ya'yan masu hannu da shuni, kice mata local anya kuwa AFIYAH shaye shayen da kike be fara taɓa miki ƙwaƙwalwa ba?.''
da sauri AFIYAH ta kalle ta , tace '' uban ƙwaƙwalwa ya taɓa min ke ana faɗa miki ga yaƙi kina ga ƙura to yar kauye ce mazauna daji gwamnatin garin su ce ta , dauki nauyin ta karatu bata da kowa a nan mahaukaciya ke an fada miki kowa irin ki ne da zai abu babu lissafi gaskiya shema'u haukan ki ya fara yin yawa .''
tashi shema'u tayi tace '' hmmmm Allah ya raba ki da , dana sani amma wannan maganar kowa ya ji ta , yasan nafi ki gaskiya, kawata bana so kiyi abin da zaki cutu aure shi ne darajar ko wacce ɗiya mace , ko halin nan da kika ga ina yi wallahi ƙaddara ce nafi kowa son na dena ina so naci gaba da zama a gidan miji na kema so nake , ki shiga inuwar aure ki dadɗani dadin ta , wallahi ba zaki so ki fito ba,
wayar ta , ta dauka tana cewa kanki ake ji.
dariya shema'u tayi ta shiga kitchen drinks da snack ta kawo mata.
AFIYAH tace '' ko ke fa abin da tun farko ya kamata kiyi min ke nan.''
ta ƙarashe maganar ta , tana dantsar dambun kaza ta cika bakin ta dashi.
limshe ido tayi ta buɗe batare da ta cinye na bakin ta ba tace '' shema'u kin samu duniya har wani naman wuya kika yi komai yayi kyau.''
gyara zaman doguwar rigar shadda bazin da take jikin ta , tayi tace '' daman baki ga jiki na bane amma abin da yake damuna shi ne.''
afiyaah ta gyara zama tace '' kinji ko matsalar aure baka raba shi da matsala ne? , me ya faru dangin miji ne ko kuma Alhaji yahuza ne ko fallacala, ko uwar miji ko uban miji wanne da daga ciki ko kuma kishiya ko wanne aure bakya raba shi da ɗaya daga cikin wa'yannan tashin hankali ke wanne ne a ciki ?.''
ɗogon tsaki taja tace '' wallahi afiyah kina da matsala idan na fada kice ba haka ba to ni ina zaune da kowa, wa lafiya kishiya ta ma wallahi baki ga yadda take kaunata ba , Alhaji ne yace bazan haihuba shi be aure ni domin na haihu ba ya'yan sa , sun ishe shi, afiyaah nima ina so naga kwai na a duniya na samu me min addu'a a gaskiya ina son haihuwa shi a binda na fuskanta ni matar jin dad'i ce wai idan na haihu jiki na zai buɗe kaza kaza to yanzu fadan da muke yi kanan kinsan fa Hajiya ta , kudin sa taci tace lallai lallai sai na aure shi yanzu nasan da wannan zai min baranaza ya biya shi miliyan talatin da taci da.''
uhmmhmmm to ke ba zaki kwantar da kai ba ki arziki, to ni abin mamakin ma tun da kikai aure nawa kika tara ko ki rabawa matan bariki ?''
kallon mamaki shema'u tayi mata tace '' sana'a nake da zan tara wannan kuɗaɗen ? dan Allah AFIYAH me kika dauki aure bafa kamar karuwan ci bane da kafin miji ya kwanta dake sai kun gama tsadancewa kaza zai biya ki.''
Afiyaah tace '' to uwar iya , na gane sarai yan dabaru irin namu na mata nake nufi ba wannan ba kina zaune da mutum ba zai iya yi miki kyautar 1 million dollars ba duk kudin sa.''
Ya Allah AFIYAH wallahi ba zaki dora ni a keken ɓera ba bafa zaman zina miki yi ba wannan rayuwar ai sai bariki kyautar Miji da mata daban take idan Allah ya nufa zai min sai kiga ya buɗe min shago na fara business.
shema'u ta faɗa tana kallon AFIYAH.
