata ta Raba biyu ta bude gaban wata sarqar daham dake cikinsu tasaka dayake qaramine saiya shige ta maida Dan locket din ta rufe tana cewa"
Idan ta 'batarmin acan tareda zamuje qasa Dan ga shaida nan nasaka acikin kayan Kuma bazaka taba ganowaba.
##MAMUH#
_ZAFAFA BIYAR_๐๐๐
_Alkiblah--SAFIYYAH HUGUMA_
_Makauniyar qaddara--BILLYN ABDULL_
_Dalaal--MISS XOXO_
_Mabudin zuciya--HAFSAT RANO_
_Ubayd Maleek--MAMUH GEE_
_DUKA KUDIN WANNAN DADADAN BOOKS DIN SUNA KAN FARASHIN NERA 700. WATO KUDIN PAGES KENAN. DOCUMENTS IDAN AN KAMMALA SUMA KUDIN SU DABAN.._
ฦaya___300
Biyu____400
Uku_____450
Huษu____500
Biyar_____700
Zaku biya kudinku acikin wannan asusun namu na banki๐๐
0225878823 Hafsat Kabir Umar GTB
saiku turawa wannnan numban shedan biyanku(evidence of payment)๐๐
*_08085405215_*
IDAN KUMA KATIN WAYANE KO VTU/TRANSFER ZAKU TURA TA WANNAN NUMBER TAREDA SHEDARKU๐๐
ย 0903ย 234ย 5899
*_Mamuhgee 26_*
Washe gari sakayau taji ta Dan rage tashin hankalinta sbd ta rabu da dukiyar Dan hakanan taji Kamar jakadi Bata yarda da itaba ita yanxu data tabbatarda mutuwa ba abin Wasa bace data ji tafara Jin kamshinta zuwanta gizah sbd jiya harzuwama yanxu cikin matsanancin tashin hankali takejin kanta gabaki daya kusan Rabin zumudin tafiyar yabarta tsoro da shakkun abinda zai iya faruwa gaba shine yafi komai cikata yanxu gefe daya gasu abal tana Isa sukaji wani abun yafaru ayanda tasan abal dinsu dakansa zai iya bada shedar kome yafaru itace...
Gyaran muryan jekadi ya dawo da ita zurfin tunanin data shiga ta dago ta kalleta jiki duk amace ta Dan rusuna ta gaidata
Jekadi ta amsa cikin sakewa tace"
Bismillah zamu wuce Inshallah.
Janyo Jakarta tayi suka fito daganan har sassan Anneti aka fara kaita ta gaidata cikin tsananin girmamawa da tsarguwa kafin suka fito bayan sun Isa gate na biyu Dana uku Saida aka bincike kayanta tsaf kafin suka fito main gate inda dakarun tsaro suke sunfi guda ashirin suka fice daga delah gizah zuwa airport manyan motocin tsaro biyu na bayansu har airport.
********
Yau tunda safe suka fice duk su dukansu sbd exams dasuka fara ayau din ga uwa uba ita NURU tana gama da ciwon Mara sama sama dam idan zatayi period kusan kowane wata saitayi ciwon Mara ga uwa uba Imran da kwanakin Nan tunaninsa yakasa barinta Jin cewar bayada lafiya sosai
Tausayinsa takeji har cikin zuciyarta saidai tasan matuqar ba afiace zataje ganinsaba tabita itadashi iyakaci addua.
Suna fitowa yau sbd sammako dasukayi cikin itace agaba tana gyara daurin kanta na scarf fari shikuma Yana fitowa daga geamin dinsa wasu qananun zufa dasuka fiffito Masa suna gangara daga fatarsa da tsantsinta ya hanasu zama ta dago ta kallesa wata irin mummunan kunya ta kamata tayi sauri dauke Kai kasa batasan lokacinda tace"
Gud morning ba.
Kallo daya tayi Mata daga sama zuwa qasa ta dauke kansa ya wuce Kamar bai lura dasuba afia dayake tasan halin dad dinta saitayi gaba sbd sanin jinin mulkin ya motsa akansu su 'yayansa.
NURU ma hakanan tabi bayan afia tana kashe wayarta suka fada mota suka wuce.
Sai yamma lis suka dawo Kai tsaye daki suka nufa kowa yayi wanka ko abincin kirki NURU bataciba sallah kawai tayi ta janyo laptop tareda wasu takardun tahau karatu afia ma libry ta wuce Dan ita tafi ganewa karatu acan.
Daqyar kowaccensu tayi sallar ishai sbd bacci da gajiya suka Dan sake tattaba karatun bacci yayi gaba da kowaccensu a inda take.
Sai cikin tsakiyar dare su padima suka iso Dan haka ko cikin main gidan ba'a Bari sunshigo ba sbd MALEEK na Nan Dan haka part din masu aiki suka sauka akan seda safe zasu Shiga cikin gidan.
