affordable price? Ko kina son fara kasuwancin kayan yara amma baki da jarin da zaki saro kayan? Nesa ta zo kusa, kiyi joining community din nan muna saka kaya masu kyau available da inganci a farashi me sauki da zaki dauka ki tallata har ki samu naki kema.
Burinmu shine kowacce mace ta samu sanaar da zata dogara da kanta.
**************
Dakatawa yayi cak daga kokarin barin gurin dayake tareda kasa juyowa yana rintse idanuwansa da sukai wata irin rama suka qanjame.,
Bude kofar dakin tayi ahankali zata fito takarda me tsayin gaske ta fado daga jikin kofar wadda ta sakata dakatawa tana kallan takardar kafin ta dago ta kalli bayan saleem din wanda da alama shine ya saka mata ita
Durqusawa tayi ahankali ta dauka tareda budewa hannuwanta na rawa tafara karanta abinda yake ciki.....
Subucewa takardar tayi daga hannunta cikin wani irin slow na mafi munin tashin jiri ya dibeta tayi baya zata zube ya juyo da sauri ya tareta jikinsa yana sauke idanuwansa akanta.
Numfashi ta ringa saukewa ahankali ahankali tana jero ajiyar zuciya tana samu tana neman karbo hankalinta dayake barin jikinta,
Karfi ta harhada ta zame daga jikinsa tareda miqewa tsaye daidai ta daga hannu cikin rufewan ido ta sakar masa wani lafiyayyan mari tareda cakumosa bakinta na rawa hawaye masu tsananin zafi na gangaro mata tace
"Me nayi maka zaka mun hakan???
Mene nayi na cancanta wannan abinda zakamun??
Idan ka zabi barina me zaka cewa ubangijinka da nauyina a yanzu ya dora maka?
Me nayi dazan cancanci hakan?
Sakinsa tayi tana yin baya tana neman kuka amma ya kasa zuwa tace
"Ka tausayawa maraicina karka mun haka Saleem,
Kai kadai gareni a yanzu,
Mutuwa zanyi idan ka aikata abinda kake niyar aikatawa,
Karka mun hakan,
Dan Allah karka mun hakan saleem karka kasheni"
Rungumeta yayi da karfi yana fasa kuka a jikinta yana girgiza mata kai cikin radadin zuciya yace
"Mutuwa zanyi kamar yanda Mimi ta tafi,
Zuciyata ta dade da bugawa banda sauran amfani a rayuwata yanzu bayan na bawa falaq zuciyata sbd nemawa ahalinmu sassauci da samun yancin fitowa daga azabar da suke ciki,
Babu wanda zai iya janyewa ya kashe case dinnan su Dad su futo idan ba AZIZ LIMBA ba"
Girgiza kai takeyi da karfi tana qanqamesa kaman zata shige kirjinsa ta boye zuciyarsa...
"Jannah su Dad bazasu taba fitowa kashesu zaayi kaman yanda suka kashe wanda rayuwarki ce zata mutu ta lalace kwata kwata idan hakan ta faru,
Banda amfani,banda tinanin kaina,banda iko ko karfin da zan baki kariya dan hakanne na zabi zama donor din Falaq Aziz sbd kubutar da Dad da Ammar wainda zasu baki kariya da karfinsu da rayuwarsu......"
"No,no,no,no Saleem,pls pls pls dena fada,
Bazan taba barin hakan ba koda zan rasa raina bazan taba barin kayi hakan ba,
Falaq zata rayu,zata samu Donor,
Zan bata tawa amma dan Allah Saleem karka mun hakan,
Karka zabi barina a wannan quntacciyar duniyar ni kadai banda kowa sai kai,
Karkayi Saleem kaine sanyin zuciyata a yanzu,kaine gani na da jina dan Allah karka barni ina buqatarka,ina tsananin kaunarka mutuwa zanyi idan kayi hakan"
Gabaki daya ta fita hayyacinta batama san me take fada ba tana qanqamesa da karfi koina jikinta na wata irin rawa tana neman zarewa gabaki dayanta.
Rawa shima jikinsa yakeyi yana janyeta jikinsa amma sam taqi sakinsa dan haka ya koma da ita ciki suka zauna taja jikinsa tanata surutai bakinta na rawa hakama jikinta.
Rarrashinta yafara kokarin yi yana tattaro karfin hali sbd tagama kashe zuciyarsa da jikinsa da yanayinsa da yanda ta fita hankalinta fit lokaci daya da jin abinda zaiyi din.
Shiru sikai yana shafa bayanta ahankali yana mata karatun adduoi a cikin kunnenta ahankali suna ratsata kafin ya fara karantu alqurani a cikin kunnen yana samar mata da nutsuwa da dawowa hayyacinta sbd alamun zarewa da suka bayyanar mata.
Ratsata karatun keyi tana sakewa a jikinsa tana rufe idanuwanta ahankali ahankali har dare ya sake ratsawa sosai kamar wadda akayowa aiken bacci sai gashi ya dauketa ahankali ajikin Saleem din wadda yake kuka sosai yana mata karatun har lokacin.
Duk yanda yaso yaci karfin zuciyarsa kasawa yayi sbd yanason kubutar da ahalinsa su rayu sbd rayuwar jannah din kawai,
Hakama yanason ya bawa AZIZ LIMBA hope na sabuwar rayuwar daya rasa ta hanyar bawa falaq KALBIM dinsa a lokaci daya kuma ya biyasu zuciyar Ummitah da suka lalata musu komai akanta.