Afiyah tace '' ni shegiya kaza , ban ce ki fito ba ci gaba da zama yana shin fiɗa miki dokoki yana gindaya miki sharadi wata ran kina zaune ya dauko miki wata ya kawo miki ita.''
duk acikin ibada ne yanzu ke haka zaki zuba ido asim yayi aure kinga ni idan kin san wani malamin wallahi kai ni gurin sa a kulle bakin alhaji ba ruwan sa da zancen haihuwa ta nima so nake naga ɗana ko ya'ta a duniya.
Afiyaah tace '' bokaye ko dai matsafa ai wannan aiki naki ƙato ne sai dai tsafi.''
Shema'u tace '' a'a gaskiya bazan je ba ni kinga kawai zan bada kudi ayi mai addu'a Allah ya juya mai ra'ayin sa ya dawo yana so na haihu.''
Afiyaaaah tace '' Kinga idan kin shirya kiyi min magana, idan baki shirya ba karki ƙara yi min magana.''
uhmmmuhmmm kawai shema'u tace.''
jin ƙararrawa tayi da sauri tace '' yauwa ta zo.''
AFIYAH bata kallo inda take ba , ta ci gaba da danna wayar ta.
shema'u tashi tayi ta buɗe kofar wata yarinya ce ba zata huce shekara ashirin da bakwai ba sanye da swiss lace an mata ɗinƙin straight gown sai mayafi chintili da ta saka.''
sai taunar chiwgum take shema'u rungume ta tayi tana cewa oyoyo sannu da zuwa.
glass din ta ta cire tace '' yauwa shema'u naga kin ce yana an kuma kika kira ni? kinsan fa idan na ganki bana iya kau da ido na akan ki.''
dariya shema'u tayi tace '' yana can sama ba zai sauko yanzu ba muna da lokaci sosai.''
Okay haka tace ta fara tafiya har yanzu kan afiyaah a kasa yake asiya kallon afiyaaaah tayi tace '' bakuwa sannun ki.''
Afiyaah ɗagowa tayi tace '' yauwa ''
ta mai da idon ta kan screen din wayar ta , bawai danna wayar take ba a'a abubuwa da yawa suke mata yawo akan ta , abu na farko ganin irin hamshaqin gidan da shema'u take ciki, ashe zuwan ta na farko bata nuna mata komai ba , abu na biyu ya za a yi ta kulla alaƙa da mijin shema'u, saboda bisa dukkan alamu zai saki bakin aljihu tunda har yasan mahaifiyar shema'u to shima duk yadda aka yi dan bariki ne.
Asiya kusa da shema'u ta zauna tana ɗora hannu akan kirjinta tace '' love nayi missing ɗin ki.''
limshe ido shema'u tayi tace '' nima haka ya karatu?.''
Alhamdulillah ta faɗa tana zuge zip din rigar shema'u tare da fito da breast din shema'u da suke cikin bra a hankali ta matsa mata wani irin numfashi shema'u ta ja.
afiyaah tace '' shema'u sai wata ran zan koma gida.''
dakyar shema'u tace '' ba zaki bari sai an jima ba?.''
a'a tace , tashi tayi ta riƙe jakar ta , tace '' na tafi..''
kai kurum shema'u ta gyaɗa mata, gaba ki ɗaya bata cikin hanyacin ta , asiya ɗora bakin ta , tayi akan nipple din shema'u tayi mata wata zuka tamkar zata cire mata nipple ɗin ta ,
shema'u dakyar tace '' asiya mu shiga daki bara na sakawa kofar nan key.''
ta fadi haka tana tashi dakyar bata da buri da ya wuce ta jita a jikin asiya key ta murzawa kofar ta barshi a jiki saboda tasan alhaji yana da key ɗin ko wacce kofa da take gidan.
bata tarar da asiya a parlour ba , shiga daki tayi tarar da ita , tayi ta cire kayan'ta.
itama cire tana , ta fara yi bayan ta gama ta hau kan gadon asiya da ta wara kafar ta , shema'u bata sauki bakin ta , a ko ina ba sai a prevent part din asiya.
wani ihu asiya ta saki saboda yadda taji wani irin dad'i har tsakiyar kan'ta.
ganin haka shema'u ta ci gaba da lasar gaban Asiya, tare da zura harshen ta a cikin gind**ta, sosai take ihu kai , kace dukan ta aka yi, tare da sumbatu.
da alama, ma bata san me take faɗa ba.
wannan kenan.
