[1/1, 10:23 PM] Sis Asma: 🧭🧭MAFARKIN FARIDA🧭🧭 COPY BY ZAINAB BUTALAWA BISMILLAH INA MATUKAR GODIYA GA ALLAH DA YA BANI IKON RUBUTA MUKU NOVEL KYAUTA BANA KUDI BA FANS,WANNAN SADAUKARWA NE GAREKU MASOYANA NA AMANA. BA NA KUDI BA NE WANNAN NOVEL SADAUKARWA NE GA YAN GROUP DINA NA DUNIYATA AAMNA FANS GP. 1-3 LITTAFAN DANA RUBUTA SUNE GASKIYA CE MA'AIKACIYAR GOMNATI CIRANIN AMANA DUK INDA TA FADI KAMARSU CE DAYA KASUWANCI NA JIN DADI SABO ME MAGANI TUBABBIYA HADIN KAI RASHIN SA'A TA GYARU YAR KWANGILA ADDUAR KAWA GIDAN GWAURO/DAN NAZIA DANGIN RABI DUNIYATA AAMNA MAFARKIN FARIDA.... Official By AsmaBaffa Page naku ne UMMI DEEJAT MAMU GALADIMA ALHUSNA (MRS IDRIS) AUTA HAFSATOU NAFEE Baki ta cuno gaba tana baccinta tana mutsutsu tare da kankame jikinta waje Daya tana sake cinno bakinta gaba,Juyi tayi tare da Bude hannaye kamar zata Rungume wani tana Kara turo labbanta gaba,wata Dattijuwa ce wankan Tarwada ta fito Daga daki sanye da t-shirt da zanin wata jar atamfa Wanda atamfar da t-shirt din sun Gama Jin jiki,sun kode sun jeme sun fita a hayyacinsu,wuyan rigar har ta farke,daga bakin wuyan kamar bera ya gwigwiye,Kanta ba Dankwali gashinta Kamar shekar Ungulu,an Masa kitso Amma kitson ko jela babu sabo da Rashin gashi na wannan dattijuwa,Kitson ya Gama tsufa tukuf shima. Yarinyar da baza ta wuce 19yrs ba wacce ke bacci a saman wata fukatacciyar Tabarma karkashin bishiyar mangoro,Dattijuwar ce ta shiga tashinta Farida....Farida....ke Faridaaaaaa......a firgice Budurwar ta farka ta Mike zaune tana wani murmushi ita kadai ta kalli kasa Kawai tayi wani mutuwar zaune tace Hajiyanmu.... Hajiyata wani mafarkin ne,wallahi wani mafarkin ne,mafarkin da nake tayi kusan kullum,mafarkin hadadden,zukeken,santalelen charming prince,the Handsome prince,The Honey Prince and Amazing prince Hajiya,Iyyeeeeee...Dattijuwar da aka Kira da Hajiya ta furta,tana wani washe Baki tana murna ka rantse itace tayi mafarkin,Farida tace Hajiya karki so ki ganshi kamar Aljani sabo da kyau,fari wani irin haske me wani sa Ido dum da shi Hajiya,Dattijuwar ta karyar da Kai gefe tana uban murna tana kallon Yarta tana Iyyeeeeee,Ehemmm....Ina jinki Farida ta..... Farida taci gaba da furta yau mafarkin ya banbanta Dana kullum Hajiya,yau a wata duniya na hango mu Ni da shi,munsha fararen Kaya,Yana cikin wata shegiyar suit fara zata Kai million Hamsim,Eyemmmm Hajiya ta Furta da karfi tana murna tana washe Baki,Farida taci gaba da cewa Hajiya da mota fa naje Wajensa wata baka zata Kai ta Million dari da wani Abu,shi Kuma tasa motar fara zata Kai wajen million dari uku da wajen saba'in da Yan kwandaloli, Dattijuwar rawa ta fara da Juyi sabo da Murna tana Waka Lale Iye rambada Lale Iye Rambada Wallahi 'yata ta Haye,kwana Nan Zan fara gani na cikin Lace da manyan shaddoji,ai matar Gomna ma Uwata karya ne ta kaini hutawa,kwana Nan Zaki rushe Mana wannan gidan na talauci ki Gina Mansion,Takawarki Lafiya Gimbiya Farida. Ai Farida wani Dadi ya sake kumeta Jin kirarin da Hajiya ke Mata,Farida Tace Hajiya ki tsaya kiji karashen mafarkin Mana,Hajiya tana ihun murna Tace Ina jinki Yata ta kaina,Farida tace Ina fada Miki da naje da motar million dari din Nan shima yazo data million dari uku da haya haya ai sai Muka fito Hajiya Ina Jin kunyarki Amma Zan fada Miki tunda bana boye Miki komai,Hajiya da sauri tana wangale Baki tace Allah na tuba Farida me kike boye min ai nice mahaifiyarki Kuma kawarki,wannan Abu ma da ya samu idan mafarki ya tabbata ai Zan shiga daula karki ji komai fada min ko kunyi aure ne a cikin mafarkin? Farida tana dariyar murna tace Ashe kina da kwakwalwa Hajiya ta munyi aure Muna soyayya,ya Rungume ni fa a jikinsa kam,Hajiya tana rufe Baki Amma tana tuntsurewa da dariyar murna ta furta kudi suna Kan hanya mun kusa Zama masu kudi,daga Nan sai aka Yi Yaya Kin Haihu a cikin mafarkin? Farida tace a'a an dai daura Aure Muna soyayya Ina jikinsa Hajiya yayi min wani mahaukacin Kiss sai na ganni a wata Aljannar duniya gaba Daya wajen American Dollar ne sun baibayeni sune grass din wajen,Ai Hajiya sai ta saki rawa da Juyi bilhakki sabo da Murna. Farida Tace a wajen yace Baby ki bani Jerusalem naki,Ihu Hajiya ta kurma tana wayyo wannan yasan soyayya na Gane Jerusalem din da yake nufi yo in da kudi me zai Hana,Farida tafin murna tayi tare da mikewa tsaya tana Juyi tana Taku dai dai tana yanga,Hajiya tana kaga gimbiya Takawarki Lafiya ta prince ikon Allah,Alherin Allah ya Kai Miki wata tafiyar sai a Birnin tarayya,Farida Tace hmm ai kafin a Kai ga na bashi Jeru din Hajiya sai na farka,Hajiya da tausayi Tace wayyoooo banji Dadi ba,Amma karki damu Dole mu tafi gidan Malam Haru Haru ya fassara Mana wannan mafarki,wannan Bai kamata ayi ta mafarki shekara kusan biyu Amma Bamu San ma'anarsa ba,nasan ma mijinki ne,shine Zaki aure,ai tunda na tsuguna na haifeki kika Fado duniya naji a jikina ke matar manya ce,ke matar Hamshakin me kudi ce, Farida tunda na haife ki naji a jikina da ke Zan jingina,a jikinki Zan huta,kece silar arzikinmu,nasan ma ya kusa kawo Kansa gareki,nasan kwanan Nan zaizo Neman aurenki. Farida ta sheka da gudu ta Kai karshen bangon gidan ta dawo wajen Hajiya sabo da Murna ta rasa inda zata sa kanta tana haki Tace Hajiya ya kamata na fara koyon tafiya da takalmi choge,ya kamata na iya yanga da karairaya,sannan yanzu ne ya kamata na fara canja salon Taku da magana a city din Nan,so nake kowa ya kalleni yasan Ni ba matar Kana Nan Yara bane,maganata ta koma ta Yan gayu sabo da kar Prince yazo ya Iske Ni ba Yar gayu ba,kin San su manya ne sun Saba da Yan gayu,Hajiya Tace yo ai ba ke kadai ba Farida har Dani sabo da Nima Kar Iyayensa suzo Yan gayu ban iya magana da taking gayu ba,Maganar Hajiya ta fara gwadawa itama. Sassanunku da zuwa...kit Farida ta katseta Tace turanci fa Zaki Yi Hey ku shigo haka Zaki ce,Hajiya tace Hey ku shigo sannunku da Hanya,Sai ki Kara da Wow cewar Farida tana Gyarawa Hajiya,Hajiya Tace to Kinga dai Farida ke Baka ce Amma kyakyawa Black Beauty,Yan Uwanki Kuwa Manal da Yazed ne kadai Farare sabo da kyan Yarinyar Nan bana so ta rabe mu,to yanzu ma ke gashi Allah ya kusa yanke Mana zakiyi aurenki da wuri gobe sai mu shirya muje wajen Malam Muji Mene ke tafiya. Daga cikin wani dagargajenjen daki Wanda gaba Daya ya Gama rubewa dakin Kamar zai Rufta duk Kuwa da cewa na Bulon Siminti ne,wani Mutum ne ke buga Kofar ta ciki wacce a kulle take gaba Daya,sai lokacin Hajiya da Farida Suka kalli Kofar Dakin suka ja tsaki a tare ,Hajiya Tace na Gama tsanar tsohon cen wlh ban San kaddarar da tasa na aure shi ba wlh,tunda nake sai yanzu na gane tsohon Nan bashi da mutunci sam, Farida Tace kece Hajiya kika cuce mu ke da Zaki auri me kudi da yanzu a can gidan me kudi aka Haifo mu Amma sai gashi kin Kare a malam,Wai shine Baban mu,wlh Ina Jin kunya Ni bana son nuna shi ma,shi yasa bana so Kawayena su dinga zuwa suna ganinsa a matsayin Mahaifi na wallahi Ina su Alhaqatu ne da su Masatura?Hajiya tace ai duk suna makarantar Allo Falaqi ne Kawai Yana dakinsu zazzabi ya rufe shi,Ina Uban Iyayin Nan Yazed? Hmm Hajiya ta tabe Baki Tace Yana lecture Bai dawo ba sai wani dagawa yake shi a Dole ya kusa Gama Degree Dan Iskan fikalallen banza,Degree din banza ya Gama Degree dinsa yazo na bashi Aiki cewar Farida. Wata yarinya ce ta shigo zata Kai a kalla 9yrs,Farida tace Sa'iha ta dawo ga Sa'ihar mu ta dawo,Sa'iha ta karaso da gudu da Allonta tare da fadawa jikin Farida tadagata sama suna dariya,Kofar da Malam yake ce ta sake Kara yana ta dukan kofa babu Wanda ya kulashi sai da Yazed ya dawo daga lecture sanye cikin kana Nan kayansa Wanda sun Sha jiki da gani kasan Yana fama da talauci gashi kyakyawa fari tas da shi da gani shi ya fita zakka a gidan,da gudu ya karasa dakin Malam ya bude ya Iske Dattijon har ya Fado ma daga saman kujerarsa ta guragu wheelchair wanda shi ba gurgu bane da kafafunsa Amma baya iya hasalawa Kansa komai Dan Ma Allah yasa hannunsa Yana Dan aiki,Yazed yace Malam Ina Za'a kaika kayi Hakuri bana gidan Ina makaranta,Malam Ya kalle shi cike da kauna maganarsa da kyar take fita sannan ya furta Allah ya maka Albarka Yazed,kana cikin Wanda na zalunta a baya Amma yanzu Kaine gata na Malam ya fashe da kuka sosai,Yazed lallashinsa ya shiga Yi yace Malam Ka daina damuwa wlh Ni ban rike komai ba,ya wuce kana Mahaifina Ni bana son ganin kukanka. Turo shi yayi a hankali tare da fito dashi waje ya kaishi toilet wacce ko wanketa ba'a Yi gaja gaja da wari,Ruwan wanka ya Kai Masa,ya maida shi Kan wata kujera Dake toilet din ya zauna sannan ya fito da Wheelchair din waje,Dakin da Malam yake ciki Nan Yazed yaje ya share ya gyara Masa ko Ina fes ya fesa Masa wani Roomfreshner me kamshi Dan dari biyu da Hamsim,Sai da Malam yayi wankansa fes tare da daura Alwala sannan Yazed yaje ya fito da shi,Ya taimaka Masa ya shafa Mai tare da canja Kaya sun Sha wanki da guga wannan aikin Yazed ne. Kafin Malam yayi Sallah Yazed ya fito ya kalli Farida Dake zaune tana Shan kunu yace me aka dafa yau? Sai da tayi minti biyu kafin tayi magana Sabo da ta rigada tayi mafarki ta Zama matar Dan sarki prince,tana yanga tace shinkafa da wake ce tana kitchen,Amma Dan wulakanci shine kuka bar Malam da yunwa tun safe da ya Sha Kunu da kosai har 5pm Bai ci komai ba,uban waye yake siyo abincin gidan idan ba Malam ba da dukiyarsa yake ciyar damu Yana tufatar damu da komai ma Amma shine za a dafa abinci baza a bashi ba? Hajiya ce ta fito Tace to jarababbe me hakkewa kannai baka da Aiki sai masifa idan Yana Jin yunwar uban waye yace Kar yayi magana a bashi abincin aikin banza,Tsaki Yazed ya ja Kawai ya Shiga Rubabben Kitchen din da Kansa ya zubowa Malam abinci a plate ya Iske Hajiya ta yanka harda salat da tumatur ya zuba,shima ya zubawa Kansa ya shige dakin Malam. Malam Wanda Kansa Bai daguwa sosai da kyar yake iya ciyar da Kansa abinci sai Yazed ya hutar da shi ya dinga bashi a Baki Kamar kullum yanda ya Saba har Malam ya koshi sosai ya Sha ruwa Yana ta sawa Yazed Albarka,Shima Yazed yaci Abincinsa sannan ya tura Malam Suka fito ya kaishi Kofar gida gindin bishiyarsu ta Dattijai da suke Zama suna Hira Nan ya kaishi sabo da ya shakata,ai Kuwa suna ta Hira da abokai. Shi Kuwa Yazed Toilet din ya wanke da Omo harda Detergent da yake siyowa na wanke farin kaya kullum shi yake wanke Toilet sannan ya gyara dakinsa Dana Malam,Bayan ya Gama yayi wanka ya shirya cikin wani Dan yadinsa dinkin matasa me kyau ya fita gab da Magrib ya dawo da Malam yayi Alwala zaiyi Sallah Shi Kuma ya wuce Masallaci abinsa. Haka washe gari Yazed kafin ya tafi school shi ya zaro dari biyar kudin cefane ya bawa Hajiya ya fice abinsa ya barsu da bakin halinsu. Yazed Yana fita Wata Yar wayarsa Tekno ya dakko wacce zata Kai dubu Arba'in da wani Abu irin dai ta matasa da suke Dan rage zafi da ita,Kira ya Danna bugu biyu aka daga Hello Yaya Yazed Manal ce Annatu tana Bayi yanzu zata fito,Yaya Ina yini? Murmushi yayi tare da amsawa yace lafiya lau sister ya kauyen naku? Allah Yaya mu ka daina ce Mana Kauye kana gani ma ginin Bulon Siminti har biyu ne fa a garin mu ai Billahillazi mun Faso gari muma,Dariya Yazed ya saki yace yaushe Zaki dawo gida ne zanzo har kauyen Nan na tattakaki yarinya ba ilimin Boko babu na Arabic itama laifin Annatu ne wlh da tun kina jaririya ta tafi Dake sai da nace ta bani ke na raineki Taki yarda da yanzu a Nan Nasarawa Lafiya kina Jin turanci sis sannan Ilimin addinin ma Sai kinfi samu haba Manal gaki kyakyawa ajin farko na tabbata kika dawo garin Nan ko Miji sai kinfi samun Wanda zai rike ki,gashi karatuna ya dau zafi da ace kina Nan Zaki taimaka min wajen kula da Malam,Kinga mu biyu Annatu ta Haifa da Malam ko ba komai Zaki samu lada,sai na saka ki a makaranta,Manal tace Allah Yaya? Sai nake ganin Kamar tallan furar Nan da nake taimakawa Annatu da ita yafi Lada,inji uban wa? Annatu ga kanwarki Nan Khausar da Khairan ai sun ishi Annatu dama tace kece bakya son zuwa birni. Manal tace Yaya Annatu tace Allah wani satin zata hado min kayana na taho wajenka Wai nazo na zauna cikin Yan Uwana a gidan Ubana Kawai tunda kaga Mijin Annatu Yayansa su Khausar da Khairan yake kauna Kawai Ni Kuwa baya so na sabo da Ni agola ce jiya ma Sai da ya min duka akan na zubar da nono Manal ta rushe da kuka,Kuma Wai wani Belloti Dan Uwansa zai aura min har an kawo kudin auren ma shine Annatu Tace Kawai wani satin na gudo wajenka, Yazed da masifa yace wani Dan kauyen za a Baki? Wallahi kanwata Uwa Daya uba Daya ko an daura sai nazo an ware auren Nan gwara ki taho dama ke ba Wani hankali ne dake ba,kwata kwata 16years din za a Miki aure? Manal tana Dariya Tace Yaya na girma fa Allah baka ganni ba na Zama zankaleliya,Yazed yace to Ni dai ki taho birni Zan rike ki,idan kika Zo Nan Kinga dama Muna fama da talauci wallahi da kyar muke kaiwa badan ma Yan Uwan Malam Ana kawo Mana Yan kayan masarufi daga gonakinsa na Kauye ba da munci ubanmu,Ni Kuma ranar da ba makaranta sai naje kasuwa wajen uban gidana da nake Masa yaro Yana siyar da shaddoji,Manal tace Allah bazan dawo ba Haka Kawai Ashe wahala kuke Sha a birni,Ni bazanzo na dinga yini da yunwa ba sai dai kayi ta bani Hakuri a Nan Kuwa rigarmu ko banza na Sha Nonon Saniya na koshi,ko garken su Khaltum kawata naje na Sha nono na cika tumbi na,ga kayan marmari shine kake so nazo yunwa ta kasheni,Ni fa Yaya Allah ya gani ban San babu ba,bana Zama da yunwa,inyi talla na kaga a kasuwa inshi Burodi,kuli kuli,Gyada marau marau,in shi kosai na in shi fanke ranar Juma'a Annatu tayi Mana Tuwon shinkafa Miyar Taushe da manshanu ga nama ga tantakwashi in samu in Dibgawa ciki na Taushe Allah aradu Yaya bani dawowa Wani gari naku,Gwara in Auri Belloti na ko banza shayi Nika Sha kullum aradu sabo da Babansa me kuddi ne. Yazed Yana ta dariyar Hausar Manal Sam Manal hausarta abin dariya wata ma kadan ake ganewa idan baka Santa sosai Bama baza ka fahimci komai ba sabo da fillanci take ji da shi ta taso a Haka ma Dan Annatu tana Mata hausa ne amma wata kalmar ma Sai tayi minti biyu Bata tuno me zata ce da hausa ba,Yazed yace kizo sisto na kullum abinda kike so Zan Baki Baki da matsala kina da Ni kinji,Manal tace yo Yaya kana Iya kashe min kuddi Naira dari kullum? Yazed ya dinga dariya Naira dari har kudi ce,Yace Dari Uku ma Ina Iya kashe Miki kullum,Manal ta washe Baki Tace Yaya Wai Annatu tace Sunana na farko da Malam ya sa min wai Wa'qia? Yazed Yana dariya yace kwarai Kuwa Ni Kuma Wai Falaqi,Manal tace to ya akayi? Yazed yace Ni Nawa sunan da girmana na yanka rago na canja suna,shine da aka haifi kaninmu Malam ya mayar da sunan a Kansa Wai Falaqi,Ke ma Wa'qia Ni na canja Miki na yanka Miki rago na zabar Miki suna me ma'ana kika koma Manal tun kina jaririya sanadin Haka Malam Me Almajirai Mahaifinmu ya tsane Ni,da tuni ma sunanki Masatura,Manal Tace Yaya Masatura Kuma da Naga ta kaina Allah yasa Ina da Kai Yaya,Ai kin San fa Malam Wai shi Dan Babban malami ne me Almajirai shine ya dinga wannan irin abun na malaman gargajiya to gashi yanzu Almajiran ma babu Allah ya jarabce shi da lalura Allah ya yaye masa,Annatu Tace Malam Wai yayi tsiya kala kala shi yasa watakil Allah ya jarabce shi,Yazed yace Uhm ai shi yasa mutane Basu ganin kimarsa tunda kowa yasan abubuwan da ya dinga aikatawa Amma Mahaifin mune mu ba ruwanmu Dole muyi Masa biyayya,Manal tace hakane Yaya ga Annatu ta fito bari na Bata Wayar Ni talla Zan tafi,Yazed yace ki dai Iya Furar Nan in kinzo Zaki dinga Yi Mana Muna Sha,Manal tana Dariya tace to Yaya ta mikawa Annatu Yar kwakurar Wayar wacce ta Sha manni. Annatu Bayan sun gaisa Tace ja'ira ta tafi tallan yanzu ta dameka da surutu ai tunda me gidan Nan Bai son rike Dan wani Yazed nace Mata Dole ta shirya ta dawo gidan ubanta,wallahi kullum tsangwama,Harara daga tayi Abu zai Mata dukan tsiya,Rannan ma Sai Dana kaita gyara ya sata a gaba sunje gona Wai Bata Yi aikin kirki ba wallahi Haka ya Mata duka sai da ya tsaga Mata kashin hannu Kuma Dan zalunci ya korata tabi shanunsa kiwo ranar ita tayi kiwon shanun ga Hannu ya kumbura a Kan haka nayi yaji na tafi gidanmu Nima da kyar na dawo,gashi yanzu Wai ya kakaba Mata Miji sabo da Yana aikin noma a gonar Baban Belloti kyauta Bai so a hanashi noma kyauta shine ya karbi kudin auren Manal,Yanzu ba kudin ba mota Amma gobe Zan Kai tinkiyata kasuwa na siyar sai na hada Mata kudi ta taho Dan Allah ka kula da Manal Yazed Bata da hankali kasan dai a dajin Ruga ta taso ba Hankali ne da ita ba,Dan ma Ina Dan koya Mata karatun Addini da yanzu ko fatiha Bata iya ba,Yazed yace to Zan turo Miki katin MTN na dubu Uku sai ku siyar da katin a Kara Mata kudin mota sannan idan motar ta taso ku sanar min a waya sai naje Tasha na dauketa,ki fada min a tashar da zata sauka sannan Dan Allah ki sata a mota da kanki Annatu, Inshaallahu cewar Annatu,yace a gaisar min da Khausar da Khairan sannan Suka Gama Wayar ya karasa makaranta abinsa. Kamar Yanda Hajiya ta furta da dare Suka tafi wajen Malam Haru Haru domin ya fassara musu mafarkin Farida da take yawan Yi kusan kullum,Malamin ko Kuma bokan ya kallesu Bayan ya Gama Jin bayaninsu ya sheke da dariya sannan ya Bata rai tare kallonsu ya Furta tabbas mafarkinki gaskiya ne, Miko min Hannunki,Farida ta mikawa Malam tafin Hannunta ya rike tare da kafe zanen tafin Hannunta da Ido Yana kallo sai da ya dauki lokaci me tsawo sannan yace Allah ya taimakeki,Saura baifi satikai ba wannan bawan Allah yazo har garin Nan gidanku,Kina da sa'a a rayuwa,mutum ne na kirki,mutum ne na kwarai me hankali me zuciya me kyau,Tabbas Dan sarki ne na gaske Amma Sam Bai Zama a kasar nan sai da yawo yake zuwa, sai yanzu Mahaifinsa yace Dole ya dawo gabansa da Zama. Hajiya a nutse tace Malam ka Dan bani dama nayi ihun murna yace na Baki dama, ta dage tare da kurma Ihu sau Daya sannan ta cukule ta furta Muna jinka Malam, Malam yace kije ki shirya Amma karki Bari damar Nan ta wuce ki,duk abinda yake so kiyi Masa,zaizo da Neman taimako wajenki ki kiyaye,Bazan bada matsala ba Malam ko Mene zanyi,Ku tashi kuje ku jira Nan da wasu satikai,to Malam ba Dan wani dafa'i da za a Bata sabo da mahassada da Kuma wani na farin jini Wanda idan yazo zai Kara sonta? Hajiya ta tambaya,Malam yace akwai Mana Nan take yayi wani Rubutu a Allo ya wanke ya Basu yace gashi idan kun koma gida ta Sha ta shafe jikinta,Wani turare ya Bata wannan Kuma kullum Bayan Sallar Magriba kafin Sallar Isha zata dinga wannan turaren Kar a Bari Isha tazo ba ayi turaren ba,Kuma Kar tayi da ko pant a jikinta sai ta tube zigidir sannan ta tsuguna a Kan Hayakin,Malam ya Kara da cewa Ki turare kirjinki sosai,sannan kasanki ma Haka Malam ya furta Yana murmushi,Dubu Biyar Hajiya ta Ajiye Masa suka fito suna murna Kamar me. Ko da suka fito daga gidan Malam Farida tana wani yanga a Hanya Hajiya tana zugata tana Mata wani kirarari har suka dawo gida Ana kallon su,Bata Dade da dawowa ba Wani Alhaji Hamisu babban mutum ne Yana da mace Daya da yaransa biyar, zai Kai 47yrs yasa a Kira Masa Farida sabo da Yana mugun sonta da Aure gidajensa biyu ya Gina Yana Burin Kara aure yasa Daya matar a sabon gidansa. Farida sanye ta fito da English wear Riga da skert Suma na gwanjo ne sunji jiki,Da Gadara ta fito tana yatsina ga Uwar Izza tana ji,Alhaji Hamisu ya kalle ta tare da zuba murmushinsa yasha farar Shadda me kyau Yana kamshi yace tunda ba gaisuwa malama Farida Ina yini? Da kyar ta iya Furta lafiya tana Jin kanta wata princess,Murmushi ya sake Yi yace dama ba Wani Abu ne ya kawo Ni wajenki ba Kuma ba Wasa nazo Yi ba ko yaudara Farida na Dade Ina kaunarki,Kuma da gaske nake Yi aurenki zany.....kafin ya rufe Baki duk shekarunsa Farida babu Bata lokaci tayi tsalle tare da kwashe shi da mahaukacin Marin da yasa Alhaji Hamisu yayi mutuwar tsare tare da dafe kumatunsa. Da yatsa Farida ta nuna shi cikin zallan bala'i tace baka da hankali? Kana hauka ne? Kasan Kuwa matar waye Ni? Idan baka sani ba ka sani da princess kake magana,Ni nafi karfin talaka irinka,Nawa ka Tara just Dan kana da Ordinary two Houses kana da one old car har ka Isa na aureka,ka kalleni unique color,real Chocolate cute girl like me kalleka Wanda ka kusa fara Tara katon tumbi ka kusa mutuwa lokacinka ya kare,kamarka kamata yayi ka tare a masallaci fadar ma'aiki ka Mika lamuranka ga Allah amma look at your fucking stupid life kana so na Ni kamata,Ni Farida nafi karfin kowa a garin Nan babu sa'an aure na a garin Nan ka hau Bishiya kasa speaker ka sanar Farida sai Birnin Tarayya Abuja Near National Assembly ko Opposite Villa House,idan ba Nan ba na tabbata my Charming Prince to Lagos zai zaba can kusa da gidan Wizkid ko Davido,Ko Kuma nayi makwaftaka da Naira merly ko Burna Boy Muna tare Ni da arna Amana ce,Duk wata Kuma Muna London,Paris, Turkysh etc Ni da turawa Amana ce,Sabo da Haka ka ja jikinka ka bar Mana Kofar gida ko wallahi nayi maka Atile da kasa,je kaja wannan gongonin da kake Kira da mota ka bar Mana gida Idiotic idiot ta juya ta shige gida abinta,Alhaji Hamisu ya rike Baki Yana maimata Idiotic idiot tab. Tana komawa ta hau bawa Mahaifiyarta labarin irin duk abinda tayiwa Alhaji Hamisu suna ta dariya har da tafawa ita da Hajiya tana cewa kin min dai dai ai babu sa'an aurenki a Nasarawa state kaf gaba Daya,Shi Kuwa Alhaji Hamisu yau tunda Uwarsa ta kawo shi duniya Bai taba bacin Rai irin wannan ba,ya rasa mahaifiyarsa da Mahaifinsa Amma Bai taba Jin bacin Rai irin wannan ba,Kansa ya daga sama Idonsa yayi jajir ya furta abinda Yarinyar Nan tayi min Allah ka gani Allah ka saka min Yaja motarsa ya Kara gaba. Bayan Kwana Uku tsakani Farida kaf unguwarsu an San yanda ta sake canjawa wajen yanga da iyayi sannan Bata kula kowa duk Kawayenta ta daina kulasu sai Guda Daya Rumasa'u,sabo da Ruma tare Suka taso da Farida Amma Ruma ita mutuniyar kirki ce tana da tarbiyya Kuma daidai gwargwado tana bawa Farida shawara sai dai Farida Bata dauka,Dan ma ba yanda zata Yi ne sun Shaku da Ruma Amma da tuni ta daina kula Ruma,Kuma Ruma ita Iyayenta suna da rufin asiri sosai ba karamin taimakawa Farida takeyi ba da kudi da kwancen sutura harda kayan abinci Mahaifin Ruma Yana Aiko musu musamman azumi da sauran Lokuta,haka zakka ma Yana Basu shi yasa ba yanda zata Yi da Ruma. Yau da Yamma sun dawo daga Islamiyya ita da Ruma suna tafiya a hankali Farida tana ta yanga tana karairaya,Farida Allah ya Bata farin jini ba Wani kyau ne da ita ba Amma tana da masifar farin jini daga Allah,baka ce Amma tana siyen Mai me kyau shi yasa ta dole ta koma chocolate Kuma Dake ta iya shafa man Kuma me tsada ita da Hajiyanta suke take Tara kudi a siyawa Farida sabo da zata Zama matar Dan sarki kwana Nan ya kamata ta Kara kyau sosai,ai Kuwa Farida tunda ta Kara haske da kyau farin jininta ya karu,tauraruwarta tana haskawa tana Kan sharafinta. Suna tafiya wasu matasa Yan gayu baza su wuce 27yrs ba Suka tare su Ruma,dama sun Dade suna son su furta musu suna son su,Daya Usman Yana son Farida Daya Kuma Abdulhakeem Yana son Ruma,wata Uwar Harara Farida ta balla musu tare da Jan Tsaki,tsayawa tayi tana kallonsu tana yatsina,Cikin karfin Hali Usman yace Malama ya sunanki Dan Allah ya furta Yana kallon Farida,Fari Farrrrrrrrrrrrr Farida tayi da idanu tana juyasu yanda taga Dama sannan tayi Dan tafi Tace Kara da DA,duk Basu Gane me take nufi ba,Suka ce me kike nufi Munga kinyi Fari da idanuwa kince mu Kara da DA me kenan,Ya sunan abinda nayi da idanuna? Abdulhakeem yace Fari Mana to idan ka hada da DA me kenan? Suka tuntsire da dariya Usman yace FARIDA kenan ko? Farida ba mutunci ta wani Bata Rai Tace Yeah sai akayi Yaya? Nan Usman ya furta abinda ke ransa Yana son Farida,Dariya Farida ta dinga kyalkyalawa ta maida su mahaukata karshe ta kalle su shekeke tace kunga nayi Kama da matar Yara irinku? Yan chatting ba Uwar da kuka sani sai Chatting da waya sabo da Rashin aikinyi talakawa,Baku da ko sisi sai son kula Mata ku batawa Yar mutane lokaci,ku lalata Yar wani,me kuka iya irinku in Banda kunzo zance ku laguda Yar mutane,jikina jikin prince ne,da Princess kuke magana,Hannun talauci baya taba jikin Farida. Baka da kudin da zaka iya aure na bare ka dauki nauyi na,iya body lotion Dina kadai kudin cefanen gidanku ne na sati biyu,Ido ta zarowa Usman tace karka sake Ina tafiya a Hanya ka sake tareni wallahi wallahi sai na kunyataka Watarana,sai na tozartaka a idon al'umma,Ni ba class dinku bace,in Banda Kun rainani ma Kuna yawo a kafa ko keke Baku da shi har Kuna iya tare mace a zamanin Nan? Wannan ai karambani ne in ba Haka ba Ina ku Ina fara Neman aure dalla ku tafi kuci gaba da karatu ku nemi kudi,yanzu Abinda ya kamace ku kenan kuyi karatu ku nemi kudi matasa irinku sabo da tsaurin Ido ku kalleni ku tareni ga Ruma nan maybe ita zata iya da ku Ni Bari nayi Nan,Farida ta tafiyarta tana yanga da Izza tana tuna hadadden prince dinta na mafarkinta,Ruma Hakuri ta dinga Basu,Usman yace kyaleta ba komai Rayuwa ce gata ga duniyar Nan,Ruma ta tsaya ta saurare su ta Basu Address din gidansu sabo da taga suna da nutsuwa ba laifi. Bayan Kwana Daya tsakani Farida ta siyo salat da kayan Miya Amma sabo da tana Jin kanta ita fa matar Dan sarki ce sai Almajiri ta samu ta bashi naira Ishirin ya daukar Mata Yan kayan miyar a Yar Leda baka Yana binta a baya da shi Yana take Mata baya,tana hanyar komawa tana yanga da Izzarta wani matashi da gani kasan Dan Tasha ne zai Kai 33yrs ya tare Farida da gani yayi shaye shaye sosai,Yace ke ya Ana Miki magana kina share mutane? Yana ciccije Baki yace Naga kina wani Izza ne ko kece Izzatu ai Kya salalawa ranki har Ana Miki magana kina wani Shan kamshi kamar Kinga Kashi na rantse da Allah sai na mammake ki,Dan ma anganki Ana so shine Zaki Raina min hankali Dan Kan Uwarki,Farida babu ko tsoro sabo da karfin gwiwar prince dinta fa ya kusa zuwa ma ya dauketa gaba Daya Tace Kai dalla Rufewa mutane baki,idan kana Jin Kai Dan Tasha ne to wallahi Ni nafi karfinka,Kai ai baka cika Dan Iska ba tunda har yanzu idan dare yayi gidan uwarka kake kwana,idan dare yayi a bayan uwarka kake kwana duk dare baka kwana a bariki ai Kuwa baka je ko Ina a Iskanci ba tunda har dare zaiyi ka koma gida wajen Iyayenka,da Abu ya faru sai gida zaka koma ai Kai banza ne,a Yan Tashan ma baka ma San Yan kwaya ba kai ko kashin kadangare kake Sha Haka zaka ganni ka kyaleni Ni ba kalarka bace Kuma wallahi ka tabani idan har Prince yazo sai an kulleka an jefa mukullin a katon teku,Kai da Fitowa har abada,Shi dai Dan kwaya ma Dariya Kawai ta bashi da tunaninsa me hankali ce Amma yanzu ya gano Sam Bata da hankali ma ko kadan Bai ma dace a saurareta ba Kawai ya juya zai tafi sai Farida taja Tsaki,ai Kuwa ya juyo a fusace ya dinga kwada Mata Mari Kamar Allah ya Aiko shi sai da ya kumbura Mata kumatu duka biyun,Yace Dan Uwarki wallahi sai na kashe ki na kashe banza,ba irinmu akeyiwa Haka ba,sai na bar Miki tarihi yau. Belt ya zaro yana cewa yau sai na kafa Miki tarihi a rayuwarki,Ina so na shiga record yau,ya dinga tafkar Farida tana ihu ganin ita ake jibga ba Wanda yayi magana ko ya Hana sai ma farin ciki da mutane Suka ji dama ta damu kowa a layin,ai Kuwa Dan kwaya Bai kyaleta ba sai da ya farfasa Mata jiki ya Mata ligif ya barta Nan,Almajiri Mai rike kayan Miya ya jefar da kayan Miya a gabanta ya fece da gudu da ragowar canjin Dari Uku na Farida data bashi ya rike Mata. Sai kannenta su Alhaqatu da Falaqi sune Suka zo tare da tallafa Mata Suka jata gida,Yazed Yana gidan yaji duk abinda ke akwai Dariya ya dinga Murna Yana godewa Wanda ya Zane Farida yau,Yana Kallo Hajiya Kamar tayi hauka tana Bala'i da masifa za a kashe Mata Yarta,ta haukace a tsakar Gidan tana Bala'i Tace wannan ai hassada ce da bakin ciki sabo da kar Dan sarki yazo yaga Farida fes shine aka Yi makarkashiya aka turo Dan Daba ya tsokaneta tayi magana ya farfasa Mata jiki to wallahi Bari Allah ya kawo mijinta yazo zamu ga uban Wanda zai Hana mu warwasawa. Malam Wanda ke Kan Wheelchair dinsa a tsakar gida Yana Jin radio ya kalle su Kawai Yace kunyi asara mahaukatan banza Ina kika taba ganin Ana yarda da mafarki abinda Baku da Tabbas,Farida tana kwance saman Tabarma ta harari Mahaifin nata tace wallahi da gaske ne munje anyi Mana duba,Kuma ko jiya sai da na Kara yin mafarkinsa yazo da motoci sunfi biyar yace min Sunansa FUZAIL Yana nufin Generous Dan Kai baka Yi boko bane baza ma ka Gane ma'anar turancinba Ni Kuma bazan Bata lokacina wajen fassara maka ba sabo da a yanzu na kusa Zama gimbiya,Ni Tarihinsa ma kusan na sani. Sunansa FUZAIL Dan Sarkin Garin Nan ne Wato Sarki Usman Manu Lamido, Hajiya Babba Wato Balkisu tana da Yara biyar,Salman,Aliyu Saima,Naja'atu,Hassan da Hussain ,Sai Mata ta biyu itace Ayusha Yar asalin Algeria ce Sarki ya ganta a kasar Brazil ya aureta ya kawota Nigeria Bayan shekara Biyu ta Haifo Danta Kato kyakyawan gaske Fari Fari Haka yake Kuma shi ba Chocolate ba Kuma shi baza ace Fari Kal Kal ba,wani irin skin ne da shi Unique duk Wanda ya kalle shi yasan ya Gama kaiwa karshe,aka sa Masa Suna Fuzail. Tunda ta haifeshi sauran matan Suka Mata caa da bakin ciki da hassada irin na gidan sarauta ganin za a kassara Mata rayuwa da danta sai ta tattara nata ya nata tare da danta ta koma Brazil inda suke rayuwa da iyayenta,Sarki ransa ya baci sabo da ba yanda baiyi ba akan ta zauna Amma Taki yarda,jinin Larabawan Algeria ce Bata kaunar talauci ita shi yasa ma ta iya auren sarki Usman sabo da tasan akwai kudi,rashin Hakuri yasa ta gudu da danta itama kanta Ayusha ba matar arziki bace,a can Fuzail ya girma Wanda shi Kansa sarki baifi sau Biyar ba ya taba ganinsa a duniya ba,Yana bin Dansa da Addua Kuma Yana Burin dawo da shi gabansa sabo da addininsa Yana tsoro Kar Dansa ya fada halaka. Shi Kuma Fuzail Adduar Mahaifinsa ta bashi duk da baida wani ilimin Islama da yawan gaske amma yasan me yake halaye ne da shi masu kyau sai dai baza ka Gane Haka ba sai ka zauna da shi,Sarki Yana so ya dawo da Dansa ya zauna da shi a Nigeria shi da kasar waje sai dai da yawo,Kuma magana tazo karshe tunda Mahaifiyar Fuzail ta Amince Danta ya dawo Kasar Mahaifinsa amma Kar ya sake ya auro Mata wacce ba jininta na Larabawa ba Ko kuma Yar me kudi shine sharadin Ayusha,Kuma Fuzail ya Amince. Salman a Yaran sarki shine Babba Kuma shine magajin sarki domin mutumin kirki ne Komai