Zare jikinsa yayi daga nata tareda kai bakinsa yana wani irin kuka me tsananin gaske mara sauti yayi kissing goshin jannah din ya rufe mata jikinta da doguwar hijab dinta tareda ciro dukkanin abinda yake jikinsa na dan kudaden dayake gararin samu ya ajiye mata ya fice daga dakin tareda rufewa ya bar gurin yayi tafiya me nisa kafin ya samu guri ya shige ya zube qasa yana wani irin gunjin kuka har asuba tukuna ya fito ya wuce yabar anguwar gabaki dayanta.
Karfe 7 na safe tafara bude idanuwanta ahankali tana motsawa,
Nauyi idanuwan sukai mata dan haka ta maidasu ta rufe kafin ta sake budewa tana motsawa ahankali ta tashi zaune tana duba gefenta taga bataga saleem dinba,
Bude idanuwanta tayi sosai tana duba dakin taga bata gansa ba,
Miqewa tsaye tai jiri dibarta ya zubar qasa,
Bata damuba ta sake dafawa ta miqe tana nufar kofar ta bude tareda fitowa tana waiwayan koina,
Waje gabaki daya ta fita tana dafe kirjinta ahankali dayayi nauyi ta tabbatarda dai Saleem ya tafi kenan...
Faduwa tayi kofar gidan zaune tana cusa kanta cikin kafafunta kirjinta na zafi da nauyi kuka ya kasa zuwa kwata kwata.
Tana gurin har rana ta fito sosai ta kasa motsawa sai daga baya ta iya daddafawa ta koma ciki ta zauna gaban kudin daya bar mata ta zuba musu ido batareda ko kyaftawa ba.
A ranar kasa zuwa headquarters tayi sbd zazzabi me karfin gaske tareda ciwon zuciya dayake neman taso mata.
Sai washe gari ta shirya kamar almajira ta nufi headquarters gurin ganinsu dad wanda daqyar aka bari ta gansu.
Ganin yanayinsu ya sakata fita ta siyo musu bread da lemu da pure water ta kawo musu daqyar aka bari suka ci
Sunaci tana kallansu tana hawaye masu dumi batareda sun cewa juna komaiba musamman dad da baya gani sosai.
A haka ta wuni can sai dare ta dawo tai sallah ta kwanta shiru ba motsin komai.
Sati guda tayi tana yawo gurinsu dad kafin aka fara shiga kotu dasu inda lamarin ya dauki zafi sosai basuda lawyer basuda me tsaya musu hakama itama dukkanin abinda take dashi a yanzu ya qare tsaf ko sisi batada shi sai yawo da busashen baki.
Dan haka ta maida hankali sosai gurin addua da fadawa Allah ya duba lamarinsu yaji qan ahalinta yayi musu mafita a wannan case din.
*******
Tsananin kusanci da Kauna tareda shaquwar datake tsakanin Dr Nico da AZIZ LIMBA ne ya saka wannan karan dole ya tattar yabaro Italy ya dawo Germany sbd shine likitansu daya zama family hakama ya zama tamkar da a gurin mama tin ba yanxu ba daman.
Shine ya fara tarewa a Germany kafin isowansu dan haka koda suka iso ya kwana biyu sosai a qasar.
Dr Nico tin lokacin Jinyar AZIZ LIMBA a lokacin rasuwar Ummitah shine ya kasance wanda yafi kowa sanin girman depression da trauma din daya samu kansa aciki sbd shima Yanada kanwar da ita kadai garesa bai hada komai da itaba,
Mum dinsu yar Africa ce yar asalin Ghana wadda bayan ta rabu da Dad dinsa ta koma qasarta ta ghana tai aure ta haifi qanwarsa wadda agurin haihuwarta ta rasu kuma tin daga lokacin kanwarsa ta dawo hannunsa,
Sbd kanwarsa dad dinsa ya rabu dashi ya kuma amsa hakan dan haka shima dan gwagwarmaya ya tashi sbd kanwarsa wadda bata taba sanin ba uba dayane ya haifesuba sbd dad dinsa ya rasu shima daga baya kaman yanda itama nata ya dade da rasuwa,
Ya taso vaida buri baida fata saina ingata rayuwar Nicki,
Ya samu daukaka daci gaban rayuwa bayan hardships da dama,
Nicki ta taso cikin tsananin gatan daya reneta a cikinsa,
Bata san komaiba bayan jin dadi da gata da tsananin kauna daga yayanta wanda yake komai sbd ita,
Tayi karamin karatunta a italy kafin daga baya ta tafi America cigaba da karatu,
Acan ma rayuwar jin dadi da hutu takeyi tareda gata me yawa duk da bata tareda yayanta wanda itama da sunansa take amfani,
Nicki ta taso da wani irin yanayi na idan tanason abu bata yadda ko kadan wani ya rabesa,
Bata yadda duk abinda takeso wani ya samesa ko ya tabasa,
Tin tana yarinya take da wannan halin wanda ya saka yayanta yaqi sosai akan hakan sbd kaman yana taba kwakwalwanta dan hakanne ya tsaya sosai akanta sedai kuma hakan ya riga ya zama a jininta da cikin kanta ne,
Tanada wani irin kishi akan komai nata koda kuwa abin wasa ne harta girma,
Aurensa biyu yana rabuwa da matan sbd Nicki wadda ta kasa iya rayuwa dasu,
Sbd tsananin kasa yadda da kowa ya rabi abinda yake nata ko take so Nicki zata iya attempting kashe kanta batareda tinanin komaiba wanda wannan shine babbar matsala da dr Nico yake fuskanta a tasa rayuwar sbd Nicki,
Asalin mahaifin Nicki musulmi ne dan haka tana girma Nico ya sakata a musulunci batareda cutatarwa ko qyama ba kuma itama ta zaba hakan sbd akwai son musuluncin a zuciyarta dan haka ta tashi dag Nicki sai ta koma AYSH NICKY NICOLAS,
Aysh nicky tana karatun likitanci kamar yayanta kuma tana gap da kammalawa dan haka dawowan yayanta Germany ya sakata dawowa gida daya dashi tinda ta kusa kammalawa sai tana zuwane tayi kwanaki ta dawo gida gurinsa.