HOSTEL
lafiya na ganku kunyi jigum jigum me ya faru ne..?.''
Ramsi ta faɗa tana ajiye jakar ta a akan gado.
Suhaila tace '' wallahi ba komai hat kin dawo ?.''
Eh wallahi, na dawo jiki na duk a gajiye wani shegen saurayi na haɗu dashi ya kai ni gidan sa ya dinga cina yadda kika san ya samu abinci kuka nake da magiya ya kyale ni, amma yaƙi barina kan nono na kamar ya cire.
ramsi ta ƙarashe maganar ta , tana cire rigar ta.
dauke kai mardiyya tayi, ta gumi tayi yau tana ganin ikon Allah, ko kunya bata ji ba , take fadar wannan maganar ita ko huƙa za'a saka mata a maƙogaro ba zata iya fadar wannan maganar ba anya kuwa ramsi bata fara shaye shaye, dan wannan maganar ba tayi kama da ta me hankali ba.
dariya ramsi tayi, ta daki bayan mardiyya tace '' fillo maganar tawa tayi miki nauyi ko?.''
MARDIYYAH tace '' ni ban ma ji ki ba me kika ce?.''
hararar wasa ta , watsa mata , tace '' ban sani ba yar rainin hankali.''
SUHAILA tace '' wallahi ramsi ki kiyayi maza ki ko wannan cututtukan na zamani da ake dauka bakya gudu kin mai da jikin ki jarin ki , kina neman kudi dashi.''
hmmm kanki ake ji fillo yaushe zan zo ki bani fura da nono ?.''
Ramsi ta faɗa tana kallon mardiyya.
Cikin sanyin nan nata kamar ko da yaushe tace '' duk randa kika shirya.''
dariya tayi, ta shiga toilet.
MARDIYYAH kwanciya tayi, tace '' suhaila me zan dafa mana?.''
suhaila tace '' yau ba sai mun yi girki ba ina da cornflake masha.''
shiru mardiyya tayi, domin bata da bakim magana abincin nata ma ya kusan karewa, yanzu tana yiwa baffa magana idan be gadama ba cewa zai yi ta dawo ba zai iya ba.
Ramsi ce ta fito ɗaure da towel zama tayi tace '' na lura da ku kwana biyun nan akwai abin da kuke boye min sai na bar guri ku dinga zance ƙasa ƙasa me yake faruwa ne ?.''
tashi mardiyya ta yi tace '' babu komai kawai tsarguwa kike yi.''
ramsi tace '' zancen bikin naki ne ba kya so ayi dani?.''
dariya tayi sosai tace '' bikina kuma? Ramsi a bikina kece sahun gaba.''
tashi ramsi tayi tana cewa Allah ya saka haka.
suhaila tace '' amin.''
Wannan kenan.
A.E.M BIRMU HOSPITAL
Fitowa yayi daga theatre room cire Hand glove yayi, ya saka a shara kai tsaya office ɗin sa ya wuce wani farin kati da rubutu golding colour a jiki ya saka a jikin kofar , juyi ta dinga yi sannan ta kawo green ɗin danja sannan ta buɗe shiga yayi ta rufe kanta, zama yayi akan kujera yana daukan wayar sa , da take kan table miss Call ya tarar da dama ganin kiran mukhtar yafi na kowa yawa .
danna number yayi bugu ɗaya biyu ya ɗaga sallama mukhtar yayi, mai .
ASIM ya amsa yana cewa mukhtar ina theatre room ne jiya bana faɗa maka ba ina da operation na gaggawa ba.
Mukhtar yace '' eh anyi haka daman na kira ka ne ka jawa afiyaah kunne ta , takurawa wannan yarinyar ɗazu fa har sai da muka tafi police station afiyaah ta faɗa mata bakar magana ta dauki dutsai ta buga a motar ta , glass ɗin motar ya fashe kanta da bakin ta , ya fashe.''
Ran asim ne ya ɓaci yace '' mukhtar wacce yarinya ce tayi wa afiyaah haka ?.''
MARDIYYAH ce.
Mukhtar ya bashi amsa.
asim yace '' dafa tan dai afiyaah ta karya mata kafafuwa?.''