Tunda safe sukuma su NURU suka wuce school sbd jiya bacci be barsu sunyi karatunba sosai shiyasa Koda safe dasu padima suka samu shigowa su NURU sun wuce aka sauketa dakin dake kusadana mum Sarah na jekadi ma Yana gefen nata saiya zama sun sanya dakinta tsakiya.
Kallon aljannar duniya takeyi hawaye na silalo Mata a fili tace"
Wannan wane irin masiface take bibiyata,
Amed Kaine ka cutatarda rayuwata wannan rabon ya subuce min.
Kallon dakin da aka sauketa tayi Wanda aka Kira Dana saukan baqi Wanda tasan har abada kila ko a mafarki bazata samu irinsa ba matuqar ba aikin da aka Bata tayiba dasukai Mata alqawarin cikar buri.
Shafa kanta tayi taji maganin na ciki ta sauke ajiyar zuciya tana bawa kanta qwarin gwiwan aikatawa.
Da wannan tunanin tayini tana kallon kanta a madubi sbd ko tsaron dake Nan gidan ba qarami bane tsaf zatayi ta bakin ranta ba duniyar ba lahirar Dan haka Dole Saida taka tsantsan.
Da yamma suna dawowa farhat tafara tarbonsu da gudunta tayi musu oyoyo tana sanardasu isowansu padima Wanda yasa NURU sakin wani qayataccen murmushi tana 'dan wartsakewa daga gajiyarta taqarasa ciki cikin farin ciki.
Jekadi ce tafara fitowa ta russuna cikin girmamawa tace"
Barka da dawowa ikon MALEEK na gizah.
Da murmushi ta matso tareda girmamawa itama tace"
Allah yaqarawa jekadi matsayi
Kun iso lafiya?
Ya kuka baro Anneti.
Murmushin ganinta cikin sabon sauyi jekadi tayi sbd lurada Kamar taqara Dan sakewa fiyeda da tace"
Anneti na miqo gaisuwarta gareki da sauran iyalan MALEEK gabaki daya.
Muna amsawa tace tana kallon kofar da padima ta fito fes hartayi wanka ta Sanya doguwar riga me Fadi sosai ta qarasa da Dan sauri suka rungume juna suna yare tana tambayarta su abal da ammi da meryam.
Duk suna lafiya ta amsa tana yiwa afia barka da dawowa cikin 'yar girmamawa.
Tareda padiman suka qarasa dakinsu sunata yare Wanda yasa afia keta Binsu da murmushin burgeta dasukai musamman NURU daketa nuna kulawa ga 'yar uwarta saitaji NURUn na sake Shiga ranta tace"
Baby am jealous fa.
Murmushi NURU tayi tana cewa"
Karki damu itafa tafiya zatayi tabar Miki NURU.
Padima da batasan me sukace ba farko sai Binsu take da ido kishinsu na sake ciketa musamman NURU da idan ta tuni asalinta.
Wanka sukai kowa ya shirya cikin qananun Kayan Shan iska suka baje karatu suna fira da padiman at the same time.
Har dare tana dakin suna first gida Dana ciwonta Wanda take ce musu ba laifi tanajin kaman tafara Jin sauki sbd wani magani da abal yabata.
Sai dare sosai NURU ta rakata har cikin dakinta suka zauna suna dasa sabuwar zancen gida Wanda duk yasake tadowa NURU kewar gida da iyayenta ita kuwa padima satar kallon tsadaddun kayan baccin dake jikinta takeyi Wanda itama anhadota da daya na sawar yau Amma saitakega kaman na NURUn sunfi kyau da tsada Wanda batasan cewa daga jikin NURUn ne.
Sai after 12 tafito daga dakin Takoma nasu ta kwanta tanajin farin cikin saduwa da 'yar uwarta.
Washe gari ma sammako sukayi sai yamma Amma ba sosaiba suka dawo zuwa lokacin farhat tadan fara sabawa da padima dake kokarin zama kamar yarinya itama tana Taya farhat din Wasa itadai jekadi idanuwanta na bude qyam akan komai dake wakana a gidan.
Kwata kwata su NURU basa zama sbd exams shiyasa Basu ma dauko maganar ciwon padima ba Bari sukai saisun Gama exams sunsamu lokacin kansu isashe tukuna itama padima Bata damuba Dan so take kadama su Gama exams din da wuri Dan kada a tado maganar tasamu ta aikata aikinta ta tattara Takoma Dan ita anan ko gurin zama Bata ganiba dan haryau datake batun cike sati biyu da zuwa Bata taba saka maleek a idontaba Dan haka gwara tayi wannan aikin Takoma can Giza kila nata rabon acan yake tunda anmata alqawari.
Kamar koyaushe yau gidan bakowa sai masu aiki sai ita saisu jekadi da mum Sarah datakewa laqabi da tsofin najadu.
Duk wata damar aikata aikinta Bata samuba tsanani da tsaron da ake bawa abincinsu yayi yawa shiyasa komai yafara cakude Mata musamman dataji jekadi tafara qyanqyasa zance komawarsu tunda sunyi sati biyu cikin na uku gashi ita Tama rasa uban hasarar metake idan Takoma ba wani sakamakon.