****Kwanan Limbas daya da sauka a Germany Dr Nico ya iso gidan sbd duba AZIZ wanda har lokacin bai warware yanda y kamata dan haka a lokacinda AZIZ LIMBA ya fito palon da dr nico din yake tareda mama da Aysh Nicki suna gaisawa da mama
Kaman a mafarki Aysh Nicky ta dago idanuwanta masu haske ta sauke akan AZIZ LIMBA wanda baisan da ita ba kwata kwata a gurin tana jin hankalinta na zarewa ahankali ahankali yana barin jikinta tareda dukkanin abinda yake zuciyarta batareda ta dauke kallanta akansa ba.
A daidai wannan lokacin ne shi kuka sayd kiran saleem zad ya shigo wayarsa da Saleem yaje gurin latif ya samu yana dauka babu abinda saleem din ya fara fada masa sai
"Zan zama donor din da kuke nema akan zaku kashe case din zaadens su samu freedom dinsu su samu damar gina wata rayuwar me tsafta"
Cak komai na jikin Sayd ya dena aiki yana shiga shock din jin zancen wanda yasan har abada AZIZ LIMBA bazai taba yadda karban rayuwar wani kai tsaye bawai donor din daya cancanta ba wanda yake na wainda sun riga sun mutu a gangar jiki ne hakama bazai taba iya karban Zuciyar saleem ya rabasa da duniyaba sbd raya tasa yar to amma kuma falaq na tsananin buqatar zuciyar......
Shiru yayi yana kasa cewa komai sbd abune da baima isa yajewa AZIZ dashiba amma kuma koma menene yana buqatan Saleem din a kusa dan haka kai tsaye ya saka latif yayiwa saleem din komai na tahowa Germany batareda sanin AZIZ ba amma shima kansa bazai taba iya taba zuciyar Saleem ba sbd raya tasa 'yar amma dai zaiso zuwansa din idan har zai zama donor din dayake fada din.
*****************
Jannah kuwa yau daga kotu da aka fito tafiyar kafa takeyi me tsananin tsayi cikin rana harta iso inda wata qaramar kasuwa datake kamar tasha a cike mutane kala kala da baqi da wainda ba baqin ba.
Neman guri tayi a nesa da hayaniya ta zauna ahankali tana rufe idanuwanta da sukai jajir ta budesu tana hadiye yawu maqoshinta daya bushe.
Ruwa takeso batada kudin siya dan haka ta sake saka hannunta a cikin aljihun doguwar rigar dayake jikinta ta taba ko zata dace da canji tinda haka take tana mantawa da canji a jikinta sbd damuwa da rashin sabo da rayuwar.
Nera hamsi ta samu wadda ta sakata sauke ajiyan zuciya da sauri tana miqewa ta isa gurin me ruwan pure water ta siyo guda daya 50 naira ta dawo ta zauna inda ta tashi ta fasa ruwan zata saka a bakinta wata mata datake tsananin son ruwan itama ta zauna gefenta tana jan numfashi daqyar bakinta a tsananin bushe idanuwanta sun qanqance.
"UMMINAH ZAN RUWA NIMA"
juyowa jannah tayi da wani irin yanayi na faduwar gaba sbd sautin muryan da haka kawai ya saka gabanta faduwa ta saukar da idanuwanta akan matar.
Tsakiyar idanuwanta matar ta kalla itama idanuwan matar ne suka saka ruwan hannunta subucewa tana jin kallan matar na sake saka gabanta faduwa.
Ganin numfashin matar na neman barin kirjinta yasaka daukan ruwan da sauri tayi kanta ta saka mata a baki tana tallafota jikinta.
Shan ruwan matar tayi tana dafe cikinta dake tsananin ciwo kafin me sai amai sosai tafara yi a jikin jannah din wadda tsananin tausayinta ya sakata tsayawa kallanta.
Tana gama aman jannah ta wanke mata fuskanta ta miqe zata tafiyarta matar ta saka hannunta daya ta riqe jannah din tana cewa
"Umminah karki barni,
Umminah"
Dakatawa Jannah tayi tareda juyowa idaniwanta na cikowa da hawaye taji tana kasa tafiya tabarta sbd kaman yanda matar ke neman umminta itama Miminta take nema a wannan gararriyar rayuwar datake ita kadai dan haka ta durquso ahankali ta bude baki tace
"Ba ummi bace"
Riqeta matar tayi da karfi tana girgiza kai a wahalce sbd karfinta daya qare tace
"Ummina,karki barni ummina,
Ki kaini gurin hamma,
Umminah karki barni har abada bazan dake barinki ba duk wuya"
Hawaye ne suka gangaro daga idanuwan jannah din tanajin zuciyarta na tsananin karaya tanajin bazata iya barinta dan haka ta kamata suka miqe taja hannunta dik da dukkaninsu babu me karfi matar ta qanqame hannun jannah kamar zata maidata cikinta suka bar gurin batareda ma sun san ina suka dosa ba.