Mukhtar yace '' haba asim me ya saka soyayyah ta rufe maka ido, ina nuna maka hanya kana rintsai ido? baka ga abin da afiyaaaah tayi mata ba?.''
kaga ni bama wannan ba kasan mun gama magana to tace min wai akwai wanda yake son ta dan haka dole sai anyi shaɗi ta dai fadi wasu maganganu kasan bana jin fulatanci to ban gane abin da take faɗa ba.
da sauri mukhtar ya cire wayar sa , daga kan kunnen sa , sai kuma ya mayar yace '' asim shaɗi fa kace ?.''
Asim yace '' mukhtar zan faɗa maka karya ne?.''
Mukhtar yace '' a'a amma asim kai ne ya saka ka amince da kayi mata wani wayon mana ni gwara a daura auren daga baya iyayen ta , sai su sani amma kamar kai da fuskarka ba boyayyiya bace za kayi shadi.''
yar dariyar rainin hankali asim yayi yace '' ta dauke nima rago kenan ta raina ni mukhtar ina da fa kudi kuma kasan kudi ba yaren da basa ji, zan bawa saurayin ta ta hakura yabar min ita.''
Uhmm uhmm asim kasan me ake nufi da bararo (bararoji ) ? Wallahi Allah ba jinsin da yakai su taurin kai da kafiya da tsayawa akan ra'ayi ɗaya karka taro abin da zai fi karfin ka ba ko wanne yare, kudi yake ji ba wallahi ko anan akwai wa'yanda kudin ka ba abin da za su yi musu kai duk talaucin su asim baka gogu da jama'a ba , rayuwar da kayi rayuwar jin dad'i ce baka san wannan hali al'umma suke ciki ba ka tashi girman turai ka dawo nan ka buɗe asibiti ka fara aiki a jami'a dan haka , duk a bin da na faɗa maka kayi shiru kawai.
ASIM yace '' kaga kan ka ake ji yanzu gida zan tafi gwara ayi ta da zafi zafi zan fadawa mommy kaga sati na gaba tafiyar ta america ta fadawa su kahu sunusi suje sune mo min auren ta kai shadin ma zan iya tun da afiyaaaah ta faɗa min amfanin auren ta.''
Mukhtar yace '' ashe itama ta gano amfanin auren ta?.''
Yayi hakane domin ya lura asim baya cikin hayyacin sa kai wannan AFIYAH Ubangiji Allah ya kawo silar rabuwar su , ya raya wannan a cikin zuciyar'sa
ASIM yace '' eh wallahi.''
Sallama suka yi ya kashe wayar.
shiga toilet yayi, ya wanke hannun sa ya fito haɗa kayan sa yayi, ya fita daga office ɗin kai tsaye inda ya ajiye motar sa ya nufa, buɗe wa yayi ya shiga.
cikin kwanciyar hankali yake tuki ba wani abin da yake damun da har ya isa gidan su horn yayi me gadi ya buɗe mai.
tura hancin motar sa yayi ciki har ya isa parking space.
parking yayi, ya fito ganin motar aunty jidda yasan boom ta zo baya jin tsoran kowa amma ita da kahu sunusi za su iya cewa basu yarda ba fitowa yayi ya dauki brief case ɗin'sa ya rufe kofar motar 'tasa.
cikin izza da katsai ta haka yake tafiyar sa, komai nasa abin sha'awa ne kofar da zata sada shi da parlour mommy ya nufa.
shiga yayi bakin sa , dauke da sallama aunty jidda ta ture dauri gaban goshi da sauri tace '' yauwa zo idan ita uwar taka , ta zuba maka ido to mu ba zamu zuba maka ido ba wallahi nan ba DUBAI bace da zata barka sangameme dakai babu aure.''
ASIM ransa ne ya ɓaci tun yana yaro ya ƙi su aunty jidda saboda a gaban kowa cin mutuncin mahaifiyar sa, suke ya rasa wannan ɗabi'ar tasu da mahaifinsa ya faɗi ya mutu tamkar an tunzura su, suka ƙara ƙarfin ci mata mutunci musamman ma kahu sani da yace zai auri mommy ta ƙi yarda shikkenan ta ƙara bakin jini a gurin su.
Littafi fa ya kusan karewa free page me kuke jura ku hanzarta biyan kudi kar ayi babu ku.
Amina alhasan Muhammad opay 1k
8141785374
Ku turo da shedar biya ta wannan number
08141785374.