na sarauta Yana gaba,Yana da tarbiyya mutane suna kaunarsa,sai Mahmood,Ishaq sannan Fuzail sune manyan. Hajiya Raheena Ana Mata lakabi da me kallon Gabas, tana da Yara Biyar itama Na'ima,Fatima,Haisam,Rumaisa,sai Auta gaba Daya Ammar. Sarki Usman Yana da kanne biyu Hajiya Zainabu sai Alhaji Ishaq Wanda shi sarauta har kala Uku yake rike da ita a Nan garin Nasarawa,Yana da Mata biyu da yaransa Mata da maza sun Kai goma,Hajiya Zainabu tana auren Sarkin Katsina yaranta Uku kacal duk Yan Mata ne sabo da Allah bai Bata Haihuwa da wuri ba,sai sauran Yan Uwa Wanda duk jinin sarauta ne duk sarauta ce da su,Haka Yaran sarki kaf maza duk hakimai ne da Karin wasu sarautun a kansu,Anyi anyi Fuzail yace Bai so shi,a rayuwa ya tsani Harkar Sarautar da akeyi a Nan kasar ayi ta wani girmama mutum Kamar za a bauta Masa shi baya so abin Bai birge shi. Sabo da Haka Sarki ya kyaleshi yace ko ya dawo baza a takura Masa ba da Harkar sarauta duk abinda yake so shi zaiyi za a bashi Freedom sabo da duk Ana so ya zauna Kar ya gudu ya koma,yace part dinsa Kar yaga fadawa a ciki me Aiki maza biyu mace Daya tal yake so,Mace Kuma ta kasance Babba,sannan shi zai zaba wacce tayi masa,sai maza biyu Nan ma shi zai zaba,sarki yace ya Amince Masa sannan yace a dauke shi a Airport next week Kuma zai Shiga makarantar addini ya Kara Ilimi akan nasa,Fuzail Yana Jin Hausa amma shi Bai iya maida Hausar ba sosai hakan ma sabo da Ameer Dan Kanin Babansa Waziri Ishaq tare Suka Yi karatu a London har masters a wajen Ameer ya koyi hausa da Ilimin Addini. Fuzail Bai Shan komai,baya Neman Mata Bai taba yin ko Budurwa ba,Yana da hankalinsa dai dai gwargwado . Fuzail kyakyawa ne na bugawa a jarida duk inda kuke Neman kyau da kyan sura to Fuzail karshe ne,Kuma Malam wallahi nice matarsa Ni zai Aura Ni Farida na fada maka na sake rantsewa Ni matar Dan sarki ce,har bikinmu da yanda za a gudanar da shi duk na rigada na sani a mafarki,Kuma Nan da 5days zai bayyana a gidan Nan zaku ce na fada muku Kuma,Ni Farida matar manya ce,Kwana Nan zaku ganni da Hajiya a private jet,Muna Hawa motoci na Alfarma,muna shiga da fita a cikin Gezna,tunda Malam Kai ka haifeni Zan sa ya kaika kasar waje ko za a Dace ka warke duk da nasan kaima ba sona kake ba,Zan Gina maka gida me kyau kaci albarkaci. Tunda Farida ta fara labarin mafarkinta a Kan Fuzail Malam da Yazed suke Jin tatsuniya,Malam yace shashasha daga Jin sunan kasan na Aljanu ne Wai Fuzail to Aljani ne babu wannan sunan a Jibsin mutum,Kina mafarkin Aljani kina rantsuwa da gaske ne,Farida Tace zaku gani Kuma wallahi ba karya bane,Amma ko Kai Malam ai sunan Aljanun kake sa mana,ka sa Wa'qia,Falaqi,Masatura,Saiha,Amma Farida,Manal,Yazed mune kadai Allah ya taimakemu Iyayenmu Mata suka dage sai da aka canja Mana suna me Dadi,Amma ai gashi Nan ka sake maidawa a Kan kannenmu amma Fuzail ne zaka ce sunan Aljani....wata Tsawa Yazed ya daka Mata bafa Sa'anki bane Malam,Shi fa ya haife ki,kisan me Zaki fada a gabansa,Idan ma mafarkin naki gaskiya ne mu Ina ruwanmu ki auri Dan Sarkin Makkah ma,Hajiya caraf Tace Dan bakin ciki sabo da ba Kanwarka bace Manal Inshaallah aikin wanke wanke da shara zata tayi masu har gidan Sarauta Hassada aniyarku ta biku. Sharhi fans pls AsmaBaffa [1/1, 10:23 PM] Sis Asma: 🧭🧭MAFARKIN FARIDA🧭🧭 BANA KUDI BANE WANNAN NOVEL SADAUKARWA NE GA YAN GROUP DINA DUNIYATA AAMNA FNS GP. 4-6 LITTAFAN DANA RUBUTA SUNE GASKIYA CE MA'AIKACIYAR GOMNATI CIRANIN AMANA DUK INDA TA FADI KAMAR SU CE DAYA KASUWANCI NA JIN DADI SABO ME MAGANI TUBABBIYA HADIN KAI RASHIN SA'A TA GYARU YAR KWANGILA ADDUAR KAWA GIDAN GWAURO/DAN NAZIA DANGIN RABI DUNIYA TA AAMNA MAFARKIN FARIDA.... Official By AsmaBaffa Page naku ne AISHA KHADIJA DANDAWAKI MAMAN MURTALAH YAHAJJA KAMSHI BESTYN BEELAT BASMAM GLAM Yazed tashi yayi tare da tura Malam zuwa dakinsa Suka koma suna Hira abinsu,Suna Shiga Malam ya kalli Yazed Hawaye ya zubo Masa sabo da irin bacin ran da Hajiya ke cusa Masa tare da yaranta,Yazed ya rigada ya sani lallashinsa ya shiga Yi yace Dan Allah Malam ka kyale su ba su kadai Allah ya baka ba,gamu Manal ma jibi zata Zo ta tayani kula da Kai ka daina damuwa Dan Allah Malam, Malam ya jinjina Kai yace Hakika a baya na tafka kuskure gashi Ina girbar abinda na shuka Allah ka yafe min,Yazed yace haba Malam Kamar baka San kaddara ba kayi Hakuri,Malam ya kalli Yazed Dake goge Masa Hawaye yace abinda ya dameni shine Yan gonakina na Kauye da Suka rage Mana nake Dan tabuka wani abin da kudin noman nasu Wai Gomnati ta kwace su da wasu na mutane wajenta ne Wai yanzu wata University zata gina a wajen Kuma babu ko diyya da zasu biya mu,Salati Yazed Ya saki yace Malam waye ya fada? Tun sati biyu da suka wuce Kawunku ya bugo waya Suma harda wasu nasu ciki,Ni dama kasan layi biyu Suka rage min a can duk cuta ta cinye komai Nawa to yanzu gashi Dan abinda muke dogara da shi ya kare gashi Bamu da geron Koko,Gashi kaima Allah Bai baka wata sana'a ba ta kirki,Yazed ga Karatunka ga na sauran Yara,Yazed cikin karfin Hali yace karka damu Malam Allah zai rufa asiri,ai dama Allah keyi ba dabarar mu ba,yanzu ma shi zai mana mu dage da Addua,Malam yace Hakane Allah ka dafa Mana Dan girmanka ya Allah cewar Malam shima,Su Hajiya duk Basu San me ake ciki ba ta Shirin tarbar bakinsu sukeyi Dan Sarki Fuzail na cikin mafarki. Manal ta Gama shirinta tsaf yau asabar yau zata taho Birni tun daga kauyen Bauchi,Yazed Yana Shirin zuwa Tasha ya taho da ita Yayin da Annatu da kanta ta kaita Tasha da kullin kayanta a daure cikin dankwalin atamfa,sabuwar Atamfarta ta saka ta salla wata ja da yellow dankwali Kuma irin Dan kanti ta daura tare da zamge kanta,goshinta Yana kyalli abinka ga fara sai goshin Nan yayi dau,Gaba Daya a firgice take yaune Karo na farko a rayuwarta da wayonta zata Yi tafiya me nisa zata bar Kauye,dara daran idanuwanta ta zazzago su Kamar zaka ce kyar ta zura da gudu,Manal zata Yi kuka tana Kallon Annatunta ta Glass din mota ta leka da kanta cikin yaren Hausar da baya fita sosai Tace Annatu ki dinga yin furarki kina kaiwa tallan da kanki ko Sabulun wanki sai ki dinga siye,idan naje Birni sana'a nikai Ina akko minki kuddin(Aiko Miki kudin) Annatu tayi Dariya tace to Manal Dita Allah yasa Ameen ta furta tana murmushi Tace karki Yi kuka kinji Annata?Anna ta daga Mata Kai,Kaddara ce ta rabamu Annata shi yasa kike a ruga Ni Zan koma Burni wajen Yaya,Kinga yace karatu zanyi Nima Zan dinga Jin turanci karki damu Anna ga su Khairan Nan ko?Anna tace tabbas Haka ne Manal ki kiyaye kinji dai fadan da nayi Miki kina sauka ki sa Yazed ya bugo min waya,To Anna zak rakado Miki waya cewar Manal,Haka Annatu ta hau machine ta koma rugarsu ita Kuma Manal ta fashe da kuka ganin Bata San kowa ba ita Daya a mota sai passengers. Hakuri Yan motar Suka dinga Bata Ana gaki katuwa Dake Amma kina kuka yarinya gari Daya fa zamuje Tasha Daya zamu sauka,Manal tana kuka Tace yo ai ban sanku ba Kawai na saki Raina Ina ruwana da ku dan zamu sauka gari Daya to Alqur'an bazan daina kukan ba,Mutane Suka dinga dariya taci gaba da kukanta a mota a Tasha,Me tallan gurasa ne yazo da tirensa Yana gurasa a sai gurasa yar Kano,a zo a siyi Yar Kano me Dadi ga sugar,Manal hawayenta ta share Tace Kai da gaske ta Kano ce? Yace kwarai kuwa,kudi ta zaro naira Hamsim Tace bani ta Hamsim naci ko ban taba zuwa Kano ba naci gurarsu wallahi,ba Wanda ya Isa ya min gorin Kano Nan gaba,Ana cewa Kano zance yo Ni Naga karshen Kano tunda naci gurasarsu,Wani Dan fillo da sandarsa yace Nima a bani ta dari Gurasar Kano Dadi gareta Yar Nan,Manal tace to Yasin Ni kadai zanci a motar Nan Baku Isa ba,Kai wallahi me gurasa ka siyarwa wani sai na fito munyi ta da Kai,Baki me gurasa ya Bude yace akan ta Hamsim Sai na fasa ciniki ke Yar uban waye? Manal tace Dan kaga dazu Ina kuka ance maka Ni saliha ce to aradu Ni ba kyaleka zanyi ba,Me gurasa ya Shareta ya Mika Mata ta Hamsim dinta yaci gaba da bawa mutane a motar masu siya sai kuwa Manal Tace Kai Karen mota daga min kujera na fita daga motarka dama ban biya kudi ba Matukar ba Ni kadai zanci gurasar Nan a motar Nan ba to bazan zauna a motar Nan ba,Ni ba a kwaikwayona Dan wulakanci daga na siya sai kowa yace zai siya ai ba ayi min Adalci ba,aka Bude Baki Ana kallon Manal ta dage sai ta bar mota,Driver wayo ya Mata yace zauna idan mun tashi duk Zan karbe gurasarsu babu me ci min gurasa a mota sai ke Daya Yar Anna,Manal ta washe Baki Tace laaaa kasan Annata? Me mota Yana ji da suna magana da Anna tana ta cewa Annanta sai yace ae mana na taba siyen nono a garken su,Tafi Manal tayi Tana Dariya Tace wallahi ka San Anna na yarda ai shanunmu kaga farar wata Saniya me katon kunne? Driver ya zaro Ido Yana dariya a ransa yace ai sai da na shafa Mata kanta ma, Lailahaillallahu aradu Sanuwa Tace to,Anna ce ta siya min ita idan na Isa aure za siyar ayi min kayan daki,wancan satin ma sabuwar tawa ta Haifi Yan biyu,Driver yace ai na sansu Yan biyun,Manal sai ta gyara zama Tace kowa yaci gurasarsa wallahi Driver yasan Sanuwa ta,Ana dariya Dake duk kusan Yan fulani ne a motar sai cin gurasa wasu fanke,wasu awara. Manal tana ci Tace Shegu Yan Kano an Iya gurasa Allah yasa ba gumin gardi muke cinyewa ba,kasan idan suna kwabawa sai kaga gumin garada sharrrrrr Yana shiga cikin kwabin ,Wasu gaba Daya sai kyankyami ya kamasu masu tsamtsami Suka kasa karasa ci,Manal Tace kazantar da bangani ba tsafta gareta ta cinye a barta tas sannan Tace Driver kasan tinkiyata? Driver yace na ganta sau Daya ta fito Daga gidanku da katon cikinta wata Fara Yar budurwar tinkiya,Manal ta sake kwashewa da dariya Tace Allah ka santa Aradu itace Ina Bata dusar dawa kullum da ruwan Danwake,Driver yace ai ance kajinki ma cinye su kike Yi,Manal ta rike haba tana mamakin yanda Driver ya santa Haka Tace duk sati sai na Kama zakara ko kaza an yanka min na cinye abata kajina sunfi ashirin Amma duk na cinye su Saura Uku Yan kanana yanzu,Har mota ta tashi Manal Hirar Sanuwa da kaji takeyi da Driver wani ya amsa wani yayi Shuru Bai Santa ba,bacci ne ya fara kwashe Manal Tace Dan Allah idan anzo tashar ku tashe Ni Kar na bace,Ana ta dariya daga Fara tafiya,tafiyar da sai sun kwashe wajen 9hrs a mota. Manal tayi bacci ta tashi ta koma bacci dare yayi suna mota,Basu sauka a Nasarawa ba sai 1am,Kuma sabo da gudun Matsala Yazed Yana irga time tun 11pm yazo tashar Yana jira shima a tashar sai da yayi bacci ya tashi sai 1am sannan wata mota ta shigo tashar itace wacce Manal ke ciki,lokacin ta gaji da bacci,Ana zuwa ta fara duba Yayanta rabon da ta ganshi ta manta sai waya,Yana kusa da motar Amma Bata ganeshi ba har Suka Gama Fitowa da kullin kayanta, Yana ganinta ya dinga Murna kasancewar tashar ko Ina haske ne,Hannunta ya rike ta firgita sosai sai da ta kalleshi sosai sannan Kuma ta saki ihu da tsalle ta cikwikwiye shi tana Yaya Kaine? Wallahi Kuwa Yaya Yazed ne cab Yaya Haka ka girma? Yazed Yana dariyar yanda yaga Manal gaba Daya muguwar Yar Kauye ta gaske shigarta kadai abin Dariya ne,Amma ta girma sosai ta Zama Yan Mata,yace Manal wannan girman fa Ina Zaki da shi 16yrs kin wani girma Haka,Manal ta washe Baki kyawawan hakoranta Suka Bayyan Yazed yaga Kanwar tasa ta Kara kyau na azaba sai rashin wayewa,dare yayi da yawa duniya ba yarda yanzu bana son tafiyar dare gwara mu kwana a tashar Kinga duk matafiya gasu Nan zasu kwana da Sassafe sai mu tafi,to Tace kawai,Gaban me gasa nama yaje ya Siya musu tsire me zafi,ya Siya musu pure water da yawa a Leda sai lemo Guda biyu ya jata inda yake safe tare da karbo Tabarma wajen wata me abinci a tashar tare da shimfida musu ya zauna,Manal Tace Yaya na gaji da Zama Allah kwanciya nake so Amma bana Jin bacci,yace kwanta to sai kisa kanki a cinyata,Haka Kuwa akayi Manal ta kwanta ta Mike sosai a Tabarmar tare da dora kanta a Cinyar Yazed,sai da ta huta yace to tashi muci naman sai kiyi Sallar da ake binki ki kwanta. Ta Mike Kuwa tana cewa Yaya amma Kuna Jin Dadi a duniya ku godewa Allah iya hasken Wutar Nan ya isheni Ni nishadi ma,Tana cin Naman Tace shegiya karya Aradu harda kabeji da Albasa a cikin naman,Dariya ta bawa Yazed yace to bana son surutunki Manal kiyi Shuru mu Gama ci,sai da ta koshi ta Sha lemo da ruwa sannan tayi Alwala tare da Gabatar da sallolin da ake Binta,Yana kallon yanda takeyin ibadar duk kusan da gyara Amma baiyi magana ba,tana Idarwa ta kwanta a cinyarsa sai bacci shi Kuwa jingina yayi da jikin bangon Yana ta baccin shima har gari ya waye sukayi Sallar Asuba sai da gari ya waye Rana ta fito sosai sannan Yazed yace su tashi su tafi gida,Tunda Suka fito daga tashar Manal take kalle kalle tana kallon motoci Iri iri Tace wayyo Yaya Dole kuyi ja kalli garin ba gona sai motoci tana ta nune nune da yatsa har suka shiga Taxi zuwa gidansu. Suna zuwa Kofar gidan duk taga an wuce gidaje na Alfarma amma su nasu gidan shine ma mafi kaskanci a layin Manal tun anan ta Bata Rai tare da cewa yanzu dama duk Wayar Nan da mukeyi Yaya Yazed a Nan gidan kake? Fuska ya Bata tare da furta wallahi zamu Bata zanci Ubanki Nan ba gidan Ubanki bane,Manal tace Kan uba tana nuna wani katon gida Tace dama can ne gidanmu ai da sauki,a waya idan muna waya Watarana kace abinci nake ci,Watarana wanka nakeyi Sisto,Watarana kace karatu,Watarana kace kana kwance hutawa kakeyi ashe duk a Nan gidan kake, Ni Ina ta hango ka a Aljannar duniya Ashe ina,Allah Ashe akwai Yan Muna birni,idan kana birni baka da kudi gwara na Kauye da Kai, Amma da Ko Malam ya dinga Hawa irin waccan motar ta nuna wata mota,Yazed yace shiga ciki muje ransa a bace,Manal Kamar Amarya tace kafin na Shiga gidan Yaya Bari nayi Addua zanyiwa kaina fatan Alheri, kafar damanta ta zura a cikin Kofar ta daga hannu sama Allah yasa Watarana na ganni irin waccan gidan me kyau,Allah yasa Watarana a dinga tukani a irin Arniyar motar can ko me gindin kwado ce Ina so,Allah yasa Watarana na ganni a jirgi,Sannan Yaya Allah yasa Watarana Dani da Kai mu dauki shatar jirgi mu kadai daga Ni sai Kai da Annatu da Malam. Watarana mu kwana a hotel mu ajiye motar mu a ciki a rufe Mana ita da Tempol, Yazed ya rike Baki yace kema Irin Farida ce Sis? Manal tace a'a Nifa fatan Alheri nake yiwa kaina,shike Nan bazan yiwa kaina fatan Alheri ba Ni wallahi a wajen Allah nake Nema idan zaka roke shi ka roka da Babban masaki,Ina laifi ko motar Dubu dari hudu na siya maka ko ka siya min,Yazed yayi Dariya Kawai yace Ameen to muje,Ciki Suka shiga Farida ta fara gani. Manal ta fara karewa gidan kallo tare da furta chab Ashe Birnin duk karyar banza ce,gadar sama da haske shine Kawai abin birgewa amma Ashe ta Gina Bata Shiga bane. Farida ta San Manal Amma sai ta Mike ta ruga daki da gudu Wai tayi gamo sabo da wulakanci,Hajiya ma tana lekowa taga Manal ta ganeta Amma sai ta kwala Ihu ta banke Kofar ta suna lekowa ta window,ita Manal ma Bata iya Gane su ba sabo da rabonta da su tun tana Yar 7yrs da Annatu ta kawota Hutu. Yazed ransa ya baci matuka sai kace sunga dodo Haka ya shiga da Manal wajen Malam,Malam ya dinga Murna yace Manal Haka kika girma? Ai kinfi Farida ma girma kamar kece yayarta,Manal ta durkusa tare da gaisar da shi tana tausaya Masa yanda baya iya tashi,Tace Malam ai Farida ita jirani wada ce,Tayi gajeriya da yawa Saura kadan ta Zama wada,Haka ake cewa Irinsu Jirani wada Ina zuwa, Madarar Shanu ce take Aiki a jikina shi yasa na girma Haka,Dariya Malam yayi yace to Alhmdllh ka nuna Mata Daya dakin da ba kowa sabo da ko ka kaita dakin su Farida zata fuskancin matsala gwara tunda da daki daban ka sata ciki,Yazed dama ya gyara dakin har ya sa Mata Yar karamar katifa a ciki da Ledar tsakar daki,Manal ta Ajiye kayanta,Yazed ya kawo Mata sabuwar Ghana must go yace ki shirya kayan sawarki a nan,ki fito kiyi wanka sai na kawo Miki abinci,to Manal Tace tare da aikata abinda yace sannan tayi wanka ta canja wata Yar tsangalalliyar doguwar rigar wani yadi Wanda ya ji jiki green. Yazed Shinkafa da Miya yaje ya siyo Mata harda Nama yanka Uku,Duk gidan ba Wanda yaci komai ba a Dora girki ba sabo da babu kudi,shima Dan ragowar dari biyu ce Dan kar ya barta da yunwa ta fara rigima shi yasa ya dauke ya siyo Mata abincin har da Pure water Guda uku,Zama tayi ta ci ta koshi tare da rufe ragowar sai zuwa Yamma zata karashe abarta. Ba ko dankwali a kanta gashin Nan yalala abinka da Yar Fulani har gadon baya,da rigarta me Hannun vest ta fito zata fita waje a Haka Yazed ya daka Mata Tsawa Baki da hankali ne? Nan fa ba Kauye bane,Sai lokacin su Hajiya da su Farida Suka Fito,Hajiya tana tabe Baki tace au Manal ce dama? Farida da su Sa'iha suka kwashe da dariya Kamar mahaukata Wai dama Manal ce Amma Kamar aljana? Farida ta Furta tana dariyar rainin hankali,Ran Manal ya baci gata duk ta fisu girma ma ai Kuwa Masatura tace Allah Kamar wata arandoni ...kafin ta rufe Baki Manal ta daure ta da Mari tare da furta Uwarki ce arandoni ba Ni ba,Dan Uwarki sa'arki ce Ni ko Baku Sanni ba? Duk da cewar na Dade ban Zo ba ai nasan Kun sannni Sarai,Farida ta zuciya an Mari kanwarta ta cakumi Manal zasu Yi kokawa,Manal girman Kauye ce ba yanga,gata yarinya Danya me ji da wauta ai Kuwa Kawai surar Farida tayi Kamar ta dauki tsinke ta bugata da kasa ta zaune a kanta ta shiga dukanta ta ko ina,Hajiya Ihu ta saki da kururuwa. Tana za a kashe min 'yata,shike Nan Fuzail za a maka asara,wallahi Baki Isa ba mun kusa shiga daula baza ki Rusa Mana mafarki ba,Matar Dan Sarkin kike duka? To Dan sarki zata aura kwana Nan wallahi sai an koreki daga garin Nan idan ta Zama matarsa muguwa,Cak Manal ta tsaya tare da tashi daga Kan Farida tana murmushi ta tambaya Allah da gaske Dan sarki zata aura? Hajiya da Gadara Tace kwarai Kuwa ki daina Raina ta kwana Nan zaizo Zaki gani da idonki,Manal harda ihu tace ai aradun Allah ban sani ba,Sannu Gimbiya ta rike Hannun Farida,Farida ta kwace Hannunta tare da galla Mata harara Baki da hankali Ni Zan hada jiki da ke ki shafa min warin Kauye Salon Yarima yazo yaji Ina tashi,Manal duk ta dauka a gaske ne zata auri Fuzail tace ba komai girmanki ne Allah ya samu a danshinki,Na tayaki murna Yar Uwata,Hajiya ta washe Baki Tace to daga yau ba raini Kuma wallahi kika sake taba ta sai ta sa an koreki daga garin nan,Manal Tace ikon Allah yaushe zai zo zance?Hajiya Tace ya kusa zuwa Kinga ko Aiki sai ki dinga zuwa kina Yi a gidan Surakan Farida,Manal ta rike Baki Tace cab Ni Kuma bauta zanyi? Ina Yar uwarta Ina laifin ma a talauce ta siya min mota ta milliyan goma Haka,Baki Suka Bude Farida tace Baki Isa ba wallahi yarinya ai ko keke tunda Baki da mutunci,Manal Tace Dan Allah Yaya Farida kiyi Hakuri ance da ac a gidan ko iya ac ki lamince min in Dan Sha ko ta kwana biyu ce ko ma ta yini Daya ce. Yazed da Malam suna jinsu suna ta dariyar Haukar Su har Manal da Bata San duk a mafarki bane,Farida tace sai dai idan daga yau Zaki dinga wanke min kayana kina gyara Mana gidan Nan sannan duk wani Aiki ke Zaki Yi q gidan Nan to idan ya aureni har Makkah Zan sa ya kaiki, bana so a dinga Bina gidan sarauta Ana kunyata Ni,Kun San gidan sarauta basa son Hayaniya kudi Ne da mulki dankare a gidan,Manal tafi tayi tace Allah ya yarda na Yar Uwa shike Nan Dan aikin gidan Nan ai karki damu Matukar ac da nake Jin labarinta naurar sanyi zata fifita Ni ba abinda bazanyi Miki ba. Karki sake Fatarki ta lalace Yaya Farida,Farida Tace ke dalla Yar Kauye Aunty ake cewa Aunty Farida karki sake ce min Yaya Haka Kawai salon Fuzail yazo yaji kauyancinki,Manal tace gaskiya Anty Ina yinki irin wannan soyayya Haka,Farida tace Yau zamu Fara shirye shiryen ya auren Nan nawa zai kasance,littafi ma Zan siyo zamu rubuta komai,Manal tace ai Yasin hakan yayi ayi sauri a tsara komai sabo da idan lokaci yazo komai an tsara yafi. Farida kallon Manal tayi Tace ranta min Naira Hamsim idan Fuzail yazo Zan biyaki abarki ba kyauta nace a bani ba,Farida da sauri ta fada dakinta tana murna harda Waka ta dakko Hamsim cikin kayanta ta bawa Farida,Hajiya Tace Masatura karbi maza kuje kanti ke da Falaqi ku Siyo littafin ku dawo,karba suka Yi suka tafi siyo littafin,Manal tana kallo Suka dawo aka dakko Tabarma tare da shimfidawa a gindin bishiyar Dake tsakar gidan har Hajiya,Farida ta rike Biro tace ranar Thursday za a fara bikin Haka na gani a mafarki,Hajiya tace Party ne ranar a Raais Guess palace kin San Nan sai manyan mutane maza rubuta,Farida ta rubuta tare da cewa sai Friday ranar Bridal Shower 8pm,Masatura Tace kamata yayi a Juji palace Kin ga sai Gomnoni ne ke shiga wajen sabo da tsada,Farida Tace haka za ayi,Sunday Kuma daurin Aure da Kai Amarya sabo da kar a ja bikin gwara na hau karagar mulki na Zama Gimbiya cikin gaggawa,a mafarkin Nan Naga ba Delay a Harkar bikin cikin gaggawa aka daura. Hajiya Tace to yanzu Kinga Muna da munafukai da mahassada a Unguwar nan, mutane suna gulmar mu suna zagina cewar Ina fasa Miki,Ina lalata ki,Baki da tarbiyya,to Dan ubansu rubuta duk Wanda muka sani makiyanmu a Unguwar Nan,Yana aurenki zamu sa aci ubansu,Farida Tace Fire for Fire wallahi duk sai mun Rama zasu ci ubansu. Masatura Tace Haka Maman Haneef ma ta dinga Mana Dariya Wai Ina Mijin mafarki yake,Da Sauri Hajiya Tace munafuka sai anyi auren su lallabo suce zasu kulla alaka Dan a taimaka musu to karya sukeyi Basu Isa ba,Farida tace waye ya Isa ma yazo Gidan sarautata yace zai dinga nuna min yanda Zan gudanar da zamana a masarauta,Hajiya Tace rubuta Maman Haneef itace a farko cikin Bracket kisa Uwar Gulma sai mun sa an kore su daga garin Nan gaba Daya mun siye gidan nasu na gado da suke takama da shi,Haka Farida ta rubuta Kuwa,Hajiya Tace ta Biyu Hajiya Abu Naga tana min gani gani kwana Nan rubuta ta Dole ta ci ubanta Nan gaba,Nan ma aka rubuta,Hajiya Tace saka Sunan Malam Zikirilla Rannan harda Yi min wa'azi Wai na dinga kula da tarbiyyyarki kaji munafuki yarsa na lalata da zai dameni Dan bakin ciki,Farida ta rubuta Malam Zikirillah prison na shekara goma a gidan yari,Rada Hajiya tayiwa Farida Tace rubuta Manal a ciki tsinanniya na tsaneta so nake Ana auren a dauketa Aiki a gidan,ko Kuma kafin a aureki mu kaita can aikin Bauta,Manal Bata iya karatu da Rubutu ba a gabanta aka rubuta sunanta da duk irin azabar da za a gana mata ba tare da ta Gane ba,ita dai tana mamaki akan za a auri me kudi Dan sarki sai a wulakanta mutane Kuma tun ba ayi Auren ba,Yazed ne ya fito cikin kodaddiyar shaddarsa peach zai fita yace Manal tashi bana son ki shiga wannan haukar wannan Mijin da ake lissafi duk a mafarki ake ganinsa,Manal Tace ban Gane ba? a takaice ya Bata labarin a Gaban Kuma su Hajiya,Manal sabo da dariya harda faduwa a kasa tana kwalla tace Wai dama a mafarki ne? Hajiya ce ta Bata Rai matuka taji haushi Manal Shuru tayi ganin Rai zai baci Tace fatan Alheri nake Miki Anty Farida Allah ya tabbatar. Yazed Hannunta ya rike tare da janta gefe yace bana son fada,karki Shiga harkarsu bare kuzo Kuna tayarwa Malam Hankali idan aiki ne ko mene idan Basu Yi ba kiyi,gidan Nan kazamai ne idan Baki gyara ba babu me Yi kiyi Hakuri da rayuwa kiyiwa Hajiya Biyayya,itama Faridan ta girmeki ki Mata biyayya,nasan halinki da Shiga abinda ba ruwanki wallahi naji anyi fada dake sai na Miki dukan tsiya a gidan Nan,ba ruwanki,duk abinda zasu Yi ba ruwanki kinji na fada miki,ki jira zanyi kokari na sakaki a makarantar Boko da Islamiyya ko ta Gomnati ce sannan Zan dinga koya Miki karatu da kaina a gida,Manal tana murna Tace to Yaya Inshaallah,Fita Yayi Ita Kuma ta koma dakinta. Kwanan Manal Daya a gidan ta fara aikin gidan Kamar jaka,komai ita ke Yi ga Yaya Yazed ya hanata Taki yi,Idan baya Nan itace take kula da komai na mahaifinsu Malam,Su Kuwa su Farida shirye shirye sukeyi na zuwan Dan sarki abinsu,Yazed gaba Daya ta Gama Kare Masa da talauci ga ba gonakin Malam yanzu,babu nemowa sai shi,Makarantar ma da yake kurin zai sa Manal sai a ta Islamiyya ya saka ta Kawai Allah yasa har boko Ana koya musu,idan ta dawo gida ta Gama uban aikinta Yazed Kuma zai Sata gaba suyi karatu,a hankali Manal ta fara Dan tsintar wani abu,sannan Yana kokarin hanata yin shigar su ta kauye,Yana Dan sata a Hanya kadan,Su Kuwa su Farida ganin Haka sai Suka Fara bakin ciki Suka tsani Manal ganin sai Kara kyau takeyi kyawunta Yana Fitowa duk Kuwa da irin wahalar aikin da takeyi sati Daya tal ta fara canjawa,tsoro ya Kama Hajiya ta ja Farida Daki tace Dan Ubanki Farida tsoron Kyawun Yarinyar Nan ya kamani,Kinga kyau Haka Kamar aljana to wallahi Ina tsoro Kar Yarima Fuzail yazo ta birge shi,Farida ta buga tsalle Tace wallahi wallahi wallahi Kuwa da sai na kashe Manal har lahira da wuka, yankan rago Zan Mata,Nifa na tsani ma yanda Yaya Yazed yake Mata Yana nunawa sunfi kusanci. Hajiya cikin rada tace Ni ai kau da Kara ba Wani Abu bane a wajena,Muje wajen Malam Dan Haru ayi Mana fata fata da su,mu rabasu ya tsaneta sannan mu rabata da gidan Nan Kawai shine kwanciyar hankali Amma Matukar Muka kyalesu to zasu ci mu da yaki,satin Manal Uku kacal yau da dare Hajiya da Farida Suka saci jiki sai gidan Malam,Hajiya tace Malam na dawo akan Yaron Nan Yazed kaga duk yanda Muka so mu rabashi da Mahaifinsa abin yaci tura,Talauci ma da muka ce ka Dora Masa ba laifi wannan yayi Amma duk da Haka Malam idan ya fita Yana samowa ai a toshe Masa hanyar samun ko ficika kawai,Malam yace shi fa yake daukan nauyinku idan an hanashi Nema wa zai kula da ku,ai gwara ayi Masa Wanda zai koma sai abinda kika ce,ko Uwarsa ya daina tunawa Kawai sai yanda kika Yi da shi Kinga in ya samo kudin ke zai damkawa,Hajiya Tace Allah ya gani bana son kudinsa Ni da yarinya zata auri Dan sarki me kudi Nan kusa me zanyi da kudin Yazed Wanda Bai wuce na Shan garrin kwakwi ba,Ni bana bukatar biyayyarsa ko kudinsa na kusa Zama me kudi nima,sannan idan nayi kudin shi zai min biyayya Dole, Kawai bukatata ka raba shi da Yar Uwarsa Manal,Yana Sonta Kuma Uwarsu Daya ubansu daya,ko uwarta karka Bari ta tuna shima Haka a Raba su Kawai shi ya zauna tare damu Kamar yanda Muke a baya ita kuma a jefata duniya kawai ta tafi ta bar Mana gida,Kuma mahaifinsu Malam shima Kar ya tuna da wata Manal Kawai a rufe shafinta,Malam yayi dariyar Mugunta yace ajiye dubu goma ki tafi cikin kwana Uku ki dawo ki bani labari,Hajiya duk masifa Bata rasa kudin gidan Malam Haka ta zube Masa dubu goma cash Suka tafi gida. Tun ranar bayan Kwana hudu tsakani Shi Yazed Haka Kawai yaji Sam ya manta ma Yana da kanwa wata Manal,Malam cikin kwana Uku Sam Bai San wata Manal ba shima,Ita Kuma Manal Sam asiri Bai kamata ba,Allah baiyi tsafin zai ci Manal ba,ita tana hayaccinta,,ba Wani Addini take Yi ba amma ita tasan kowa Kuma tana ganewa ba abinda ya faru da ita,Kawai taga Yazed dinta cikin kankanin lokaci ya canja Mata Sam ya nuna Bai santa ba,tun tana daukan abin Wasa har abin ya dameta,Su Farida Kuma ko kallonta basa Yi sai dai zagi da harara,Idan taje wajen Malam ko Toilet baya Bari ta tura shi,a baya su Farida ko kallon Malam basa Yi Amma ganin yanzu Manal suke son Kora sai komai na Malam ya dawo Hannunsu tare da Yazed sun hade Kai sun ware Manal babu me kulata sai duka da zagi kullum. Manal Gata yarinya ga kuruciya da Rashin wayo musamman da ta taso a Kauye,tana zaune tayi tagumi Yazed ya shigo da kayan cefane,Da sauri ta Mike tana Yaya Sannu da zuwa,Wata Uwar Harara ya zuba mata tare da hankadeta gefe yace ke wacce irin dabba ce? Na sanki ne? Ko kin Sanni? Yaya Manal dinka ce fa wacce kace na dawo Nan birni na bar Kauye zaka kula da ni Amma Yaya Ni zaka manta Dani? Manal fa ta Annatu Yaya Annatunmu fa? Shuru Yazed yayi ya tsaya tunani yace Annatu munyi waya na tambayeta sunanki Tace Bata sanki ba Itama,ya sunanki ma? Manal ta rushe da kuka tare da zubewa a wajen,Hajiya suna daga daki suna ta dariya da murna ita da Farida,Yazed Waya ya zaro tare da Kiran Annatu ya saka a Handsfree tana dagawa suka gaisa tana Yazed ya Birnin yace lafiya Annata,Kinga Wai kin San wata Manal? Annatu Tace Manal? Manal? Kamar na taba Jin sunan Amma na manta Dan Allah karka dameni na gaji da tambayarka wace Manal ban Santa ba,Manal tana Jin Haka ta sake rushewa da kuka tana Annatu ta nice Manal dinki me tallan Furar fa? Manal da kika saka Ni a mota na taho Birni wajen Yaya Yazed,shi dai Yazed ganin yanda Manal take zunduma ihu sai ta bashi tausayi Haka Kawai duk da Bai Santa ba yanzu sai yaji tana bashi tausayi. Hannunta ya rike yace kiyi Hakuri wallahi na kasa tunaki Kamar na sanki Amma naji ban sanki ba,Manal gani tayi Kawai Raina Mata hankali sukeyi sabo da wauta bakin ciki yasa ta shiga dakinta ta Hado kayanta kaf a Ghana Must go zata tafi tana kuka kanta babu ko dankwali bare Mayafi,Da sauri ta Shiga dakin Malam ta karewa mahaifinta kallo Yana Wheelchair Yana kallonta ,Baki ya tabe yace bana son a tsaya min a Kai Wai bakuwa ce ke ko Kuwa daga Ina kike? Manal Hawaye ya shiga sintiri a kumatunta taso ace ta iya Rubutu da karatu da kafin ta bar gidan sai tayi Rubutu a takarda ta Ajiye musu Amma Kash Bata San komai ba,Bata Yi nisa da karatun ba wannan ibtilain ya fada mata,sai Kawai ta fito da Jakarta ta fita,Hannunta Yazed ya riko ya Kura Mata Ido itama shi take kallo Dan uwanta abin kaunarta Uwa Daya uba Daya,Hawaye ne suke tsiyayowa a idanuwan Yazed Wanda shi Kansa Bai San na Mene ba,Manal tana ta jira ya furta ya tuna itace kanwarsa Amma Ina sai ya kasa cewa komai sai Hawaye,zobensa na azurfa dake yatsansa na tsakiya ya zaro babu dalili ya cirewa Manal sarkarta karama ya zare Dan kwadon sarkar tare da jefar da Kan sarkar,Zoben nasa na azurfa ya zura a cikin silin zaren sarkar ya sakawa Manal a wuyanta da kansa,zoben nasa ya koma Kamar sarka,Jakar Hannunta ya fisge ya Bude ya dakko wani katon Hijab har kasa ya Mika Mata,binsa takeyi da kallo Kawai da mamaki,Kuma a Haka zai ce Bai Gane wacece ba,har yasan ya Bata zobensa Kuma yasan ta suturta jikinta,a fili tace karya ne kasan Ni wace kana sani zaka Raina min hankali wallahi sai Allah ya saka min kana Dan Uwana na jini ashe baka kaunata Yaya,Shuru ya Mata Yana ta kallonta Yana so ya tuna wace Amma ya kasa,Fisge Jakarta tayi tayi tafiyarta cikin sauri harda gudu,tana kuka Kuma Haka ta bacewa ganinsa. Su Hajiya suka saki shewa daga daki,Manal na tafiya Yazed ya samu nutsuwa a ransa Haka ma Malam rayuwarsu ta dawo Kamar da a baya kafin zuwan Manal. Kuka takeyi tana fyalla gudu Bata saurarar kowa tafiya Kawai takeyi Bata San Inda zata je ba,Tana kuka Tace wallahi Nima Annatu babu Ni ba ke tunda kika ce Baki Sanni ba,Har Yamma tayi gab da Magriba Bata daina gudu da tafiya ba har tazo wata Arniyar Unguwa Wanda daga ita sai Allah ya Isa Kuma,Unguwa ce ta masu Hannu da shuni,da gani kasan Bata jigari jigari bace,bacin ran da take ciki shi ya hanata kallon ko Ina,Wasu Mahaukatan Motoci ne na alfarma a kalla zasu Kai takwas Suka fito daga wani mahaukacin gida kirar gidan yayi dan yanayi da sarauta,gaba Daya Motocin number dinsu an Rubuta FUZAIL Amma sabo da Manal Bata iya karatu da Rubutu ba Bata ma San Mene ba,Sam Bata su take Yi ba. Fuzail dake hakimce a Bayan mota Yana karanta jarida ya dago da Kansa kenan yayi Ido biyu da Manal wata kara ya saki tare da furta Horror Oh my God,Idonsa ya rufe Kam Yana ihu Horror ayi sauri a wuce wajen,ai Kuwa motoci suka fisga da matsiyacin gudu tare da barin layin Kamar zasu tashi sama ta glass a tsorace yake kallon Horror Manal ta Mirror tana masifa ita kadai tana kuka Kuma har nushin Iska takeyi sabo da bacin rai gashi Bata San Ina zata je ba,gani Unguwar ba kowa ga dare yayi sai karnuka ke sintiri a ciki sai ta ja jikinta ta koma Unguwar talakawa inda mutane ke hada hada. Sharhi Fans. AsmaBaffa [1/1, 10:23 PM] Sis Asma: 🧭🧭MAFARKIN FARIDA🧭🧭 MAFARKIN FARIDA IS DEDICATED TO DUNIYATA AAMNA FNS GP. 7-10 Official By AsmaBaffa Page naku ne UMMIN SADDEEQ MMN SADDEQ MAMAN ILHAM NANA KHADIJA MAHAMMAD KHADIJA ABUBAKAR HAMZA UMMU LATEEPHA M DEWU OUM ABULKHAIR Pure water ta siya da ragowar kudin Dake Hannunta ta Sha tare da yin Alwala ta shimfida dankwalinta tare da Gabatar da Sallar Magriba da Isha Bata Saba da Addua ba ga matsala jimgim a kanta amma Bata iya tunawa ba ga inda ya kamata ta Kai kukanta wajen Allah Kawai tana Idarwa ta fada tunanin rayuwarta Wai cikin Bai fi wata Daya ba rayuwarta ta canja Haka,daga zuwa birni gidan mahaifinta wajen Kuma Dan uwanta,Sarkar Zoben Yazed ta shafa Hawaye ya zubo Mata wani zuciyarta ke zafi Kamar ta fashe bakin ciki yasa ta Mike a fusace tana cewa Wai Yaya Yazed da Annatu Basu Sanni ba Kai jama'a hodijam,yo idan ma Malam yace Bai Sanni ba ai bazan damu ba Amma kamar Annatu da Yaya Yazed Ni zasu manta? Aradu yaci ubansa ba Wani Yaya daga yau babu sauran mutunci tsakani na da su Kuma duniya Zan shiga Allah yasa wani yayi min Cikin shege kowa ya huta, Ghana must go dinta ta fisga ta Kara gaba garin sauri ta masge wata Dattijuwa me abincin siyarwa ta tashi da kwanikanta zata koma gida amma sabo da karfi irin na Manal tayi gaba da Dattijuwar Nan tare da kayanta gaba Daya Kuma ko kallonta Bata Yi ba bare ta Bata hakuri,Ran Me abinci ya baci ta Shiga durawa Manal Ashar da tsinuwa,Kaga tsinanniyar yarinya,baza kiyi albarka a duniya ba Shegiya gantalalliya,Manal tsayawa tayi tace yo na nawa kuma ko ance Miki dama Albarka na fito Nema?Ni da Zaki taimaka ma ki nuna min gidan karuwai shi nake Nema Dan Allah ki nuna min,Mutunci na ya isheni so nake naje inda Zan watsa shi,Dan Allah Naga kinyi Kalar Yan bariki nuna min Hanya zanyi amfani da damata ne wajen dai dai ta Kima ta da daraja ta wacce take ta ya mace,me abinci ta karewa Manal kallo yanda ta ganta wata muguwar kyakyawa ajin karshe tasan za a samu kudi da ita Tace yarinya Ni Kuwa nasan Gidan karuwai ai duk garin Nan babu bariki sama da gidana idan kika shiga to darajarki ta dagu,kin shiga wani kundin tarihi a rayuwarki,Manal tace bana bukatar dogon turanci muje gidan,Me abinci ta tattara kwanikanta tare da furta Sunana Hajiya Amaratu,Manal Fuska ba Rahma Tace Manal Bariki nake suna na kenan, Hajiya Amaratu ta dinga dariyar Sunan Tace Manal Bariki? Manal harda guntun turancinta data tsinta a birni Yassss...