#MAMUH
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
mamuhgee
A DUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo
Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi
Shedan biya
09033181070
Or mtn vtu at
09032345899*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
94
*SHOP WITH ME by RANO*
08030811300
Best children's clothing shop💯
https://chat.whatsapp.com/Gk4H76TlRgyAAWIWgx3Jo7
Kina neman in da zaki samun kayan yara classy kaya na yan gayu at a very affordable price? Ko kina son fara kasuwancin kayan yara amma baki da jarin da zaki saro kayan? Nesa ta zo kusa, kiyi joining community din nan muna saka kaya masu kyau available da inganci a farashi me sauki da zaki dauka ki tallata har ki samu naki kema.
Burinmu shine kowacce mace ta samu sanaar da zata dogara da kanta.
***********
Hanyar gida suka nufa Jannah na sake bude fuskan matar da kyau daga hijabin dayake rufe fuskanta sbd ko akwai wanda zai ganta daya santa ya tafi da ita gida sbd tana tsoron tafiya da mahaifiyar wasu gurinta azo ana nema karshema aga laifinta da daukanta.
Tafiya suke sakeyi me tsayi matar na sake riqe hannun Jannah cikin nata sosai kamar itace karamar yarinya jannah kuma uwarta,
Yanda take qanqame hannun jannah din cikeda tsananin kauna da kasa iya barinta ya saka jannah juyowa da jajayen idanuwanta ta kalleta tana jin inama hannun tata mahaifiyarne take riqe dashi a hakan da tabbas dukkanin quncinta da baqin cikinta ya yaye.
Gap da magrib suka isa gidan zuwa lokacin dukkaninsu sun tsananin gajiya dan haka zaunawa jannah tayi a tsakiyar dakin bayan ta shiga toilet ta debo musu ruwa a fanfo tafara bawa matar wadda tasha sosai itama sha tai ta xauna tana hutawa ahankali kafafunta na wani irin radadin gajiya.
Sallah akai har aka fito masallaci tukuna ta iya tashi ta nufi toilet ta shige tayo Alwala ta kama matar itama takaita toilet da taimakonta tayi komai suka fito tare suka tada sallah sai yazamana kamar itace take jagorantar matar sallah sbd yanda ta ringa binta.
Suna gamawa abincin data bari na cin darenta kafin ta fita ta janyo ta ajiye musu a gabansu ta kama hannun matar ahankali ta saka mata a ciki tana bude baki Ahankali tace
"Kici abinci"
Zuba mata idanuwanta masu tsananin kama dana 'yayanta matar tai cikeda kaunar jannah din da batasan ta inda take kwararo mata ta bude baki da muryanta me bayyanarda batada cikakkiyar lafiyar kai tace
"Umminah kici,
Umma tace kici"
Dagowa jannah tai da idanuwanta dake sauyawa sbd yanda tai maganar kaman Mimintata take taji kewar uwarta idanuwanta suka ciko da hawaye suna gangarowa ahankali.
Hannuwan Umman rawa suka dauka ta dorasu akan fuskan jannah tana goge mata tana cewa
"Umminah bata kuka"
Tsananta gudu hawayen jannah sukai tana rife idanuwanta ahankali tana tana share mata hawayen hankalinta na tashi jikinta na rawa sosai.
Rikicewa Umman ke neman yi kanta na juyewa wanda ya saka Jannah bude idanuwanta tana dago hannunta ahankali ta dora akan na Umman dayake kan fuskanta tanata goge mata hawayen ta bude baki Ahankali tace
"Jannah ce,jannah ce ba ummi ba,
Ummi bata nan........
Bata qarasa ba Umman tayi baya da sauri tana kama kanta da hannuwanta biyu tana buga sosai tana girgiza kai da karfi koina jikinta na rawa tana cewa
"Umminah zata kaini gurin hamma,
Idan ba Umminah bace ki kaini gurin hamma,
Gurin hamma nakeson zuwa,
Ina hamma Abdul dinmu nida Umminah,
Hamma yana can yana fada kullum mun fita yawo,
Ya hanamu yawo,
Ki kaini gurin hamma na fada masa Umminah batanan..."
Yanda take buga kanta da karfi tana ambatar koma waye hamman da ummin ya saka Jannah tasowa da sauri tayi kanta tana kokarin riqota ta ture Jannah din da karfin gaske wanda ya sakata buguwa da bango har saida goshinta ya fasa kadan ta rintse idanuwanta cikin tsananin azaba amma bata taba gurin ba sbd Umman ta fara jiwa kanta rauni sbd yanda take yakushin fuskanta tana kiran Hamman da tsananin so da kaunar datake saka jannah fara hawaye tana sake komawa kanta da sauri batai wata wata ba ta rungumeta sbd dukkaninsu suna cikin qunci daya ne na rashin mutane mafi soyuwa a rayuwarsu.
Yanda ta rungumeta da karfi ya saka duk yanda umman take tureta tana dukanta amma bata saketaba har saida Umman ta fasa wani irin kuka me tsananin karfi da radadin dayake cin zuciya da ruhinta tsawon shekarun gararanbar neman Hammanta da umminta datake yi batareda cikakken hankalinta haryanxu ya dawo jikinta ba duk da kuma ba tuburan take haukarba,
Tayi yawo states da dama gurin nemansu,
Ta kasa tina komai na rayuwarta bayan Hamma Abdul dinsu itada Ummi,
Ta kasa tina ita kanta wace,
Ta kasa tina ita wace,daga ina ta fito,
Ina ne gidansu,
Inane garinsu,
Tayi yawon gidajen abinci tana aiki amma daga lokacinda aka fahimci ba cikakken hankali ne da ita ba haukanta yi takeyi tana tashi korarta akeyi,
Idan abin ya kwanta baka taba sanin tanada juyewan hankali lafiya kalau zata samu aiki amma da zarar angane
Showing 174001 words to 177000 words out of 185083 words
Burinmu shine kowacce mace ta samu sanaar da zata dogara da kanta.