Showing 18001 words to 20501 words out of 20501 words
da sauri AFIYAH ta kalle ta , tace '' uban ƙwaƙwalwa ya taɓa min ke ana faɗa miki ga yaƙi kina ga ƙura to yar kauye ce mazauna daji gwamnatin garin su ce ta , dauki nauyin ta karatu bata da kowa a nan mahaukaciya ke an fada miki kowa irin ki ne da zai abu babu lissafi gaskiya shema'u haukan ki ya fara yin yawa .''
tashi shema'u tayi tace '' hmmmm Allah ya raba ki da , dana sani amma wannan maganar kowa ya ji ta , yasan nafi ki gaskiya, kawata bana so kiyi abin da zaki cutu aure shi ne darajar ko wacce ɗiya mace , ko halin nan da kika ga ina yi wallahi ƙaddara ce nafi kowa son na dena ina so naci gaba da zama a gidan miji na kema so nake , ki shiga inuwar aure ki dadɗani dadin ta , wallahi ba zaki so ki fito ba,
wayar ta , ta dauka tana cewa kanki ake ji.
dariya shema'u tayi ta shiga kitchen drinks da snack ta kawo mata.
AFIYAH tace '' ko ke fa abin da tun farko ya kamata kiyi min ke nan.''
ta ƙarashe maganar ta , tana dantsar dambun kaza ta cika bakin ta dashi.
limshe ido tayi ta buɗe batare da ta cinye na bakin ta ba tace '' shema'u kin samu duniya har wani naman wuya kika yi komai yayi kyau.''
gyara zaman doguwar rigar shadda bazin da take jikin ta , tayi tace '' daman baki ga jiki na bane amma abin da yake damuna shi ne.''
afiyaah ta gyara zama tace '' kinji ko matsalar aure baka raba shi da matsala ne? , me ya faru dangin miji ne ko kuma Alhaji yahuza ne ko fallacala, ko uwar miji ko uban miji wanne da daga ciki ko kuma kishiya ko wanne aure bakya raba shi da ɗaya daga cikin wa'yannan tashin hankali ke wanne ne a ciki ?.''
ɗogon tsaki taja tace '' wallahi afiyah kina da matsala idan na fada kice ba haka ba to ni ina zaune da kowa, wa lafiya kishiya ta ma wallahi baki ga yadda take kaunata ba , Alhaji ne yace bazan haihuba shi be aure ni domin na haihu ba ya'yan sa , sun ishe shi, afiyaah nima ina so naga kwai na a duniya na samu me min addu'a a gaskiya ina son haihuwa shi a binda na fuskanta ni matar jin dad'i ce wai idan na haihu jiki na zai buɗe kaza kaza to yanzu fadan da muke yi kanan kinsan fa Hajiya ta , kudin sa taci tace lallai lallai sai na aure shi yanzu nasan da wannan zai min baranaza ya biya shi miliyan talatin da taci da.''
uhmmhmmm to ke ba zaki kwantar da kai ba ki arziki, to ni abin mamakin ma tun da kikai aure nawa kika tara ko ki rabawa matan bariki ?''
kallon mamaki shema'u tayi mata tace '' sana'a nake da zan tara wannan kuɗaɗen ? dan Allah AFIYAH me kika dauki aure bafa kamar karuwan ci bane da kafin miji ya kwanta dake sai kun gama tsadancewa kaza zai biya ki.''
Afiyaah tace '' to uwar iya , na gane sarai yan dabaru irin namu na mata nake nufi ba wannan ba kina zaune da mutum ba zai iya yi miki kyautar 1 million dollars ba duk kudin sa.''
Ya Allah AFIYAH wallahi ba zaki dora ni a keken ɓera ba bafa zaman zina miki yi ba wannan rayuwar ai sai bariki kyautar Miji da mata daban take idan Allah ya nufa zai min sai kiga ya buɗe min shago na fara business.
shema'u ta faɗa tana kallon AFIYAH.
Afiyah tace '' ni shegiya kaza , ban ce ki fito ba ci gaba da zama yana shin fiɗa miki dokoki yana gindaya miki sharadi wata ran kina zaune ya dauko miki wata ya kawo miki ita.''
duk acikin ibada ne yanzu ke haka zaki zuba ido asim yayi aure kinga ni idan kin san wani malamin wallahi kai ni gurin sa a kulle bakin alhaji ba ruwan sa da zancen haihuwa ta nima so nake naga ɗana ko ya'ta a duniya.