(Yes) Hajiya Amaratu Tace bini muje to,Tiryan tiryan suke Tafiya har zuwa Wata kazamar kasuwa wacce Sam Bata da kyau,wani gida na bulon Siminti me Dan kyau Suka shiga,gidan karami ne Amma duk wani Abu na gidan na Yan gayu akwai shi a gidan,Gidan ya kayatu gaba Daya sai Manal ta koma Kamar yanzu ma ta shigo birni,Suna shiga Manal taga Yan Mata wajen su takwas duk sun girmeta da shekaru sama da biyar ko shida ita kadai ce yarinya,Kuma gaba dayansu daga Kauye suke Yan Kauye ne futuk. Manal kallonsu tayi tace wallah Ashe ma na gida ne,Yan Uwa na sannunku bayin Allah mutanen karkara Yan Uwana,Cikin Yan Mata da su a tunaninsu sun fa fara wayewa,Wata aciki Jamila Tace kaji banzar yarinya ke da yanzu kika shugo birni to mu Nan satin mu Daya a birni,Manal dake Dan kulla hausarta da kyar wata a Gane wata ba a Gane ba Tace Yo Allah na tuba Ni Kin San tun yaushe nake a birni to nafi wata Daya yara Kuma Yasin ki min Shuru ko na Miki laga laga a gidan bani da kirki a cikin Fushi nake,ba Wasa ne ya kawo Ni ba,Fitowa nayi neman Wanda zai lalata ni,Su Jamila suka saki Dariya Harda tafi wata ciki tace karya kike Yi yarinya,Manal Tace Uwarki ce dai take karya Ni Kinga na Miki Kama da makaryaciya wallahi badan ta rayuwa ba Yar gidan Annatu Kanwar Yaya Yazed na rantse da girman Allah, wallahi,Ke Alqur'an kinji rantsuwar Yaron Musulunci Ni nafi karfin na Miki karya sai wacce baza a rasa ba,Hajiya Amaratu tana jiyo Muryar Manal tunda ta shigo ake bala'i da ita,a ranta Tace wannan kwai jarabar yarinya. Jamila Tace ke da Alama masifaffiya ce Amma? Manal Tace ai Bala'i ne ya yaye Ni Sanda Ina karama,wurin Zama zata Nema a palon sai da ta samu kujera wacce Jamila ta zauna a Kai Tace matsa a Nan Zan zauna,Manal dagewa tayi sai ta zauna itama Jamila Tace wallahi Baki Isa ba baza kizo ki sameni a waje ba Sannan kice sai na tashi kin zauna Haifa ta kika Yi,Manal tace Allah sai kin tashi Ni Haka nake ko a Kauye duk inda na shiga sai nayi mulki sai dai a bini bana bin mutum ni,kokawa suka fara Yi tasa karfi tare da janye Jamila Kamar tsinke tayi jifa da ita kasa ta zauna a wajen tare da lumshe Ido Tace loyi (Laushi) wallahi Allah,Suka sheke da dariya Wai Loyi. Hajiya Amaratu ce ta fito da Tsawa tace Enough is Enough,Manal ta washe Baki ta shiga tafawa Hajiya Amaratu tace kin birgeni tsohuwa dake Amma Haka kika iya turanci? ah wallahi Ni Kam sago wararas dani ko banza naji turanci inof is inof Yayi Alhmdllh cewar Manal, Hajiya Amaratu me aikinta ta umarta tare da zubo musu abinci a katon tire suka hadu gaba Daya Suka ci Jullof din taliya suka Sha ruwa sannan Hajiya Amaratu Tace to ke Manal kece sabuwa a gidan Nan dokata itace aiki zaku dinga tayani kullum Kama daga gyaran gidan Nan zuwa Girka abincin siyarwa ta,Manal tace Ni fa ba Bauta nazo yiwa wata katuwa ba Hanyar lalacewa nace a nuna min,Hajiya Amaratu itama Kamar yarinya Tace to ai a hankali ake lalacewar tunda kin matsu Naga sauri kike Yi idan muka Gama aikin sai muje wajen siyar da abincin dake a Haka Zaki samu dai dai dake ya Gama da ke,Manal Tace yanzu naji zance,a farko ma nayi tunanin Uwar karuwai ce Ashe aikin banza ma kema duk abin naki kame kame ne,idonki Bai Bude ba,Hajiya Amaratu ta jinjina Kai tace ke yarinya ki San Maganar da Zaki dinga fadawa mutane ba karamar Yar Iska bace Ni,karuwanci ba irin Wanda banyi ba,sutura ba wacce ban San ba,shinkafa ba Kalar da ban ci ba idan kika Yi Wasa har bindiga ce dani,Dariya Manal tayi Kawai sabo da Bata da tsoro. Yo Ni yanzu Yan birni wani birgeni kukeyi abinda na gano Ashe duk karya ce abin,na dauka ci kukeyi Kuna koshi ashe duk yunwa ce a jikinki,Shuru sukayi Manal ta tsigale Hajiya Amaratu tas. Washe gari Dukkansu suka hadu tare da gyara gidan Manal Kuwa tana bangaren girkin abincin Hajiya Amaratu Wanda zata Kai shagon siyar da abincinta,Manal tana soya Naman ta tuno da Yayanta Yazed tare da Annatunta Hawaye ne ya Shiga gangaro Mata ba tare data shirya ba,Hajiya Amaratu ko a jikinta sabo da ita babu ruwanta da wani me ya fito Dake daga gidan ubanki,sai da Manal ta Gama kukanta ta hakura,bayan sun Gama girkin sannan tayi wanka tare da saka wani katon skert dinta Dan kanti peach Amma irin na masu siyar da manja ga wata t-shirt dark blue me gajeren hannu,Dan gyale Baki ta daura a kanta tare da daukan wasu kayan Suka shirya a Napep sannan Hajiya Amaratu tace Da Manal to muje,Takawa tayi Suka fita tare abinsu. Tare Suke siyar da abincin kowa ya kalli Manal sai ya kyasa,wasu maza da Suka zo gaba daya sun kasa komai sai kallon Manal sukeyi duk motsin da tayi,kunya ce take Kama Manal duk ta kasa sakewa sai soshe soshe take Yi,Hajiya Amaratu tana kallonta Tace Yar banza kika ce bariki kika fito,Manal ai sai Hannayenta biyu ta sa tare da rufe fuskarta tace na fasa. Hajiya Amaratu a ranta ba Haka ta so ba taso ace Manal ta fara bariki ko banza zata samu kudi sannan zata Kara samun customers,sai Kawai ta fara Jin haushin Manal,fitarta da Manal sau Uku ta daina fita da ita sai dai suyi Mata aikin abinci Kawai Kamar jakai tukwicinsu a Basu su ci su koshi,satin Manal biyu kacal da Hajiya Amaratu Yau Hajiya Kasuwa ta Aiki Manal ta siyo Mata kayan abincinta da Sassafe Napep ya sauke ta a kasuwa tana tafiya tana siyayyarta sai da ta Gama kaf aka zuba Mata a taxi zata shiga kenan Kamar ance ta juyo Suka Yi Ido Hudu da Yaya Yazed dinta shima hannunsa da ledar kayan Miya da Alama cefane yayi shima,Kallon juna sukeyi ba Wanda ya iya janye Idonsa,kowa ya gansu yasan jinin juna nane sabo da yanda suke Matukar kama da juna,a hankali ya Bude Baki tare da Kiran sunanta Manal.....mamaki ya kashe Manal,Yatsa ta zura a kunnenta tare da karkade kunnenta ko ba dai dai taji ba,idonta ta Shiga murzawa tana kallonsa da Mamaki,Muryarsa ta sake ji ya furta Manal me kike Yi a Nan? Muje gida,kinje school Kuwa? Manal Hawaye ne ya zubo Mata muryarta tana rawa Tace Ya...ya...ka Gane Ni ne? Da sauri ya daga Kai shima kamar zaiyi kukan tare da furta na ganeki Manal bayan barin ki gida da sati daya Muka dawo hayaccinmu Ni da Annatu,Bamu San dalili ba,Allah yasa Baki Yi nisa ba,babu irin Neman da Bamu Yi Miki ba,Malam fa? Shima ya dawo normal ya Gane wace ke Manal mu Bamu San dalili ba wlh,Kalli yanda kika rame Amma duk inda kike wahala kike Sha Manal? Manal tayi Dariya Tace Kai Yaya Ina ci ina koshi Kawai rashinku yasa na rame,Hannunsa ta rike Tace shiga Taxi muje na kai Mata kayan sai mu koma gida ko? Kayi Mata godiya Manal ta furta tana bashi labarin Hajiya Amaratu. Godiya yayiwa Allah da kanwarsa Bata Shiga wata Hanya ta banza ba,Kafin ya Gama godewa Allah Manal tace Saura kadan Yaya na koma gidan karuwai Allah Bai sa ba,babu rabo da tuni kanwarka ta shiga duniya,Dariya Yayi yace Allah baya sa ba,suna zuwa Hajiya Amaratu tana ganin Yazed babu tambaya tasan Dan Uwan Manal sannan ita Manal Bata fada Mata dalilin barin gidansu ba Itama Dake ba wata ta kirki bace Bata tambaya ba,godiya Yazed ya mata sannan Manal ta musu Sallama tare da dakko kayanta zata tafi gefe ta ja su Jamila tace karku biyewa duniya ku koma gidan iyayenku yafi muku shawara ce,Da masifa Suka yo Kan Manal tace yo Ina ruwana kuyi ta Zama Nima Allah ya Kara min jarabar surutuna,Hajiya Amaratu ta galla Mata Harara tace dalla kuje,Yazed ya Kama Hannun Kanwarsa Suka tafi zuwa gida. Farida sabo da naci sai da ta kwakulo gidan su Fuzail Jin labarin ance ai yazo gari ya dawo da Zama Nan Nigeria,tunda ta ji labarin kullum tana Kan hanyar zuwa gidan Sarki,gidane na mutane har wani part din zaka iya Shiga sabo da gidan sarauta ne gidan talakawan sarki me Adalci,Cikin fadawa masu tsaron gidan Sarki Farida ta samu sai da ta Zama Budurwar wani bafade sabo da Kawai yayi Mata hanyar ganin Fuzail,Duk ranar da take zuwa Kuma sabani sukeyi da Fuzail ko ya fita ko kafin ta karaso ya shige part dinsa. Bafaden me suna Tanko Yana bakin aikinsa Farida ta shigo ta Sha uban wanka cikin lace dinta pink na Sallah,Tanko ya kalleta yaji ta birge shi a rayuwa,tana zuwa ya ja ta can lungun wani part inda suka Saba haduwa Wanda ba kowa a wajen,Cikin Rada Tanko yace na gaji da aikin banza ya kamata Nima tunda kince na Zama saurayinki kafin kiga Dan sarki Fuzail ya Dace Nima a dinga Dan bani Ina Dan runguma ko Yaya ne,Farida tana kallonsa Tace amma ka tabbatar zaka shigar Dani har part dinsa Nan gaba? Tanko da sauri yace sosai ma ya fara kokarin rungumeta,Farida Bata son Tanko wani mugun wari ma yake yi Amma Haka tana gani Tanko ya rungumeta sosai,bakinsa Yana feso wani wari marar Dadi ya Miko Mata bakinsa Yana Ehemmm.....muje....muje....Yana magana Yana cinno bakinsa gaba,Farida tana kautar da Fuska gefe tana yatsina tace wannan sai ranar daka shigar Dani part dinsa,Tanko ya sake Kankameta tare da daura hannayensa a saman Kirjinta Yana shafa Manyan Boobs dinta Yana lumshe Ido,Farida tana gani sai da Tanko ya Dade Yana Shan Dadi sannan ya sake ta Jin Kamar motsin mutum na tahowa,ko yaushe Farida na zuwa ba a San me take aikatawa ba Kuma da Sanin Mahaifiyarta Hajiya komai tana Bata labari idan ta dawo,Haka jiki ba kwari ta dawo gida Bata samu ganin Dan sarki ba. Kamar kullum yau ma tana Bata labari tare da kwanciya a Cinyar Hajiya Tace mafarki na ya kusa tabbata,Hajiya tayi murmushin Jin Dadi tare da cewa ai nasan idan ya Kalli jikin Nan naki bazai iya dauke Ido a kanki ba,Allah ya bani ya sankaceciya,Farida ta kyalkyale da dariya tana Jin Dadi tace yama Isa yaga hadaddiya kamata ya tsalle ke Ni sannan ya kasa cewa Yana so na ai karya ne nasan bazai taba faruwa ba,idan ya ganki ma bazai iya daina kallonki ba Faridata cewar Hajiya,suna dariya kenan sai ga Yazed rike da hannun Manal sun shigo dauke da Sallama,Kirji Hajiya ta dafe da Matukar mamaki a ranta,Haka Farida ma gaba Daya sai Suka gigice,Hajiya tace ko nisa ba ayi ba? Maganin Malam Haru Hatu sai kace kumfar Omo fuuuu Abu kamar gaske Kinga har ya karye. Farida Tace kiyi kasa da Murya Kar suji mu Amma Ni kaina na Dade da ganewa maganin Nan ya Kai sati Daya da karyewa sabo da yanda Yaya Yazed yake yawan fita da Alama duba Manal yake Yi,Kuma na taba ji suna waya da Annatunsu itama ta warware Haka Malam da Ido na naga Yana kuka Yana tambaya Ina Manal ta shige. Dundu Hajiya ta dirkawa Farida tana masifa Dan Ubanki Amma Baki fada min ba ai da komawa zamuyi baza mu Bari ta dawo gidan Nan ba Sam Amma gashi yanzu ta dawo Allah ya tsare Amma yanzu zamu barta tunda kin kusa haduwa da Dan sarki ma nasan Kuma Zaki ganshi Kuma zai so ki,Farida tayi dariyar Jin Dadi tace Dan Allah Hajiya kyale banza na gaba yayi gaba na Baya sai labari Yarinyar da har yanzu Dariya ake Mata a layi ta kasa Dan canjawa ma bare a sa Rai zata waye me Fuzail zaiyi da ita. Manal Bata San me akeyi ba da sauri ta karasa tana washe Baki Tace Anty Farida na dawo,Baki Farida ta tabe tare da Furta to Sannu,Hajiya Kuwa Tsaki ta ja Tace banza karuwa kin dai tafi karuwanci Kawai dalla malama tafi ki bawa mutane waje,Manal ranta ya baci tace idan ban Kifar dake ba a Nan shegiya Uwata ta haifeni,ba ruwana da wani girmanki tunda bakya Jan girmanki wallahi ba abinda ya dameni sai na Daki gyatuma ba ruwana,Hajiya Ido ta zaro tare da dafe kirji tace Ni din? Manal tayi fari da Ido tare da furta Annatu ce ke da Zan daga Miki kafa? Kin haife Ni ne? Ko Malam ce ke? Hajiya Tace a'a,Ko Yaya Yazed ce ke? Manal ta tambaya,Hajiya ta sake furta ko daya,Kai Manal ta girgiza da karfi Tace to tunda Kuwa babu Daya a cikinsu wallahi kinji na rantse dama sabo da Malam nake daga Miki kafa,Karfi gareni sai nayi kasa kasa da ke in tatsile Miki wuya,Ni Jariri ma idan ya Bata min Rai ba tausayinsa Zan ji ba,Kuma Aiki sai Naga dama zanyi daga yau ai ba tsoronku nake ji ba,sai abinda Yaya Yazed yace ko Malam yawwa ku Gane,ba ruwana da wani mafarkin banzar ku Zaki auri Dan sarki Ko Sarkin Zaki aura ba abinda ya dameni dake da Sarkin Zan hada inci uba ba tarbiyya ce Dani ba. Yazed Yana ji Manal ta birge shi Hannunta Yaja yace muje dakinki Sister bana son Rashin kunya bana son zuciyar Nan Taki da masifa Wai a Ina kika iya masifa Haka? Tafi Manal tayi da shewa Ahayye Ayyiriririri wallahi Yaya kaga Yasin Ina Jin dadin kaina,rashin mutuncin Nan nawa Yana birgeni,Ina birge kaina da kaina,idan Ina cin mutuncin wani har wani nishadi nake ji a raina,musamman Idan babban mutum ya zubar da girmansa na hau saman girman nayi dere dere na take shi woooo Allah Hodijam ai idan kasan Ina Jin wata Waka me shegen Dadi Haka nake ji a raina. Ni Yaya nafi so kullum Inga Ana fada shi yasa ma nake zuwa kallon masu Shadi a Kauye ko wajen kokawa,Yazed Yana ta dariya Yace Sister akwai fa Wanda Zaki gani a birni ko tari baza ki iya a gabansu ba,Manal Tace Allah kiyaye wallahi ba ayi su ba babu su Kuwa,Sai dai idan mutum Bai min rashin mutunci ba,Matukar zai zubar da girmansa wallahi ko Sarkin Garin Nan ne sai zage shi,Yazed kallonta Kawai yayi Yana dariya yasan Dan Bata ga masu kudin bane da mulki, Shiga ki gyara room Dinki ko ki koma dakin su Farida ku dinga kwana tare,Da sauri Manal ta Furta Allah kiyaye naje dakinsu aradu gwara na koma Kauye Akan naje wannan Dan akurkin dakin yo Yaya idan ma naje ai ba wajen da Zan kwanta na sakata na Wala,sai dai idan kwanciyar kifi Sadine kake so muyi kifi na kankara Wanda ake zubowa a kwali,Dariya Yazed yayi yace to Kinga maza kizo kiyi Mana girki tunda kika bar gidan Nan Rabon da mu samu girkin rana,Manal ta karba kayan miyar ta shige dakinta. Tana zuwa dakin da ba komai sai katifa shi ta gyara fes sannan ta fito ta fara aikin girki da gyaran gida,tunda Manal ta dawo shike Nan Aiki ya dawo gashi ba kudin ma da zata dinga zuwa school duk kokarin Yazed ya Gaza ta cikinsu ma sukeyi,tunaninsu Yaya zasu ci su koshi,ganin Sabulun wanki ma Yana gagararsu sai ta samu Yaya Yazed a dakinsa Yana karatu. Da Sallama ta shiga yace Manal bana hanaki saka wannan shegen kayan sakin na Fulani ba,Nan fa ba a daji muke ba,yanzu kalli cibinki a waje ga wasu Yan iskan kayan ado kin daura a jikinki so kike sai Aljanu sun shafe ki,gashinki ba dankwali,yanzu wannan kayan sakin wa Zaki birge da shi? Manal a gefensa ta zauna tare da turo Dan karamin bakinta tare da furta Yaya nifa Banga amfanin karatun Nan naka ba,gwara ma ka daina yafi kullum sai kashe kudi Amma baka samun komai ta hanyarsa Allah Yaya asarar lokacinka kakeyi,wani katon banza ya zauna ya kirkiro muku littafi Kuna ta fama da shi Ni ba gwara ma ayi min aure ba,Ido Yazed ya zaro yace Ina tunanin sakaki a makaranta kiyi Ilimi ki Zama Yan Mata masu aji Amma shine Zaki ce a Miki aure kina yarinya Haka Manal har aure kike so? Ido ta rufe da tafukan hannayenta tana Dariya Tace Ni dai Allah bana son karatun Nan Kawai gwara aure na,Ni Banga wani ci gaba da kuka samu ba ta hanyar Boko gashi kana ta karatu Yaya Kudin Sabulu ya Gagara ai wallahi bature macuci ne kamata yayi Littafan nan manya manya na Boko su dinga yo kashin kudi Amma sai dai a karanta a banza kullum,Yazed ya murza kyawawan Idanuwansa yace to wa Zaki aura? Manal Tace me Rabo Mana,murmushi Kawai yayi yace Alright yanzu Mene ya kawoki? Tace dama so nake idan ka saka Kati ka latso min Annatu mu gaisa,sannan Kuma ka samo min jarin Gyada ko kwano Daya ce Zan na soyawa Ina siyarwa ko na Sabulu sai mu samu,Kin iya Soya gyadar ne? Sosai ma Yaya na iya, shike nan wannan ma dabara ce ki fara kafin a saki a school. Kai rabu Dani da Bokon Nan marar amfani Yaya gwara sana'a,naji tashi ki fita tunda ke ba a Hirar Ilimi da ke,Yo Yaya Allah na tuba Ilimi ba kudi ba ko sisi da me za a ji,fita tayi tana Dariya shi dai Yazed a duniya ayi karatu, Bayan Kwana biyu sai ga Yazed ya siyo Mata Gyada,Manal ta dinga Murna su Farida sai kyalkyala Mata Dariya sukeyi,Farida tana faman kwalliya tana kallon Mudubi tare da Furta Hajiya Body Lotion din Nan Yana Aiki Kinga yanda nake Glowing Dole na birge Fuzail,Hajiya rangada shewa tayi tare da Furta ai Malam Dan Haru yace Saura kwanaki kadan yazo Nan gidan,Ihun Murna Farida keyi tare da Kannenta Sa'iha da Masatura,Alhaqatu,Falaqi Kuwa Yana Jin Dadi yace Aunty nasan ma a London zanyi First Degree na ko? Farida tace tab sosai ma ai dama Falaqi Kai kana London,Masatura Kuma tana Dubai,Sa'iha tana Russia abinta Sai Alhaqatu ita a can Madagascar zata Yi nata. Manal tana jinsu ta kasa daurewa Tace Amma Dan girman Allah Dan Allah Sa'iha Kinga ance Rasha Basu da tarbiya Dan Allah Banda Shan giya da wiwi,Idan kika ga Barasa to kiyi arewa ita tayi kudu,ba ruwanki da shaye shaye kinji Sa'iha,Farida tana fari da Ido Tace woo Ni Ina ta yin sunan Nawa fari kana Kara DA ya koma FARIDA,ya kike da suna ma Manal ko?Hajiya Manal ki fito fili kice kina maula ko Chadi ko Cameroon a kaiki kema,Dariya Manal tayi tace ai wallahi gwara ki barni a Nigeria yafiye min Wata Chadi,Hajiya Tace to munafuka da kika samu ma za a kaiki banza Yar Kauye har abada baza ki waye ba,kalli kayan jikinki ko kunya bakya ji uban waye zai ganki a Haka ya so ki banza akuya,Manal taji haushi tace naji dama ai Ni bance a so ni Dan kyau ko Dan wani abin jikina ba. Wata Dariya Suka kwashewa Manal da ita Hajiya tace Manal kike suna ko Dadi babu Dan Iyayin Yayanki harda wani canja Miki suna akan yaga na canjawa Farida shine kema ya canja Miki ai wallahi gwara sunanki na asali Waqi'a yafi Dadi ma Amma Mene wani Manal,tun daga Jin sunanki saurayinki zai gudu,Farida tana Dariya Tace Kuma Hajiya Wai Bata so a so ta Dan kyau wani Abu na jikinta to ki daina batawa kanki lokaci mazan yanzu sun daina soyayyar gaskiya Jerusalem naki ne Kawai burinsu gwara ma ki Bude idonki,Manal Tace ku kuka San wani Jerusalami ta ci gaba da Shirin soya gyadarta,tana aikin gyadar Tace ga me siyen Gyada marau marau me gishiri yau Zan fara duk kulli Naira Ishirin naira hamsim babu bashi bare kyauta,Farida tayi wata shewa tare da Furta wa zaici gyada? Allah kiyaye kuraje su fito min a Fuska tun Fuzail Bai zo ba,Hajiya Tace kwantai ma zata Yi mu Nan ba Kauye bane basa cin wata Gyada kayan wahala,Manal tana aikinta ko kulasu batayi ba. Tunda Manal ta fara Gyada sai ta samu kasuwa sabo da yanda take soyata me Dadi,riba take samu sosai,idan ta soya ko kwana Bata Yi take karewa,ganin Haka yasa Yaya Yazed ya samo kudi ya Kara Mata kwano Daya take soya ta kwano biyu kullum duk da ya hanata talla a gida ake sintirin zuwa siya maza da Mata,a cikin ribar Kuma da ita yawanci ake cefane Ana ciyar da gidan,Ganin Haka sai Yazed ya auno Mata waken suya ta fara awarar siyarwa shi ya koya Mata yanda ake soyata da kwai sannan a yanka Mata su Albasa da kayan Miya harda cabbage,Manal sai kasuwar Awara ta Bude sosai ko Basu samu sunyi girki ba to awarar Nan ake ci kowa ya Sha ruwa,idan jari ya karye Yazed ya Dora jarin,Haka Malam masifar Jin dadin sana'ar Manal yakeyi,Kuma kullum itace take kula da shi idan Yazed Baya Nan,Haka ita da Yazed suke hada kayan Malam Dana Manal Dana Yazed su wanke abinsu tas su goge kullum cikin tsafta suke,Zuwan Manal gidan ya cire kazantar gidan komai ita take gyarawa shi yasa sai kaga ko Ina Kal Kal,jikinta ma fes matsalar Kawai rashin sutura,Sabanin su Farida da Hajiya tana da Yan uwa masu Dan Hali suna tallafa musu da kudi da sutura,idan Suka samu kudin Kuma a jikin Farida suke karewa wajen gyarawa Fuzail jiki sabo da ya sota sosai. Bayan Kwana biyu tsakani Sai ga Farida tana Hawaye jiki a sanyaye ta shigo gidansu,takalminta Dan dubu bakwai me tsini ta cire a hannunta,English Gown dinta Yar dubu Tara ta dageta sama a Haka ta karaso wajen Hajiya dake goge Mata kayan sawarta da dutsen guga sabo da ta Hana Farida daukan ko tsinke a gidan sabo da kar skin dinta ta lalace,a tsorace Hajiya tace Farida lafiya kike Hawaye? Dan Sarkin ne ya wulakantaki?Farida ta girgiza Kai tana share hawayenta ta furta mafarki na ne wani a ciki ya Zama karya,Gaban Hajiya ne ya yanke ya Fadi tace yau na Shiga Uku ba dai auren ne bazai yuwu ba? Farida Tace a'a dama Hajiya Ni mafarki na ban taba ganinsa ba Ashe na taba ganinsa sau biyu ma,sannan a mafarki na Bai taba zuwa kasar nan ba Ashe ya taba zuwa har sau biyar ma,Kuma Yana Jin Yar hausarsa Yana Yi Kuma Amma ba can ba sabanin mafarki na, Lokacin Dana taba ganinsa a wani kazamin goslow ne da aka taba yi,Ina taxi ya fito da escort dinsa a wasu mahaukatan Motoci,sannan na sake ganinsa Yana rabawa talakawa tallafi a kusa da makarantar mu Muka wuce shi da kawayen mu,Kinga yau na ganshi Dana je gidan Sarkin Muna tare da Bafaden gidan ya fito zai fita Allah yasa zai Shiga mota na saita wayata na dinga Masa hotuna,sannan Kinga Bafaden ya tura min wasu hotunan Fuzail sunfi ashirin,zanje gidan Hoto a wanke min su nazo na lika su a dakina.. Ashe na taba ganinsa rashin ganiya ce irin tawa Amma Allah a fili yafi kyau ma Sau dubu fiye da mafarki na,wayyo Allah na more da Mijin aure,Ni Kam na taka sa'a shike Nan Ni Hajiya Farida ta furta tana Juyi da murna da Ihu gaba Daya Hajiya ta sauke Ajiyar zuciya tace akan wannan kike kuka nayi tunanin ma wani Abu ne Babba nuna min hotunan nasa,Farida ta kamo Hotunan Fuzail masu shegen kyau wasu ma duk a kasar waje ne,duk inda kake neman me kyau Fuzail ya Gama cika sharadan,ai sai murna ta Kama Hajiya tana bin hotunan da kallo Daya bayan Daya tana Inyeeee....Carkwadi,ke Kam Farida kin Dace kalli fatarsa dinsa wani irin haske me wani dum dum...wow Kai kalle shi a dusar kankara wannan Bai Saba da zafi ba Dole mu Nemo ac mu saka ko a Rubabben dakin ki ne tunda Nan gaba zai dinga zuwa zance,Farida tana murna tace wallahi har hotunan Zan na yiwa fifita kafin a sa ac. Manal tana ji tayi Dariya tace Haba Ni nasan Yasin kin sanshi kin taba ganinsa Amma sai kace wata waliyya ace ka dinga mafarkin mutum baka taba ganinsa ba Kuma ya Zama gaske Haba Anty yanda kike da bakin Hali yaushe ma zaki ga mutum a mafarki baki sanshi ba,Uwarki Hadiza nace cewar Hajiya,muguwa Yar bakin ciki,yarinya Zo kiga saurayi hadadde me kudi,Manal taje ta leka Wayar gabanta ne ya yanke ya Fadi ganin irin wannan mutumin me Arnen Kyawun da Bata taba gani ba tsawon rayuwarta,ga kudi ga Hutu,wasu pics din ta gani tace chab Allah ya samu a danshinki,Farida tana murna tace ya kika hango Ni a gidan sarauta na Sha alkyabba? Manal Tace ta bature yace wow...Dariya sukayi gaba daya Hajiya tana murna Tace jibi Zan karbo dinkuna na sababbi sabo da tarbar bakin gidan Sarki. Tunda Manal take Sana'a tana samun ciniki hakan Yana konawa su Farida da Hajiya Rai,Hajiya tace wannan Yarinyar fa Muna zaune sai wani juya kudi takeyi Kuma ace Wai itace ma take yawan yin cefane a gidan Nan,Farida tace ai wallahi gwara ma mu dinga yini da yunwa akan ace wannan tatsitsiyar Yar kauyen ce zata dinga wani bada kudin cefane,Hajiya Tace kyaleta gidan Malam Dan Haru zamu je a toshe Mata hanyar samun,gaba Daya ta daina ciniki a daina siya ta koma yin kwantai Kinga Dole ta daina sana'ar, ai kuwa dare Nayi Hajiya sai gidan Malam. Malam yace Hajiya meke tafe dake? Hajiya Tace bukatata na kawo Malam,Gani Malam ka taimaka Manal Yarinyar kishiyata bayan mun koreta na fada maka ta dawo asirin ya karye da wuri,yanzu ba bukatata a kore ta ba,tana Nan ta Kama sana'ar Gyada da Awara Malam Yarinyar ciniki takeyi sosai yanzu ma ita ke cefane a gidan Muna zaune,Ina bakin ciki Naga maza da Mata Ana sintiri a gidan Nan domin siyen kayanta,yini akeyi siyayya,tun tana soya gyadar kwano Daya yanzu kwano Uku take soyawa,Haka Awara yanzu ta kwano Uku tas take karewa Kuma abin haushin ko talla Bata fita a gida take zuba Uban ciniki Haka wallahi Rannan a ganmu ta irga dubu biyar ribar data hada ta damkawa Dan Uwanta Yazed ya siyo taliya da macaroni wallahi ranar kwana nayi banyi bacci ba,Ni Malam akan ace sune zasu dinga ci damu wallahi gwara mu dinga kwana da yunwa. Malam Dariya yayi yace sana'ar da takeyi Awara da Gyada ko? Hajiya tace tabbas,yace indai Awara ce da Gyada daga yau an daina siye ko mutum Daya bazai Zo ba,Hajiya tana murna Tace duk abinda tasa Hannu akai Malam ya lalace Kar a Bari ta ci gaba,Malam yace ba lallai akan ko me ta taba zai lalace Amma duk abinda ta fara kika ga bakwa so kuzo ku sanar min a dakatar da abin,Hajiya tace dama yaushe Muna kallo zata Zo daga Kauye ta wuce mu ai bazai yuwu ba. Kuma Kar kayi Mana maganin Nan irin wancen fuuuu duf sai kace Wani kumfa,Wai wanne Dan Iskan Aljanin ka tura ne marar mutunci marar tarbiyya daga shiga jikinsu ya fice da wuri,Malam yace wallahi Yaron Nan dangidan Muniba shine, Yaro ne karamin gaske shekararsa dubu biyu da dari shida ai yaro ne kuruciya ce ke dibansa,Malam Dan Haru harda makale Murya ya gwada muryar Yaron Aljanin Wai har da wani fada min wai ai ni sauri nake Yi bazan iya Zama ba ina da party a club can kasar Pakistan,Kuma kwana Hamsim zasu Yi a club din suna party,Farida tace Kan uba suna Shan Dadi Malam Ina ma a cikinsu nake Nima wallahi bazai wuce Ni ba wannan party din,Malam irin shegen Nan Harda dariya da Gadara shi a dole kwaro. Hajiya Tace za a ga iya rawa wajen Aljanu Kam,Malam yace wayyo Ina ma idonki zai iya daukan ganinsu da na hasko Miki babban club dinsu na duniya Dake kasar Paris da Kinga Yan Mata da samari masu kuruciya Yan Shekaru dubu hudu hudu,mu a Nan mutane Ana cewa Sweet Sixteen to su Sweet thausand ake cewa,Hajiya Tace mashaallah daga gani zasuyi kyau,Malam yace Bari ke dai ai wata under age Dana gani shekararta dubu uku da dari biyu karki ganta,mun fafata soyayya da ita,wani Kiss data taba Yi min lokacin Muna ganawa da ita cikin bacci na ta kawo min Ziyara sai da na kwashe wata Uku cur banci abinci ko cokali Daya ba ke ko digon ruwa Bai shiga bakina ba wannan Dan Sumbatar data min itace cina da Shana kullum sai dai naji cikina dam ai Kuwa na Kara kiba da haske nayi fresh,Hajiya Tace wohohi kaji baiwa Dan Allah,kaji karama,kaga Wanda Allah yayiwa baiwa,Farida Tace wallahi karama ce Kawai Allah ya dafa Malam,Malam yace ku tashi kuje Kawai wani abin Nawa idan Ina fada muku sai ku ce ba Dan Adam bane Suka haife ni ba,Kawai kuje zaku ga Aiki. Su Hajiya tunda Suka fito suke murna da irin Baiwar Malam Dan Haru da Suka ji. Farida Tace kiji Dan Allah Baiwa Hajiya kiss da Aljana ai Dole yayi wata Uku a koshe,Wallahi ai kadan daga baiwarsa shi yasa bani da malamin Daya wuce shi. AsmaBaffa [1/1, 10:24 PM] Sis Asma: 🧭🧭MAFARKIN FARIDA🧭🧭 MAFARKIN FARIDA IS DEDICATED TO DUNIYATA AAMNA GP 11-15 Official By AsmaBaffa Page naku ne Maman Samha Hauwancy cool life Ummy Hibban Safiyyat Nabebe Maman Humairah&Ikhram Anty Nurse Zaria S.y.ssagagi Maman Baby Mum Sayyed&Noor Bilyn Nas Fatima Auwal Amina Adamu Usman Hajiya tana barin wajen Malam Dan Haru da kwana biyu Manal ta daina