**************
Dakatawa yayi cak daga kokarin barin gurin dayake tareda kasa juyowa yana rintse idanuwansa da sukai wata irin rama suka qanjame.,
Bude kofar dakin tayi ahankali zata fito takarda me tsayin gaske ta fado daga jikin kofar wadda ta sakata dakatawa tana kallan takardar kafin ta dago ta kalli bayan saleem din wanda da alama shine ya saka mata ita
Durqusawa tayi ahankali ta dauka tareda budewa hannuwanta na rawa tafara karanta abinda yake ciki.....
Subucewa takardar tayi daga hannunta cikin wani irin slow na mafi munin tashin jiri ya dibeta tayi baya zata zube ya juyo da sauri ya tareta jikinsa yana sauke idanuwansa akanta.
Numfashi ta ringa saukewa ahankali ahankali tana jero ajiyar zuciya tana samu tana neman karbo hankalinta dayake barin jikinta,
Karfi ta harhada ta zame daga jikinsa tareda miqewa tsaye daidai ta daga hannu cikin rufewan ido ta sakar masa wani lafiyayyan mari tareda cakumosa bakinta na rawa hawaye masu tsananin zafi na gangaro mata tace
"Me nayi maka zaka mun hakan???
Mene nayi na cancanta wannan abinda zakamun??
Idan ka zabi barina me zaka cewa ubangijinka da nauyina a yanzu ya dora maka?
Me nayi dazan cancanci hakan?
Sakinsa tayi tana yin baya tana neman kuka amma ya kasa zuwa tace
"Ka tausayawa maraicina karka mun haka Saleem,
Kai kadai gareni a yanzu,
Mutuwa zanyi idan ka aikata abinda kake niyar aikatawa,
Karka mun hakan,
Dan Allah karka mun hakan saleem karka kasheni"
Rungumeta yayi da karfi yana fasa kuka a jikinta yana girgiza mata kai cikin radadin zuciya yace
"Mutuwa zanyi kamar yanda Mimi ta tafi,
Zuciyata ta dade da bugawa banda sauran amfani a rayuwata yanzu bayan na bawa falaq zuciyata sbd nemawa ahalinmu sassauci da samun yancin fitowa daga azabar da suke ciki,
Babu wanda zai iya janyewa ya kashe case dinnan su Dad su futo idan ba AZIZ LIMBA ba"
Girgiza kai takeyi da karfi tana qanqamesa kaman zata shige kirjinsa ta boye zuciyarsa...
"Jannah su Dad bazasu taba fitowa kashesu zaayi kaman yanda suka kashe wanda rayuwarki ce zata mutu ta lalace kwata kwata idan hakan ta faru,
Banda amfani,banda tinanin kaina,banda iko ko karfin da zan baki kariya dan hakanne na zabi zama donor din Falaq Aziz sbd kubutar da Dad da Ammar wainda zasu baki kariya da karfinsu da rayuwarsu......"
"No,no,no,no Saleem,pls pls pls dena fada,
Bazan taba barin hakan ba koda zan rasa raina bazan taba barin kayi hakan ba,
Falaq zata rayu,zata samu Donor,
Zan bata tawa amma dan Allah Saleem karka mun hakan,
Karka zabi barina a wannan quntacciyar duniyar ni kadai banda kowa sai kai,
Karkayi Saleem kaine sanyin zuciyata a yanzu,kaine gani na da jina dan Allah karka barni ina buqatarka,ina tsananin kaunarka mutuwa zanyi idan kayi hakan"
Gabaki daya ta fita hayyacinta batama san me take fada ba tana qanqamesa da karfi koina jikinta na wata irin rawa tana neman zarewa gabaki dayanta.
Rawa shima jikinsa yakeyi yana janyeta jikinsa amma sam taqi sakinsa dan haka ya koma da ita ciki suka zauna taja jikinsa tanata surutai bakinta na rawa hakama jikinta.
Rarrashinta yafara kokarin yi yana tattaro karfin hali sbd tagama kashe zuciyarsa da jikinsa da yanayinsa da yanda ta fita hankalinta fit lokaci daya da jin abinda zaiyi din.
Shiru sikai yana shafa bayanta ahankali yana mata karatun adduoi a cikin kunnenta ahankali suna ratsata kafin ya fara karantu alqurani a cikin kunnen yana samar mata da nutsuwa da dawowa hayyacinta sbd alamun zarewa da suka bayyanar mata.
Ratsata karatun keyi tana sakewa a jikinsa tana rufe idanuwanta ahankali ahankali har dare ya sake ratsawa sosai kamar wadda akayowa aiken bacci sai gashi ya dauketa ahankali ajikin Saleem din wadda yake kuka sosai yana mata karatun har lokacin.
Duk yanda yaso yaci karfin zuciyarsa kasawa yayi sbd yanason kubutar da ahalinsa su rayu sbd rayuwar jannah din kawai,
Hakama yanason ya bawa AZIZ LIMBA hope na sabuwar rayuwar daya rasa ta hanyar bawa falaq KALBIM dinsa a lokaci daya kuma ya biyasu zuciyar Ummitah da suka lalata musu komai akanta.