Afiyaah tace '' bokaye ko dai matsafa ai wannan aiki naki ƙato ne sai dai tsafi.''
Shema'u tace '' a'a gaskiya bazan je ba ni kinga kawai zan bada kudi ayi mai addu'a Allah ya juya mai ra'ayin sa ya dawo yana so na haihu.''
Afiyaaaah tace '' Kinga idan kin shirya kiyi min magana, idan baki shirya ba karki ƙara yi min magana.''
uhmmmuhmmm kawai shema'u tace.''
jin ƙararrawa tayi da sauri tace '' yauwa ta zo.''
AFIYAH bata kallo inda take ba , ta ci gaba da danna wayar ta.
shema'u tashi tayi ta buɗe kofar wata yarinya ce ba zata huce shekara ashirin da bakwai ba sanye da swiss lace an mata ɗinƙin straight gown sai mayafi chintili da ta saka.''
sai taunar chiwgum take shema'u rungume ta tayi tana cewa oyoyo sannu da zuwa.
glass din ta ta cire tace '' yauwa shema'u naga kin ce yana an kuma kika kira ni? kinsan fa idan na ganki bana iya kau da ido na akan ki.''
dariya shema'u tayi tace '' yana can sama ba zai sauko yanzu ba muna da lokaci sosai.''
Okay haka tace ta fara tafiya har yanzu kan afiyaah a kasa yake asiya kallon afiyaaaah tayi tace '' bakuwa sannun ki.''
Afiyaah ɗagowa tayi tace '' yauwa ''
ta mai da idon ta kan screen din wayar ta , bawai danna wayar take ba a'a abubuwa da yawa suke mata yawo akan ta , abu na farko ganin irin hamshaqin gidan da shema'u take ciki, ashe zuwan ta na farko bata nuna mata komai ba , abu na biyu ya za a yi ta kulla alaƙa da mijin shema'u, saboda bisa dukkan alamu zai saki bakin aljihu tunda har yasan mahaifiyar shema'u to shima duk yadda aka yi dan bariki ne.
Asiya kusa da shema'u ta zauna tana ɗora hannu akan kirjinta tace '' love nayi missing ɗin ki.''
limshe ido shema'u tayi tace '' nima haka ya karatu?.''
Alhamdulillah ta faɗa tana zuge zip din rigar shema'u tare da fito da breast din shema'u da suke cikin bra a hankali ta matsa mata wani irin numfashi shema'u ta ja.
afiyaah tace '' shema'u sai wata ran zan koma gida.''
dakyar shema'u tace '' ba zaki bari sai an jima ba?.''
a'a tace , tashi tayi ta riƙe jakar ta , tace '' na tafi..''
kai kurum shema'u ta gyaɗa mata, gaba ki ɗaya bata cikin hanyacin ta , asiya ɗora bakin ta , tayi akan nipple din shema'u tayi mata wata zuka tamkar zata cire mata nipple ɗin ta ,
shema'u dakyar tace '' asiya mu shiga daki bara na sakawa kofar nan key.''
ta fadi haka tana tashi dakyar bata da buri da ya wuce ta jita a jikin asiya key ta murzawa kofar ta barshi a jiki saboda tasan alhaji yana da key ɗin ko wacce kofa da take gidan.
bata tarar da asiya a parlour ba , shiga daki tayi tarar da ita , tayi ta cire kayan'ta.
itama cire tana , ta fara yi bayan ta gama ta hau kan gadon asiya da ta wara kafar ta , shema'u bata sauki bakin ta , a ko ina ba sai a prevent part din asiya.
wani ihu asiya ta saki saboda yadda taji wani irin dad'i har tsakiyar kan'ta.
ganin haka shema'u ta ci gaba da lasar gaban Asiya, tare da zura harshen ta a cikin gind**ta, sosai take ihu kai , kace dukan ta aka yi, tare da sumbatu.
da alama, ma bata san me take faɗa ba.
wannan kenan.
HOSTEL
lafiya na ganku kunyi jigum jigum me ya faru ne..?.''