ciniki ko Kare ba Wanda yazo siye,ta Gama soya awara da uban yawa duf kake ji ba Wanda yazo Manal ta jira Amma Shuru su Farida suna tsakar gida suna kallonta suna dariya,Manal ta gaji da jiran masu siye tace to yau Kuma mutanen lafiya? ai sai Kawai ta ebo a plate da yaji ta zauna tana cin abarta Tace yo kada Allah yasa kuzo siye,Dan wulakanci kamar Kun hada baki tana dangwalar yaji tana ci har ta koshi,Tace cab har yanzu shuru watakil sai anjima za a fara zuwa siye har la'asar ba ko karen da yazo,Manal Dariya ta dinga yiwa kanta su Hajiya suna kallo suna Jin Dadi,Manal ta fara kida da faranti ta saka tarin Awara a gabanta tana kida da cokali tana Waka nayi kwantai....Awara tayi sumbu....azo a siyi sumbu....Kwantaiiiii.....,Gyada ma tun safe ba Wanda yazo siye mutanen layin Nan kalau suke Kuwa? Mana ta sake tambayar kanta Bayan ta tsaya da kidan nata da wakar kwantai,Su Hajiya sai uban Sheka Dariya sukeyi.ganin dare zaiyi sai ta dauki awarar ta fita da ita ta Tara Almajirai tace ga Sadaka maganin masifa ai Kuwa Nan take aka warwashe Awara Tasha hadi. Bayan ta Gama rabawa ta dawo gida tana hawayen Takaicin asarar awararta data yi su Hajiya suna ta dariya. Manal tace Allah ya gani ba Sadaka nayi da zuciya Daya ba dalilin kwantai yasa ba Wani Lada da Zan samu idan na sake ma Mala'iku ne zasu jibgeni a lahira. Da dare suna zaune aka ce Wai Ana Sallama da Farida inji Salisu,Hajiya Tace wannan Yaron da naci yake kace baza ta zo ba tafi karfinsa ba ajinsa bace,Yaron ya koma ya fadawa saurayin Salisu abinda Hajiya Tace,Salisu Yana son Farida yace Dan Allah shiga ciki kace Mata Sako Zan Bata Dan Allah tazo yanzu zata koma,Yaron ya koma ya Fadi sakon Salisu,Hajiya mikewa tayi tare da cafkar Hannun Yaron ta shiga kwada Masa Mari da kyar Yazed ya fito ya kwaci Yaron Yana cewa Haba Hajiya Bai Dace ba,me son naka ai abin a yaba ne, Fuuuuuuuu Hajiya ta fita Kofar gidan da kanta. Tana fita da bala'i tace Salisu kake ko uban me yarinya ta tafi karfinka ba sa',arka bace,yarinya ta ba matar talaka bace,me na sama yaci bare yaba na kasa? Uban me ka Tara? Mene sana'arka? Waye Ubanka a kasar nan? Ana Haka sai ga Farida ta fito da ruwa a katon kofi tana zuwa babu Bata lokaci ta watsawa Salisu a Fuska da jikinsa gaba Daya,suka koma gida ita da Hajiya Suka bar Salisu da mamaki ya daskarar da shi a wajen,Yana Jin Labari a Unguwa Ashe abin nasu Farida ya zarta hankali ma. FUZAIL kwance yake a katafaren palonsa na Alfarma,Yana latsa waya fuskar Nan a murtuke,Kuyangu da fadawa dake palon ya Sallama cikin Harshen turanci yace ku je ni bana son wannan shirmen na sarauta Kamar ana bautawa mutum Ni duk irin abin Nan bana so ku daina zuwa Kuna takura min,me Aiki Daya nake so wacce zata na min abinci sai maza biyu masu kula da part Dina that's all,Ni duk abin Nan bana so. Su dai basa Jin turanci Amma sun Riga sun San halinsa da bukatarsa me martaba ya sanar musu Amma shi yace Dole sai an bawa Fuzail kulawa,Haka Ya Hana a dinga kiransa Yarima amma Ina ma'aikatan gidan sarki ya Zama dole,sabo da Haka Prince Fuzail ake kiransa Dole,Tunda ya dawo Mai martaba ya kawo me koya Masa karatun Addini da Kuma yaren Hausa, Yana da basira Bai Dade ba ya Kara gane yaren Hausar ,Karatun addinin musulunci Kuwa Dama can Yana son addininsa Yana karatu sosai a turai,a masallaci ma Yana daukan darasi wajen wani balaraben Turkiyya da Abokinsa Kuma Dan Uwansa Ameer, yasan Addini sosai,Mai martaba yayi Matukar farin ciki ganin har yafi yaransa na Nan kula da Addini da Kuma halaye masu kyau duk cikin yaransa ba Kamar Fuzail,Duniya kenan dama idan Allah ya tsareka ko a Ina kake baka bin hanyar banza. Maimartaba ganin Yaron Nasa yasan me yakeyi duk da cewa Dan Adam Tara yake Bai cika goma ba,kowa akwai halinsa me kyau da Kuma marar kyau,sai dai na wani me kyan ya rinjayi marar kyan,wani Kuma marar kyan ya rinjayi me kyau,Kawai abinda ya damu sarki rashin auren Fuzail,bashi da Burin da ya wuce Fuzail yayi Aure tunda ya Kai 32yrs bayan Haka ma abin surutu ne a masarautarsu,Haka Bai son yaronsa ya fada Harkar Mata sanadiyar rashin aure, Mahaifiyar prince Fuzail Kuma sunyi yarjejeniya da sarki zata yarda Fuzail ya dawo Nigeria amma Banda auren talaka,duk da baya Aurenta ya Amince sabo da Yana son rayuwar Dansa ta inganta,yazo ya Saba da Yan Uwansa,tunda Fuzail Yazo sarki yasa ake rakashi wajen duk wasu dangin sarki na birni Dana Kauye sai da duk Suka San Fuzail shima ya sansu,Fuzail sam baya son Hayaniya Bai da fara'a sosai,Bai son Kuma shiga Harkar kowa,asalin bature ne Dan ka'ida,Yana da magana Daya Idan ya kafe a Abu sai dai a kyale shi,gashi rayuwar turai yayi ba kunyar kowa yake ji ba,shi Bai ma San wata kunya ba,sannan akwai son girma baya son raini ko kadan Amma akwai kyauta da taimako Bai son ganin wani a cikin wani Hali. Fuzail kyakyawa ne na karshen karshe,mutum ne me azabar kyau,idan aka ce kyau to azo wajen Fuzail sabo da shi gaba Daya Mamansa Balarabiya ita yayi Kama da ita,Hasken fatarsa ne Bai Kai na Larabawa ba Amma fari ne wani irin skin ne dashi me azabar kyau,wani Fari-Fari jaja- jaja haka yake,Dogo ne me masifar kyan sura da diri,Allah ya Masa Kyawun diri ko wanne Kaya ya saka sai ya tsula kyau a ciki,sumarsa baka wuluk me santsi ga saje da Dan gemunsa Wanda ya sake fito Masa da asalin kyansa,hancinsa santalele,idanuwansa su ba manya ba baza ace kanana ba farare tas,Dan bakinsa karami lips dinsa wasu jajaye masu birge me kallonsu,hakoransa kanana masu kyau da haske,Gashi Dan gayu kullum cikin daukan wanka yake,Ya iya sa Kaya da gayu Malam,ga kamshi Kamar me kullum cikin kamshi,lissafa irin Baiwar da Allah yayiwa Fuzail akwai Aiki,shi yasa danginsa kaf da gidan sarauta gaba Daya Alfahari sukeyi da Fuzail,kowa Yana kaunarsa gashi dama da kwar jini da farin jini,duk inda ya shiga sai an so shi Kuma an kalle shi,kana gani kasan ba girman Africa bane. Yayan sarki kaf Mata da maza wani ji sukeyi da Fuzail,Haka matan sarki Basu dorawa kansu bakin ciki ba yanzu,a baya ma kishi ne ya sasu takurawa Maman Fuzail,yanzu Kuwa sarki Bai Aurenta ma tun Fuzail Yana yaro me zai dame su Kuma duniya ta canja kullum Kara wayewa akeyi shi yasa Suka canja halayensu Suma Fuzail Kamar su Suka haife shi Haka suke ji da shi. Me martaba Sarki Usman Ali Dan Lamido Iyalansa ya tara Kamar yanda Watarana ya Saba idan za ayi muhimmiyar magana Hajiya Babba me Suna Balkisu ita ta fara shigowa katon palon Wanda kuyanginta ke take Mata baya Tasha wata Shadda dark blue Yar gaske Kaya na Alfarma tana kamshi da uban Izza wacce kudi da mulki ya ratsasu,Yaranta Yan Mata Wanda duk sun wuce 23yrs Saima tana auren wani Dan Sarkin kano,Naja'atu tana auren Dan Sarkin Adamawa,sai Yan yaranta Yan auta twins Yan 8yrs sune Suka shigo Suma Dukkansu sun Sha gayu cikin English Gown masu tsada amma na mutunci sabo da sarauta ba wasa ba,Magajin Sarki uban gayya Fardan Kyakyawa da shi wankan Tarwada shima zai Kai 39yrs yana da Mata har biyu da yaransa biyar Mata biyu maza Uku, ya shigo cikin wasu Kaya na sarauta sosai yasha rawani ba karamin kyau yayi ba Dake shima hakimi ne Kuma Yana da sarauta Zata kai kala Uku a Kansa,Yana Zama cikin Izza sai ga Salman shima Matashin saurayi Wanda zai Kai 36yrs Yana da Mace Daya da Yara biyu shima Hakimi ne sannan da wasu sarautar cike da shigar sarauta,sarki ya kalle su shi kadai ne Kawai a kujera gaba Daya a kasa suke zama kowa yazo sai ya kwashi gaisuwa,Kuyangu da fadawa suna ta sintiri,tawagar Uwar gida kenan Hajiya Babba Wato Bilkisu. Hajiya Luba wacce ake cewa Hajiya ta Bangon Yamma itace ta shigo gaba Daya da yaranta samari matasa kyawawa Yan gayu Dukkansu Suma suna da sarauta ta gaske Mahmood 30yrs Yana da mace Daya da yaronsa Daya,Ishaq 28yrs baida aure shi,Farooq 26yrs baida aure,Ammar 24yrs baida aure Dukkansu a London suke karatu Hutu suka zo,kusan basa hausa a gidan sai turanci kowa ke zubowa,gaba Daya Hajiya ta Yamma yaranta maza ne Kuma Bata Yara kanana. Itama Zama sukayi ta Sha wani danyen yard tana sheki Haka yaranta ma,ba karya Luba akwai kyau Haka yaranta ma. Mace ta Uku itace Hajiya Raheena Hajiya me Bangon gabas kenan Sarkin Hakuri da kawaici ita Kuma gaba Daya yaranta Mata ne Bata da Namiji ko Daya sannan gaba dayansu Yan Secondary school ne Na'ima, Fatima,Hanna,Rumaisa sune yaranta Suka shigo duk sun dauki wanka na Alfarma,mutum Daya aka zauna Ana jira Bai zo ba Fuzail kenan,sai da suka jira sannan wani kamshi na musamman ya daki hancin kowa sun San shine ba sai an fada ba sabo da shi din na daban ne,Sanye ya shigo cikin wasu arnayen kana Nan kaya,wasu farare Kal idan ka kalli Fuzail sai ka lalace a wajen kallon gayunsa ya Gama haduwa,shi Bai son Harkar mulkin sarautar Nan da akeyi takura ce,kowa a kasa ya zauna shi Kuwa Yana zuwa a gefen Sarki ya zauna kusa da shi a kujera Yana latsa wayarsa me tsada,Mai martaba ya hanashi turanci gashi Bai iya hausar ta gaske ba Bai Saba ba,ya rasa me zai ce,da lalatacciyar hausarsa yace Sanu(Sannu) Sarki murmushi ya saki yace Haka aka koya maka gaisuwa? Bai Gane Hausar sarki ba Sam zai ce what....tunawa yayi yace shi Kar ya sake ya Masa turanci,ya rasa me zai ce sai Kawai ya tuna ya musu Sallama tare da mikawa kowa hannnu har matan Suka gaisa a Haka,Fardan yayi Dariya yace to gashi an Hana muyi maka turanci sabo da ka koyi hausa sosai,Fuzail Bai San me akace ba ya dai Gane koyo da yaji ance da Kuma Hausa ya Gane akan yaren suke magana,Sai Kawai yayi Shuru,sarki ba ruwansa da hausa ya fara magana Bayan an Bude taro da Addua yace Fuzail cika Mana da Addua,Fuzail yace Cika? Meaning? Du'a Sarki ya sake magana,Okay ya furta ya fara zazzago Addua sosai yanda sunna ta koyar,hakan ya birge sarki,Bayan Haka yace You Fuzail,da sauri Fuzail ya kalli sarki yaji ance You Fuzail yasan da shi ake,Sarki yaci gaba da magana da hausa a kanka na Tara mutane,a shekarunka sannan a mu al'ada ta sarauta ya kamata ace yanzu ka ajiye iyali,ya kamata ka fito da matar aure kafin kannenka su taso su nake so Nan gaba na Aurar Mata da maza,yanzu burina kayi aure shine zaka Zama cikakken mutum me daraja,sabo da Haka mun yanke hukunci da shawarar matana da Mahaifiyarka dake Brazil tare da yawun Yan uwanka gasu Nan gobe ka shirya Mata kyakyawa Yaran sarauta da Yaran masu Hannu da shuni zasu zo zasu ci abinci a gidan Nan tare da Kai cikinsu zaka zabi Daya wacce tayi maka ka aura. Har sarki ya Gama bayaninsa Fuzail Bai San me akace ba,Fardan murmushi yayi tare da Furta Me martaba Bai Gane kalamanka ba,ka bani dama na fada Masa da turanci yanda zai fahimta Inshaallah a hankali zai iya Hausar ba tare da mun takura shi ba,Sarki ya furta na baka dama Fardan,Fardan cikin yaren turanci ya fassarawa Fuzail. Sai lokacin Fuzail yace Okay,shi har ga Allah yaji wasu abin da sarki ya Furta fes a kunnensa yana sani ya nuna Bai Gane ba, irin matan zabi basa ransa,yafi so yaga yarinya da Kansa yaji Yana Sonta sannan wacce zata so shi tsakaninta da Allah badan kudinsa ko kyan sa ba,Amma bazai iya yiwa Sarki musu ba a ransa ya tabbatar babu wacce zata Masa ma cikinsu Amma yace suzo ya gani idan wata tayi cikinsu shike nan,Sarki baiyi zaton zai Amince ba yanda baya tsoron kowa baya kunya ba abinda ma ya hadashi da wani kunya ko tsoron fadar duk abinda yaga Dama,saukinta ma Don sarki ya takura shi sai ya dinga yin hausa Bai iya ba Kuma sai yayi Shuru kawai da Haka Sarki ya samo lagonsa sabo da yanda ya Raina kowa da sarauta ba ruwansa komai yawan mutane abinda yaga Dama zai fada. Ya Riga kowa tashi ya fice ba tare da ya kalli kowa ba ya fita,sarki yasan shi Daya zaice zai fita zaga gari ai Securities ya bawa Umarni Kar a sake a barshi ya fita shi daya ko yaje da guards ko ya hakura,shi kuma akan ya fita da wani gwara ya hakura sai ya koma hadadden part dinsa Kawai ya kwanta Yana tunanin shi wa zai aura,kullum sai yayi Addua akan irin matar da yake so ya aura Amma har yanzu Bai samu ba,gashi sarki ya takura Masa,shi kasar ma Sam baijin dadin Zama kamar a prison Haka yake jinsa. Washe gari Kuwa 5pm Mata zankada zankada Yan gayu na karshe Yaran sarauta da Yaran masu kudi Suka dinga sauka a jirgi,har da Yaran kwarori da jinin larabawa farare kwal kwal, ko wacce da securities dinta tana zuba Uban yanga da Iyayin masifa,dama sunga pics dinsa duk an nuna musu da Amincewar Iyayensu,wani Palo aka ware musu Wanda komai fari ne kal,Yan Mata su goma ne Suka zo kowacce na yiwa Yar uwarta kallon hadarin kaza,Ko wacce tana nuna na fiki kudi da gata. A Haka Prince Fuzail ya shigo sanye cikin wasu fararen kayan again na Alfarma wani danyen yard ne an Masa wani dinki Kalar namu na Nan Fadin irin kyan da yayi Bata Baki ne ma,Kallo Suka bishi da shi gaba Daya sai da suka Raina kansu ganin irin haduwarsa da kyawunsa a fili,Hajiya Babba ce ta shigo da kuyanginta JakadiyaTace your Dinner is ready sabo da lokacin da Fuzail ya fito dare ma yayi sun Sha jira, babu wacce ya kalla cikinsu Haka Suka Mike a gabansa kowacce tana rangwada da karairaya Dan a birge shi,Wata ciki tana bankaro kirji ta fara Gabatar da kanta dama an gargade su Banda turanci,Tace Sunana Neena Yar Gomnan Adamawa state,Nayi karatu a Uk sannan Ni class mate din Kanwar Barak Obama ce,Sai da ta jawo Fuzail ya kalleta sabo da karyar data surfo sauran sai da suka Yi Mata dariya,ita Kuwa ta Bata Rai tare da ci gaba da cin abincinta tana yanga. Daya ciki itama harda wani Dan Matsawa kusa da Fuzail Yana shakar Kamshinta tana lumshe Ido tana wani lashe lips ta furta Laila nake Yar Vice president,Nayi Degree da Masters Dina a Qatar Ina Aiki a NNPC I love you Or Sorry kasan na Saba da turanci Ina sonka Baby itama aka tabe Mata Baki. Haka kowacce ta shiga Gabatar da kanta suna shiryo karya iri iri,ta karshe tana tashi Tace Sunana Sumayya Alhaji Dan Paris Sumy kenan,duk Fadin kasar Nan an San Alhaji Dan Faris har Exam na taba zanawa da Sunusi Lamido Sunusi,Fuzail yace Oh Really? Tace sosai ai Queen Elizabeth ma Muna mutunci sosai da ita Ina Kai Mata Ziyara har gida,Fuzail yayi Murmushi yace Zaki rakani nayi gaisuwa Nan gaba ai murna ta Kama Budurwa Sumy tunaninta ma ta cinye zabe. Bata san babu wacce ta masa ba,Baki ma ya tabe su gaba Daya serving nasu akayi shi Kuwa da Kansa ya zubawa Kansa abinda yake so,suka dinga mamaki,ko kulasu baiyi ba yaci gaba da cin Abincinsa suna ta faman kallonsa ko wacce tana Buri ace ya zabe ta,Yana gamawa ya Mike ya bar part din gaba Daya zuwa sashen me martaba. Sarki Yana ta murna yasan ma a cikinsu Dole ya zabi daya, Fuzail ya shigo Sarki da murna yace you can speak English today,Fuzail da hausarsa ya fara kokarin magana Dole fa shi sai ya koya yace Babu,Sarki yace ban Gane babu ba? Zancen kurame yayiwa sarki Wai ba wacce tayi,ran sarki ya baci yace duk kyawunsu? Fuzail yace Yeah Babu, sarki masifa ya shiga Yi masa,Fuzail shima yace ya daina turancin a Haka zaina magana,ai Kuwa da zancen kurame ya nunawa sarki Kirjinsa yace One of them is too big,da zancen kurame ya gwadawa sarki idan suna bacci Boobs dinta zai dameshi,Sarki ya rufe Baki da sauri sabo da kunya ta Gama kamashi,da sauri ya canja zancen yace sai wace tayi Kuma shima ya Masa da Maganar kurame,Fuzail yace daya...no shape, she is like 1, Sarki yasan Kawai bayaso ne shine zai Masa tsari yace cikinsu babu wacce tayi? Ya tambaya da turanci,Fuzail ya furta capital YEAH,shima da turanci yace a bashi lokaci zai samo da Kansa,Sarki Bai matsa Masa ba,ya yiwa matan kyauta Suka koma gidan Iyayensu gwiwa ba kwari. A Haka Matan sarki da Yan Uwan Fuzail sai tallan mata suke kawowa Fuzail amma Sam Bai zaba ba yace duk Basu Yi ba,har an gaji an kyale shi,Yau Sarki ya matsa Masa sai yaje ya zauna a fada yaga yanda ake mulki,kayan sarauta aka sashi ya saka Dole yaje,Yana zuwa ya Iske masu busa Algaita suna ta busawa sarki sabo da Dole ne kullum sai anyi ta a Gaban sarki da safe,ai Kuwa Fuzail yaji kida yaki karewa gashi Yana tausayawa masu Algaita yanda suke kunburo kumatunsu,tun Yana kallo Yana danne zuciyarsa har ya kasa ya daka musu Tsawa tare da mikewa tsaye Yana masifa a Fadar yace Wai sai Kun cire kumatunku? Nawa za a baku please ku bari Nan,ba ruwansa ya kunyata Sarki a Gaban manyan masu sarauta,Ba shiri Me matarba yace yaje inda zai je ba sai ya zauna ya ga wani yanda ake mulki ba. Kuma shi Fuzail ba ruwansa da wasu Fadawa Bayi da kuyangi duk Fadawan Nan maza Hannu yake mika musu suna gaisawa,matan Kuma Hannu yake daga musu,an Masa fada yace shi bazai iya ba Ana gaisar da shi Yana share mutane sannan musulunci yace ayi musabiha da Sallama Dole aka barshi Nan ma. Akwai abokinsa Guda Daya Dan gidan Kanin Mai martaba Kuma wazirin sarki Ameer,Ameer Dan Waziri ne tare Kuma sukayi University da Fuzail sabo da Haka a Nan Baida Abokin da ya wuce Ameer,Shima Ameer Yana da sarauta,shi Kuwa Fuzail yace Bai so shi Business man ne ko a can Yana da Company shi Karan Kansa me kudi ne Bai dogara da kudin Iyayensa ba,akwai shi da son Neman na kansa tun Yana yaro Hajiya Ayusha Umminsa ta dorashi a Harkar Business dinta har ya girma Kuma ta bashi jari me yawan gaske Haka Sarki ya Kara Masa shine yake Harkoki da dama na Business masu kawo kudi,Yana da shares a wani katafaren Mall Dake Korea Republic,sannan Yana da shares a wani Company na kera motoci,Haka Yana shares a hukumar kwallon kafa ta wani team dake Brazil,ko ta Ina kudi shigo Masa sukeyi dama sai da kudi ake Neman kudi,sai kaga Kamar baya neman kudi Kuma a Haka millionaire ne na gaske duk yafi Yaran Sarki kudi sosai sabo da a waje akwai Harkoki na samun kudi idan kana da jari. Ameer ne zaune a palon Fuzail,Cikin Harshen turanci Fuzail yace Ina son Inga rayuwar talakawa,tunda na taso rayuwa kala daya nayi ta masu kudi,ban San Daya bangaren talakawa me suke ciki ba,Ina so Naga irin rayuwarsu,Ameer yace ya kamata Kuwa amma Kai Mene damuwarka Allah ya baka kudi Ina ruwanka da su,idan taimako zakayi kayi Kawai amma ta ya zaka ga wani rayuwarsu. Na fa tambayi Me martaba zanyi tafiya nace Masa Zan je yawon Bude Ido a Nan Nigeria Zan Shiga kauyuka zanyi Kamar 1 to 2 weeks sannan yace indai ba tare da Kai zamu tafi ba bazai barni ba,Amma Indai dakai zanje ya Amince ko gobe zamu iya tafiya. Dariya Ameer ya dinga Yi yace Shikenan Prince ban Isa na kasa bin umarninka ba yaushe zamu tafi? Fuzail yace gobe amma fa kasan baza muje a Haka ba,ka samo Mana kayan talakawa mu saka sannan Ni gaskiya sai na canja ma fuskata Zan saka hular gashi ta maza me uban yawa sannan na Kara da gemun karya kaga idan mun Shiga mutane babu me ganewa su waye ko ya kace? sannan Suma talakawan baza su gujemu ba tunda munyi iri Daya da su cewar Ameer tafawa Suka yi suna ta shirye shiryensu. Washe gari da zasu Yi tafiyar cikin shigarsu ta Alfarma sukayi Sallama da kowa Suka fita,suna barin gidan Sarki Wani Guess House Suka shiga me kyau anan Ameer ya saka wani dogon wando jean Wanda yaronsa ya tura layin Yan gwanjo ya siyo musu kayan aka wanke su tas,Ameer Dogon wando ya saka jean black duk ya Dan kode da ka gani kasan na talaka ne,t-shirt dinsa wata Grey me karamin Hannu shi Bai rufe Fuskarsa ba. Fuzail Kuwa Wandonsa blue jean ne 3qutr da t-shirt me dogon Hannu wata me zanen layi layi red and Black,Wani hular gashi me uban yawa na maza ya saka a Kansa sai kace a Kansa aka halicceta,babu Wanda zai Gane sawa yayi yayi wani kyau abinka da me kyau,Gemu dogo ya Kara a kasan nasa da saje duk Fuskarsa ta Kara Rufewa da gashi duk Wanda yasan Fuzail to ba shakka bazai taba Gane shi ba duk da yayi kyau,skin dinsa ce Kawai ta nuna Hutu,suna kallon kansu a mudubi suna ta dariya,Ameer wankan Tarwada ne shi,Bai Kai Fuzail tsayi ba amma shima ba baya ba ya hadu. Fitowa sukayi Suka jawo wani tsohon machine da Ameer ya siyo a wajen wani bakaniken machine,Dariya ce ta kamasu Suka dinga yiwa kansu Dariya Musamman Fuzail Bai taba Dariya ba irin ta yau ba Ameer har mamakinsa yakeyi yanda yake nishadi,Ameer ne zai tuka machine din Fuzail ya hau bayansa Yana dariya ya daki kafadar Ameer yace let's go man. Ameer Yaja machine cike da kwarewa,Fuzail Cikin turancinsa yace a fara zuwa unguwannin Talakawa sai mu shiga kauyuka baza mu koma gida ba har Jigawa state sai munje,Ameer yaci gaba da tafiya Yana bin unguwannin Talakawa na garin suna kallo wani abin ya Basu tsusayi wani ya Basu Dariya da sha'awa,Wani abin ya Basu haushi,Har Yamma suna yawo gaba Daya yunwa ta kamasu,lokacin Kuma Farida taci Uwar kwalliya cikin wani lace dinta Dan dubu goma fari tas ta tafi gidan Sarki yau ta rantse sai taga masoyinta Fuzail. Tana tafiya a layinsu tana yanga,Manal Kuwa tana gida yau ma tayi Awara da yawa gashi ba Wanda yazo ya Siya har Yamma tayi ganin zata sake tafka asara sai Kawai tayi wanka ta Sanya doguwar rigar atamfarta Leda wata maroon and milk tayi kyau dake me kyau ce Manal fara tas ga kyan sura ko Bata Yi kwalliya ba kyau takeyi,gashi Yazed da Malam Basa Nan ya tafi kauyen su Malam za ayiwa Malam maganin Hausa ko za a dace sai sun kwashe sati biyu kafin su dawo. Dole ta dauki katon botikinta na Awara ta fito da Niyyar ta zaga ko zata samu masu siye,tana tafiya a layinsu Kamar zata Yi kuka ba mutane ko mutum Daya a layin Kamar ba kowa a layin nasu Haka take tafiya ita daya. Farida Kuwa juyowa tayi ta hango Manal da bokitin Awara ta dinga dariya ko kallon hanya Bata Yi tana faman yiwa Manal Dariya,Kawai Su Fuzail Suka yanko kwana sai ganin mace sukayi a gabansu,Fuzail ya saki Kara,Ameer ya firgita garin zai kaucewa Farida Kawai ya daki jikin katanga da machine din Suka Fadi gaba daya,Farida tsorata Kawai tasa ta Fadi a kasa Amma ba abinda ya sameta ta Mike da sauri tana Tsaki tana goge jikinta tsayawa tayi akan Su Fuzail Wanda basa ma Hayyacinsu Amma ta dinga zunduma musu ashar ta uwa ta uba,tana shegu matsiyata talakawan banza,Kun jawo min yanzu sai na koma gida na canja kaya sannan zanje ganin masoyi na. Allah ya Isa tsinanannu talakawa matsiyatan banza Yan Iska Shegu,Juyawa tayi zata koma gida ta kalli Ameer Ido cikin Ido Tace sai kunci Uwarku yayan mayu ta tafi abinta,Fuzail Yana numfashi sama sama yace kaga wannan Bata taimakemu ba sai fada takeyi,Kamar naji zagi take Yi? Ameer yace ban taba ganin marar tarbiyya irin wannan ba kaji Kuwa zagin da take Mana,Fuzail yace na Gane ai,yau Fuzail ya koyi zagi da hausa a wajen Farida Kamar karatu ya rike a Kansa dama Bai iya Zagi ba, sosai duk zagin data musu ya koya,Ya kalli Ameer yace Matsiyata let's go,kasa tashi sukayi sunji rauni,Manal ta hango abinda ya faru tana nesa sosai Amma Haka ta shararo da uban gudu Kamar zata tashi sama,Botikin awarar ma gaba Daya sakinsa tayi ya tarwatse a wajen tana karasowa wajen su Fuzail ta daura hannaye a Kai ta fara yaren fulatanci itama Hausar Bata ishetaba, karshe tace Hodijam taga Ameer yafi Jin ciwo sai Kawai ta tafi zata cakume shi Fuzail yasa hannunsa da kyar ya ture ta gefe,Manal tunaninta zallan bahaushe ne taga yaki magana tayi zaton rauni ne yai rauni tace Sannu bawan Allah Sannu kaji me tubu tubun gashi Allah gashinka kamar dakin Girkin Annatuna Allah sai an maka Aski sai kace dakin bukkar rigar mu,Bawan Allah idan kayi Aski ai sai kaji dadin kanka. Me Napep ta tare da sauri ya fito Kuwa ya taimaka Mata aka saka su a ciki ta tafi da su asibiti,ta manta ma Bata da ko sisi. Amma Haka tasa aka kaisu asubitin Gomnati, Likita Yana dubasu yace babu matsala Yar buguwa ce Amma Ameer sai ya zauna a Hospital na sati Daya shi Kuma Fuzail yau za a sallame shi,Manal Tace Alhmdllh dama Bata da kudin da zata biya,ta rasa yanda zata Yi gashi an Rubuta allaura da magani,Suna kwance a gadon asibiti ta kallesu duk bacci sukeyi ta fita da gudu,Fuzail shi ba bacci yakeyi ba yaga Sanda ta fita a baya ya bita a hankali har wajen Asibitin ya hangota tana bara Manal tana a taimaka min bayin Allah ga Kati marasa lafiya ne Dani Bamu da halin daukan nauyinsu,Haka yaga tana bin mutane tana bin duk wata mota da tayi parking,mamaki ya kashe Fuzail dama akwai mutane irin Haka tayi bara Dan ta taimaki wani,to me yasa ma ta nace sai ta taimake su,Wani me kudi ne ya karbi katin Guda biyu a Hannunta Yana kallo Suka tafi Chemist na Asibitin aka siyo Mata magungunan,Fuzail Kuwa ya koma ya nannade a Gadonsa,sai gata ta dawo da sauri tana murna Tace Alhmdllh na samo kudin maganin gashi an siyo komai har kudin cin abinci ya bamu Allah ya biya,. Likita ta Kira aka zo aka musu abinda ya kamata,Fuzail a gadon bayansa yayi wani mugun kujewa wajen Babba sai jini yake Yi,shi Kuwa Ameer a kafa ne da goshinsa yasha wahala shi yasa yafin Jin jiki. Zazzabi ne ya rufe Fuzail sosai ga yunwa gashi Bai Saba da wannan Harkar wahalar ba,Kuma sabo da Rashin gado ga marasa lafiya da yawa a kasa a Haka aka sallami Fuzail,Fuzail Yana Rawar sanyi da turanci yayiwa Ameer rada a kunne tare da tuna masa Wai yayi amfani da Atm card ya kula da kansa,Ameer ya amsa a boye duk Manal Bata kula da me sukeyi ba. Fuzail da kyar yake tafiya Tana rike da Ledar magungunansa ganin Yana tangadi Bata San yunwa ba ce,tausayinsa taji ta rike hannunsa,tsigar jikinsa ce ta tashi yarrrrrr.....ganin Kamar bazai iya tafiya ba ta juya Bayanta tare da tsugunawa a kasa tare da furta hau na goyaka,Dariya ta bashi sai da yayi Dariya Bata sani ba,mikewa tayi ganin Bai hau ba ta rike shi sosai suna tafiya a Haka har gefen hanya,har ga Allah zazzabi ne me zafi ya Kama Fuzail Yana ta Rawar Sanyi,Napep Suka shiga tana tambayarsa Ina ne gidanku? Fuzail Yana Jin hausa ba can ba amma ya rasa me zai ce Mata yanda zai Bata bayani me gamsarwa,long story,labari is tsawo,Dariya Manal tayi Tace labari is tsawo? Kalmominsa Kawai yake Dan hadawa da dabara ya kwaba da turanci,Manal tace Ina ne Unguwar ku? Da kyar yace Kauyen nisa,My Money my Everything yan Fashi karbewa,babu ko Mai,ba iyaye,Ba kowa sai Family can kauye,Manal taji wani tausayinsa ma'ana talakawa ne bashi da kowa ya Tara yan kudinsa Yan fashi Sun kwace,sannan Maraya ne shi sai Yan Uwa a can kauye me nisa,Manal ta furta Allah sarki Ashe irin rayuwar mu Daya,Tace Neman kudi kuka Zo Nan garin? Yace ae Bamu da kowa talauci ne. Tunda naji halin da kake ciki sai naji na samu Dan Uwa,sai naji ka Zama wani garkuwa a wajena sabo da rayuwar mu ta talauci tazo daya,Manal ma ta bashi Dan gutun labarinta na talauci da wahala yanda zai gane,shi karya ya Mata Amma sai Kuma da yaji nata da gaske sai ta bashi tausayi sosai. Tace yanzu kaga Mahaifinmu yana can kauye Ana Masa magani Yayana Baya Nan suna tare Zan kaika gidanmu tunda yanzu baka San Inda zaku je ba,idan aka sallami Dan uwanka sai ku tafi tare,Shi dai Yeah Kawai ya Furta sabo da zazzabi da yunwa sun Gama kashe Masa jiki. Farida Kuwa Bayan ta koma gida Kaya ta canja Kawai ta dauki Hanyar Gidan Sarki a Taxi,sai da taje wannan saurayin nata Bafade yace ai kinyi rashin sa'a Yarima yayi Tafiya yau da hantsi,shi yasa nace kizo da wuri kafin ya fita Kuma sai Nan da sati biyu zai dawo gashi yanzu yayi tafiya,Jiki a sanyaye Farida ta juyo gida tana Hawaye da kukan bakin ciki matsiyata talakawan sun jawo Mata Bata ga masoyinta ba Allah ya hadani da matsiyatan Nan wallahi tunda Suka cuceni sai na musu abinda har abada baza su manta ba,Har Farida ta dawo gida tana kuka tana Bawa Hajiya labarin sannan tana tunanin Ina zata sake ganin Wanda Suka bata Mata lokaci Bata ga masoyinta ba ta samu ta musu wulakanci na gaske tunda sune suka kusa Kade ta. Manal Kuwa gidansu ta shigo da Fuzail Yana zazzabi,gashi Yazed ya garkame dakinsa,ta bayan dakin ta koma dashi tare da shimfida Masa tabarwa,sabo da tsabar sanyin da yake ji Haka ya kwanta Yana karkarwa yace Blanket,Bata Gane turanci yace Bargo,da sauri ta tafi dakinta ta dakko bargonta tare da lulluba Masa tana Masa Sannu, Bayan dakin ta Bari ta fito lokacin dare ma ya fara ta hango Farida a zaune ta zuba tagumi tana Tunanin Fuzail dinta,Manal Tace Dan Allah Farida Kinga ke Babba ce Zaki fini iya kula da marar lafiya Wanda Suka Fadi a machine dazu kin tuna su Wanda Saura kadan su bigeki,ai nayi tunanin Zaki taimaka musu sai Baki iya hakan ba,yanzu Guda Daya ciki Yana gidan Nan Dayan Yana asibiti Dan Allah kije akwai maganinsa ki tayani bashi ki Dan zauna da shi,so nake Zan koma asibiti na siyawa wancan abinci na Kai masa,Farida a ranta taji Dadi dama wanted take nemansu sabo da ta huce haushinta,sai Tace to zanje na kula da shi,Manal tana murna ta fice da sauri tana komawa asibiti da take away dinta na shinkafa da Miya da salat Wanda a wajen wata makwaftansu ta Karba suna mutunci, Sai ta Iske wani Mutum Yana jinyar Ameer,Ameer Yana cin abinci yaji sauki yace wani bawan Allah ne yake jinyar Dan Uwansa yaga ba kowa a wajena shine yazo ya taimaka min,Manal sabo da godiya har da tsugunawa Bata San mutumin Yaron Ameer bane,Tace to tunda Naga da sauki kana cin abinci Bari na koma gida sai gobe Inshaallah,da sauri ta fito tare da shiga Napep ta koma gida. Farida a lokacin ta tafi da ruwanta botiki Guda sabo da maralafiya baya son ruwa,sai da ta ebo me sanyi sannan tazo Fuzail Yana kwance tazo ta fisge bargon tana Danna Masa ashariya ta shiga sheka Masa ruwan a jikinsa me sanyi sannan ta dinga kwada Masa Botikin a bayansa,Fuzail ya kasa kwakwaran motsi sabo da azaba,Ya fara kokarin tashi da rarrafe Yana kokarin guduwa Amma Farida tana watsa Masa kasa,Hajiya ta fito tana kara masa Dan Iska talakan banza yazo ya cuce mu,Manal ce ta shigo da gudu tana ganin abinda Suka Masa Tace Farida kinci Amana ta kin yaudareni yanzu bawan Allah bashi da lafiya kina gani,wallahi wulakanta Dan Adam baida Dadi baka San waye ba a duniya,Dan Adam daraja ce da shi Manal ta furta harda kuka wiwi,Hajiya da Farida Suka ja tsaki Suka Yi hanyar dakinsu suna Furta ai ke tsiya a gindinki ta Kare,ba Kya kula kowa sai banza wofi,Manal Bata kulasu ba ta rike Hannun Fuzail da karfinta ta taimaka da kyar ta jashi dakinta Yana cewa Sanyi,Tana kaishi dakin ta dawo da gudu ta dauki bargo da Tabarmar,Allah yasa tana da ruwan zafi a flask sai ta zuba a wani Dan baho ta sirka ta kawo dakinta,Yana Zaune a kasa ya dunkula waje daya. Kayan Yazed wata t-shirt da dogon wando Wanda bayan ya tafi ta wanke Masa ta Ajiye su ebo a Jakarta,rigar data jike ta taimaka ta cire masa,rauninsa na Baya ta kalla ba abinda ya same shi ai Kuwa da ruwan dumin ta goge Masa jikinsa tas da Dan towel dinta me Kama da Handkerchief,sai da ta gama Kuma