Zare jikinsa yayi daga nata tareda kai bakinsa yana wani irin kuka me tsananin gaske mara sauti yayi kissing goshin jannah din ya rufe mata jikinta da doguwar hijab dinta tareda ciro dukkanin abinda yake jikinsa na dan kudaden dayake gararin samu ya ajiye mata ya fice daga dakin tareda rufewa ya bar gurin yayi tafiya me nisa kafin ya samu guri ya shige ya zube qasa yana wani irin gunjin kuka har asuba tukuna ya fito ya wuce yabar anguwar gabaki dayanta.
Karfe 7 na safe tafara bude idanuwanta ahankali tana motsawa,
Nauyi idanuwan sukai mata dan haka ta maidasu ta rufe kafin ta sake budewa tana motsawa ahankali ta tashi zaune tana duba gefenta taga bataga saleem dinba,
Bude idanuwanta tayi sosai tana duba dakin taga bata gansa ba,
Miqewa tsaye tai jiri dibarta ya zubar qasa,
Bata damuba ta sake dafawa ta miqe tana nufar kofar ta bude tareda fitowa tana waiwayan koina,
Waje gabaki daya ta fita tana dafe kirjinta ahankali dayayi nauyi ta tabbatarda dai Saleem ya tafi kenan...
Faduwa tayi kofar gidan zaune tana cusa kanta cikin kafafunta kirjinta na zafi da nauyi kuka ya kasa zuwa kwata kwata.
Tana gurin har rana ta fito sosai ta kasa motsawa sai daga baya ta iya daddafawa ta koma ciki ta zauna gaban kudin daya bar mata ta zuba musu ido batareda ko kyaftawa ba.
A ranar kasa zuwa headquarters tayi sbd zazzabi me karfin gaske tareda ciwon zuciya dayake neman taso mata.
Sai washe gari ta shirya kamar almajira ta nufi headquarters gurin ganinsu dad wanda daqyar aka bari ta gansu.
Ganin yanayinsu ya sakata fita ta siyo musu bread da lemu da pure water ta kawo musu daqyar aka bari suka ci
Sunaci tana kallansu tana hawaye masu dumi batareda sun cewa juna komaiba musamman dad da baya gani sosai.
A haka ta wuni can sai dare ta dawo tai sallah ta kwanta shiru ba motsin komai.
Sati guda tayi tana yawo gurinsu dad kafin aka fara shiga kotu dasu inda lamarin ya dauki zafi sosai basuda lawyer basuda me tsaya musu hakama itama dukkanin abinda take dashi a yanzu ya qare tsaf ko sisi batada shi sai yawo da busashen baki.
Dan haka ta maida hankali sosai gurin addua da fadawa Allah ya duba lamarinsu yaji qan ahalinta yayi musu mafita a wannan case din.
*******
Tsananin kusanci da Kauna tareda shaquwar datake tsakanin Dr Nico da AZIZ LIMBA ne ya saka wannan karan dole ya tattar yabaro Italy ya dawo Germany sbd shine likitansu daya zama family hakama ya zama tamkar da a gurin mama tin ba yanxu ba daman.
Shine ya fara tarewa a Germany kafin isowansu dan haka koda suka iso ya kwana biyu sosai a qasar.
Dr Nico tin lokacin Jinyar AZIZ LIMBA a lokacin rasuwar Ummitah shine ya kasance wanda yafi kowa sanin girman depression da trauma din daya samu kansa aciki sbd shima Yanada kanwar da ita kadai garesa bai hada komai da itaba,
Mum dinsu yar Africa ce yar asalin Ghana wadda bayan ta rabu da Dad dinsa ta koma qasarta ta ghana tai aure ta haifi qanwarsa wadda agurin haihuwarta ta rasu kuma tin daga lokacin kanwarsa ta dawo hannunsa,
Sbd kanwarsa dad dinsa ya rabu dashi ya kuma amsa hakan dan haka shima dan gwagwarmaya ya tashi sbd kanwarsa wadda bata taba sanin ba uba dayane ya haifesuba sbd dad dinsa ya rasu shima daga baya kaman yanda itama nata ya dade da rasuwa,
Ya taso vaida buri baida fata saina ingata rayuwar Nicki,
Ya samu daukaka daci gaban rayuwa bayan hardships da dama,
Nicki ta taso cikin tsananin gatan daya reneta a cikinsa,
Bata san komaiba bayan jin dadi da gata da tsananin kauna daga yayanta wanda yake komai sbd ita,
Tayi karamin karatunta a italy kafin daga baya ta tafi America cigaba da karatu,
Acan ma rayuwar jin dadi da hutu takeyi tareda gata me yawa duk da bata tareda yayanta wanda itama da sunansa take amfani,
Nicki ta taso da wani irin yanayi na idan tanason abu bata yadda ko kadan wani ya rabesa,
Bata yadda duk abinda takeso wani ya samesa ko ya tabasa,
Tin tana yarinya take da wannan halin wanda ya saka yayanta yaqi sosai akan hakan sbd kaman yana taba kwakwalwanta dan hakanne ya tsaya sosai akanta sedai kuma hakan ya riga ya zama a jininta da cikin kanta ne,
Tanada wani irin kishi akan komai nata koda kuwa abin wasa ne harta girma,
Aurensa biyu yana rabuwa da matan sbd Nicki wadda ta kasa iya rayuwa dasu,
Sbd tsananin kasa yadda da kowa ya rabi abinda yake nata ko take so Nicki zata iya attempting kashe kanta batareda tinanin komaiba wanda wannan shine babbar matsala da dr Nico yake fuskanta a tasa rayuwar sbd Nicki,
Asalin mahaifin Nicki musulmi ne dan haka tana girma Nico ya sakata a musulunci batareda cutatarwa ko qyama ba kuma itama ta zaba hakan sbd akwai son musuluncin a zuciyarta dan haka ta tashi dag Nicki sai ta koma AYSH NICKY NICOLAS,
Aysh nicky tana karatun likitanci kamar yayanta kuma tana gap da kammalawa dan haka dawowan yayanta Germany ya sakata dawowa gida daya dashi tinda ta kusa kammalawa sai tana zuwane tayi kwanaki ta dawo gida gurinsa.