Ramsi ta faɗa tana ajiye jakar ta a akan gado.
Suhaila tace '' wallahi ba komai hat kin dawo ?.''
Eh wallahi, na dawo jiki na duk a gajiye wani shegen saurayi na haɗu dashi ya kai ni gidan sa ya dinga cina yadda kika san ya samu abinci kuka nake da magiya ya kyale ni, amma yaƙi barina kan nono na kamar ya cire.
ramsi ta ƙarashe maganar ta , tana cire rigar ta.
dauke kai mardiyya tayi, ta gumi tayi yau tana ganin ikon Allah, ko kunya bata ji ba , take fadar wannan maganar ita ko huƙa za'a saka mata a maƙogaro ba zata iya fadar wannan maganar ba anya kuwa ramsi bata fara shaye shaye, dan wannan maganar ba tayi kama da ta me hankali ba.
dariya ramsi tayi, ta daki bayan mardiyya tace '' fillo maganar tawa tayi miki nauyi ko?.''
MARDIYYAH tace '' ni ban ma ji ki ba me kika ce?.''
hararar wasa ta , watsa mata , tace '' ban sani ba yar rainin hankali.''
SUHAILA tace '' wallahi ramsi ki kiyayi maza ki ko wannan cututtukan na zamani da ake dauka bakya gudu kin mai da jikin ki jarin ki , kina neman kudi dashi.''
hmmm kanki ake ji fillo yaushe zan zo ki bani fura da nono ?.''
Ramsi ta faɗa tana kallon mardiyya.
Cikin sanyin nan nata kamar ko da yaushe tace '' duk randa kika shirya.''
dariya tayi, ta shiga toilet.
MARDIYYAH kwanciya tayi, tace '' suhaila me zan dafa mana?.''
suhaila tace '' yau ba sai mun yi girki ba ina da cornflake masha.''
shiru mardiyya tayi, domin bata da bakim magana abincin nata ma ya kusan karewa, yanzu tana yiwa baffa magana idan be gadama ba cewa zai yi ta dawo ba zai iya ba.
Ramsi ce ta fito ɗaure da towel zama tayi tace '' na lura da ku kwana biyun nan akwai abin da kuke boye min sai na bar guri ku dinga zance ƙasa ƙasa me yake faruwa ne ?.''
tashi mardiyya ta yi tace '' babu komai kawai tsarguwa kike yi.''
ramsi tace '' zancen bikin naki ne ba kya so ayi dani?.''
dariya tayi sosai tace '' bikina kuma? Ramsi a bikina kece sahun gaba.''
tashi ramsi tayi tana cewa Allah ya saka haka.
suhaila tace '' amin.''
Wannan kenan.
A.E.M BIRMU HOSPITAL
Fitowa yayi daga theatre room cire Hand glove yayi, ya saka a shara kai tsaya office ɗin sa ya wuce wani farin kati da rubutu golding colour a jiki ya saka a jikin kofar , juyi ta dinga yi sannan ta kawo green ɗin danja sannan ta buɗe shiga yayi ta rufe kanta, zama yayi akan kujera yana daukan wayar sa , da take kan table miss Call ya tarar da dama ganin kiran mukhtar yafi na kowa yawa .
danna number yayi bugu ɗaya biyu ya ɗaga sallama mukhtar yayi, mai .
ASIM ya amsa yana cewa mukhtar ina theatre room ne jiya bana faɗa maka ba ina da operation na gaggawa ba.
Mukhtar yace '' eh anyi haka daman na kira ka ne ka jawa afiyaah kunne ta , takurawa wannan yarinyar ɗazu fa har sai da muka tafi police station afiyaah ta faɗa mata bakar magana ta dauki dutsai ta buga a motar ta , glass ɗin motar ya fashe kanta da bakin ta , ya fashe.''
Ran asim ne ya ɓaci yace '' mukhtar wacce yarinya ce tayi wa afiyaah haka ?.''
MARDIYYAH ce.
Mukhtar ya bashi amsa.
asim yace '' dafa tan dai afiyaah ta karya mata kafafuwa?.''