yaji Dadi sosai,I wanna shower my self ya Furta,Manal ba a fahimta sai gwada Mata yayi da zancen kurame,Haka ta fita makwafta gidan wata Amarya da suke mutunci ta samo ruwan zafi me kyau ta hada Masa a bokitin ta Kai toilet sannan ta sake rikeshi harda bashi Sabulu Giv,Hajiya suna ta ce Mata karuwa dama kwartonki ne,Bari Yazed ya dawo,ko kulasu Manal Bata Yi ba ta rakashi har ciki,ya rasa yanda zaiyi yayi wanka,gaba Daya kyankyami yake ji,Haka ya lallaba Kawai ya danyi ya fito da sauri kamar an Koroshi duk da tsaftar bayin. Tana kallonsa Sai ya fuske Kawai ya nuna normal ai shi ya Saba ma da irin wannan talaucin,kayan Daya cire ta wanke tas ta Shanya tana shiga ta Iske ya saka kayan Yazed Kuma yana Sallah a zaune,Yana idarwa ta zauna a gefensa tare da Mika Masa Ledar take away da Abinci ciki shinkafa da Miya da salat babu ko kifi ,ga Pure water Guda uku. Sharhi fans pls AsmaBaffa [1/1, 10:24 PM] Sis Asma: 🧭🧭MAFARKIN FARIDA🧭🧭 MAFARKIN FARIDA IS DEDICATED TO DUNIYATA AAMNA GP 16-20 Official By AsmaBaffa Page naku ne Rahma ~A Sophie Ummy Manga Xara Preyaa Asmie Minerh Sadiya Hauwa J Ummin Iklas Khadija Yunwa yake ji matuka karbar abincin yayi zai Bude tace baka da lafiya kawo na Bude maka,Tana magana ya kafe ta da Ido Yana mamaki Wai dama da mutane Haka a duniya,Karba tayi ta Bude abincin ta sa spoon ta ebo zata bashi a baki,mamaki ya Kama Fuzail Amma ya fuske sabo da yunwar da yake ji ya Bude bakin ta zuba Masa ya ci yaji shegen yaji a ciki ya fara jan yaji,Pure water ta Mika Masa ya karba da sauri ya Sha yunwa tasa ya daure ya dinga karbar abincin Yana ci sai da ya cinye tas ya Sha ruwa, Magungunansa ta dakko ta bashi kwayoyin ya sha badan Yana so ba,Kallo yake Binta da shi tana bashi mamaki a yanda kasar Nan take Dan tsabar ganganci da Rashin wayo ta yarda da su,yaji tausayinta ganin irin talaucin da suke ciki,Tace Wai baka Jin hausa ne? Kai ya daga Mata tare da Furta kadan kadan,sai da yayi minti biyu Shuru ba Wanda yayi magana sannan yace Ina ji,bana iya magana da hausa da yawa,Manal tace Ni Kuma gashi bana Jin turanci banyi makaranta ba Kamar yanda na baka labari Yaya Yazed ya saka Ni a makaranta kaddara tasa na bar gidan Nan Dana dawo Kuma babu kudin da Zan na zuwa makaranta da kyar dai Ina zuwa Islamiyya asabar da lahadin,Mene Islamiyya?murmushi tayi tace makarantar addinin musulunci,Okay ya furta tare da Fadin Nima babu kudi poor man ne Ni,Manal ta Gane nufinsa tayi Dariya Kawai,yace bakiyi Sallah ke babu Sallah? Bana Yi ne jiya Allah yayi girma ya same ni na fara Haila,Aunty Farida Tace period ake cewa da turanci,Yesterday Ni Manal fara period,My ciki ciwo karfin Hali nakeyi ma,Fuzail ya Gane me take nufi shi kanshi yaga yarinya ce sosai shi yasa take abun yara,Murmushi Kawai yayi Bai San me zai ce ba,yace Baki Jin turanci Ina kika San My,Is etc? Yaya ne take koya min na fara iya karatu da rubutun hausa ma. Ganin talaka ne Dan uwanta ta Mike ta dakko pad dinta data siya jiya Tace ka gani Anty Farida ce tace Dole sai na siyo Ina amfani da ita mugun tsada gareta Naira dari biyu har da Hamsim da kyar na dauki jarin Gyada ta na siyo,Ya Gane wasu kalmar wasu Kuma Bai Gane ba Kawai ya girgiza Kai irin ya Gane din Nan,Jikinsa da yasha duka wajen Farida duk ciwo yake Masa da kyar ya lallaba ya haura saman Yar katifar Manal ya kwanta abinsa. Ni a Ina Zan kwanta kenan Manal ta tambayi kanta a ranta tana kallo ya fara bacci hankali kwance,Tace yau Dole dakin su Farida Zan koma na kwana ai bai Dace na kwana da Namiji a daki Daya ba amma Bari na jira baccinsa yayi nisa sai na tafi, Haka ta zauna a gefen katifar tana jira baccinsa yayi nisa Wutar dakinta ta kashe dakin ya dauki duhu,Gyangyadi ta fara har ta fara bacci Bata sani ba itama sabo da gajiya bacci ne yayi awon gaba da ita a Haka a zaune, har ta kwanta a kasa kusa da katifar Bata sani ba ta manta da wani bako ma. 12am sanyi sanyin da ake Yi yasa tana bacci Bata San ma ta koma jikinsa tana furta Annatu na,kanta ta daura a saman kirjinsa tare da Rungume shi sosai ta kankame shi,shi dai cikin bacci yaji wani dumi me Dadi da jiki me laushi a jikinsa sabo da Haka baccin ya Masa mugun Dadi,a Haka suka ci gaba da bacci abinsu Manal kwance a jikinsa wani kamshi na Fitowa daga jikinsa na musamman me Dadi kasa kasa. Basu farka ba sai da Rana ta fito sannan bugun Kofar Manal da ake faman yi ya tashe su a bacci,Da sauri Manal ta janye jikinta Dake cikin nasa a kunyace duk ta rasa inda zata sa kanta sabo da kunya tana mamaki ya akayi ta zo saman katifar ma,Da sauri ta bude Kofar tare da leka iya kanta waje taga Farida ce,Dariya Farida tayi Tace kwartuwa oh Manal an San kwana da gardi a daki,ko kunya Baki ji ba ki rasa Wanda ma Zaki kula sai wannan talakan marar asali Wanda ba'a San asalinsa ba,Mahaukaciya a rayuwar yanzu masu kudin ma ya suka Kare to wallahi duniyace take so ta tashi Nan gaba ance Kafin kiyama ta tsaya sai an shiga tsananin Talauci kasa zata daina yin noma da yawa za a rasa abinci Kinga mu da muke Yan karshen zamani ai idan Muka auri masu kudi mun tsira daga wannan ko da lokacin ya riske mu. Amma ki duba Malam yanda yake Talaka duk danginmu babu Wanda zai dauke Mana matsalar dubu goma,Rance ma babu Wanda zai bamu bare ya iya daukan nauyinmu,Kalli Manal Malam da mu yaransa yanda muke karbar Cable ta ko Ina Talauci yana ta zanemu da cable ta ko Ina,Dariya abin ya bawa Manal,Manal tace Farida Idan da cable yake dukan mu ai da sauki Ai dankon injin Nika Talauci yasa yake faman ragargazar mu,gwara ma ku a Dangin Mamanku akwai masu Dan rufin asiri Kuma suna taimaka mu,mu Kuwa ai da muje Dangin Annatu Neman taimako gwara mu shiga duniya Baital Mali yafi sauki amma babu Wanda Allah ya Halitta da arziki a Nan duniya ya samu,Kuma mu godewa Allah duk da Haka munfi wasu,Ki Gane Anty Jirani Wada babu kyau wulakanta Dan Adam tunda baza ki iya taimako ba ki kyaleni,Da talaka da me kudi Allah ne yaga dama ya bawa kowa Kuma zai iya azurta kowa lokacin da yaga dama,babu dabara da wayon Dan Adam da zai bashi Abu sai Allah yaso. Baki Farida ta tabe tare da furta to ckin talauci Zaki kare,Hajiya ce ta karaso wajen tare da shigewa Gaba Daya dakin Manal tana tafa Hannu tana Salati ganin Fuzail kwance Yana ta baccinsa Amma a zahiri Yana jinsu Kuma ya fahimci masifa suke yiwa Manal a kansa,Suna ta zaginsa,Hajiya ashar ta dinga dura masa,Manal ta juyo da masifa tace Hajiya Ina ganin mutuncinki karki sake zaginsa bako na ne bana wani ba,sannan Nan gidan ubana nane ko Malam ya rasu Ina da gado a gidan, ba ruwana da ku kuyi rayuwarku nayi tawa ko Yaya Yana Nan na tabbata bazai hanani taimakon bayin Allah ba Wanda Basu San garinsu ba,Basu da gidan Zama ga hatsari sunyi bazan iya sallamarsu ba wallahi sabo da Haka babu Ni ba ku kowa yayi harkarsa naji kwarto na kawo idan ya min ciki kunga dama kuzo suna ko barka taja Tsaki,Hajiya da Farida Suka tafi suna zagin Fuzail Wanda yace sunansa Farooq. Bayan sun tafi Manal ta kalle shi ya Bata tausayi ya zauna a gefen katifar tare da zuba tagumi,Manal Tace kayi Hakuri sorry Bari na kawo maka sabon Brush,Hijab ta zurma ta fice da gudu da Naira dari taje ta siyo Masa sabon Brush,Kayansa data wanke ta Shanya su ta Iske Farida da Hajiya sun dauka sun kone su sai ganinsu tayi suna cin wuta falfal,Fuzail Murmushi Kawai yayi tare da karbar Brush da Toothpaste din da ta kawo Masa ruwa a buta can jikin pampo yayi Brush a Nan lokacin ta Kai Masa ruwan wanka me dumi toilet,a ransa Kamar zaiyi kuka Manal tace kayi wanka sai muje Asibiti anjima kaga halin da Dan uwanka yake ciki,Haka ya shiga da kayansa da Sabulun data bashi yayi sauri yayi wanka a ciki ya maida kayan jikinsa ya fito fit da sauri,yanda Manal taga ya fito da sauri tayi mamaki sabo da ita dai tasan kafin ya Shiga ma Sai da ta wanke Masa toilet din. Itama wanka tayi sabo da shi a toilet ta shirya ta canja wata Yar doguwar rigarta ta gwanjo me gajeren hannu pink duk ta ji jiki sai dai tana Mata kyau,da wani kofin Silver ta shigo da Dan karamin flask a Hannunta da spoon da sugar,a gabansa ta Ajiye ta bude Koko fari tas da kosai manya,yasan Kosai Amma Bai taba ganin Koko ba,Yace sunan this? Yana Nuna kokon da yatsa,tunawa yayi ai da sauri yace No..no I knew,na sani ya wayance,Manal Tace Wai Kai da baka iya hausa ba a Ina asalinka ka taso? Kawai yace Wani Kauye ne a Niger mana, French na iya,Manal Tace Oh Allah sarki,a Haka ta zuba sugar a kokon itama ta sa spoon dinta ta fara Sha,shima Haka da nasa Spoon din da kyar yake Sha yafi cin kosan, har Suka Gama sannan Tace an kone maka kayan sai dai ka zauna da wannan na jikinka kafin Nan gaba,Bai Gane ba yace meaning what? Manal Baki ta turo tare da furta Kai Farooq Ni na gaji da halinka na rashin iya hausarka kasan dai ba Jin turanci nake Yi ba,a Niger din a wanne yankin kake da har zaka kasa Jin hausa,Nima daka ganni Hausar Nan ba Isa ta tayi ba da kyar nake yinta tashi muje Asibiti wajen Dan uwanka Ni ai cin Fuska kake min Dan kaga ban iya turanci ba ta karasa da shagwaba,Dariya ta bashi yayi ta a ransa kawai. Wannan Maganar da tayi ya fahimta sai ya Mike da tarin sumarsa da gemu da saje me uban yawa,mayafinta wani tsoho tukuf Baki ta yafa tare da saka slifas dinta local, kallon takalmin nata yayi a ransa shi ko a toilet bazai iya amfani da wannan local takalmin ba,Fitowa sukayi a tare da Takalminsa flat me Dan kyau Wanda da abinsa yazo dama,Suna Fitowa Hajiya da Farida suna tsakar gida Farida Ta kalle shi ta fetsar da Yawu gefe Yana kallonta a ransa Yana mamakin me ya Mata ta tsane shi haka Bai San Farida ita Bata kaunar talaka ba ita da uwarta tanadin shiga daula suke Yi, gashi Kuma ya Mata laifi sunyi sanadin da Bata ga masoyinta ba Fuzail Dan sarki. Farida tana yatsina Fuska tace dama ance Yan Fulani ba abinda Suka sani sai sex always sex..sex...a daji ma babu komai sai sex,ance Haka ma kuke bin yan uwa da sex da juna wannan tabi Mijin wannan,har Yan uwanku binsu kuke Yi,to wallahi Bari Yaya Yazed ya dawo sai mun fada Masa kin kawo katon gardi Kuna Sex kullum Baku da Aiki sai Zina,Manal kalleki 17yrs kin San Namiji,kin San bin maza,Fuzail ya Gane duk abinda take nufi sabo da Farida tana hadawa da turanci,Yaji Haushi a ransa sosai shi a rayuwa ma in Banda Manal babu wata mace a duniya da ya taba yiwa kallon kwaf. Shuru ya musu,Manal tace muje Farooq Haka Suka fice tare suna tafiya zuwa gefen Titi,Manal sai surutu take Masa shi Kuma wani ya Gane wani baya ganewa,Tace a gidanku kuwa Kun taba kwana da yunwa Baku ci ba? What? Ya sake tambaya tace babu abinci har kwana Daya ta Masa zancen tana nuna Masa da hannu,Ohhh ya furta Yana murmushi yace Yes Uku kwana,Dariya ta dinga Yi Tace Dan Niger Kawai kwana Uku ake cewa ba Uku kwana ba,No Uku kwana,Kwana Uku Haka yes,murmushi yayi suna tafiya sun jera yace na gani,Na Gane zaka ce fa, alright na gane ya furta da kyar ,Manal tace Zan koya maka hausa Kai Kuma ka koya min yaren faransanci da turanci,Okay ya furta yasan Bai iya french ba Amma zai mata yaren Brazil Kawai ya barta a French,Tace Ina jinka har kwana Uku Kuna Yi ba abinci? Kai ya daga Mata kawai,Manal Tace Ni fa ban Gane ba sai kace wani Dan sarauta kayi ta yanga gaka da Izza da Gadara Naga Alama talaucin da kuke ciki Bai koya maka darasi ba,ita duniya a Sannu ake binta,kana Dan talaka futuk ka dinga wannan Gadara wallahi ka canja hali,gaba Daya ka faffake Hanya sabo da Izza Haka ake lamarin duniya ga Gadara ga rashin kudi to wallahi Dole ka daina wannan halin ba tsabiyar kirki bace,kace zaka zauna Dani har sati Daya kafin ku samu wajen Zama to Dole ka daina wannan mummunar Dabi'ar taka,shi dai abinda ya tsinta ya gane Yana ji kuma,da kyar yace Haka nikai,Haka nake zaka ce,Okay Haka nake ya furta Yana dariya. Suna bakin Titi Tace to sai mun tsallaka Titi,yace cross titi? Okay Tsalka na Gane,Dariya Manal tayi Tace Niger ta cuceka wallah Wai tsalka,muje ba mota Hannunta ya rike sosai Yana kallon Titi Suka tsallaka,Napep ta tare suka shiga duk Bai iya Hawa ba Amma Haka ya daure ya nuna ya Saba ai,Har cikin Hospital ya kaisu sannan Manal Tace me Nape Nawa? Fuzail yayi Dariya yace Napep not Nape Haka Ana ce a Nigeria,Manal Tace to anji Dan gwani nace Napep,Me Napep kallon Farooq yayi Wanda Fuzail kenan Jin yanda yayi Hausar,Itama Manal gaba Daya harshenta na Yar Fulani sai kace fulatanci take Yi,Me Napep yace dari biyu Manal tace aradu baka Isha ba,dari nika baka aggarin mahaukata mukkai,Fuzail yace how much? Me Napep yace two Hundred Naira,Fuzail ya daura hannu a Kai Wai yayi tsada da yawa yace ba mafiya muke Yi ba fa?Manal sabo da dariya harda rike ciki Farooq yaji hausa harda dogon sentence,Me Napep yace ku kawo dari na tafi Kuna Bata min lokaci,Manal yanda Suka Saba a Kauye ajiye kudi a cikin Bra,Hannu ta zura ta zaro wata dukunkunanniyar naira dari,Fuzail ya zaro Ido da mamaki,me Napep ta mikawa Naira darin kafin ya karba Fuzail ya kwace kudin ya ja Manal gefe yace akwai cuta jikin kudi ....no....no...fasa turancin yayi yace ba'a sawa a bra noooo....really bad,Manal tace na daina naji Farooq bashi kudin mu tafi,Fuzail yace no....ya taba nono naki,Me Napep zai taba laushin a jikin kudin,Manal tayi Dariya tace laushin ba makalewa zaiyi ba a jiki ka bashi mu tafi,Fuzail fafur yaki bada Naira dari yace me Napep yazo su shiga hospital ya karbi wani kudin wajen Ameer,Me Napep da masifa yace Amma wannan Mijin naki ya cika kishin bala'i in Banda hauka a jikin kudin kirjin zai makale da zai Hana kudin aikin banza,shi kadai ne me Mata,ya kalli Fuzail yace har Mata biyu gareni banza Dan akan wannan Yar kauyen ma ance maka Dan Iska ne ni? na yafe muku wallahi kuje Ni baza ku Bata min lokaci ba,Manal ta dinga Murna Tace da gaske ka yafe? Yace ae wallahi Yaja Napep yayi gaba,Farooq ya boye kudin a aljihunsa. Suna shiga Suka Iske Yaron Ameer Yana kula da shi Amma Manal Bata sani ba,ita dai ance a Asibitin yake taimako yakeyi Kawai,Manal tace Wai ku Kira danginku Mana ko a waya ne ganin wata karamar kwakurar waya Vivo a Hannun Ameer,Shi Kuma Fuzail Wanda ta sani da Farooq tasa Wayar Tecno ce pop 3 ta talaka dai dai gwargwado sabo da matasa yanzu suna kokarin rike Yar babbar waya,Ameer Yana kwance Fuzail ya kyafta Masa Ido,Ameer yace ai kin San duk Dangin namu mun fada Miki suna kauyen Niger,mu Nan zuwa Mukayi Neman wajen Zama kafin mu samu sana'a akwai Wanda yake Dan garin namu anan Baya Nan sai Nan da sati biyu zai dawo shi zai mana komai,Manal Tace Haka Farooq ya fada min Allah sarki Allah ya baka lafiya Sannu, Inshaallah kana warkewa zaku samu gidan zama. Allah yasa Kinga bawan Allah din Nan ma Yana kawo min abinci Sadaka Ina ci gashi Yana kula dani cewar Ameer ,Manal tana murna Tace da mutumin mun gode Allah ya saka da Alkhairi,mutumin yace Ameen ai yiwa Kaine ko ba komai Zan samu lada sabo da Allah nayi,Manal Tace kai Ameer gashi Kana Jin hausa sosai ya akayi Farooq shi Bai Jin hausa? Ameer yace ai ni kusan a Kano state Muka Yi karatu shi yasa muka ji hausa sosai,shi Kuma a kauyenmu yayi primary da secondary school,sannan University ma wata yayi wacce a Kauye take ma Kuma ba a hausa a yankin,Manal Tace ayya shi yasa ashe to shike nan. Ameer yace yanzu matsalarmu kayan sawa Amma wannan bawan Allah yace zai siyo Mana kayan gwanjo kala biyu Sadaka sabo da Allah,Manal tana murna Tace har Ina tunani wanne Aiki zanyi na samo kudin da Zan siyo muku ko gwanjo ne ku samu amma bawan Allah mun gode,Fuzail dai Manal yake ta kallo da tsananin mamaki sai murna takeyi kamar wasu Yan uwanta. Ameer Yana kallon irin kallon da Fuzail kewa Manal Yana mamaki mutumin da Mata ma hadaddu Basu isheshi kallo ba sai wannan ga kauyenci ga talauci duk da yasan karyar mutum ya kalli Manal Bai sake kallonta ba sai dai hassada amma Manal abar kallo ce,Manal tace Farooq ka zauna a Nan Bari naje gida nayi Mana abinci sai nazo na tafi da Kai gida,bani naira darin Nan sai na hau Napep da ita ta furta tana Mika Masa Hannu,Fuzail ya kyaftawa mutumin Dake kula da Ameer ido Nan take yace kanwata kema ga Sadakar dubu Daya kiyi amfani da ita,Manal ta Bude Baki Tace Malam kudin sunyi yawa ka bani duka Sadaka Haka? Yace karbi Allah ya bamu Lada kema ai kin taimaka. Manal har kasa ta durkusa tare da sa Hannu biyu ta karbi kudin tana uban godiya da Addua sabo da Bata da ko sisi dama so take taje ta nemi aikin wanke wanke da shara a gidan masu Saida abinci tayi ko na yini Daya ne a biyata ta samu ta dafa musu abinci da kudin sai gashi ta samu Amma duk da Haka tasan a tsadar abin duniya a yau dubu zata Kare gwara ta nemi kudin tun yau gobe ta samu su Kara kawai. Da murna ta kalli Farooq tare da cewa Zan wuce sai nazo daukanka,Murmushi yayi ta tsira Masa Ido yanda yake da mugun kyau duk da shigar Daya canja tare da kasumba da uban gashi Bai Hana kyawunsa bayyana ba musamman idan yayi Murmushi kyawawan hakoransa suka bayyana ga wani lips dinsa red masu kyau,Hancinsa kadai ya Isa a kalli Farooq,ga kirar surar jikinsa musamman skin dinsa abin Yana birge Manal ita Kam ta Gama ganin kyau wajen Farooq inama zaiyi Aski da yafi Haka kyau ta furta a ranta,tana gama tunaninta tace na tafi ta juya tana waigowa tana kallon Farooq,Hannu ya daga mata har ta bar asibitin. Tana tafiya wajen wata me siyar da Abinci a Tasha ta tsaya,suna mutunci da Dattijuwar Manal tasan Yaya Yazed ya hanata irin wannan Neman kudin Amma Dan kudin Daya bar Mata su Farooq sun cinye su Dole ta nemi wasu,Ladidi Tace Manal yau ko aikin kika Zo Yi ne? Da sauri Manal Tace ae Ladidi,okay Zo dama ga wanke wanke ya taru bana so customers su fara yawa ba a wanke ba,ai Kuwa Manal ta shiga wanke plates da spoons tana ta faman Yi ana siyen abinci Ana cinyewa za a kwaso wasu a kawo ta wanke,tunda ta fara aikin Hannunta Bai huta ba har 3pm tun safe,lokacin ta tuna da bakinta da suke wuyanta, Nan take tace tafiya zata Yi ta Gama aikin yau,Ladidi taji Dadi sabo da Manal ta Iya Aiki sai tace Manal akwai shinkafa da Miya,fried rice,sakwara da miyar Egusi,ga tuwo ma ki zaba a ciki me Zaki iya ci na zuba Miki ki tafi da shi gida ai kin Sha aiki,Farin ciki ya Kama Manal ba sai tayi girki ba da dare sai ta dafa musu Indomie kawai. Manal Tace Frit race (Fried rice) za a bani da sakwara,Ladidi da yaranta suka dinga dariya tare da cewa Fried rice ake cewa sai da Manal ta iya fada sannan Ladidi ta Mata take away harda nama yanka biyu a kowanne girki,Ledoji biyu Manal ta karba tana godiya sannan Ladidi ta Bata dari uku. Ameer Kuwa take away aka musu lafiyayye amma ga mamakinsa sai Fuzail yaki ci,juyin duniya yace na gidan mu zanci,Dariya Ameer yayi yace au har gidansu ma ya Zama gidanku? na talaucin? Kuma wannan Yarinyar in Banda jagwalgwalo me zata yi,Fuzail Cikin Harshen turanci yace yarinyar data taimaki rayuwarka kake fadawa Haka?Yarinyar data kawoka Hospital da kudinta,Yarinyar da zata iya aikin kaskanci ta ciyar da wani,yarinya karama with Good heart,wannan Yarinyar tana da wasu Good Qualities da ba ko wacce mace ke da irinsu ba,Ameer kallon Abokin Nasa Kawai yake Yi da mamaki wannan Yar Yarinyar Yar Kauye yasan tana da Hali me kyau,Ameer yace yanzu prince baza kaci Abinci me kyau ba na waccen yarinyar zaka ci? Idan cuta ta Kamaka fa? Fuzail Baki ya tabe sannan ya bawa Ameer Labarin gidan su Manal da abinda Yan uwanta su Farida suka Masa,Ameer ya dinga dariya yace wlh sunyi dai dai,Fuzail Dan hauka ka shiga dakin yarinya idan da sun Tara maka mutane fa? Yarinya Haka ku kwana tare mahaukaci ne kai? Ban San tayi bacci bafa,Hmm Ni Dadi ma naji tun ranar da yarinyar Nan ta rike Hannuna na Gane Ni Namiji ne Fuzail ya furta Yana murmushin Jin Dadi, Ameer ko magana baiyi ba Likita ya shugo tare da wanke Masa rauninsa yana canja plasta Manal ta shigo da fara'a tayi Sallama,Ameer ta kalla ta Iske Yana cin abinci tace jiki yayi kyau Sannu,karka damu kaji an kusa sallamarka ta furta tana lallashinsa,ta Bawa Ameer Dariya yarinya karama sai iya tattali Amma tana birge shi murmushi yayi tare da furta me kika kawo Mana,Yana magana amma surar Fuzail take kallo yanda ya tube rigarsa taga Namiji iya Namiji ga skin me kyau sai sheki yake yi,surarsa take karewa kallo,Ameer yace Ina magana Yan mata,Firgit ta saki murmushi tace ahm...Uhmm....Fried rice da sakwara. Ameer yace ashe abin Dadi ne Yar Fulani an iya turanci Ashe,da sauri Manal ta zauna a gefensa tare da furta kaji tsiya wata ce Tace sai na koya yanda ake fada da turanci sai Dana kwashe Rabin awa ban iya fada ba sai da kyar kasan kaina kindirmo ne a ciki ya daskare,Dariya Ameer ya dinga Yi yace Baki da dama,Manal tana Dariya Tace wlh Ni wata Kindirmo ce ka ganni to ya za muyi talauci ne ya jaja mana,Da ace da kudi yaushe zaka ganni haka yanda nazo birni ai da tuni na dauki Hanyar wayewa dodar. Ana Gama dressing Masa Farooq ya maida rigarsa sannan ya mike tare da daukan kayansa na gwanjo kala biyu da aka siyo musu Suka ce mutumin Nan ne ya Basu Sadaka, Manal tace muje ko? Kai ya daga da Izza,Suna Fitowa Manal tace tsaya,cak ya tsaya Tace masifa Zan maka to na fada maka ka daina wannan Izzar, murmushi yayi kadan idan baka kula ba baza ka Gane murmushi yayi ba,Oh ba Haka ake murmushi ba yaye bakinka zaka Yi sosai kalla Haka ta gwada Masa tare da washe bakinta Tace Haka fa,Yi na gani Dariya ce ta kamashi ai Kuwa ya washe Dan karamin bakin sa,Manal tace kaga Baki Kamar kurtun Limamin rugar mu da yake dura kakin majina a ciki,yaji abinda tace yace zagina ko?Da sauri Manal ta furta no Ina nufin bakin me kyau, kyau? Ya tambaya tace ae,Okay yace Suka tafi,Napep Suka shiga zuwa gida,Ana zuwa Ta biya kudin sannan Suka shiga gidan. Suna shiga gidan Farida da Hajiya sun tanaji ruwa botiki Guda ai Kawai sai ruwan Suka juye shi a jikin Farooq gaba Daya,Hajiya tazo ta zuba Masa Rankwashi a Uwar sumarsa me yawa,sabo da tarin Sumar Bai ma San ta rankwashe shi ba,yaga dai gilmawar Hannunta ta saman Kansa, kunnensa Zaki murde Dan matsiyata kwarto cewar Farida,Hajiya ta Kama Kunnen Farooq ta murde da karfi ya saki kara,Manal ta fashe da kuka tayi kukan Kura ta Kama fatar gadon bayan Hajiya tare da gartsa Mata uban cizo,ai Hajiya ihu ta saki ba shiri ta saki Farooq,kunnensa yayi wani ja,Manal ta kalle su Tace wallahi wulakanta Dan Adam babu Dadi a rayuwa Ina ruwanku da shi? Farida ta kalli Farooq Ido da Ido ta shiga dura Masa ashar ta uwa ta uba,Dan Bur....Dan bura..gidan Ubanka ne? Ai na tsaneka tunda har kayi sanadin da na kasa ganin masoyina har yayi tafiya sai ka bar gidan Nan tsinannen banza,Hajiya tace wallahi yau bazai kwana a gidan Nan ba,idan wani kwarton Zaki kawo Manal ki kawo kuyi ta kwana wallahi mu zamu rufa Miki asiri Amma Banda wannan algungumin Yana yawo da shegiyar Suma ga kasumba Kamar liman,me ci da addini Kawai Allah ya tsine maka Albarka tunda ka Hana yarinya ta haduwa da arzikinta Dan Iska mazinacin banza. Wallahi Manal bazai kwana a gidan Nan ba wannan in Banda wari ma me zaiyi ke ko kunya bakya ji kalleki kyakyawa ai kinfi karfin talaka Manal,ke matar manya ce,kina so ki jefa rayuwarki a wani sabon talaucin cewar Farida,Hajiya Tace in Banda masifa gamu talakawa ki kwaso wani talakan again. Hajiya tabarya ta dakko tace gidan Nan ba asibiti bane ya bar gidan Nan ko na rushe Masa Kai ko Kuma wallahi yau na Tara muku mutane a watsaku a Internet,Manal tasan Hajiya zata iya aikata komai tace ba sai kinyi Haka ba zamu tafi Zan bishi sai Sanda Suka samu wajen Zama kullum zan dinga zuwa inda suke Ina kula da su,idan Yaya ya dawo ki fada Masa nasan abinda zaku ce Kenan,ai dai baza ku Hana nayi musu girki na Kai musu ba,taimako ne sai nayi,Hajiya tace munji Amma ba a gidan Nan ba,ya Gama cutar mu zaizo ya tare Mana a gida bazai yuwu ba,Manal tace muje Farooq. Hajiya da Farida tare da su Sa'iha suka rike Baki da mamakin Manal su duk abinda suke Mata hange talaka ta kula,Masatura Tace tab ko asiri ya Mata ne? Suna kallo Manal ta fito da wata Leda Viva da kayan Fuzail da komai na bukata sai da ta dakko,Farooq Yana tsaye a jike sharkaf da ruwa yayi mutuwar tsaye,ransa Bai taba baci ba irin yau,wani zazzabi ma yake ji,Manal tana Fitowa da hawayenta sai kace Kanin ubanta ta Furta muje Suka juya da komai nasa har kayan gwanjo Dake Leda ta dauki musu komai suka fice. Direct wani layi Suka nufa me nisa da layinsu Wanda shi layin ma sabuwar Unguwa ce babu gidaje da yawa,Wajen wani Dattijo Wanda take cefane a Wajensa ta karasa,Baba ya washe Baki Yana 'yata Ina zuwa Haka? Manal ta fashe da kuka tace Baba wannan Mijina ne yazo daga rugar mu,kasan Yan Fulani mu da wuri ake Mana aure,nazo birni wajen Yaya na,to yayi tafiya kishiyar Mamata ta Hana Mijina Zama kalli yanda ta kwara Masa ruwa,Kuma bashi da lafiya kalli bayansa Manal ta kwaye rigar Farooq Tace kalli Baba a hanyarsa ta tahowa sukayi hatsari,ka taimaka ka Bamu wajen Zama zuwa kwana Uku ko hudu zasu tafi kauye,Baba ganin Manal Bata da Wasa sai ya yarda da zancenta ya tausaya yace na yarda dake Yata,akwai gidan babban Dana Daya Gina sabo ne Amma ba a Gama ginin ba zaiyi aure amma baya Nan ya Yi tafiya sai watan gaba zai dawo ki Shiga Ciki ku zauna kafin ya dawo,Amma fa Kamar kango yake, sannan nayi alkawari kullum kizo gidana ki daukar masa abinci safe,rana da dare,Manal ta dinga godiya,Fuzail ma Haka harda Addua,Dattijon yace muje na nuna muku gidan,Yana gaba suna binsa. Suna zuwa Suka ga gida an Gama komai har plasta an sa kofofi ma Amma duk ba a sa wasu abin ba babu paint,Baba yasa key tare da Bude musu gidan,Suka Shiga Ciki har tiles anyi ga pampo da ruwa toilet ma an Gama komai me kyau da ita,Baba yace har toilet gata Nan Ana amfani da ita,Fuzail yaji Dadi dama Bai kaunar ta gidan su Manal ko kadan suna ta godiya Baba yace da zuciya Daya na Baku da Kuma yakinin cewar mijinki ne,idan har ba mijinki bane wani Abu ya Shiga tsakaninku kin cuci kanki,kuji tsoron Allah mace da Namiji basa kebewa face na ukunsu Shedan ne,bazan tsananta Bincike ba amma aji tsoron Allah, karki biyewa zuciya, Manal tace Inshaallah ai ba kwana zanyi tare da shi ba abinci Kawai Zan dinga Kai Masa Ina Taya shi Hira amma kafin Magriba ma Ina gidanmu, to Madalla Me kayan Miya ya furta. Baba Yana tafiya Manal ta fito da kayan gwanjo da sauri ta gansu da kyansu ba laifi kala Daya ta bashi dogon wando arsh da Riga me gajeren hannu red,Daya dakin ta koma Wanda ba komai a ciki sai tiles,Shima inda yake ba komai sai tiles,toilet din ya Shiga da Sabulun data dakko yayi wanka komai Yana Yi na toilet din gata sabuwa gal fes,yau sai da ya Dade kafin ya fito fes cikin sabon kayan gwanjonsa yayi kyau sosai,Abincin ya dauka ya fita dakinta zai kirata yaji itama a toilet dake room dinta tana wanka,mamaki yayi tana wanka Kuma ita da zata koma gida,Bai San Manal sabo da tana period tayi staining shi yasa tayi wankan Dole Kar ta fita a Haka. Itama cikin shiri ta fito ta ganshi a dakin da ta shige bayinsa a tsaye gashinta ya kalla me uban tsayi Wanda yasha ruwa Bai bushe ba Amma ta tsane shi,sai tayi Masa kyau ya Shiga kallonta itama Kallonsa takeyi yayi kyau sosai,sai da suka dauki lokaci me tsawo a Haka sannan Ya dawo Hayyacinsa tare da Furta Abincin?Yana Nuna Mata ledojin hannunsa,Zama tayi a saman tiles Tace kayi Sallar la'asar? Yace ae nayi yanzu abincin ta Bude Masa Tace wanne zaka ci a ciki? Ya kalleta Kawai sannan ya nuna yace all duka, Tace to muci ta Mika Masa spoon na Roba itama da nata duk a take away din aka Sako Mata, pounded Yam Suka Fara cinyewa sannan Fried rice din,Nama daya ne ya rage a karshe ya dauka ya saka Rabi a tsakanin hakoransa Rabi Yana daga waje ya nunawa Manal Wai ta gutsira,Manal Bata san mene hakan ba,Tace cinye na barmaka tana kallonsa a kunyace,cinyewa yayi sannan yasha pure water tare da kuskure bakinsa. Paracetamol ta bashi ya Sha da sauran Magungunansa sannan ya fara lumshe Ido zaiyi bacci,dakin da yake a matsayin nasa ta Shiga tare da shimfida Masa wani zaninta kasancewar babu ko Tabarma a ciki,Tace jeka kwanta,ba musu sabo da bacci yake ji Haka ya kwanta a saman zaninta ta lulluba Masa wani zaninta . Itama Manal dakinta ta koma ba ko Shimfida ta kwanta sai bacci suka dinga bacci sai Magriba Suka tashi,Sallah ya Gabatar Manal Kuwa ta zauna tayi Shuru a dakinta tana ta mamakin kanta me yasa taji wannan bawan Allah ya kwanta Mata ne,me yasa Idan tana tare da shi take jinta ta Zama safe,me yasa Idan tana tare da shi ta Kan tsinci kanta cikin tsananin farin ciki marar misaltuwa bayan tasan bashi da komai Bai da kowa Bai da wajen ajiyeta,jinsa takeyi har jininta. Har bayan Sallar Isha tana wannan tunani shi har yayi Sallah ma tuni,Fitowa Manal tayi tare da lekawa dakinsa Tace muje gidan Baba me kayan Miya Nan ne kusa na karbo abinci,Fuzail Wanda Manal ta sani da Farooq mikewa yayi suka fita tare Yana me murmushi,a Kofar gidan ya tsaya Yana jiranta Baba Yana gida Manal ta shiga Bayan sun gaisa da matar Baba da shi Baban,Baba yace laraba zubo Mata Tuwon ta tafi da shi,Laraba ta Mike ta dakko flasks shake da Tuwon shinkafa Miyar kubewa Danya da kifi ta bawa Manal,Manal tayi godiya ta tafi. Can suka koma gidan Fuzail yace yunwa yake ji sannan Suka ci Tuwon tare a kwano Daya,suna Dan Hira Sama sama har Manal tare da Yi Masa Sallama tace Zan tafi gida to dare yanayi,Kamar zaiyi kuka shi Bai so ta tafi gashi Bai Saba ba tsoro ma yake ji shi,har Kofar gida ya rakota yace Good Night,Murmushi tayi tare da furta ka kulle ko Ina kaji gobe da wuri zanzo,da sauri yace karfe Nawa? Dariya ya Bata duk ya damu tace karfe Tara na safe,No 8am please, Kallonsa take Yi Kawai yace I mean Takwar,Dariya Manal tayi ba shiri tare da gyara Masa takwas ba takwar ba, Allah ya kaimu Kuma ta juya ta tafi gidansu. Sharhi fans pls AsmaBaffa [1/1, 10:24 PM] Sis Asma: 🧭🧭MAFARKIN FARIDA🧭🧭 MAFARKIN FARIDA IS DEDICATED TO DUNIYATA AAMNA GP 21-25 Official By AsmaBaffa Page naku ne Hajiya Khausar Uktee Fulani gal ce Bamalli ce Jiddah Hajiya Abou Hafsat Bako Maibeza Teema's collection Mmn Waheeda Aisha Fulani Gal Hadiza Mukhtar Meerah Rahmatu Kunde Rukayyatu Bilkisu Lokacin da Manal ta koma gida su Hajiya ko kallonta basuyi ba Itama Bata kulasu ba ta shige dakinta tayi kwanciyarta da Niyyar bacci Amma ya gagareta Kamar yanda ya gagari Fuzail,ga kwanciya a kasa ga Kuma tunanin Manal. Gaba dayansu kasa bacci suka Yi sai dai Juyi kawai,Manal baccinsu na Jiya