****Kwanan Limbas daya da sauka a Germany Dr Nico ya iso gidan sbd duba AZIZ wanda har lokacin bai warware yanda y kamata dan haka a lokacinda AZIZ LIMBA ya fito palon da dr nico din yake tareda mama da Aysh Nicki suna gaisawa da mama
Kaman a mafarki Aysh Nicky ta dago idanuwanta masu haske ta sauke akan AZIZ LIMBA wanda baisan da ita ba kwata kwata a gurin tana jin hankalinta na zarewa ahankali ahankali yana barin jikinta tareda dukkanin abinda yake zuciyarta batareda ta dauke kallanta akansa ba.
A daidai wannan lokacin ne shi kuka sayd kiran saleem zad ya shigo wayarsa da Saleem yaje gurin latif ya samu yana dauka babu abinda saleem din ya fara fada masa sai
"Zan zama donor din da kuke nema akan zaku kashe case din zaadens su samu freedom dinsu su samu damar gina wata rayuwar me tsafta"
Cak komai na jikin Sayd ya dena aiki yana shiga shock din jin zancen wanda yasan har abada AZIZ LIMBA bazai taba yadda karban rayuwar wani kai tsaye bawai donor din daya cancanta ba wanda yake na wainda sun riga sun mutu a gangar jiki ne hakama bazai taba iya karban Zuciyar saleem ya rabasa da duniyaba sbd raya tasa yar to amma kuma falaq na tsananin buqatar zuciyar......
Shiru yayi yana kasa cewa komai sbd abune da baima isa yajewa AZIZ dashiba amma kuma koma menene yana buqatan Saleem din a kusa dan haka kai tsaye ya saka latif yayiwa saleem din komai na tahowa Germany batareda sanin AZIZ ba amma shima kansa bazai taba iya taba zuciyar Saleem ba sbd raya tasa 'yar amma dai zaiso zuwansa din idan har zai zama donor din dayake fada din.
*****************
Jannah kuwa yau daga kotu da aka fito tafiyar kafa takeyi me tsananin tsayi cikin rana harta iso inda wata qaramar kasuwa datake kamar tasha a cike mutane kala kala da baqi da wainda ba baqin ba.
Neman guri tayi a nesa da hayaniya ta zauna ahankali tana rufe idanuwanta da sukai jajir ta budesu tana hadiye yawu maqoshinta daya bushe.
Ruwa takeso batada kudin siya dan haka ta sake saka hannunta a cikin aljihun doguwar rigar dayake jikinta ta taba ko zata dace da canji tinda haka take tana mantawa da canji a jikinta sbd damuwa da rashin sabo da rayuwar.
Nera hamsi ta samu wadda ta sakata sauke ajiyan zuciya da sauri tana miqewa ta isa gurin me ruwan pure water ta siyo guda daya 50 naira ta dawo ta zauna inda ta tashi ta fasa ruwan zata saka a bakinta wata mata datake tsananin son ruwan itama ta zauna gefenta tana jan numfashi daqyar bakinta a tsananin bushe idanuwanta sun qanqance.
"UMMINAH ZAN RUWA NIMA"
juyowa jannah tayi da wani irin yanayi na faduwar gaba sbd sautin muryan da haka kawai ya saka gabanta faduwa ta saukar da idanuwanta akan matar.
Tsakiyar idanuwanta matar ta kalla itama idanuwan matar ne suka saka ruwan hannunta subucewa tana jin kallan matar na sake saka gabanta faduwa.
Ganin numfashin matar na neman barin kirjinta yasaka daukan ruwan da sauri tayi kanta ta saka mata a baki tana tallafota jikinta.
Shan ruwan matar tayi tana dafe cikinta dake tsananin ciwo kafin me sai amai sosai tafara yi a jikin jannah din wadda tsananin tausayinta ya sakata tsayawa kallanta.
Tana gama aman jannah ta wanke mata fuskanta ta miqe zata tafiyarta matar ta saka hannunta daya ta riqe jannah din tana cewa
"Umminah karki barni,
Umminah"
Dakatawa Jannah tayi tareda juyowa idaniwanta na cikowa da hawaye taji tana kasa tafiya tabarta sbd kaman yanda matar ke neman umminta itama Miminta take nema a wannan gararriyar rayuwar datake ita kadai dan haka ta durquso ahankali ta bude baki tace
"Ba ummi bace"
Riqeta matar tayi da karfi tana girgiza kai a wahalce sbd karfinta daya qare tace
"Ummina,karki barni ummina,
Ki kaini gurin hamma,
Umminah karki barni har abada bazan dake barinki ba duk wuya"
Hawaye ne suka gangaro daga idanuwan jannah din tanajin zuciyarta na tsananin karaya tanajin bazata iya barinta dan haka ta kamata suka miqe taja hannunta dik da dukkaninsu babu me karfi matar ta qanqame hannun jannah kamar zata maidata cikinta suka bar gurin batareda ma sun san ina suka dosa ba.