Mukhtar yace '' haba asim me ya saka soyayyah ta rufe maka ido, ina nuna maka hanya kana rintsai ido? baka ga abin da afiyaaaah tayi mata ba?.''
kaga ni bama wannan ba kasan mun gama magana to tace min wai akwai wanda yake son ta dan haka dole sai anyi shaɗi ta dai fadi wasu maganganu kasan bana jin fulatanci to ban gane abin da take faɗa ba.
da sauri mukhtar ya cire wayar sa , daga kan kunnen sa , sai kuma ya mayar yace '' asim shaɗi fa kace ?.''
Asim yace '' mukhtar zan faɗa maka karya ne?.''
Mukhtar yace '' a'a amma asim kai ne ya saka ka amince da kayi mata wani wayon mana ni gwara a daura auren daga baya iyayen ta , sai su sani amma kamar kai da fuskarka ba boyayyiya bace za kayi shadi.''
yar dariyar rainin hankali asim yayi yace '' ta dauke nima rago kenan ta raina ni mukhtar ina da fa kudi kuma kasan kudi ba yaren da basa ji, zan bawa saurayin ta ta hakura yabar min ita.''
Uhmm uhmm asim kasan me ake nufi da bararo (bararoji ) ? Wallahi Allah ba jinsin da yakai su taurin kai da kafiya da tsayawa akan ra'ayi ɗaya karka taro abin da zai fi karfin ka ba ko wanne yare, kudi yake ji ba wallahi ko anan akwai wa'yanda kudin ka ba abin da za su yi musu kai duk talaucin su asim baka gogu da jama'a ba , rayuwar da kayi rayuwar jin dad'i ce baka san wannan hali al'umma suke ciki ba ka tashi girman turai ka dawo nan ka buɗe asibiti ka fara aiki a jami'a dan haka , duk a bin da na faɗa maka kayi shiru kawai.
ASIM yace '' kaga kan ka ake ji yanzu gida zan tafi gwara ayi ta da zafi zafi zan fadawa mommy kaga sati na gaba tafiyar ta america ta fadawa su kahu sunusi suje sune mo min auren ta kai shadin ma zan iya tun da afiyaaaah ta faɗa min amfanin auren ta.''
Mukhtar yace '' ashe itama ta gano amfanin auren ta?.''
Yayi hakane domin ya lura asim baya cikin hayyacin sa kai wannan AFIYAH Ubangiji Allah ya kawo silar rabuwar su , ya raya wannan a cikin zuciyar'sa
ASIM yace '' eh wallahi.''
Sallama suka yi ya kashe wayar.
shiga toilet yayi, ya wanke hannun sa ya fito haɗa kayan sa yayi, ya fita daga office ɗin kai tsaye inda ya ajiye motar sa ya nufa, buɗe wa yayi ya shiga.
cikin kwanciyar hankali yake tuki ba wani abin da yake damun da har ya isa gidan su horn yayi me gadi ya buɗe mai.
tura hancin motar sa yayi ciki har ya isa parking space.
parking yayi, ya fito ganin motar aunty jidda yasan boom ta zo baya jin tsoran kowa amma ita da kahu sunusi za su iya cewa basu yarda ba fitowa yayi ya dauki brief case ɗin'sa ya rufe kofar motar 'tasa.
cikin izza da katsai ta haka yake tafiyar sa, komai nasa abin sha'awa ne kofar da zata sada shi da parlour mommy ya nufa.
shiga yayi bakin sa , dauke da sallama aunty jidda ta ture dauri gaban goshi da sauri tace '' yauwa zo idan ita uwar taka , ta zuba maka ido to mu ba zamu zuba maka ido ba wallahi nan ba DUBAI bace da zata barka sangameme dakai babu aure.''
ASIM ransa ne ya ɓaci tun yana yaro ya ƙi su aunty jidda saboda a gaban kowa cin mutuncin mahaifiyar sa, suke ya rasa wannan ɗabi'ar tasu da mahaifinsa ya faɗi ya mutu tamkar an tunzura su, suka ƙara ƙarfin ci mata mutunci musamman ma kahu sani da yace zai auri mommy ta ƙi yarda shikkenan ta ƙara bakin jini a gurin su.
Littafi fa ya kusan karewa free page me kuke jura ku hanzarta biyan kudi kar ayi babu ku.
Amina alhasan Muhammad opay 1k
8141785374
Ku turo da shedar biya ta wannan number
08141785374.
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7