take tunani da yanda suke Muamula cikin Dan lokaci ya shiga ranta Bata son kasancewa sai kusa da shi,Shima bangarensa saman shimfidar zaninta yayi juyi tare da Jan Tsaki Yana mamakin Kansa daga Fitowa ganin rayuwar talakawa ko zai tsinci wani darasi a rayuwa Kawai ya hadu da yarinya mistakenly yarinya karama wacce Bata ma da ilmi,Yar Kauye amma gaba Daya tunda ya daura ido a kanta yaji duk duniya ba wacce yake so kamarta,Ji yake bazai iya rayuwa ba sai da Manal,Yana wannan tunanin ya Mike zaune abinsa gashi wayarsa Saura kadan ta mutu ba charge. Kasancewar gidan yayi wajen Unguwa sosai ba gidaje kusa sai kukan wasu tsuntsu yake ji da wani jifa tassss a saman kwano,Tsoro ya Kama Fuzail ya Mike tsaye da sauri,kunne ya kasa yaji Shuru sannan ya koma ya kwanta,da kyar bacci ya kwashe shi. Itama Manal Haka baccin tayi sabo da gajiya,Washe gari Sassafe ta farka,ai da sauri tayi wanka dama Bata sallah,Yau Harda saka wata Atamfarta me kyau Riga da skert sun kamata sosai sabo da ta Kara girma sun janye,Hijab ta saka Kawai yau Harda Shafa powder da lipgloss,Fitowa tayi tsakar gidansu duk su Sa'iha sun lalata shi,Farida da Hajiya tare da sauran Yaran sun zuba tagumi sunyi jungum jungum sabo da Basu da ko sisi yau ko na Koko Basu da kudin Siya,Hajiya a hankali ta furta tashin hankali baka da shi me baka ma babu, Farida ta zumbura baki tace Manal Sanda tana sana'a duk tsiya Muna ci yanzu ta rasa mun rasa. Manal tana kallonsu sabo da suji haushi ta zaro dubu Daya da dari biyar ta karkade su tare da dagasu sama tare da furta Allah yasa ku isheni yau madarar gongoni Uku Zan juye a cikina yau Ni da Bawan Allah na bako na, Ta kalli Farida tare da furta Yar kurkura karfe nawa? Farida tana so a Basu ko dari biyu ce su karya da sauri Tace 7:30am,Manal ta kalli Yaran su Falaqi sunyi malaho sai Suka Bata tausayi ta zare dari biyar a ciki Tace Falaqi Zo ka karba ka siyo muku kayan shayi Allah bazai hana bawa abin kaiwa Baki ba,Allah sarki Masatura ta Mike tare da Furta an gode Manal Kai Falaqi tsaya na rakaka karka Yi shirme,Hajiya Kuwa da Farida tsabar ki Fadi ganin an Basu sai ma tabe Baki da sukayi Farida Tace mu Muna da kudin karyawarmu,ai ba ku na bawa ba kunji nace Hajiya ko Farida? Kanne na na bawa idan kune ai ko takardar littafi bazan Baku ba bare kudi na,ta juya tayi tafiyarta ta barsu Nan suna hassada. Direct Gidan da Farooq yake ta karasa tana ta sauri,a lokacin Fuzail ya fito Kofar gida yafi sau goma Yana jiran ganin ta inda zata bullo sabo da Haka Manal ta samu Kofar gidan a bude ya gaji da jira ya koma dakinsa ya kwanta,a hankali Manal ta lallaba ta shigo gidan tare da wucewa dakin data Yi wanka a toilet din ciki, Lallabawa tayi zata fito Itama wajen Farooq sai ya rigata shigowa dakinta da zanin shimfidar a hannunsa gaba daya. Sai da ya tsorata da farko Bai San ta shigo ba,Karfa kaji tsoro nice yanzu nazo,Murmushi ya saki tare da Mata wani kallo,Manal ta Kare Masa kallo taga yayi wanka ya Sa Daya kayan nasa na gwanjo,Shuru tayi sannan ta gaisar da shi tare da furta Ina zuwa,da sauri ya furta no Ina Zaki tafi Kuma? Minti Biyar Zan dawo,Okay ya furta tayi waje ta bar gidan sai wajen me shayi ta siyo cup biyu Hadi me kauri sai Bread harda kwai Bata je gidan Baba Me kayan Miya karba ba, tana dawowa ya karbi kayan Hannunta Yana murmushi,Farooq yace wow kin San a Kauye na taso ban Saba da Zama da yunwa ba,Manal ta kyalkyale da dariya Tace Nima wallahi haka ai bakwai na safe tuni na karya,Farooq ya furta me too Yana Bude tea din, yace to Ina karamin cup? Manal tace Sha ka rage min sai na Sha,Yana kallonta da mamaki Haka ya Sha ya rage Mata komai itama ta Sha ta koshi sannan Suka zauna basa wata Hira sosai. Yace bani labarin kauyenku,Manal kanta a kasa tace Ni me zance to sai dai in kana son labarin tinkiyata da Sanuwa ta da kaji na,Ina so bani labarinsu ya furta,Manal tace Tinkiyata ce dai-Tinkiyata ce dai Watarana tana da ciki cin abincinta ya karu ta dameni sai na Bata abinci,Rannan Ina bacci ban sani ba tazo garin Neman abinci ta taka min bakina da kafarta kallo ka gani inda ya fashe ya Zama tabo,Fuzail Ya kalli inda take nuna Masa kusa da lips dinta babu Wanda zaice wani tabo ne ma,Fuzail yace Very Bad wannan akuya ba kyau,Manal da sauri Tace Kai kyakyawa ce Dan baka taba ganinta bane. Dariya ta sake Yi Tace baka San Sanuwa ta ba ko? Fuzail ya fara Dariya shi Ina zai San wani Saniyarta yace no ban sani ba,Manal Tace Kallo ya barka ai baka gani ba da aka Mata ciki Manal ta rufe Ido da kunya tana ta dariya Tace Allah sabo da Yan Iskan Shanayen bana zuwa garkensu kunya suke bani,Saurayin Saniyata na Uku yaga Saurayinta na farko yaje wajen Budurwarsa ai Kuwa kishinsa ya tashi naje Zan tatsi Madara akan kishinsa na jaraba ya samu ya min Wata Masga sai Dana fadi,Fuzail ya Kama Dariya yace Saniyoyi suna Yin Budurwa Suma? Manal tana ta faman Dariya da nishadi Ana zancen Saniyarta sabo da Murna ta manta ma Fuzail Namiji ne tayi zaton kawarta ce Khaltum ta dage ta dada Masa duka a cinya tana Dariyarta Tace nayi Mafarki Jiya Tinkiyata ta Haifi Yan Biyar, Fuzail ya saki Kara sabo da iya karfinta ta dake shi,cinyarsa ya duba da sauri ya janye Wandonsa yaga wajen yayi ja,Manal Baki ta rufe tare da tsayawa cak da dariyar kunya ta lullubeta tayi Shuru kamar ruwa ya cinye su,Fuzail Murmushin me tsada ya saki tare da Matsawa can nesa da ita yace Ina jinki daga Nan kar dadin Tinkiyarki ya kwashe ki kizo kina Balla min cinya Nan gaba. Manal tayi murmushi sannan ta dinga bashi labari wani abin baya ganewa sam,Sun Dade a Haka sai da Rana Manal ta karbo Masa Wake da shinkafa gidan Baba me kayan Miya,kasa ci yayi yace yaji. Haka ta Masa Sallama ta koma gida sai Yamma likis ta taho Masa da doya da kwai da yawa a leda. Zata tafi ya hanata tafiya tare da kulle gidan yanda baza ta iya budewa ba,ta dinga rokonsa amma yace sai anjima zata tafi Dole ta hakura ta zauna har bayan Sallar Isha yaki Bari ta tafi karshe ma yace sai dai ta kwana a Daya dakin. Manal tayi kawaici duk da cewa tana tsoro amma ta yarda da shi ta Kuma yarda da kanta,Zama tayi har yayi shimfidarsa a dakin da take ya kwanta,zata tashi ta bar Masa dakin yace tsaya na fada Miki gaskiya I'm serious tsoro nake ji jiya da kyar na iya kwana Ni Daya,ya kamata a sallami Ameer Haka ya dawo Ni tsoro nake ji ya karasa da shagwaba,Manal tace Ah ta fara sheka Dariya tace Namiji da shagwaba sai kace wata ni lallai Ina shagwabaka Dole kayi min shagwaba. Ita Bata da zanin lulluba bare na shimfida ma ga uban sanyin tiles shimfida Mata nasa yayi yace kwanta ke yarinya,dama I knew kin tsorata to babu komai calm down and Relax okay? Manal dai ita Bata San ya fita Jin tsoro ba Amma ta Gane nufinsa sai tace to tare da kwanciya saman zanin,Dayan ya shimfida shima can nesa da ita ya kwanta abinsa. Manal Dadi ya kumeta sai taji ta samu nutsuwa,Shima Haka yaji,babu wuta a gidan bare ya saka charge sai uban duhu da kyar yake haska wuri da wayarsa,Kowa ya kwanta yayi Shuru can taji Muryarsa me Dadi,muryar Dake sata nutsuwa ya furta Baki da phone waya? Manal da tausayi tace Dan Uwa tayani jaje mutumin namu ya hana Ni mallakar ko ta dubu biyu ce,Farooq yayi Murmushi tare da tambaya waye mutumin mu? Talauci Mana cewar Manal,yanda ka bani labarin talaucin da kake ciki,gaka Maraya baka da kowa sai Yan tsirarin dangi a Kauye,gashi Dan kudin daka Nema da guminka ka Tara ka taho Nigeria zaka Yi Business ka nemi kudi Wannan marasa kirkin Suka cuceka Suka maku fashi da makami ai wallahi kaga rayuwa ka fini ganin ta duniya shi yasa Idan na kalle ka sai naji masifar tausayinka,sai naji Hawaye Yana Neman zubo min,Haka Kawai nake Jin tausayinka a rayuwa,ai gaba Daya kayi a rayuwa wallahi Dole ma na tsaya na taimakeka sai ka samu wajen Zama. Farooq Yana Jin Manal Yana ta dariya a duhu yanda take da surutu Wai,Zafi ne ya dameshi sai zufa ya hada sabo da ba ac,wayarsa ya haska dakin da ita Manal ita sanyi ma take ji harda dukunkunewa a cikin Hijab,Fuzail ya dinga ta mamaki Yana kallonta,tana kallonsa taga yanda ya jike da gumi Tace Kai Kai a wannan sanyi sai kace Wanda kayi rayuwa a iskimo,Dariya yayi ta dakko Plate din Robar da Suka ci doya a ciki dama ta wanke shi tas gabansa ta koma ta fara Masa fifita da plate din Robar Yana ta Jin Dadi tana Masa tana wani Waka Fi.... Fi.... fi....a hankali ya kalleta cikin hasken yace Manalll.....wani Dadi sunan ya Mata dake shi ya fada,ta washe Baki Tace Dan Kara fada naji Yasin baka taba Kiran Sunana ba sai yau Fadi naji,Yana murmushi sosai ya sake cewa Manalll....Plate din ta ajiye gefe tace wayyo Allah ka iya fada,duk Hausar da Manal takeyi a Gaban Fuzail ya Gama haddacewa shi Bai ma San ta mutanen Kauye bace Hausar duk kalolin rantsuwar da Manal ke Yi ya iya tas. Manalll...ya sake furtawa Karo na Uku Manal harda rufe Fuska da hijab sabo da Murna da dadin sunan fuskarta boye a hijab tace Allah wallahi Yaya Yazed ya iya sa min suna Ashe Yana da Dadi Haka yau naji matsayin Yaya Yazed ya karu a zuciyata,Fuzail yana ta murmushi yace rigar jikina susar min ciwo takeyi,to cire Mana,Bai dace ka zauna da Abu ya dameka ba,rigar ya cire Manal taga Kira iya Kira Tace huuu tare da rufe idonta da sauri Wai kunya, Juya muga ciwon ko ya fara warkewa Tace Idonta a rufe sai da ya juya Mata baya sannan ta Bude idonta ta kafe bayan da kallo ko ta ciwon ma Bata Yi sai da ta Dade a Haka har ya gaji zai juyo tace tsaya na gani sosai kamar wani waje zai kwabe,Tsayawa yayi ya juya Mata baya Manal a ranta tace Wannan Allah ya bashi sura da fata me kyau,Sai da ta Gama tunaninta sannan tace Alhmdllh kallon Musulunci nayiwa bayanka wikil nayi da Ido na shike nan ya kusa warkewa sannan ya juyo. Manal ta zuba Masa Ido kamar me yace lafiya? Tace tsaya a Haka inyi ta kallonka ka hadu inji Yan Birni Suka ce ka haduwa,Dariya yayi ta sake cewa bature yace Handsome,kaji haukar Bature Hand fa Hannu kenan to some din ta mene chab hauka,Sanda Yaya Ya fara koya min turanci tunda Muka zo kalmar Nan na tsani turanci gaba Daya sai da na daina kula Yayana nayi gaba ta tawon kwana Uku da Yaya na akan Handsome din Nan,sai gashi ashe tana da Rana Kaine ma kalmar Handsome din gaba Daya Kai bature ya kalla ya kirkiro Handsome,Fuzail Yana ta kyalkyala dariyar da Bai ma taba yin irinta ba,Kuma sai Dadi yake ji Manal tana ta yabonsa shi Kam yau ya Gama Jin dadinsa duk yabon da ake Masa Bai taba murna ba sai akan na Manal. Manal ce ta dauki wayarsa tare da Kara haske Fuskarsa ta karewa hancinsa kallo Nan take ta furta Chab Surayya sunan wata,Dariya ta kwacewa Fuzail sosai yace Hanci na Surayya ne?Manal tana Dariya tace Sorry karka ce na Raina ka,kasan Allah muje kayi Aski gobe sai kafi Haka kyau,Dan Allah kayi Aski gashin yayi yawa kalli tudun gashi ga gemu dogo da kasumba Haka ai Dole su rage maka kyau Amma daga hancinka bakinka zuwa idonka an San Handsome ne Kai kawai kallonka ne ba ayi,Fuzail ji yake kamar ya tashi sama Sabo da farin ciki. A hankali yace gashi Ni talaka ne Amma na tambayeki? Manal Tace Ina jinka,yace Zaki iya aurena a Haka idan na samo Mana ko gidan haya ne Zan fara sana'a ko dako ne a kasuwa Ina ciyar dake da sauke duk hakkinki na matata dai dai talauci na kafin Allah ya Buda min? Idan na samu kudi Zan saki a makaranta kuma kema ki Zama Yar Birni yanda kike da kyau nasan sai an kalleki Nan gaba,Manal sabo da Murna ta rufe Ido tare da dauke wuta tayi duf,yace ko bakya so na? Manal ta girgiza kai,shi Bai San wata kunya ba,yace talk yanda Zan gane,Manal a kunyace tace Allah sai Naja Aji Haka Kawai na Fadi gaskiya da wuri,Shuru yayi Yana dariya a ransa,sai da tayi minti Uku sannan Wai har ta Gama Jan ajin ta furta Ina sonka Nima sannan Ni ba kudinka Zan aura ba Kai Zan aura ba ruwana da talaucinka,Kuma Inshaallah baza kayi dako a kasuwa ba,Idan Yaya ya dawo wallahi Zan fada Masa Dole sai ya min aure idan ka samo Mana gidan haya ka dinga siyo Mana Dan waken mu gongoni biyu Ina Yi Mana faten wake,Allah na tuba Ni Dana Saba rayuwa ma a daji rugar Fulani ko a daji ne Zan bika mu zauna Matukar kana cikin dajin Zan zauna tare da Kai iya wuya Rai da ajali. Kuma ai sai mu dinga wata sana'r a gidanmu kaga sai mu dinga samun kudin da zamu rufawa kanmu asiri,muna samu wata sana'ar sai kaga Sanadiyarta Allah ya rufa Mana asiri mu haifi Yarmu Shafa'atu,Fuzail yace Shafa'atu? Yana dariya yace no ba a Kan 'yata ba ,Manal ita a Dole Yar gayu tace Kai Shafah za Ana ce mata,Fuzail yace no...no.... kallon Manal Kawai yakeyi da mamaki matan yanzu taji wannan talaucin Amma tace zata aure shi Haka tana ganin yanda ko Naira dari baya iya Fitowa da ita itace ma ke dawainiya da shi Amma ta yarda,a ransa yace irin matar Dana ke so ce with Good heart,matar rufin asiri matar da zata so ka ta zauna tare da kai a cikin ko wanne yanayi na rayuwa ba wacce zata so ka Dan kudi ko Dan wani sura naka ba. Manal kunya ta dameta Yana ta kallonta ta Mike zata koma shimfidarta ta kwanta da sauri ya sa Hannunsa me Matukar taushi ya rike Hannunta yace kwanciya zakiyi? Manal tana boye Fuska ta daga Kai Wai ae yace Good Night tare da sakar Mata hannu. Dukkansu kwanciya sukayi kowa yayi Shuru Yana Jin wani farin ciki marar misaltuwa a ransa,Ga wani shauki Yana fisgarsu,a hankali Yana daga kwance ya Dan matso jikinsa,Manal ma da wayo tayi step Daya daga kwance zuwa inda yake,Ya sake matsowa a hankali,itama ta matso again suna Haka har suka zo gaf da juna,ga wani shaukin juna Yana fisgarsu,tunawa yayi da sauri ya matsa can baya tare da Furta Devil Shaitan,Manal ta matsa itama da sauri tare da cewa marar mutunci zai sa na a sukurkutani kafin biki a tsotse min madarata Dan ance idan aka kebe mutum biyu na Uku Shedan ne shine yazo to mun Gane,Yana jinta Bai San ma nufinta ba Wai da Shedan take ya koma inda yake a Haka bacci ya kwashe su kowa can nesa gefe. Washe gari Farooq yayi Sallah da Azkhar dinsa sannan yayi wanka tare da canja Kaya cikin na gwanjonsa,Manal Kuwa Dama Bata Sallah wanka tayi ta canja wata Yar jemammiyar Atamfarta koriya wacce Farida ce ta Bata kwancenta,zata bayar a makota Manal ta dinga rokonta da kyar ta bar Mata rigar Dake dinkin birni ne sai tayi kyau a ciki. Farooq Bai San ma ta Bude gidan ta fita ba, Manal Shago taje ta siya Indomie biyu da kwai danye hudu,sai ruwa Pure water na Hamsim,ta siya musu Omo da Sabulun wanki,ta dafa musu Indomie harda kwai kowanne Guda biyu dafaffe a gidan Baba me kayan Miya tayi girkin da kanta ta zubo a flask,Lokacin Fuzail Yana ta Neman Manal har ya bude kofa ya fito hankalinsa a tashe sai ya hangota da Kaya Niki niki,farin ciki da tausayinta ya kamashi yanda take dawainiya da shi,da sauri ya karasa tare da karbo wasu kayan na Hannunta ya rage Mata nauyi Yana cewa baza ki fada min ba na taimaka Miki sai ki tafi ban sani ba kin San hankalina ya tashi. Murmushi Manal tayi tace ka yarda Dani ba inda Zan tafi na barka Suka Shiga gidan nasu tana cewa Kamar yau ko gobe naji Likita yace za a sallami Dan uwanka,Fuzail Wanda ta sani da Farooq yace sai jibi ma naji Likita yace,Allah ya kaimu karka damu Inshaallah zai warke,Farooq yace Yeah,Abincin ta zuba Masa a plate wannan Indomie ya santa Yana ci sosai Kuma ta Masa Dadi cikin kwanciyar hankali yaci ya koshi abinsa ya Sha ruwa,sai da suka Gama ta wanke komai ta mayar gidan Baba,sai yaga ta dawo da wani botiki,kayansu da Suka cire ta eba zata wanke,karbe wankin yayi yace Ina Nan kiyi wanki kawo na wanke,Bata Yi musu ba Tace to wanke kawo naje na Kai maka wayarka wajen caji,Wayar ya Bata ta tafi ta Kai wajen me cajin kusa da su,kafin ta dawo ma ya wanke kayan Dake ba Dirty,lokacin data shigo Yana daurayewa ta kwasa ta samu Kan wasu katako a tsakar Gidan ta Shanya musu kayan sannan ta dakko wata tsohuwar bra dinta wacce ta Gama tattalewa zata wanke da kanta sai babboyewa takeyi sabo da Kar ya gani Amma ya gani ma. Ya fisge Bra din ya Shiga kallo Yana ta dariya yace wannan trash ne fa,ya duba Size Amma tsabar Jin jiki size din ya goge babu, tambayar Manal yayi yace Kuma wannan Yana Kama chest naki? Manal ta Harare shi ban sani ba ta ce,da Kansa ya wanke ta fes Yana ta dariya Wai mutum ke sa wannan lalatacciyar abar,pink ce ya wanke ta Kuwa fes ta kwace ta Shanya a barta Hannayensa da yayi wanki yake kallo shi Bai taba yin wanki da Kansa ba gaba Daya Dan wankin da yayi Yatsunsa sun farfashe suna Jini,Manal ta zaro Ido tace baka wanki ne muga hannunka ta fisgo hannayensa tana kallo,Idonta ya ciko da kwalla Tace me yasa baka fada min ba baka wanki kalli hannunka muje asibiti,duk ta rude. Hannayensa ya kwace Yana cewa wani ciwo ne Dani shi yasa Idan nayi wanki suke Haka ai dama tun Ina yaro Haka sukeyi zasu warke in two days,Manal tace ka tabbata? Yace ae tace to,tayata yayi Suka gyara gidan fes harda wanke toilet Kal abinsu. Da Rana Kuwa Jullof din taliya ta karbo musu a gidan Baba,Da dare Kuma Waina ce da Miya,tare Suka karbo wayarsa daga wajen chaji ta cika full. A saman shimfidar zanin ya kwanta Yana latsa wayarsa,Manal ta shigo dakin Tace Farooq Kunna Mana kallo kafin na tafi gida yau a gida Zan kwana Kar a kala min wani sabon sharrin,baida film din hausa sai American film,Yace American film ne Dani,Manal ta Bata Rai Tace Ni hausa nake so Gaskiya yaren da Zan Gane,Bari na duba ko Ameer ya tura wani,a Haka ya Mata wayo Nan take yayi Mata Download ing hausa Film latest sababbi kala Uku ko wanne complt 1&2. Yace kinyi sa'a ga wasu Ashe Ameer ya bari,Manal ta washe baki,ya dakko flask ya jingina Wayar a jiki Suka zauna kamar tv Haka Suka sa waya a gaba suna kallon hausa Film. Yana satar kallon Manal yanda gaba Daya kamar ta shige cikin Wayar Yana ta dariya a ransa,Manal tace wallahi Ina son waccen efto din Ni ko a kauyenmu film Indai bana sa bane bana bin su Khaltum zuwa kallo,a duniya Yana birgeni Ina sonsa wallahi ya hadu,ga iya soyayya ga tsara Yan mata ga iya rawa,Nan take Farooq ya hade uban Rai Idonsa ya canja,Ransa yayi masifar baci sai da Manal ta tsorata ta ja baya daga kusa da shi,karfin Hali yayi yace waye shi? Manal da tsoro ta nuna Masa Adam A Zango tace gashi sunansa Adamu Usher,Farooq yace wow then ba a wayata za a kalle shi ba,sai kije Wajensa tunda sonsa kike Yi,wayarsa ya dauke tare da kashe kallon yace dama ba so na kike Yi ba? Manal tace baka da Hausa Farooq ba irin so na aure ba so na film nake nufi ba,okay karki sake cewa kina son wani da Namiji a gaba na Kawai kice kina son Film dinsa,to naji Zan kiyaye kayi Hakuri kunna min,Yace bani kunnawa sai kince kina so na,Manal taji kunya ta Shiga yarfe Hannu tana boye Fuska,Kallonta Kawai yakeyi tana birge shi kunyar Nan tata tana birge shi a duniya,Manal tace Ina sonka sai ta kife kanta a cikin cinyoyinta,gyara zamansa yayi sosai Yana ta Jin Dadi yace I love you too,Manal tana ta Jin dadi kunya tasa ta fice da gudu ta bar gidan gaba Daya zuwa gidansu. Haka suka ci gaba da Zama tare Amma suna kiyaye duk wani Abu Wanda Shedan zai shiga ciki suna tunatar da kansu,Farooq ya fara koyawa Manal turanci sannan Yana Kara gogewa da hausa sabo ita Bata Jin turanci Dole sai Hausar yake Mata ta karfi hakan yasa kullum Jin hausarsa da iyawarsa karuwa sukeyi,irin Hausar Yan Fulani duk ya koya wajen Manal,Manal ma tana ta koyon turanci a Wajensa Yan kana Nan kalmomi Wanda ya sansu da hausa su yake koya Mata,komai ta fada ko ya furta sai ya koya Mata da turanci,hakan yasa Suka wani mugun shakuwa da juna ka rantse gida Daya Suka taso,Komai tare sukeyi Yana ta Dan Wayar da Kan Manal,hakan yasa ta siyo littafi tunda ta fara primary ta dinga koyon Rubutu da karatu,Fuzail ya dinga koya mata a nutse yanda zata gane. Yau sati Guda kenan da Haduwar Manal da Fuzail Wanda ta sani da Farooq,sun shaku matuka Kamar kullum yauma da yamma suna zaune ya rike Hannunta Wanda take rike da biro Yana koya Mata rubutu,Haka ake rike biro,Hannunsa Daya hade da nata yasa taji wani Yama-Yama a cikin jininta wani Abu na Mata yawo har kwakwalwarta,shima wani Shock yake ji a jininsa duk Sanda fatarsa ta Gogi fatar Manal,tsoron Allah yasa ya janye hannunsa da sauri,Suna Haka Ameer ya Kira Fuzail yace an sallame shi. Manal ta Mike zumbur tace muje mu taho da shi Alhmdllh dama bana son kebewarmu mu kadai sabo da shedan,Fuzail yace Me too ya rike Hannunta Suka fito,suna Fitowa ta Zame hannunta Tace ba kyau fa,Yayi Murmushi yace sai yaushe zai koma da kyau? Manal ta kalle shi tace idan ka biya Sadaki Mana an daura Aure,Murmushi ya saki tare da cewa Talaushi akwe babu dadi,Dariya tayi taji Hausar sai a slow itama Suka shiga Napep zuwa Hospital Suka taho da Ameer. Ameer da kayansa shima na gwanjo mamakin shakuwar Manal da Fuzail yakeyi,Fuzail da yake baida fara'a baya Shiga safgar kowa,ba irin matan da basu kawo kansu gare shi ba Amma ko kallo Basu ishe shi ba sai Manal,a Napep Yana kallonsu sai kus kus sukeyi suna dariya Kuma yasa Manal a gefensa shi Yana gefen Ameer sabo da kar Ameer ya taba jikinta. Ameer mamaki yakeyi yanda yaga gidan da Manal ta Nemo suka zauna,suna cikin gidan Manal ta tafi karbo musu abinci,Ameer ya samu dama Bata Nan yace Prince wallahi Mai martaba Yana ta kirana akan lallai mu dawo gida sati ya cika,Fuzail yace Ina sane ai zamu tafi,Kuma dazu naji Kamar kana cewa you love her is tht true? Fuzail yayi kayataccen murmushi yace Yeah I do really love her, Ina so Aurenta verysoon,Ameer yace ta cancanta gaskiya Amma Kuma Umminka fa kasan warning dinta fa sannan gidan sarauta za a maka Dariya ba lallai su Amince ba,Fuzail yace wallahi Dole kowa ya yarda ko na bar kasar Nan Zan iya Aurenta a boye ma so is better for them su Amince ma shine samun lafiya,Ameer yace nafi Jin Umminka Fuzail, please Ameer bana son zancen Nan Na fada maka babu Wanda zai hanani abinda nake so Ina komawa Zan sanarwa sarki,Shuru Ameer yayi Yana hango irin rigimar da za a kwasa,shi Kuwa Fuzail sauri yayi ya Kira Umminsa suka gaisa,ya Kira Mai martaba yace gobe zai dawo,sarki yaji Dadi sosai da baya karya dokarsa. Suna ta Hira Kasa kasa Manal ta dawo Riki Riki da Abinci Shuru sukayi sai Sannu da Fuzail yace mata,ta Ajiye a daki ta dawo tsakar gida inda Suka zauna suna hira,Fuzail Yana ta latsa waya baya saurarar Hirar Manal da Ameer,ba zato yaji an kwace wayar,Manal ya gani tana cewa sai naga mene a wayar,ai da sauri ya bita zai kwace ta zille da gudu,Bai so taga sirrinsa shi yasa ya dage sai ya kwace wayarsa,tsakar Gidan Suka shiga zagawa suna Dariya,ganin Haka Ameer ya saita wayarsa ya shiga Daukansu video,suna ta guje guje daga Nan ya cafke Manal ta cikwikwiye shi sosai tana jikinsa Ameer Yana ta dauka,sai da ya kwace wayarsa sannan yace Yi Mana pics Ameer,Manal ba ko gyarawa ta dinga yin tsaiwa iri iri sai ta matsa nesa da shi sosai sai tayi style a dauka Kawai haukar tsaiwarta takeyi ta Kauye,Ameer Dariya Kamar ta kashe shi. Yace gyara Manal ki koma kusa da shi,Manal tana komawa ta sunkuya tayi ruku'u sosai Tace da Fuzail nayi Salona Farooq dafa ni,Farooq dai shima Dariya yake Yi ya daura kirjinsa da Fuskarsa a gadon Bayanta Suka kalli Ameer ai Kuwa ya dinga dauka kyas kyas,ta Mike tsaye ta Mika hannaye sama tayi Handsup shima Fuzail yayi Haka tare da manna jikinsa a Bayanta aka dauka Nan ma,Hannayenta ya rike suna kallon juna aka dauka,a gabansa ta tsaya tare da tale kafafu ta daura Yatsanta a karshen gemunsa Wai style tayi ai Kuwa Ameer Yana ta kyas kyas Yana uban Dariya sai da Fuzail ya Harare shi sannan ya rage dariyar. Manal ta tsaya a gabansa tare da rike Kugu Tace Ameer dauke mu Ina Yi Masa masifa da bala'i,Ameer yace to an Gama har Video zanyi ya fara dauka,sannan yace Zan fara Video ki fara Masa Masifar kinji? To Manal ta furta tare da rike Kugu ta zarowa Fuzail Ido tare da Furta sunan wata Yayata kenan Farida sai ta fara yiwa Fuzail Fari farrr.....farrrrrrr tana jujjuya ido tana yin tafi ya kasa rike dariyarsa,Manal Dan taji sunan Namiji Man da turanci Tace Hey Mans tana nuna su duka su biyun Tace Ba Singular nake nufi ba Plural Ameer yana ta uban dariya Kuma Bai fasa daukan Video din ba,yace nasan wallahi Farooq ne ya koya miki,Manal tayi Dariya tare da Furta Confirmed past tense nake nufi Kai Ameer, Suka sake shekewa da dariya Fuzail yace Haka Ana ce plural na Man? tunani tayi can sai ta kwaikwayi Muryar Fuzail yanda yake irin na turawa Oh My Gosh Men,Ameer Yana dariya yace kina da Basira Manal Kin Iya yanda yake magana wlh. Fuzail Cikin Farin ciki ya Riko Manal Yana dariya yace ci gaba da Masifar Yana dauka fa,Manal taci gaba Wai masifa take yiwa Fuzail Tace Your Nose is like Biro like pencil,Ameer yace Iyyee Yana dauka,kasan me? Kai wani market ne wlh,wani ShopRite da Kai,Ameer wata Mahaukaciyar Dariya yake ta yi,Manal tace Finished Wasa ya watse an gama, tana shigo kaima Ameer ya shiga ya dinga haukar tsaiwa shima Yana biyewa Manal Yana ta musu Selfie sai da Suka gaji sannan ta zubawa Ameer Jullof din shinkafa da nama Guda Daya tal,Tasu da Farooq Kuma a flask din itama Mama Daya tal. Tunda Manal ta samowa su Fuzail gidan Zama Farida kullum sai taje gidan Sarki taji ko masoyinta ya dawo daga tafiya Amma sai ace Bai dawo ba,Yau ma tana zuwa Tanko ya washe Baki,Farida tace Tanko Babban Bafade Ina labari? Tanko ya washe Baki tare da furta sai mun kebe akwai labari na kirki. Farin ciki ya Kama Farida Tace Muje,Tanko ya jata inda Suka Saba kebewa Tanko ya furta fara Yi min Service da garanbawul Ina bukatar ayi min Juye,notika na sunyi tsatsa ya kamata a goge min su,Farida ranta Bai so ba ta zumburo Masa Baki tare da tsayawa kerere,Tanko ya shafa Hannunta yace wow Fatarki santsi wanne Mai kike shafawa? Farida ranta ya sake baci Yana Bata Mata lokaci da masifa tace Snow White,Ya furta wow ki dinga hadawa da Glycerin da man kadanya Zaki fi Haka laushi,Farida Tsaki taja tare da furta Dan Allah Malam sauri nake Yi ana Harkar arziki kana ta tsiya Mene wani man kadanya in Banda wari me zanyi. Tanko yace yarinya ki dinga bin duniya a Sannu sai na siyo Miki man kadai din da Glycerin me kyau me tsadar ma ya Kai dari biyar,Takaici ya Kama Farida Tace wallahi badan Kai bane yau da Babarka ma Sai taji zagin da Zan maka daga kabari. Indai iya ji ne Dan tana kabari taji kin zagi danta Tanko sai me? Ai ji Kawai ba matsala Hajiya Farida Yana magana Yana kashe Mata Ido daya sai da ya Gama wahalar da ita tana jiransa sannan ya wani cakumeta ya mutsitsikata,Farida cikin haushi Tace Wai mene Haka kamar ka samu kayan wanki? Tanko Yana washe Baki yana wani karewa kirjinta kallo yace Allah yasa wannan Abincin 'ya'ya nane. Sai da ta gaji zata gudu sannan yace ai Bai dawo ba Amma ance gobe ko jibi zai dawo Amma fa babu Guarantee, bacin ran ya tunzura Farida tace ai Kuwa baza ta hakura ta yafewa Farooq ba Wanda ya Bata Mata ganin Dan sarki sabo da Haka ta shiga Bincike da Neman Ina Manal ta kaisu,ai Kuwa taci sa'a ta samo gidan,har wajen Baba me kayan Miya Farida taje, Bayan ta gaisar da shi da ladabi Tace Baba nasan ka Gane Ni ko? Baba yace kwarai Yar Uwar Manal ba,Farida tace to Baba kana ta jawa kanka zunubi,ya za ayi ka bawa fasikai wajen zama? To wallahi ka Sani Manal Bata da Aure ka bincika kaji,ba mijinta bane karya take,ba mutuniyar kirki bace Mazinaciya ce,a Kauye ma cikin shege tayi shine aka turo ta birni Yayanta Yazed ya zubar Mata da ciki,Baba yace Amma Yarinyar Nan ta cuce ni,tsakanina da ita sai Allah ya isa,dama Ni tunda Naga Yaron ban yarda da shi ba,nayi Dana sani,Farida tace kaje wallahi ka koresu irinsu ne suke yiwa Yaran Unguwa fyade,sune masu lalata Yaran Unguwa,Amma Manal tun a Kauye karuwa ce,Rannan ma tunda ta bar gida ba a sake ganinta ba sai bayan sati biyu,Baba ransa ya baci yace muje yarinya yau sai naci zarafinsu sai na Tara musu jama'a sai nasa Yara sun musu Atile da kasa da ruwan duwatsu,Gidan Baba Suka wuce ya sanarwa Matarsa komai itama matarsa ta dinga Salati Tace Bari na dakko mayafina da Ni za a je koresu shedanun banza. Lokacin Kuma Fuzail ya kalli Manal suna cin abinci tare yace kiyi min alkawari ko Mai wahala komai runtsi Zaki zauna tare Dani,ki min Alkawari ko a wanne Hali Zaki aureni,kiyi min alkawari baza ki sake saurarar wani Namiji ba ko waye sai Ni Daya sannan ki kular min da kanki,wannan gangancin taimakon da kika Yi Mana a zamanin Nan na yanda kasar Nan take ciki abin a yaba Miki ne,Amma daga kaina karki sake gangancin yin makamancin irin wannan taimakon ko da kuwa Mutanen karairayewa sukayi kada ki taimaki uban wani,daga kanmu an rufe Kofar taimako irin wannan,Manal tana Dariya Jin son Kai irin na Farooq. Ameer mamaki yakeyi Wai Fuzail ne Haka,Yana jinsu Yana cin Abincinsa,Manal Tace nayi alkawari gaba Daya Inshaallah,Nima kamin alkawari duk runtsi zaka so ni Kuma baza ka kula wata ba sai Ni, Fuzail yace Inshaallah nayi alkawari zanci gaba da sonki har abada Manal,ke mutum ce,ke abar a so ce,sai da suka Gama alkawarinsu sannan Suka cinye abincinsu,Naman ya dauka yasa a bakinsa tsakanin hakoransa ya tallafe kanta a hankali tare da sa Mata Naman a Baki Kamar wasu tattabaru,Basu taba yin hakan ba sai yau,suna taka tsantsan Amma sai ji sukayi an banko kofa an shigo gaba Daya da Yara da manya,kowa ya saki Salati,Baba yace ga zahiri na gani,Manal ya nuna da yatsa yace Allah ya Isa tsakanina Dake fasika,ai Manal tunda taga Farida tasan me zai faru,Farida ta kalli Farooq shekeke Tace kwarto ihuuuu anji kunya kwarto eho jama'a,Fuzail ya Kalli Farida ransa a bace matuka yace Wai me na Miki a rayuwa ne? Sabo da Ni talaka ne shine kike min Haka? Ribar Nawa kika samu yanzu Dan kin Sa an Mana ihu? Farida tace idan kunyi zuciya kuyi kudin Mana waye ya hanaku, wallahi duk Randa na auri prince Dina sai Kun yabawa aya zakinta a duk inda kuke a garin Nan,Manal Yan tarkacen kayan su ta Hado kaf ko tsinke Bata Bari ba tana Fitowa ta kalli Fuzail da Ameer tare da kyafta musu Ido,a fili Kuma Tace Baba ku fito Nima yanzu a Kofar gida Ina da shedar da Zan kafa Kuma wallahi idan na fiku gaskiya sai na kaiku kotu Kara an bi min hakki na,wallahi kunji na rantse kuzo muje na nuna muku abinda kuke zargi, Baba Bai tunanin wani abuba yace muje Naga shedar gantalalliya Allah wadaran halinki sai kin kafa sheda na gani Dan Ubanki,naci dake Ashe fasikai nake tallafawa,Manal aka biyo su yuuuu da Yara suna jira a bada Umarni su fara ihu da ruwan duwatsu,Suna fita Fuzail da Ameer Suka sulale Suka