Yau da wuri NURU ta dawo sbd sauranta exam daya tagama hakama yau daya tayi Dan haka cikin walwala da gajiya take gashi tanason bawa padima lokaci su futa yawo takaita taga gari da 'yan siye siye duk da kusan so biyu suna futa da afia data samu interval na Wana biyu.
Wanka tayo ta fito sanyeda doguwar riga sukaci abincin cikin nishadi da walwala har akai magriba suka shige ciki Acan sukai sallah dakinsu suna sake fira daganan NURU ta dauko maganar ciwon padiman kafin tabata amsa ta dauko wani zancen ita padiman da haka suka kamo wani zancen har lokacin bacci yayi suka kwanta.
Washe gari NURU batada exams Dan haka suka shirya suka fita yawon shopping itada padima da farhat sai jekadi datake bayan NURU ko Nanda can Wanda yasa NURUn fara Dan tsarguwa Amma sbd kaunarta da jekadi Bata nunaba saima siyayya da akaiwa kowa suka dawo gida da yamma lis.
Kowa daki ya nufa yayi wanka da salloli kafin suka fito cin abincin dare gabaki dayansu.
Suna gamawa NURU tayi daki tasake yin wanka tareda Shirin bacci ta nufi dakin padima harzata Shiga mum Sarah ta qaraso gurinta tana cewa"
MALEEK na buqatan black lemon tea.
Fasa shiga tayi ta nufi kitchen tana cewa"
Ok mum Sarah ki tayani wanke ganyen lemon din Bari na dauko cake dinda nayi dazu da safe.
Padima najin haka ta fito tayo kitchen din tahau Taya NURU aikin suna Dan firantawa.
Saidata hada komai tafara daukan cake ta nufi dining tabar padima a kicin tadawo ta tararda padima na tayata juya tea din kafin ta qaraso ta karba jekadi tashigo kicin din NURU tace"
Yawwa nagode padima bari nadauko guri na juye.
Juye Masa tayi ta dauka takai dining daidai fitowarsa ya qaraso dining din ya zauna ta sulale ta bar gurin sbd kayan dake jikinta Koda ta isa kitchen padima Takoma daki jekadi ce kawai a tsaye tana Shan ruwa.
Bai wani Sha dayawaba sbd yau taste din ba Dadi Dan haka ya miqe yahaye sama.
Yana wucewa NURU tayi daki itama bayan tayiwa jekadi Saida safe.
Saida jekadi ta tabbatarda kowa ya shige tadawo dining room ta dauki cup dinda MALEEK Tasha tea tazuba kadan a hannunta ta shinshin taji bataji wani qamshinba dabann takoma kicin ta dauko wani cup ta zuba shayin takai bakinta tareda rintse ido ta kurba kadan
Take ta bude idanuwanta tana kallon cup din gabanta na Dan faduwa tasake kurba tea din take jikinta yafara sauyawa da yanayi kaman na zafi zafi kaikayi kaikayi tayi kicin da sauri ta Adana tea din ta fito zuwa lokacin yafara Jin kamar ana hura wuta me zafi cikin jikinta ta nufi hanyar dakinsu NURU da qyar tana dafe jikinta ta Isa kofar dakin tayi knocking so biyar ajere NURU dake korarin rufe laptop ta kwanta ta ajiye laptop din tana kallon kofa kafin ta taso sbd kada atada afia datai baccin gajiya.
Ganin jekadi cikin yanayin ba daidaiba yasata fitowa dakin gabaki daya tana rufewa tareda kallon jekadin cikin mamaki tace"
Lafiya kike jekadi?
Bakida lafiya ne?
Girgiza Kai tayi wani irin mummunan gumi dayafi kamada Ana sheka Mata ruwan zafi Dan har tsiyaya take ta bude Baki daqyar a Dan wahalce tace"
MALEEK....kije kidubo MALEEK....guba..gubar qona jini a tea.....
Arude NURU take kallon bakin jekadi kayan cikinta na juyawa tsabar kaduwa tace"
Guba...maleek kuma?....
Turata jekadi tayi tana cewa"
Kije da sauri kidubosa akwai matsala babba.
Juyawa tayi da gudu tana waiwayen jekadi akaro na farko tana hawa Daman MALEEK dukkanin jikinta na rawar tsoro da firgici itakuma jekadi Kai tsaye dakin padima ta Isa ta Sanya mukulli daga waje kafin tafada dakin mum Sarah tana fidda wani gurnani azaba da wahala.
Tana Shiga qaton palonsa na farko taga Kofa biyu daya ta palonsa na biyu daya ta dakin matarsa lailah Bata tsaya komaiba ta nufi wadda qafafunta suka jata zuwa ta bude da sauri ta fada nanma wani palon ne tana hango kofar Master bedroom dinsa ta nufa da gudu ta fada ko
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17 Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35