#MAMUH
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
mamuhgee
A DUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo
Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi
Shedan biya
09033181070
Or mtn vtu at
09032345899*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
94
*SHOP WITH ME by RANO*
08030811300
Best children's clothing shop💯
https://chat.whatsapp.com/Gk4H76TlRgyAAWIWgx3Jo7
Kina neman in da zaki samun kayan yara classy kaya na yan gayu at a very affordable price? Ko kina son fara kasuwancin kayan yara amma baki da jarin da zaki saro kayan? Nesa ta zo kusa, kiyi joining community din nan muna saka kaya masu kyau available da inganci a farashi me sauki da zaki dauka ki tallata har ki samu naki kema.
Burinmu shine kowacce mace ta samu sanaar da zata dogara da kanta.
***********
Hanyar gida suka nufa Jannah na sake bude fuskan matar da kyau daga hijabin dayake rufe fuskanta sbd ko akwai wanda zai ganta daya santa ya tafi da ita gida sbd tana tsoron tafiya da mahaifiyar wasu gurinta azo ana nema karshema aga laifinta da daukanta.
Tafiya suke sakeyi me tsayi matar na sake riqe hannun Jannah cikin nata sosai kamar itace karamar yarinya jannah kuma uwarta,
Yanda take qanqame hannun jannah din cikeda tsananin kauna da kasa iya barinta ya saka jannah juyowa da jajayen idanuwanta ta kalleta tana jin inama hannun tata mahaifiyarne take riqe dashi a hakan da tabbas dukkanin quncinta da baqin cikinta ya yaye.
Gap da magrib suka isa gidan zuwa lokacin dukkaninsu sun tsananin gajiya dan haka zaunawa jannah tayi a tsakiyar dakin bayan ta shiga toilet ta debo musu ruwa a fanfo tafara bawa matar wadda tasha sosai itama sha tai ta xauna tana hutawa ahankali kafafunta na wani irin radadin gajiya.
Sallah akai har aka fito masallaci tukuna ta iya tashi ta nufi toilet ta shige tayo Alwala ta kama matar itama takaita toilet da taimakonta tayi komai suka fito tare suka tada sallah sai yazamana kamar itace take jagorantar matar sallah sbd yanda ta ringa binta.
Suna gamawa abincin data bari na cin darenta kafin ta fita ta janyo ta ajiye musu a gabansu ta kama hannun matar ahankali ta saka mata a ciki tana bude baki Ahankali tace
"Kici abinci"
Zuba mata idanuwanta masu tsananin kama dana 'yayanta matar tai cikeda kaunar jannah din da batasan ta inda take kwararo mata ta bude baki da muryanta me bayyanarda batada cikakkiyar lafiyar kai tace
"Umminah kici,
Umma tace kici"
Dagowa jannah tai da idanuwanta dake sauyawa sbd yanda tai maganar kaman Mimintata take taji kewar uwarta idanuwanta suka ciko da hawaye suna gangarowa ahankali.
Hannuwan Umman rawa suka dauka ta dorasu akan fuskan jannah tana goge mata tana cewa
"Umminah bata kuka"
Tsananta gudu hawayen jannah sukai tana rife idanuwanta ahankali tana tana share mata hawayen hankalinta na tashi jikinta na rawa sosai.
Rikicewa Umman ke neman yi kanta na juyewa wanda ya saka Jannah bude idanuwanta tana dago hannunta ahankali ta dora akan na Umman dayake kan fuskanta tanata goge mata hawayen ta bude baki Ahankali tace
"Jannah ce,jannah ce ba ummi ba,
Ummi bata nan........
Bata qarasa ba Umman tayi baya da sauri tana kama kanta da hannuwanta biyu tana buga sosai tana girgiza kai da karfi koina jikinta na rawa tana cewa
"Umminah zata kaini gurin hamma,
Idan ba Umminah bace ki kaini gurin hamma,
Gurin hamma nakeson zuwa,
Ina hamma Abdul dinmu nida Umminah,
Hamma yana can yana fada kullum mun fita yawo,
Ya hanamu yawo,
Ki kaini gurin hamma na fada masa Umminah batanan..."
Yanda take buga kanta da karfi tana ambatar koma waye hamman da ummin ya saka Jannah tasowa da sauri tayi kanta tana kokarin riqota ta ture Jannah din da karfin gaske wanda ya sakata buguwa da bango har saida goshinta ya fasa kadan ta rintse idanuwanta cikin tsananin azaba amma bata taba gurin ba sbd Umman ta fara jiwa kanta rauni sbd yanda take yakushin fuskanta tana kiran Hamman da tsananin so da kaunar datake saka jannah fara hawaye tana sake komawa kanta da sauri batai wata wata ba ta rungumeta sbd dukkaninsu suna cikin qunci daya ne na rashin mutane mafi soyuwa a rayuwarsu.
Yanda ta rungumeta da karfi ya saka duk yanda umman take tureta tana dukanta amma bata saketaba har saida Umman ta fasa wani irin kuka me tsananin karfi da radadin dayake cin zuciya da ruhinta tsawon shekarun gararanbar neman Hammanta da umminta datake yi batareda cikakken hankalinta haryanxu ya dawo jikinta ba duk da kuma ba tuburan take haukarba,
Tayi yawo states da dama gurin nemansu,
Ta kasa tina komai na rayuwarta bayan Hamma Abdul dinsu itada Ummi,
Ta kasa tina ita kanta wace,
Ta kasa tina ita wace,daga ina ta fito,
Ina ne gidansu,
Inane garinsu,
Tayi yawon gidajen abinci tana aiki amma daga lokacinda aka fahimci ba cikakken hankali ne da ita ba haukanta yi takeyi tana tashi korarta akeyi,
Idan abin ya kwanta baka taba sanin tanada juyewan hankali lafiya kalau zata samu aiki amma da zarar angane
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59 Chapter 60Chapter 61Chapter 62