Sha kwana lokacin mutane gaba Daya hankalinsu ya koma Kan Manal. Manal tana tafiya kusa da titi tana cewa ku biyoni wallahi na fiku gaskiya Yara da wasu manyan har Farida Ana Binta yuuuuuu lokacin ma tuni Ameer ya tare Napep sun shiga inda Manal ke tafiya Suka nufo da Napep. Ai kafin su karaso ta arce da gudu da kayanta,Ihu aka dauka Ana jifanta Allah yasa Me Napep yaci birki ta shige Ana fisgo rigarta Fuzail ya rike ta sosai Yana yiwa me Napep Tsawa yayi sauri ai Kuwa ya fisga da karfi Saura kadan su kife Allah yasa Suka hau Titi kafin kace me sunyi nisa. Sai lokacin Manal ta saki Ajiyar zuciya tare da sakin kuka,tayi karfin Hali ta shiga tashin hankali da tsoro Allah yasa Basu ji Mata rauni ba,Fuzail lallashinta ya dinga Yi har tayi Shuru,sai da sukayi nisa sannan me Napep ya tsaya da Umarnin Fuzail,Ya kalli Manal cike da so,marairaicewa yayi tare da komawa Kalar tausayi yace My love ya Zama Dole yau mu tafi Kinga Dan Uwan namu yayi waya yace Yana garin Nan sun dawo shi da Iyalinsa,yace muje gidansa mu zauna tare kafin Nan gaba mu fara sana'a sannan sai mu koma Kauye na siyar da ragowar gonar gado na nazo muyi aure,na matsu Naga kin Zama matata,Zan samu na Kama gidan haya a daura Mana aure,Manal zata Yi kuka ya fara lallashinta yace ki koma idan Yayanki ya dawo zanzo na kaiki kiga Yan Uwana Dake Kauye da Kuma Dan uwanmu Wanda yanzu zamu koma gidansa da zama sannan sai na kawo kudin aure ko?,Manal tace na yarda da Allah na yarda da Kai Farooq Dan Allah karka yaudareni kasan Ina sonka ka dawo da wuri,yace Inshaallah,fita tayi da kayanta a katuwar leda ta Basu kayan gwanjonsu ta dauki nata sannan sukayi Sallama Hawaye Yana bulbulowa Manal Bata son rabuwa da Farooq dinta. Tace bazan yafewa Farida ba nasan makircinta ne,Fuzail Wayar Dake hannunsa ya Bude ya sa Mata wani sabon layi sannan ya Mika Mata Wayar ta karba,yace ki rike Wayar Nan Zan dinga kiranki a ciki kinji,Manal tana Hawaye da shesheka Tace to Kai Kuma fa? Haba Dan uwanmu zai bani wata,Tace to na gode Allah ya Kara arziki,Ameen ya furta,Ameer ya zaro dubu biyu ya Mika Mata yace ungo tun Rannan aka bani sadakarsu a Hospital kiyi amfani da su,Manal tayi godiya sannan suka Yi Sallama me Napep Yaja kenan Fuzail yace wait da sauri. Me Napep ya tsaya cak da sauri Fuzail ya fito ya taka Gaban Manal ya jawota jikinsa tare da Rungume ta sosai,Manal ta sake fashewa da kuka a jikinsa yace so kike Kar na dawo na aureki da wuri? Kinfi so muyi ta Zama babu aure? Manal ta girgiza Kai yace to kije gidanku ki jirani Zan dawo na aureki okay? Kai ta daga tana goge hawayenta Suka rabu shima Kamar yayi kukan. Allah yasa ka dawo da wuri na hadaka da Yaya na,Bafa Kauye Zan tafi ba Ina garin Nan ko sati bazanyi ba Zaki ganni. Suna rabuwa gida ta koma Direct tana shiga da shirgin kayanta Farida da Hajiya Suka dinga sheka uban dariya sabo da Murna,Ran Manal ya dugunzuma amma Bata su take Yi ba rabuwarta da Farooq itace ke damunta. Bangaren Farooq Kuwa suna barin Manal wasu dalla dallan motoci na Alfarma Guda uku suka shiga Daya biyu suna take musu baya har zuwa Guess House din da Suka Fara zuwa kafin su fito gari da farko,Machine din da suka Yi Hatsari Fuzail ya hango anyi parking nasa,Dariya yayi sosai Yana Fitowa ya nufi inda Machine din yake tare da Dan dukan machine din da hannunsa ya furta na gode ka birgeni,bazan bayar da Kai ba sai ga mutum me daraja,Ameer yace lallai ka zare Prince Fuzail,Ciki Suka shiga su biyu bedroom kowannensu ya zaba ya shiga shi daya,Ameer toilet ya fada ya shiga darje jikinsa kamar me. Fuzail Kuwa a bakin bed ya zauna tare da murtukewa ya dawo Fuzail dinsa na asali sannan ya cire uban gashin Daya saka tare da gemu da sajen Daya Kara a saman kan nasa,Kyawunsa zalla ya bayyana,Izza ta dawo da Gadara ya shiga wanka ya Dade Yana kalailaitarsa sannan ya fito,tare da Shiryawa cikin wasu kana Nan Kaya farare tas,Pencil jean da rigar me dogon Hannu Yar gajera,ya zuba kyau Kamar me gashin Nan ya Sha gyara Yana sheki,Bangaren Ameer Kuwa wata Jallabiyya yasa maroon, Lafiyayyen abincin da sukayi order Suka Fara ci suna Santi,Fuzail Kamar zai cinye har plate din yayi irin Hausar Manal yace yaushe Rabon duniya da ayyaraye,Kai talauci masifa ne just one week Zan mutu ahhh.....Dariya Ameer ya dinga Yi shi dai zai ga rigimar da za ayi kafin Fuzail ya auri Manal,Fuzail Naman Nan ya dinga ci yace kaza Dadi wallahi,Ameer ya rage tasa amma Fuzail ya dauke ya cinye kazar Yana Santi ya Dade Bai ci ba,yace Saura kadan idan na nayiwa mutum Baki ya kamashi sabo da Rashin cin nama,Ameer yace Kai dai ka sani Duk Manal ce ta koya maka iskancin Maganar Nan,badan Haka ba gidan Ubanwa kasan Wanda ya Dade Bai ci nama ba idan yayiwa wani bako ko tsinuwa tana kamashi?Dariya sukayi. Sai da Suka cika cikinsu tare da samun nutsuwa da dare Suka shiga motocinsu tare da komawa gida,Mai Martaba yaji Dadi da dawowar Dan nasa lafiya sai yaga yayi Yar kiba,Ameer Yana kasa a zaune Gaban Mai martaba amma Fuzail a kujera ya zauna shima ba ruwansa,Sarki yayi Murmushi tare da furta Fuzail Naga Kamar kiba ma kayi? Tunowa yayi da Abar kaunarsa Manal ya saki murmushi tare da furta ganin masoyiyata kullum ne ya jawo,Ido sarki Ya zaro tare da tambaya Masoyiya Kuma? Fuzail yace Yeah Dad na samu macen da nake so wacce Zan aura,Farin ciki ya Kama sarki yace da gaske? Sosai ma Dad Yar sila ce karama Allah ya hada mu sabo da haka zan kawota Nan gaba ta gaishe ka,Sarki yace Kai Mashaallah Amma nayi Murna wannan abin murna ne,Allah ya kaimu tazo,Jakadiya tana gefe,Sarki ya furta Jakadiya a sanar Matar da Fuzail zai Aura zata Zo gaisar da mu Nan kusa Inshaallah,Allah ya Kara yawan Rai magana Kamar ta Isa kunnen kowa cewar Jakadiya. Fuzail mikewa yayi ya fita,Ameer ma ya wuce gidansu,11pm Fuzail yayi Shirin bacci cikin kayan baccinsa masu Dan Karen tsada silk purple Bayan ya kwanta wayarsa me azabar tsada ya jawo tare da Danna Number layin Dake Wayar da ya bawa Manal ta rike. Manal tana kwance ita Daya ta kasa bacci in Banda tunanin Fuzail dinta ba abinda take yi,a fili ta Furta ko yanzu suna Ina oho,Addua ta Shiga Yi Allah ka tsare su,Allah ka Kai su gida Lafiya,Wayar ce ta dauki ruri sai da ta Bata tsoro sabo da Rashin sabo,Kawai dagawa tayi Dake ya koya Mata,Sallama tayi a nutse,Ido ya lumshe tare da yin Juyi a saman makeken bed dinsa,Naira darin data taba ajiyewa cikin Bra ta zaro zata bawa Me Napep Fuzail ya kwace ita ya dakko a cikin aljihunsa Yana Kare Mata kallo Yana magana a waya da Manal. Masu Sharhi Ina Matukar godiya wallah Kuna birgeni. AsmaBaffa [1/1, 10:24 PM] Sis Asma: 🧭🧭MAFARKIN FARIDA🧭🧭 IS DEDICATED TO DUNIYATA AAMNA FANS GP. 26-30 Official By AsmaBaffa Page naku ne Ummu Shahidah Ikeen Mama Hajjora investment Jamila sule Minerh Yar Albarka Maman Ashraf Zainab Abdullahi Rukeey a Bako Ummu Abba Alhamdulillah Salihu Ubaidat Haruna Zakiyya Bello Rukayley Muryarsa Manal taji da sauri ta Zabura tare da mikewa zaune, Farin ciki ya mamaye Mata zuciya sabo da Bata Yi zaton da gaske zai nemeta ba a tsorace take da mutanen duniya,Saita kanta tayi Kar ya Gane ta haukace a Kansa a nutse Tace Ina yini? Kunje gida Lafiya? Alhmdllh ya furta a wani yangance Kamar bazai magana ba,Manal a ranta Tace Izza ta motsa ko Kuma gajiya ce oho,tunaninta ya katse Mata ya Family naki hope Basu Miki komai ba?dama ai Kaine basa kauna tunda ka tafi Kuma ai Basu da damuwa Dani kayi Hakuri da abinda Suka maka,ba damuwa tunda ba kece kika min ba,murmushi tayi Tace yaya Ameer? Yana Nan yayi bacci kin ganshi kusa Dani,Hmmm Ina Dan Uwan naku da matarsa fatan dai sun karbe ku ba matsala,Fuzail yace bamu da matsala an Bamu masauki me kyau dakinmu harda Tiles da komai,Manal Taji Dadi ta tambaya da katifa? Katuwa ma harda katon Bargo ya Bata amsa,Yayi kyau,Yaushe zanzo zance to? Manal sabo da Murna Harda dunkulewa a saman katifarta Tace Saturday ko Sunday,Murmushi yayi Wanda sai da taji sautin har kwanyarta sannan ya furta is too far yayi nisa,to zaba da kanka,Wednesday zanzo Kinga yau saturday remain 4days,Allah ya kaimu. Bacci zan tafi yace,Allah tashe mu lafiya cewarta,Yace baki missing Dina ba? Missing.....Missing ta shiga tambayar kanta,yace bana koya Miki ba ko kin manta tuno Ma'anar tayi Tace oh na tuna Ina Yi Mana,to kice kina missing dina,Manal da shagwaba Tace to Wai Ni kullum kullum sai na dinga ta Fadin abu Ni Allah Kai zaka fada yau,Hausawa kanku Kato ne Wai Baku so namiji ya Gane Kuna sonsa da yawa,Ni fa ba Dan kasar Nan bane ya kamata ki sani Halina daban Ni duk irin wannan zurfi can ciki ban Saba shi ba,so kike wata ta fa'a min? Idan Baki fa'a wace zata fa'a? Manal ta fara dariyar Hausar tashi ba shiri tare da ce Masa to Bari na Fa'a, Nima ukku Nika hwadi makka aradun Allah gobe Jibi bani Sake Hwaddi makka,Fuzail yace ke Ameer yace Yar Fullo ce Hausar ma Baki iya ba sai ta daji,Manal a ranta Tace kaji Ameer Munafuki Ina ganinsa na Allah harda fadawa Farooq ta daji nakeyi Nima Zan dage na koyi ta birni wallahi na daina Zama Ana Bari na a baya ana min Dariya daga yau ta karfi Zan canja. Ina jinki Bacci,Manal Tace Ina missing naka to,Say You love me,I love you,Love you too ya Furta yace karki Bari na sake tambayar wannan sai na roka Zaki fa'a,Shuru tayi ya datse wayarsa Addua yayi tare da kwanciya bacci,itama Haka. Rugar Su Manal Majalisar su Belloti ta cika makil da matasa Yan Fulani suna ta shaye shayen Sigari,wasu Kuma suna cin Gyada suna Hira da ihu da dariya,gaba dayansu sun Tara Uwar Suma sun San Relaxer tayi wani yalo yalo kowanne da Kalar askinsa na iya shege,gashi kowanne da sandarsa a hannunsa ta kiwon shanu,Belloti ne ya fito sanye cikin wata koriyar Shadda rigar iya gwiya ta dameshi sosai Kam Kam a jikinsa Haka wandon ma Sai zip aka sa Masa a kafar wandon Shaddar shi a Dole gaye, gashinsa gaba Daya an kwalkwale ko Ina an bar wata Yar toliyar gashi a tsakiyar Kansa sai kace Shedan shi a Dole gayu yayi,Duk garin ba Wanda ya Kai Belloti wayewa da daukan wanka,Yana wulwula Sanda Yana fito da bakinsa ga wani katon karensa Baki wuluk Yana binsa a baya. Belloti Yana zuwa Suka tafa Daya bayan Daya sannan ya zauna shima a saman wani benchi kato,Belloti yasa aka yanko musu rake kowanne na Naira ashirin suna ta garza. Wani abokinsu lawi shima yazo ba ko Sallama yace Yaya Belloti wannan wankan fa Haka sai kace Manal tana gari,Belloti Yana gabzar rake ya cika bakinsa yace Ina cikin fadamar rake Bari tukun,sai da ya Gama sha Lawi ya sake cewa Belloti yanzu idan Manal ta samu Miji a birni tayi aure fa? Belloti yace Alqur'an duk uban Wanda ya aurar min Mata sai ya Gane kurensa, suna dariya wani Yahaya yace to idan me kudi ne fa? Belloti yace sai na jira Nima idan nayi kudi na kaishi Kara kotu na fadawa alkali ya aurar min mata ya sakar min ita ko uban waye komai kudinsa wallahi sai munyi Sharia da shi a kotu ko uban waye. Ja'e ne ya taho shima da wata addarsa ga Sanda Yana wulwulata Yana zuwa wajen matasan yace Wahala tazo fa,Wahala ce ta saka Riga da wando take yawo da kafafunta tana Tafiya,Wahala? Matasan suka Furta sun San Indai akace Wahala ta saka Riga da wando to akwai matsala,Ja'e yace Belloti Kawai ka Kara Hakuri,Belloti yace Kai Malam lafiya? Ja'e ya zauna a gefen Belloti ya fara tausarsa Yana Masa nasiha wacce Basu San dalilin wannan Nasihar ba,Ja'e Bai kulasu ba duk Kuwa da tambayoyin da suke Masa ko lafiya? Kafadun Belloti ya sake dafawa ya Furta shi lamarin Allah Haka yake idan Abu ba rabonka bane to fa baza ka samu ba Matukar Allah baiyi ba,ya Zama Dole ka yarda da kaddara Belloti, Ja'e Dan rainin hankali sai Hakuri yake bawa Belloti karshe yace kayi Hakuri kabar Maganar Neman aurenka na Manal ka canja Budurwa kawai. Jiya Baffa na matsa Masa sai ya min Istahara a kanka da Manal to dai cikin ikon Allah yace yanzu ma Haka wani ne a ranta ba Kai ba Kuma kasan Istiharar Baffa babu karya,Gaban Belloti ya yanke ya Fadi,tsaye ya Mike tare da Furta yau Istiharar Baffa tayi karya,tsafi dama yakeyi ai ba malamin Allah bane,ka taba gani Istiharar gaskiya anga Abu kururu? Ka fadawa Baffan naka karya yakeyi matsafi,Uban ma waye yace a duba min?nace a ayi min duba Dan Uwarku? Karma ku dauki wannan zance wahala data saka Riga da Wando wannan ita ta jiyo idan taga Dama wahalar ta saka Wando Jeans ma Ni ba ruwana Kuma wallahi ko waye sai munyi rikici da shi akan Manal, Amma yanzu bazan zauna jiranta ba na gano wata cika a kasuwa Ranar Juma'a Ina so farkon watan sabuwar Shekara Januware (January)ake cewa ko ta a watan Kuna ganina ku kirani da Masoyi sai watan Zan fara soyayya karshen shekarar a daura min aure na samu wacce Zan dinga kankamewa cikin dare kafin nayi kudi na dawo da Manal wajena,Dariya Suka dinga yi,Lawi yace to Belloti yanzu fa me zai Hana ka bi Manal can birni? Ina fama da ciki na da kyar nake iya ci da kaina Ina Ni Ina birni ai yanzu Budurwa tafi karfi na. Kasan mu sai Dole muke cin tuwo a kauyen Nan da kyar nake samun kudin shayi ma bare har nake rike wata,auren gata idan an maka sai dai fa a tukunyar cikin gida kuyi ta cin tuwo,matar tawa Zan dinga bawa tuwo ta lalace Ni da nake so ma Nan gaba na bar shanun Nan na koma birni,idan nayi kudi yarana kullum su Sha miyar dage dage da Mai Amma Nan Kauye sai dai a cika musu ciki da tuwo cikin yara duk ya kumbura kaga Yara Malam ciki Kamar Tulu ga jarabar Shan Madarar shanu cutar da shanu suke Yi wallahi itace take Kama yaran Fulani sabo da direct muke Shan Madara ba tare da an dafa ba,Ni Nan da Dan wani lokaci wallahi fecewa zanyi in tafi Neman arziki birni. Tafi da dariya suke yiwa Belloti,Belloti yace sai Birni Nan gaba cikin Kano Zan tafi ma gaba Daya na huta da Gulmar mutanen Kauye ga jahilci,Kai Lawi kana da Yan uwa ma a birni ga Maryam Nan Yar birni Dana ita ka so,Lawi yace tab wannan tafi karfi na Shan jini zata Yi lashe money ce Ni inda zuciyata ta mutu ai me kudi nake Nema Yar Birni Bazawara ko Yar shekara saba'in ce Matukar zata dauki nauyi na to tazo ga Lawi a Free,Bazan Mata kishiya ba,kana wannan dajin Uban wa zai ganka Allah Lawi ka auri Ade yafi maka yarinya tana sonka cewar Ja'e, Lawi ya dauke Kai gefe yace Aden banza ta min yarinya me zata min in Banda hauka,Nifa duk kyan mace Matukar jahilace bani ba ita sai wacce Kuma tayi hankali daga shekara ashirin da bakwai zuwa Sama irinsu nake so wacce bata da kunya wajen soyayya Ina shiga gidan Zata min zigidir ta kwalkwale min jikina da soso da sabulu,Wacce ta girmeni me iya soyayya,me tsafta Amma wannan matan namu wasu dagajaja zaka gansu,kana aura ka shiga Uku wallahi Kai da ganin mace dai dai sai dai a lahira idan ka samu na Aljanna,Ina yaro na bazan cuci kaina ba,Duk irin su Belloti Yan matasan Yara Wanda gaba dayansu baza su wuce 25yrs ba suna yawan zuwa birni duk wajen Hutu suna zuwa,takanas suke hada Yan kudadensu su Shiga birni wajen shakatawa a wasu state din zuwa sukeyi su a Dole wayayyu. Idan zasu tafi ko Sanda basa dauka sannan shaddoji suke dinkawa masu kyau suyi gayu sosai sabo da yaduwar wayar Hannu da kallon Finafinai duk ya jawo har Kauye yanzu sai kaga wasu da yawa sun Dan waye wasu ma baza kace a Kauye suke ba,Dan ma su Belloti a Riga suke sosai Amma Indai za a fita to fa dinki me tsada ake Yi a birni kuma,shi yasa a garin ake musu kallon Yan Iska wayayyu,sune Shegun gari,idan baka zuwa Majalisar su Belloti to baka hadu ba,Su Belloti suna ganin Yan Birni sabo da Haka Suka kulla aniyar Dole sai sun bar Riga Nan gaba shi yasa Basu da Aiki sai zancen kudi da matan aure,Iyayensu sunyi sunyi suyi aure Amma sunki shi kanshi Belloti da. Manal tana da kyau ne Amma yasan yafi karfinta a kauyen,Yahaya yace Kai Belloti kace badan Manal tana da kyau ba kafi karfinta ma,Belloti yace Fadi ka Kara yanzunma sai tazo Naga yanda ta koma Amma har yanzu Ni nasan nafi karfin Manal na fita wayewa Yarinyar tana da kyau ne Kawai Zan rufa Mata asiri,Dariya sukeyi sannan suka fara Alwala sabo da Magriba ta gabato basa Wasa da Sallah su Kam matasan da Dan iliminsu ba irin matan garin ba da Suka sa tallan Fura a ransu ba. Washe gari da safe Manal ita ce ta gyara gidan tare da tafasa ruwan zafi da Lipton da komai ta ebi nata ta bar wa su Hajjiya nasu,Farida suka fito dama Basu da kudin bread tunda sun samu Manal har sugar ta saka Haka suka eba zasu Sha,ga su Alhaqatu zasu tafi makaranta Basu da ko kudin break,Manal ta Basu kowa Naira dari cikin Yaran tace gashi Nan kudin Break,idan nace Zan siya muku Breadi to baza ku samu na break ba,tunda Kun kurbi Dan ruwan zafin ga na break kowa Naira dari kuci wani abin,Su Falaqi sai murna da godiya,Hajiya ta galla musu Harara tare da furta ku Bata kudinta ai muma Bamu rasa ba,Da gudu Yaran Suka fice sai makaranta,Manal ta sharesu taci gaba da safgarta. Fuzail Tunani yake ta faman Yi ta wacce Hanya zai fitar da Manal daga Talauci ya rage Mata wahala kadan ta yanda baza ta Gane ba Kuma baza ta tsargu ba,Ameer ya Kira a waya da turanci yace kazo Ina son ganinka,Ba a dauki lokaci ba Ameer yazo part din Fuzail,Fuzail yace Akan Yarinyar nan ne ya kamata na rage Mata talaucin Nan nasan yanzu tana can tana wahala Taya zata dinga samun wani kudin ba tare data Gane ba Kuma yanda baza taji komai a ranta ba? Ameer yace wlh Nima nayi tunanin hakan,Amma abinda za ayi Ni a ganina kawa zaka Yi Mata wacce baza ta Gane ba kaga kawar sai ta dinga zuwa wajen Manal ta Nan za a taimaka Mata kawai,Fuzail yace to wa za a saka? Baza mu hada safga da Yan gidan Nan ba kasan Gulmar masu aikin Nan sai su fallasa Abu ya kwabe,akwai Friend dita Shukrah tana Aiki a Hospital,Suma dai su Shukrah ba kudi ne da su ba amma tana Aiki sannan suna da Dan rufin asiri,Nima mutuncin da mukeyi kanwata da aka kwantar a asibiti ta kular min da ita sosai shi yasa muke Dan gaisawa ita zamu kaiwa wannan aikin a matsayin ita ce zata dinga taimakon Manal kafin ayi bikin,Bari Zan kirata idan tazo sai mu tsara yanda komai zai kasance. Da farin ciki Fuzail yace sai ta dinga Dan koya Mata karatu ma Sannan tana Dan Wayar da ita,Ameer yace Yeah ai Kuwa Shukruah Yar gayu ce ta waye da yawa,sabo da Murna Fuzail har da dukan kafadar Ameer Yana dariya,Ameer Dariya yayi yace Kai Mene Haka duk akan Manal din ne Allah ya yaye maka,Fuzail yace muje can Guess House a kirata please na matsu ,Ameer ya Mike Suka fita zuwa Guess House dinsa ,Fuzail yace Mata akwai munafunci wasu babu sirri sabo da tsaro ya dakko wani sabon hular gashin wani kitson Bob merly ya saka a Kansa me yawan gaske sannan ya Kara gemu da Sajensa tare da Manna face mask again duk Dan kar Shukrah itama ta Gane shi taje garin dadin zancensu na Mata ta fadawa Manal,Amma yanzu ita da me kitson Bob merly ta sanshi sannan Bata ga bakinsa da hancinsa ba bare Tace. Kamar Yanda Shukrah tace 15mnt ta bar Hospital da uniform dinta tazo Guess House din babu tsoro tasan Ameer sosai,Tunda tazo katafaren gidan take kalle kalle Kamar Yar Kauye sabo da haduwa da tsaruwa,Musamman da ta Shiga palon kamshi da sanyi ya Dake ta,tunda ta shiga ta gaisar da su Fuzail tunda ya amsa sau Daya tal ya maida Kansa Kan waya Yana latsawa har Suka Gama maganarsu da Ameer Bai ce kala ba,Yana Jin yanda Suka tsara komai da Ameer,shi kanshi Ameer cewa yayi Kanwar abokinsa ce Manal Yana so ya taimakesu amma Bai so ta Gane shine zai taimaketa,ita kanta Shukrah ninke ta sukayi Bata San komai ba,Ameer Kuma yace Kar ta nuna ta sanshi ko sunansa ma,Nawa za a biya ki? Shukrah Tace dan wannan aikin sai an biyani ai mutunci yafi kudi idan nayi fa Nima Zan samu lada wallahi ban bukatar sisi. Ameer yace duk da Haka zan dinga Baki kudin transport,Shukrah tayi godiya ta Sha wankanta cikin Uniform fari,harda farin Glass dinta,Chocolate ce kyakyawa da ita doguwa Amma zata Yi 25yrs ta girmi Manal nesa ba kusa ba. Tana ta tunanin waye wannan,sai Ameer yace wannan Yayana nane Sunansa Ammar, Shukrah Tace a ranta wannan a Haka Wanda ko arzikin kallo Bata samu ba Kuma yaki magana gashi wankan nasa na azaba ya tafi da Imanin Shukrah,sai taji ya birgeta taji tana wani sonsa a ranta tana son Namiji me aji ga iya daukan wanka gashi da gani kasan ba karamin me kudi bane ita duk da kitson Nan na Bob merly ya birgeta iya wankan Kawai ta siya,Addua take Ina ma zai so ta,ko Dan shi sai ta dage tayi aikin Nan ko zata samu ya sota sabo da yawan Mu'amula da su zai iya fadawa sonta. Ameer ne ya Bata dubu goma yace Taki ce Transport,sannan ya sake Bata 20k yace wannan Kuma na Manal kin Gane yanda nace zakiyi Mata kyautar ko? Shukrah tayi murmushinta me zafi Dan ta Burge Ammar wato Fuzail sabo da taga Ya kalli inda suke tsaye da Ameer,Suna gamawa Shukrah ta tafi abinta tana murna ita yau taga Miji tayi Gam da katar. Yanda Ameer ya Bata Address din gidan su Manal Nan ta wuce Direct a Napep,gidan ta shiga da Sallama,Hajiya tana tsakar gida tana wankewa Farida kayan sawarta su Masatura suna tayata,ganin mace da Uniform Hajiya ta Bata Rai tace Allurar rigakafin aka fara ne ko Allurar polio dince haka Baku da Aiki sai rabon maganin jaraba Gomnati Bata San ta bada kyautar Kudi ba sai magani,mu yanzu ba magani bane a gabanmu yawwa a Kara gaba Bama so,Shukrah ta Bude Baki da mamaki daga shigowa ko amsa Sallama babu,Tace Manal nake Nema Dan Allah, Farida tana daki ta saka waya a gaba tana ta kallon Hotunan Yarima Fuzail tana nishadi,Fuskarsa ta kurawa Ido Tace kudi ba karya ga kyau ga kudi wayyo Allah na Dan Allah kayi sauri kazo ka Fara zubar min kalaman kauna ai wallahi tun a waje basai anyi aure ba ko Jerusalem Dina kake so tuni Zan baka,tunani ne ya fadowa Farida me zai Hana tun yanzu ta fara gyaran jiki,gyaran Amarya ta fara Shan maganin Infection da maganin Karin ni'ima kafin Yarima yazo ta Gama haduwa tsaf tana Haka taji muryar Wata tana neman Manal,Jin ance Manal sai ta fito da sauri taga uban wace ke Neman Manal. Tana Fitowa ta kalli Shukrah Yar gayu tasan ma me zatayi da Manal ko a kawa, Farida ta kyalkyale da dariyar Mugunta tace Hala sata tayi muku? Nasan tunda nake ganin kudi a Hannunta sai dai sata ta koma,Shukrah ta dinga mamaki Yan Uwa suna Haka a junansu,dama Ameer yace ta kula da su,Shukrah Tace Dan Allah tana ina? Farida da sauri sabo da mugunta Tace muje na rakaki dakinta,Manal tana kwance ta fara bacci Ma taji Muryar Farida tace tashi Dan Ubanki anzo kureki,Manal ta Mike zaune a tsorace Idonta ya zazzaro ita tasan Bata da kawa a garin Nan bare wannan Yar gayu Haka ai Dole ma laifi tayi,Murmushi Shukrah tayi ta wani Yi acting kamar gaske Tace yanzu Manal Baki Gane Ni ba? Gaskiya kin bani haushi,Nurse ce fa Shukrah wacce kika taba Kai wasu marasa lafiya maza samari su biyu kin tuna? Manal ta tuna Sanda ta Kai su Ameer asibiti da sukayi hatsari Amma ita Bata Gane Nurse din ba,Dama Shukrah karya tayi a private Hospital take Aiki ba wata Manal data sani. Manal Tace ban iya ganeki ba,Farida dake tsaye tana Jin gulma Jin ance maza da sukayi hatsari an kaisu asibiti Nan tasan su Farooq ne da suka cuceta ai sai taja Tsaki sabo da tsanar da take yiwa Farooq tayi gaba abinta Bata son Jin ko sunansu,Manal Kawai murmushi tayi Tace wallahi na kasa tuna ki kiyi Hakuri,Shukrah tayi Dariya Tace ba komai dama Kawai kin birgeni ne ganin yanda kike da tausayi gaki da hankali yarinya karama Dake kuma shi yasa nace Inshaallah sai na nemi gidanku,Rannan Katsam kin fito siyen Abu Ni kuma Zan wuce ta layin Nan Naga kin shiga gidan Nan shi yasa nazo yau na tambaya Ashe ma Nan ne gidanku,Manal Tace Amma na gode lallai kina kaunata,da fatan Zaki Zama kawata? Shukrah ta tambaya. Manal da sauri Tace ba matsala na gode Dama bani da kawa ko Daya na samu abokiyar Hira,a wacce Unguwa kike? Shukrah ta fadawa Manal inda gidansu yake tare da cewa ta Nan layin nake wucewa idan zanje wajen Aiki Zaki dinga ganina akan lokaci,Manal tana murna tace to na gode Bari in kawo Miki ruwa. Manal tana fita Shukrah ta zare dubu Uku ta daga pillow din Manal ta Ajiye Mata dubu ukun ta zauna jiranta,Manal tana shigowa da pure water Guda biyu a leda Shukrah ta Mike Tace sauri nakeyi Kawata bani na Sha na tafi, Shukrah ta Sha ruwan da sauri sannan Manal ta rakata har bakin Titi ta dawo gida tana tunanin me zasu ci da dare dubu biyun da Ameer ya bata sun Kare a abincin Rana da kudin makarantar su Falaqi,Zama tayi tana tunani gobe da me zasu karya ga Yara kanana,da ace ma iya su manya ne da sauki Amma yaro karami Yan makaranta a barsu da yunwa ga yunwar makaranta,gajiya tayi ta Mike ta fito ta Iske sun Kuma Bata gidan da Yamma ta share ta gyara. Hajiya duk kudin da suke samu sai su Hana cikinsu su kaiwa Malam ko su siyawa Farida kayan kwalliya da gyaran jiki. Suna zaune Yara suna Islamiyya Manal tana Jin hirarsu da Hajiya suna gani Basu da abin da zasu ci Amma Hira sukeyi Farida tana cewa ya kamata Hajiya na fara gyara jikina irin na amare sabo da Kar yazo yace bikin Nan a kusa yake sonsa maganin Sanyi da Wanda zai Dan karawa mace lafiyar jiki ya kamata ace Ina amfani da su kafin yazo,Hajiya Tace af ya akayi basirar mu ta Kare ai ya kamata yanzu tunda ba kudi zanje wajen Yaya Sani ya bani ko dubu biyu ce a Nemo Miki maganin Sanyi ko kala biyu ne masu kyau ki fara Sha yanda da yazo ko gobe ne a shirye muke,Manal ta kallesu tayi Dariya Tace wallahi Allah ya kamata a kaiku gidan masu tabin kwakwalwa,asibiti ya Dace a kaiku a auna hankalinku. A duniya idan da a Film naji Ana Haka wallahi Zan zagi me film din ne zance karya ne,wani abin idan kaji a duniya sai ka rantse bazai taba faruwa a gaske ba,Amma sai kaga abinda yafi Haka ma yana faruwa a gaske mutane Kamar Basu da hankali idan suna wani abin,akan son zuciya da son kudi,son kudi duk ya haukata ku na tabbata yariman Nan da kuke so da ace talaka ne duk kyansa baza ku so shi ba,Amma sabo da kudi duk Kun maida kanku wasu zararru,Unguwar Nan sai gulmarku akeyi dangi da mutanen arziki ba Wanda Bai fada muku gaskiya ba kunki yarda,Mafarki har abin dogaro ne?,ke ba wata Waliyya ba bare ace wata Aya za a saukar a kanki,Dan Allah ku rungumi talaucinku mu dawo gaskiya mu nemi sana'ar Yi wacce zamu dogara da kanmu mu rufawa kanmu asiri mu hada kanmu, shirmen Nan mu daina mu zauna mu nemawa kanmu mafita Dan Allah Hajiya kece Babba ki daina wannan abin ke fa ya kamata ace kina Yi Mana fada kina Dora mu akan hanyar gaskiya,kece me Bamu tarbiyya Amma kin zauna Farida ta Gama lalacewa duk wata hira da kalaman Banza fada takeyi a gabanki Kuna Hira Kuna Dariya Kuna tafawa Dan Kawai kina da ya Budurwa,a kanki aka taba haifar yarinya budurwa,na tabbata abinda Farida keyi a gabanki ko da kawarta Ruma basa haka. Yarki ce fa,kowa Yana so yaga Dansa ya Zama na gari duk da nasan yanzu Haka matasan Iyaye ke Yi gani suke wayewa ce da birgewa ka haifi yarinya budurwa sai su maida ta kawarsu,duk Maganar da Uwa taga Dama fada take a Gaban yarta,suyi Hira su tafa duk inda zata je su tafi tare tana nunawa duniya Yarta ta girma tayi Kai Daya da ita,shigar banza da kayan shafe shafe duk ita ke Dora Yarta akai ko yaranta Mata,tana Alfahari da su,a Gaban Yara Uwa zata ci mutuncin mijinta Kuma ubansu,wasu su tayata kishi harda masu gaba da Iyayensu maza akan anwa Uwarsu kishiya,su hadu da Uwar a gallazawa kishiya da yayan kishiya azaba,su Hana ubansu kwanciyar hankali,shi yasa yarinya sai kaga tafi karfin Iyayenta yanda taga Dama Haka zata fadawa uwarta magana son ranta,karshe Kuma Uwar data lalata su itace zasu gagareta ta rasa inda zatayi da su karshe ita kanta sai dai ta Kai kararsu wajen Iyayenta kakanni idan suna Raye ko wajen danginta ko Dangin Ubansu ma ayi musu fada basa Jin maganarta sun gallabeta Bayan ita ta jawa kanta. Wallahi Hajiya kika sake abinda Farida sukewa Baba Yasin sai sun Miki ai gashi Nan kina gani ke Bata Miki wanki ba kin moreta a matsayin ke kika haifeta sai kece ma kike Mata wanki da guga da sauran ayyuka idan Baki Yi ba baza suyi ba Kinga kin maida su kazamai kuma laifinki ne,sannan duk abinda Tace shi Zaki Mata,ga Yara su Sa'iha duk basa Jin maganarki Nan gaba Zaki ga wulakanci kuwa wallahi kafin kowa yayi kuka ke Zaki fara yi mu Yan jaje ne,Iyaye Yara Suki yin Aiki idan anyi magana Tace idan sunje gidan mijinsu ai zasu Yi dole,Basu Saba ba ta Ina zasuyi Dole? yanda yanzu aka daina biyayyar aure,yanzu ke Farida ko kin auri Prince din Haka Zaki Masa kazanta? Nufinki akwai Bayi su zasu Miki komai? Ko shafe shafen naki zai kalla Kawai? Hajiya tunda Manal ta fara magana ta saki baki har wajen minti talatin Manal tana zazzaga musu fada, kowa yaji fadan Manal yasan gaskiya ta fada Amma Hajiya ta fashe da kururuwa Tace Manal ta zazzageta, Farida Tace sai ta Mata duk ta dakko tabarya,ganin da gaske sukeyi ta fece dakinta Farida tace ai Zaki fito ne wallahi ko Zaki shekara a daki Indai kika fito sai na fasa Miki Kai,Manal Taki Fitowa Haka suka kwana da yunwa rashin fitowar Manal sun San da Manal ta fito ko a shago sai ta ci bashi ta siyowa su Falaqi ko garin kwakwi ne da sugar,Su Falaqi sun Sha haushi yau rashin fitowar Manal. Da Sassafe Kuwa zasu tafi makaranta Manal tana daki a kulle ta hau gyara dakinta yunwa na cinta sai ko ta tsinci dubu Uku a kasan pillow sababbi dal dal,ko Bincike batayi ba Manal Tace baiwa daga Allah wallahi Allah ne ya ciyar dani,tana cikin murna su Falaqi Suka hau dukan Kofar Manal suna Manal zamu tafi makaranta ki fito,Manal tace ku tafi Mana Haka Kawai Anty Farida ta nakasa Ni da tabarya,Alhaqatu tace Bamu karya ba Anty yunwa wallahi zata kashe mu jiya Falaqi Kwana yayi Yana kuka,Manal Taji tausayinsu,Sa'iha Tace ki fito Manal tunda kina da karfi ki dauki Anty Farida ki nunawa Allah ki bugata da kasa,Dariya Suka bawa Manal Shegu Yara sunji wuya cewar Manal ta furta tare da Bude kofar. Ihu suka fara yeeeeeeee eeeeewwwwww Suka cika gidan,Hajiya ta leko da kanta tsakar gidan Tare da tambaya Nepa aka kawo ne? Falaqi yace Aunty Manal ce ta fito yanzu zamu ci mu koshi Yeewwwwwwww suka Kama Rawa da tsalle,Manal tana sani ta kalli Hajiya ta daga dubu Uku sama ta karkada su a Iska,Hajiya ta zaro Ido Tace bakya sana'a wallahi Sata kike Yi barauniya an koma satar kudin mutane. Falaqi ya shiga Kare Manal yace Hajiya Sana'a take fita Yi a kasuwa,inji Ubanka kullum Muna tare da ita a Ina taje Neman kudin? ka koyi karya shegen Kai Kamar randar kauye,Falaqi yace to tunda kullum Muna tare da ita a Ina zata sato kudin mutane tunda Bata fita ko Ina kince,Allah ne ya Bata mudai muje Anty Manal ki siya Mana dafaffe a gidan Maman Aisha, Manal tace yawwa muje a siyo Kawai ku tafi da abinku school sabo da karku makara,Falaqi da gudu ya kwaso kulolinsu na Yan makaranta suka fita gaba Daya,Gidan Maman Aisha babu abinda Bata dafawa na abincin siyarwa ko me kake so komai dare komai safiya zaka samu,Manal tace kowa ya zabi abinda zai ci,Suka zaba aka cikawa kowa Cooler dinsa sannan ta Basu Naira talatin kowa kudin Break Suka tafi school da murna. Doya da kwai ta siyo da lemonta,Ta gaji da Halin su Hajiya Bata siyo da su ba ta kyalesu ta dawo gida da nata,tana zuwa ta zauna a tsakar gida ta baje abinci da maltina,Farida yunwa ta fito da ita ko za a tausaya Mata,Itama Hajiya ta dinga zaga tsakar Gidan ko za ace gashi Amma Shuru sai taje daki ta fito ta shiga kitchen ta fito,ta wuce ta Gaban Manal ta zabga Mata Harara ta wuce,ta sake dawowa Tace Allah sawwake abinda za a ce wani ne zai baka,me zaka Yi da kayan wani,Nima maganina kenan Dana ke karba,Farida tayi Mukus ita dai tana so a San Mata,Hajiya ta kalli Farida Tace Yar Iska marar zuciya sai kwalalo Ido kikeyi ke da kike shiga har gidan Sarki ki zaga inda kike so ko a gidan Sarki baza kici ki koshi ba muma ki taho Mana da shi banza lusara,doya da Kwan ce Baki sani ba kinyi asara wlh. Farida tayi Shuru Kar ta fusata Manal ta hanata,Manal Bata kulasu ba sai ma kafa data harde kafa Daya Kan Daya ta daga gongonin Maltina ta tiltilawa bakinta tayi gyatsa me karfi Wai Dan suji tafa koshi,Wakar barmani coge ta fara Yi... sai dai tatashi nokai nokai sakarai Bata da wayo....muryarta ta Karo da karfi tana wakar sai dai ta tashi Nokai Nokai....Farida taja kwafa a ranta Tace Zaki sani Duk Randa na Zama Gimbiya Farida wallahi sai na tozartaki a duniya,Wayar Manal ce tayi Kara,Farida ta zaro Ido ita da Hajiya sai yanzu Suka kula da Wayar Manal,Farida ta taba ganin Wayar a Hannun Farooq ba shakka shine ya bawa Manal ita,wani bakin ciki ya Kama Farida Taya Manal zata rike Pop 3 ita tana fama da Vivo karama. Manal Wayar ta daga tana kwankadar Maltina,Farida ta bayan Manal ta koma Dan taga waye ya Kira sai taga an sa (Maganin kuka na)Dariya ta Kama Farida Manal tana cewa Hello Farooq ita Kuma Farida da karfi Wai Dan Farooq din yaji ta sunkuyo da kanta saitin Wayar tare da cewa Yar Kauye Kawai Haka ake sawa Masoyi suna Wai wani maganin Kuka na banza doluwa Ana My love,Honey, Sweetheart ke Kuma kina wani maganin Kuka na kinji kunya kinyi asara wallahi,Fuzail Yana ji radau a wayarsa yaji duk Maganar Farida,wani Sanyi da murna ta kamashi shine ma maganin kukan Manal wayyo shi Kam ya haye Ashe tana sonsa haka,ya dinga Murna da nishadi Farida tana ji Yana ta dariya ta waya Yana tambaya da gaske Haka kika sa? Manal tana tsoron zai kalleta Yar Kauye ta daure a kunyace Tace ae,Wow ya Furta I'm such a lucky Man,Baki Farida ta tabe tare da furta Jaki ta Kara gaba,shi baiji me Tace ba yanzu ma bare. Me kike ci ne Haka? Manal tana Dariya tace ai yau Allah ne ya jefo min kudi daga sama Ina gyaran dakina in fada maka na tsinci dubu uku a kasan pillow,Yan dubu dubu sababbi baka gansu ba Kamar Kar na kashe su,sabon kudi da kyau suke a Ido Amma Haka na fara kashe su,Jiyama nayi sabuwar kawa anjima Zan baka labarinta sunanta Shukrah jiya tazo,Fuzail yasan sakonsa ya fara zuwa yaji Dadi Shukrah ta fara Aiki,Yace to dubun ukun ya kika Yi da ita? Gashi Ina cin dadina da ita Bata fada Masa har kannenta da su Suka ci abinci ba sabo da Kar ya rainata da yawa ko taje tayi Abu Dan Allah ta zobe ladanta sai Tace ita kadai taci abin Dadi bayan ta karya,Yace Uhm Good kinji dadinki,Manal ta Mike ta bar ragowar abincinta ta saka Hijab suna waya tayi waje,Farida ba jira ta dauke ragowar ta lashe aka bar Hajiya sai hanji a ciki. Manal tana fita katin MTN ta siya na dari biyar a cikin kudin Tace da Fuzail Ina zuwa Kawai ta copying Numbers din katin a kasa ta rubuta Ina sonka ta tura Masa ta text,Sai ganin Kati yayi ya shigo, ya dinga dariya Allah sarki tausayinsa take ji talaka ne shima bashi da kudi. Sending back ya Mata abinta ya kirata Yana Mata fada shi baya so zai Fara sana'a Kuma Dan uwansu Yana Basu kudi,Manal Tace to Ni me zanyi da Kati tunda kana kirana,Nifa bana so na gode ban tura miki ba sai kece kina mace Zaki bani kudi karki sake turo min,Manal Tace to Dan Allah naji bazan sake ba Amma ka saka wannan Dana turo,Fuzail yaki yarda Ameer Yana jinsu yace Ni dalla bani na saka Nima naci irin kudin Prince,Fuzail ya kyafta Masa Ido Wai Kar ta ji,Ai Kuwa Manal Tace to bawa Ameer ya saka shi tunda na maka kyauta baka so ka watsa min kasa a Ido ai ya maka kyau Kuma Kar ka sake kirana munyi fada, idanba munyi fada ba ta kashe wayar tana cewa a bar katin ya gaji ya bushe a waya wallahi bazan saka ba. Dole sai Ameer ne yasa katin Yana dariya Yana tsokanar Fuzail kaga na me tausayi inyee Dan gata har Kati ake sa maka,Fuzail ya share shi kawai. Zuwa dare 10pm Manal tana dakinta suna waya da Fuzail da gwarancin hausarta tace Wai hadin gwiwa akayi da larabawa aka haife ka? Fuzail shima yace a'a mutum da mace Daya ne Suka haife Ni Zaki ce Wani Hadin gwiwa sai kace wani Business,Dariya Suka Yi gaba Daya tace kayi Hakuri ba nufina mutum da mutum ba Ina nufin Kai ruwa biyu ne Mamanka ko babanka ciki akwai Balarabe? Fuzail yayi Dariya yace ko Daya Haka Kawai Allah ya halicceni,Labarin Shukrah ta dinga bashi,yace kinyi Friend amma Banda fadar sirrinki ki kiyaye wasu matan Basu da hankali karki saurin yarda da mutum,to ai dama bazan saki jiki ba babu ruwana cewar Manal,Yace Good suna ta Hira a Haka suka Yi bacci ba tare da sun shirya ba. Bayan Kwana biyu Shukrah Bata Zo ba sai a kwana na Uku taci kwalliya ta sake zuwa da Yamma,Manal sanye take da wani tsohon lace dinta pink,ta ja Shukrah Suka shige dakinta,Shukrah ta dinga Jan Manal da Hira har ta Dan saki jiki sannan Tace Manal a rugar da kika Bari kinyi makaranta? Manal Tace a'a Amma na fara iya karatun hausa da Dan wani turancin ma,Shukrah tace to ba damuwa ki tanaji littafi da biro daga yanzu kullum na samu time Zan dinga shigowa Ina Dan koya Miki wasu abubuwan,Manal tace Kai Amma na gode Allah ya bada Lada,Tace Ameen,Shukrah tace akwai wasu Kaya Kala hudu Dana dinka,Amma telan ya min shirme yayi min Dinki karami gaba Daya baifi size dinki ba,telan Nan ya cuceni Zan kawo Miki su ki dinga sawa naga kina da karancin sutura gaki Budurwa ya kamata kema ki canja,Manal ta dinga Murna tana godiya harda Rungume Shukrah sabo da ta tuno Farooq zai zo zance zata Masa kwalliya sosai shi yasa take ta faman murna,Shukrah Tace harda takalmi da mayafi Zan hado Miki,Manal tace wayyo muje ki nuna min gidanku kawancen Nan naki Naga da gaske kikeyi,Shukrah ta dinga dariyar Manal duk ta haukace akan kayan sawa,Shukrah tace gashi an Mana Albashi harda kayan kwalliya Zan siyo Miki,Manal ta Bude Baki harda Hawaye Tace Dole muzo gidanku da Farooq Dina ya Miki godiya ta musamman,Shukrah tace au har saurayi ne dake? Laaaa ai na kusa aure jira nake Yaya da Babanmu su dawo za a kawo kudi,Shukrah Tace mashaallah na tayaki murna Yar uwata yanzu dai kawo min ruwa na sha,Manal ta Mike da sauri ta fice lokacin Shukrah ta sake Bude kayan sawar Manal Wanda ta wanke ta linke,cikin ninkin zanin atamfa ta sawa Manal dubu biyu. Bayan Shukrah ta tafi Manal tana gyara kayanta kudin suka Fado Amma wannan karon tsofaffin kudi ne tukuf,Manal tsoro ya kamata Nan take ta Kira Fuzail a waya tana kuka,tsoro ne ya kamashi duk ya rude Yana tambayarta lafiya? Tace kaga wani kudin na sake tsinta a cikin kayana dubu biyu,Fuzail ya sauke Ajiyar zuciya tare da furta kin bani tsoro wlh nayi zaton ko Baki da lafiya ne,Allah ne ya Baki karki ji komai ki kashe abinki,Zuciyarki ce me kyau Allah yake dafa Miki,Manal tana shesheka Tace nidai Kar nazo ko Aljani ne yake biyan Sadaki na,sai na ci kudinsa da yawa yace ya aure ni,Dariya ta Kama Fuzail da kyar ya Mata wayo hankalinta ya kwanta. Hajiya ta kwana da yunwa ta yini Nan fa Ulcer ta shigeta me karfi ta fara ciwon ciki da ciwon baya tare da zafin kirji,kwana tayi tana murkususu,Farida Suma ta cikinsu sukeyi da kyar Tace ki tashi muje wajen Kawu Sani a kaiki asibiti,Hajiya tana rike ciki da kirji tace Manal ce tayi min asiri na sani a samu a kaini wajen Malam Dan Haru shi zai min magani wayyo gadon bayana,Farida Tace Ni wallahi wajen Ruma zanje ta bani dari biyar nazo naci abinci sai dai ki jira tukun tayi ficewarta ta bar Hajiya su Falaqi suna jinya, sai da Rana sosai Farida ta dawo cikinta a cike ko wajen Hajiya Bata kalla ba Ganin Manal ta tafi raka Shukrah sai ta shiga dakin taga irin kayan da Shukrah ta kawowa Manal sababbi na sawa Takaici ya Kama Farida,Wayar Manal ta hango saman katifa,da sauri ta dauki Wayar ta dauki ragowar pure water ta samu ta dura ruwa a ko Ina na kafafen Wayar sai da ta tabbatar ruwa ya ratsa Wayar sannan ta goge jikin Wayar yanda baza a Gane ba ta fice. Ita Kuma Manal Bayan ta raka Shukrah Chemist taje ta kwatantawa me Chemist irin ciwon da Hajiya ke fama da shi,Ya hado Mata maganin Ulcer,ta tsaya ta siya Mata Maltina da Madara da abincin ci sannan ta siyowa su Falaqi ta dawo gidan har dakin Hajiya ta Kai mata,Wahala da yunwa ta ishi Hajiya ba shiri ta fara Shan kowanne maagani,Cikin Yan mintuna sai ga Hajiya ta warke,ta dauki abinci taci ta sha,Su Falaqi ma Suka koshi,Amma Farida tana zuwa Hajiya ta kalleta tace shegiyar ta karya tsafinta,Maganin Ruwa Gestid ta daga tace wala'allah a Nan ta Sako maganin taga mun ganeta shegiya har da siyo min abinci sabo da Kar na mutu na rataya a wuyanta,Falaqi yace Wai Me Manal tayi muku ne mu muna sonta tana kula da mu,Farida ta zuba Masa rankwashi,Sa'iha tace daga ya Fadi gaskiya,Masatura Tace Ni wallahi ma Nan gaba dakin Manal Zan koma da kwana,Alhaqatu itama Tace Nima Haka mu dinga koya Mata karatu. Manal Kuwa tunda ta duba Wayarta taga ta dauke duf,gaba Daya komai yaki Yi,batayi Hankalin budewa ta goge ba Kawai ta barta ta kwanta Haka gashi gobe Farooq zaizo zance ta Gama shirinta,shima Fuzail Yana ta Kiran Wayarta ya fada Mata zaizo fa Amma da dare Shuru Wayar Bata shiga ya rasa dalili Haka ya hakura zuwa da safe. Da safe ma Shuru Wayar Manal,Manal Allah yasa ta haddace number Farooq Kawai Wajen me shagon Kofar gidansu taje tare da karbar Aron waya ta Kira Fuzail,Shuru ba a daga ba,shi Fuzail ba sosai yake daga number da Bai Sani ba,Yana Gaban sarki yaji an dameshi da Kira Tsaki Yaja sannan ya daga,sai yaji Muryar Manal zumbur ya Mike tare da barin wajen memartaba sarki. Wace Manal? Masu Sharhi kunfi kowa birgeni,Ina sane da ku akwai special pages kowacce Bata Guda. AsmaBaffa AsmaBaffa [1/1, 10:24 PM] Sis Asma: 🧭🧭MAFARKIN FARIDA🧭🧭 IS DEDICATED TO DUNIYATA AAMNA FANS GP. 31-35 Official By AsmaBaffa Page naku ne UMMIE ~ZARIA MRS OM@R ASMAU SANI ABDULMOUMUNIBARIRA BILYN NAS UMMU JAFAR SADIYA GARBA SHESHE MAMAN AFRAH MUM KHADY Malam Rabiu Isa Wanda kowa ya sani da Malam shine cikakken sunan Baban Manal,Asalinsa yankin Nasarawa state ne can cikin wani kauyen Shagari,Su biyar Iyayensu Suka Haifa duka maza a kauyen,Malam Salahu Shine na farko sai Murtala,Malam Nasiru sai Malam Umaru Wanda Allah ya Masa Rasuwa,sai Mas'ud shima Allah ya Masa rasuwa,Saura su Uku Suka rage,kafin Iyayensu su Rasu ba abinda Suka gada sai Harkar malinta,gidansu kaf limaman kauye ne,kowannensu Yana da Almajirai Kamar yanda Suma daga almajiranta Suka Zama Malamai,Suna da Ilimi na Masu karatun Allo hakan yasa tun suna matasa Suka fada Harkar tsubbu,Suka shiga rigar Malamai Suka koma Harkar bokanci tare da kulla alaka da Aljanu Wanda zasu dinga Yi musu hidima Suma suna biya musu bukatunsu,kaf kauyen tsoron gidan lilaman akeyi sabo da an San Basu da Imani ko digo. Cikin ikon Allah Rabiu ya tashi da almajiransa ya bar Kauye ya koma cikin birni tare da Kama hayar gida shi da yaransa Almajirai daga Nan kasuwar bokanci ta bude a birni har ya mallaki gidan da su Manal ke ciki yanzu,Ana Haka Ya hadu da Hajiya Babar su Farida Zulai wacce asalinta Yar Katsina state ce itama gaba Daya tashi tayi ta tsincesu da danginta da yawa a Nasarawa,Tana da Yayye maza biyu sai sauran Yan Uwa,Iyayenta Kuwa dama basa raye a Hannun Dan uwanta ta girma Kawu Sani. Tallan goro takeyi a kasuwa Malam ya hadu da ita Suka Fara Soyayya har sukayi aure tare da Yan Uwansa Suma,Malam Baida Imani a lokacin,baya tausayin mace ga wulakanci gashi da son Mata,ko magani Mace tazo Nema Wajensa sai yayi Zina da ita zai Mata magani,sabo da Aljanun da yake Muamula da su sune suke sa shi hakan sannan bukatarsa zata biya. Ana Haka ya tafi Bauci Karin Ilimin bokancinsa a can ya hadu da Annatu Wato Hadiza Me tallan Fura,fara kyakyawa,tun daga siyen fura yaji shaawarta lokacin Kuma Zulai Wato Hajiya Shuru Taki Haihuwa alamar Bata Haihuwa. Yana auren Annatu Shekararta Daya ta Haifi Yazed sankacece fari tas Dake Annatu Fara ce kwal Haka Malam ma Yana da haske daga Nan Kuma Malam soyayya ta kare, sai ya tsani Annatu da jaririnta,ba Wanda ya tsana irin Yazed. Komai zaiyi sai yayi shawara da aljanunsa sunan Jariri ma su Suka ce a sa Falaqi, ranar suna ya sa Masa Falaqi,Annatu Tace wallahi sai ta canja suna Dan baida ma'ana suka dinga Fada Hajiya tana ji tana murna sabo da ita Bata Haihu ba,ba a Dade ba Annatu ta yanka tinkiyarta tare da cajawa Yazed suna ta sa Masa Yazed,Haka Yazed ya taso cikin duka,zagi da tsangwama wajen Malam sabo da Aljanu sun bada suna Anna ta canja masa. Bayan Shekaru Bakwai Hajiya ma ta samu ciki,murna Kamar tayi hauka itama tana samun ciki Malam ya tsaneta,bayan ta Haihu Nan ma Aljanu Suka ce a sa Mata Masatura,Itama Hajiya ganin an canjawa Yazed shine ta canja zuwa Farida,Malam ya dinga Bala'i yace sai ya koresu da kyar aka bashi Hakuri,Bayan wasu Shekaru Anna ta sake Haifo Manal,ranar Suna rikici ya hauke tsakanin Malam da Anna, aka sawa Manal Waqia da Umarnin Aljanu,Yazed da Kansa ya canja Mata suna Manal,Lokacin sai da Malam ya Kori Yazed daga gidansa ya koma kwana a masallaci,sai da ya kwashe watanni kafin Malam ya dawo da shi,duk wani aikin walaha Malam to Yazed yake sakawa har Yazed ya taso sosai tsakaninsa da Malam sai Harara,Kudin Makaranta ma Anna ke siyar da dabbobinta tana biya masa. Lokacin Aljanu Suka hanashi Saduwa da matansa na sunna sai dai matan banza kullum baida Aiki sai Zina da Mata iri iri,gashi duk irin asirin da aka ce yayi ba ruwansa aikatawa zaiyi,ya raba aure ba adadi,ya haukatar da mutane,yayi Abu munana iri iri Wanda kisa ne Kawai Bai taba kashewa ba,Hajiya gajiya tayi ta fara masifa akan baya Bata hakkinta har an kwashe shekara Biyu,ganin Haka sai ya koma amfani da Yatsansa Wai Haka zai biya musu bukata,Kowacce ranar kwananta to da yatsa zaiyi amfani,Annatu ta rasa Gane inda yasa gaba Ganin irin wulakancin da yake wa matansa Ganin Haka Hajiya ta tashi tsaye tace ai shima mutum ne Dole tsafi zai ci shi direct ta tafi gidan Malam Dan Haru Wanda taji Mata suna labarin iya aikinsa,tana zuwa Tace so take a juyo da Hankalin Malam gareta ya dinga Mata abinda take so,Ai Kuwa Aiki yayi Malam sai yanda Hajiya tayi da shi,ita Yana biya mata bukata Amma Banda Annatu da ta Zama aikinta gyaran gida da girki ta koma Yar aiki a gidan sun hade Mata Kai da Hajiya,Ana Haka Hajiya ita taci gaba da Haihuwa ita Kuwa Annatu shuru Sabo da baya ma Saduwa da ita,Katsam Watarana aka Kama Malam da yarinya karama Yar Shekara goma zai Mata fyade Allah yasa wasu maza a cikin Almajiransa suka Tona masa asiri sai da ya zauna a gidan yari na wata takwas,Bayan ya fito ya Dora daga inda ya tsaya ba abinda ya fasa,tunda Manal ta taso gwanin sha'awa kyakyawa da ita Fara kwal Hajiya ta tsaneta,Watarana Annatu ta shiga makwafta kafin ta dawo Hajiya ta durawa Manal Fiya fiya a kunne,Anna ta Iske Yarta ta sankame da gudu ta kaita asibiti yarinya tana Suma,Malam Kuma yace kwandala bazai biya ba,tunda Anna ta samu Manal ta warke ta hada tarkacenta da Manal ta gudu kauyensu,Malam sai takardarta ta saki ya aika Mata,Yazed yayi kuka ya gode Allah. Daga Nan Kuma Hajiya ta koma Kan Yazed,Yana Namiji amma har girki shi yakeyi a gidan,ga shara da sauran ayyuka,Idan yayi ma Bai huta ba Haka Malam zai bishi da zagi da duka,Itama Hajiya tana yi masa mugunta kala kala a Haka Yazed ya taso har ya girma,duk da Haka Kuma Yana Dan fita ayyuka iri iri idan ya samu kudi ya biya kudin makaranta ko Annatu ta siyar da dabbobinta tana turo Masa kudin a Haka har ya Kai matakin Degree Lokacin Hajiya tana da Yara biyar hakan Kuma Malam Aljanu Suka hanashi Haihuwa tunda ya bawa Hajiya wani ruwan Rubutu ta Tasha Bata sake samun ciki ba har yau,duk Halayen Malam Dana Yan Uwansa babu Wanda Bai Sani ba,ba a yabonsu ko kadan. Katsam Allah yajarabce shi da wata cuta wacce an rasa kanta,Kafafunsa basa Aiki,Haka wuyansa ya karkace gefe ga hannu ma ba sosai yake Aiki ba komai sai an Masa,magani ba Wanda basuyi ba,test anyi iri iri ance lafiya komai nasa,gaba Daya cutar Saida ta cinye arzikin da Malam ya Tara kaf Haka ta cinye na yan Uwansa,ga Harkar malitar tasu ta tsaya an daina yayinsu maganinsu ya daina Aiki kaf,gaba Daya sai Suka daina ta Dole,ga Talauci Yana Kara riskarsu Yan gonakin ma da suka rage Gomnati ta kwace,Ganin Bala'in yayi yawa Malam da Yan Uwansa Suka Fara Dana sani,kullum cikin nadama suke,Yazed Kuma ya gaji sabo da lalura akwai tausayi,Malam Salahu yace yazo da Malam Kaninsa a gwada Yi Masa karatun Qur'ani na sati biyu ko za a dace Suka tafi da Malam Kauye za masa maganin. Ci Gaban labari Fuzail da fara'a ya furta Ina kika Shiga Haka? me ya samu wayar? Manal tana wani murmushi Jin muryar Sahibinta harda lankwashe Murya Wanda Bata San ma tayi hakan ba ta furta Wayar ce jiya ta dauke duf nayi nayi taki kunnuwa na rasa dalili,yanzu wannan layin na waye? Fuzail ya tambaya ta furta Na me Shago ne,Kishi ne ya Kama Fuzail me ya hada ki da me Shago har da wani karbar wayarsa? to ba Kai Zan Kira ba shine hadina da shi kawai,Ana yin Sallar Magriba Zaki ganni a Kofar gidanku,Manal ta matsa gefe tana kasa da Murya cike da Jin Dadi tace kayi min kwalliya Shadda zaka saka min,Fuzail yasan an bashi Aiki sabo da saka shaddarsa baifi sau hudu ba a duniya,to Kawai yace,Tace Anjima Yaya Yazed zasu da dawo da Malam idan kazo sai ku gaisa,Fuzail yace Allah ya kaimu,me Zan siyo Miki? Ba komai gwara ka dinga Tara kudin Nan sai munyi aure ka siya Mana kayan abinci shinkafa buhu Guda nasan ma Sai mun shekara Bamu cinye ba,Dariya ta bawa Fuzail ita Bata da Aiki sai zancen abinci. Kannen Fuzail ne Suka shigo part dinsa su Hudu,Yan Mata biyu Na'ima da Fatima sai Maza biyu Yan matasa Hassan da Hussain,Duk sun Sha gayu suna zuba kamshi sanye da wasu arnayen yadika masu tsada,matan Kuwa wasu lace ne a jikinsu masu tsada,Fuzail Yana waya da Manal suna Kallonsa sai Dariya yake Yi,suka dinga mamaki su Basu San ma ya iya Dariya ba, Kallonsa suke Yi Kawai kamar sun samu Tv,Har ya Gama sannan Na'ima Tace Yayan Brazil wannan tayi sa'a ko wace Wai a Ina kuka hadu ne ko a London kuka hadu? Fuzail yace no a Nan take,Wow Yar waye Haka nasan ma Yar gidan wani kusan ce a kasar Nan ya sunanta? Fuzail ya fadada murmushinsa duk akan zai ambaci sunan Budurwarsa ya Furta Manall harda wani Jan L din,Fatima ta koma kusa da shi Tace Nice name yaushe zaka hada mu da ita ta Zama kawar mu? Fuzail yace me tsada ce sai an kusa biki Zan hada ku,wannan Kalar ba irin Taku ce ba ta manyan Yara ce,Huuuu Na'ima ta Furta Allah na matsu Naga irin Haduwar ta nasan ma muguwar Yar gayu ce,Fatima Tace me Ilmi ma Kuwa Allah yasa muma a London Muka Yi karatu mun Iya irin turanci nasu, Fuzail shi yasan me ya sani Kawai Hmmm yace,Hassan Yace Watarana zamu rakaka zance tun yanzu ya kamata na Zama Dan Gaban goshinta,Hussain yace nine me rike Mata jaka Yayan Brazil,Fuzail ya wani harde yana karkada kafafu Yana hango Kansa Manal ta Zama matarsa ma yace Wanne Dan Gaban goshinta zaka Zama Ni Kuma ta kaini Ina? A keya za a ajiyeni Ni ko a gadon Baya? Fuzail yace ji min yara so kuke ku kwace ta ku kuna a gabanta Ni ta maida ni Bayanta kenan, Su Na'ima Suka dinga dariya su dama suna son Hira da Fuzail zasu ci Dariya. Yau Farida da Rana ta shirya zuwa gidan su Ruma zata karbo kwancen kayan sawa,ta sauka a Napep kenan zata Dan shiga ta layin su Ruma a kafa sai ga Arnayen Motocin Fuzail sun Kai hudu ko wacce tana sheki da walwali masu tsadar gaske,sai binsu ake da kallo,Katsam Farida taga Number Fuzail ai sai ta hau dagawa Motocin Hannu suna wucewa tana daga musu Hannu tana washe baki tana Mijina...Mijina,Fuzail Kansa na kasa a mota gashi ta Sha tint Bai ma ga wata Farida na daga Hannu ba,Yau Kuma a cikin motar Fadawa masu kula da prince Tanko Yana ciki shine ya kula da Farida a gefen Titi tana daga musu Hannu,Dake Motocin a hankali suke Tafiya da sauri ya sauke Glass kasa tare da leko da Kansa ta window yace da karfi Faridaaaaaaaa.......na gani na gode daga Hannun ya Isa Haka Kar damatsanki su kumbura,Ganin Tanko ne da sauri ta sauke Hannunta tare da Jan Tsaki kafin ta tafi ma tuni Motocin sunyi nisa Amma duk da Haka Farida da Murna a ranta ta Shiga gidan su Ruma Baki Kamar gonar auduka. Manal shirin tarbar Masoyi akeyi da wuri ta wuce gidan su Shukrah Kamar yanda Suka tsara ,Shukrah tace tazo su yiwa Saurayin nata Samosa da Springrolls, Shukrah sabo da kirkin Manal da kudinta ta siyo kayan hadin komai,Itama Iyayen Shukrah da danginta zuwan Manal biyu kacal amma ta Shiga ransu,Maman Shukrah harda ita ta tayasu aka Yi da yawa yaji Hadi,Maman Shukrah tace idan Bai ci ba ki zuba Masa a Leda ya tafi da shi,Manal wacce ta koyi yanda ake abin itama Tace to,a gidan tayi wankanta sannan ta maida kayan jikinta, Haka su Shukrah Suka ebi nasu Suma Manal ta taho gida da abinta harda siyo lemo Cock da ruwa Faro. Tana zuwa ta ebarwa su Hajiya Nasu sannan ta ajiyewa Yaya Yazed da Malam sabo da sunce suna Hanya Suma,ganin Magriba ta kusa Manal tayi sallar Magriba yanzu ta iya Sallah babu gargada ta koyi abubuwa da yawa na Boko Dana addini ba laifi sannan ta Dan goge an fara samun canji zuwan Shukrah ya jawo. Cikin kayan da Shukrah ta bata ta dauki atamfa wata Brown and Black Yar dubu Uku da dari biyar ce Amma sabuwa duk wannan Shirin Ameer ne aka ce size ne ya yiwa Shukrah kadan shine ta barwa Manal,Dinkin Riga da skert ne,Shukrah Bata San Manal ma a Haka ake rainata Amma a jikinta tana da kauri kayan da kyar suka shige ta musamman wajen Kirjinta da Hips dinta ta cika su fam kadan suke jira jip ya Balle Kuma duk kayan kala Uku atamfofi sai lace Daya Haka dinkin yake Kai Daya,ta zuba kyau,cikin kayan kwalliyar nata da Shukrah ta Dan Bata ragowar nata ta shafa powder tare da zizara tozali kadan yanda Shukrah ta koya mata,Sai Maroon jambaki ta Dan shafa sama sama shike Nan ta hakura gudun kar ta Bata fuskarta,Dan Ragowar Body spray dinta ta Ajiye a gefe tare da dakko mayafin da Shukrah ta bata Guda Daya Baki da takalmi me Dan tudu Baki shima duk sababbi ne Amma aka rainawa Manal hankali Wai wani a kwance suke,Ita Kuma ganin kayan Yan Birni fes sai ta yarda. Ameer ne ya sa Fuzail a gaba Yana ta dariya an Kira tela ya Gama auna size din Fuzail zai Masa dinkunan Shadda da yadika,Fuzail ya zabo colors da yake so kala bakwai,Yace Masu Araha nake so,Yadin ya zabi gaba Daya Ishurunka Maraya Shaddar Kuma me mugun Araha Suma Ana gani anga na talakan Dan gayu,Ameer ya dinga cewa Talakan Dan gayu,cikin shaddojin masu Araha tela ya dinka Kala Daya wata dark Arsh shima dinkin aka Yi shi wani na takakawan samari dai Amma yayi kyau musamman anyi shi dai dai jikinsa cif cif,tela ya kawo kala dayan Guess House yace sauran sai jibi Zan Gama dinkawa na kawo,Ai Kuwa tela ya washe ya samu kudi a wajen Fuzail da yawa,Babu Wanda yasan me su Fuzail suke kullawa da Ameer, Ameer yace ka taso muje na saka a Taxi wannan gyaran naka ya Isa Haka kayi kyau,karka fesa turare sai Dan kadan zaka goga,turaren ma marar kamshin kirki ya shafa kadan,aka Dora sabuwar Hular gashi Amma wannan gashin Bai Kai na farko yawa ba Haka gemu da sajen ma kadan aka kara sai yasa Face mask Kalar Shaddar tasa,Kyan da dinkin ya Masa ya Isa sai dai me Araha ne, Takalminsa yasa normal Black Slifas yanda ba Wanda zaice Yana da kwandala,Bakar ledarsa ya dauka da sakon Manal a ciki,Ameer ne yayi Driving nasa zuwa Gefen kwalta ya tare Masa Taxi sabo da shi baya son Napep Bai iya hawansa ba sai Dole. Lokacin Farida ta fito da Kaya Niki niki a Hannunta tana gefen hanya gashi Ana wahalar mota ga dare Yana yi tana ta faman jiran Napep ko Taxi,Fuzail ya hangota a duniya baida wacce ya tsana irin Farida,tunawa yayi Yar Uwar Manal ce ko ya auri Manal sai ta dinga zuwa wajenta zumunci sai yace da Me Taxi ya tsaya ya dauke ta. Farida Bata lura ba tana ganin Taxi Tace da sauran masu jiran mota ku taho mu shiga waccen ai Kuwa aka ruga da gudu,Farida ta Fada mota abinta Kawai kayan nata ta Dora a saman cinyar Fuzail yaji uban nauyi,Murya ya canja yace Malama kin Dora min Kaya,Farida da bala'i ta kalle shi sai taga Farooq ne,wani tsanarsa taji tare da Jan mugun Tsaki sai da kowa ya kalleta,ko a jikinta tace ka tarewa mutane waje a Ina kake so na Dora kayan Nan motar Haya ce idan kayi zuciya ka siyi taka,Tunda baka da motar ai Dole kayi Hakuri da halin daka tsinci kanka Malam da Allah Miko min Daya Ledar Nan, aka Miko Mata ta sake jibga Ledar a Cinyar Farooq,Ransa ya baci ya kusa loosing Control Kawai ya danne da kyar,Driver da Kansa yace Amma ke Baki da tarbiyya shi yace a tsaya a dauke ki Ana wahalar mota amma sai ki Masa Haka a mutane banza dakikiya dalla fitar min a mota na fasa daukanki. Farida ta sake Jan Tsaki tace yo da ace nasan shine ma yace a dakko Ni ai bazan shiga motar ba,wannan banzar motar ma an fada maka Nan gaba wannan zata gagereni ne?kazo Nan da wata Daya nayi maka alkawari Ni Zan siya maka Motocin da Suka Fi wannan tsada na baka irinsu goma kaci gaba da haya a ciki kana kawo min balance,Driver ya Mata up and Down yace a hakan? Amma kike faman yawo a kasa da motar haya ke dalla fita Mahaukaciya gaja dake,Uwarka ce gaja ta furta tana fita a motar tana sani ta sa Hannu ta hankada Kan Prince Fuzail ba zato ji kake Kummmm....a jikin glass din Window, badan sumarsa ba da yau sai gefen goshinsa yayi kulu Allah yasa tudun gashin ya Dan tare kadan ya bige,Wajen ya Sosa tare da jinjina kai,Farida ta fice tare da banko Kofar da karfi,Driver ya fito Wandonsa 3qtr Yana sabulowa gaba Daya Rabin duwawunsa a waje yake tsabar tashanci shi ko Boxers baya sawa Haka yake barin Rabin Duwawunsa a waje,Matakan tsaro Indai Suka gani sai sun Masa nasiha Amma yaki ji,Haka ya fito tare da tsayawa a Gaban Farida yasa hannu a hantsar Wandonsa ya tattaro gaba Daya harda Sandar girman tasa yayi sama da su ya samu Farida ya kwada Mata Mari yafi biyar sai da aka rike shi da kyar amma har yasa kafa ya fatalar da ita gefe zai taka Mata ciki aka rirrike shi,Fuzail ya gyara kwancinyarsa a mota Yana kallo Yana Jin Dadi. A ransa yace Inama yarinyar Nan tasan waye Ni na samu nasa a kaita a garkame shegiya a prison na gidan sarauta kullum ta dinga kula da dokunan gidan Sarki gaba dayansu duk yawansu wallahi har wanka sai ta dinga musu tana brushing musu jiki. Driver ne ya shigo motar ya bar Farida a gefen kwalta tana tsala ihu wasu da Basu San me ya faru ba suna ta Bata hakuri aka sa ta a mota,a ranta tace wallahi akan Manal Zan Rama zaka gani yau Indai can zakaje wallahi Nima yau sai na Bata maka Rai shege da shaddarsa Yar Dubu biyar talakan banza. Driver Kuwa passengers suka cika a motar aka matse Fuzail Dan sarki Guda a lungu yana manne da Jikin Kofar mota numfashinsa Kamar zai dauke ya Saba idan a turai ne duk inda zaka je a taxi to Kai kadai za a dauka komai nisa,a Nan dinma Farida ce ta jawo masa wajen Kiran sauran mutane suzo ga mota. Ga goslow kafin azo ma ya Gama jigata a mota Shaddar tasa duk ta yamutse,Ana zuwa ya mikawa driver 1k zai bashi canji yace barshi Kawai,Driver ya dinga godiya ya wuce,da bakar ledarsa ya karaso Kofar gidan su Manal wacce lokacin ta Gama shirinta tsaf,Falaqi Yana waje ya Gane Farooq da gudu ya shiga gidansu Yana kwalawa Manal Kira ga Wannan mutumin Nan da kika taimakawa me gashi da yawa,Manal a fili Tace baiyi Aski ba kenan,Mayafinta ta yafa tare da lekowa ta hango shi Kuwa a gefe yayi wata tsaiwa ta manyan Yara a tsaye an harde kafa,Manal ita dai wankan Nan ya Gama tafiya da Imaninta Allah sarki Bata Raina ba ai ita gani tayi ma ya Gama kure karshen wanka a duniya,sai da ta Kare Masa kallo sannan ta fito gaba Daya tana takawa inda yake da kyar take tafiya sabo da Bata Saba da sa Kaya damammu ba,bayan Haka ma sun so suyi Mata kadan,Fuzail sai kallonta yake yanda ta zuba kyau Kamar a sace ta a fece,Shi Bai ma San ta Kai Haka ba sai yau,har kunya taji yanda yake Kare Mata kallo a ranta taji Dadi tasan ta Gama haduwa tayi kyau tunda ta Zama abar kallo a Wajensa da duk Wanda ya kalleta. Tana zuwa gabansa yace Sannu da zuwa Kareena Kapoor Yaya su Salman Khan suna lafiya dai ko? Dariya Manal ta dinga Yi tana boye Fuska Tace wannan ai tsokana ce. Daga soron gidan nasu ta shimfida musu Tabarma ya zauna shi dai Yana kallo ta kawo Masa kayan ciye ciye yayi mamaki dama ta iya irin wannan snacks haka,ta kasa magana sabo da kunya sai Dariya takeyi ita kadai ta rasa inda zata saka kanta,Yace ya akayi ne wannan murmushin fa? Manal ta sa Yatsa a bakinta tana ta faman gwigwiya,Hannu yasa tare da zare Mata Hannun yace sai kin cinye min yatsan Kuma? Dariya ta sake Yi tana daga zaune tayi kasa da kanta,Yace Ikon Allah,Ina kwana au Ina yini ta furta,I'm Good and you? Tace Alhmdllh,Kinyi kyau fa yarinyar nan,idan Baki aureni ba kika yaudareni sai mun koma makiya da ke,Manal ta kyalkyale da dariya tace Haba dai ai bazan yaudareka ba,Idan Malam yace bazai bani ba fa? Manal tace karma ka Fara Malam bazai hanaka Ni ba Indai Ina so,to a gidanku basa kaunata da wa Zan Kama kafa? Manal ta nuna kanta da yatsa Tace ai Kai ka Riga ka Kama dahir ba ruwanka da wani kamun kafa. Yace Farida fa Wai me na Mata ne? Karfa ta kawo cikas a aure na dake? Manal tayi yanda Yan tauri keyi ta Kai wani Suka gefe Tace akanka Zan iya sara Suka,Dariya ta bawa Fuzail Suka dinga dariya,a ransa yace kallo ya bar Ameer yau. Ledar hannunsa ya Mika mata,Tace Mene? Bude ki gani mana,tana budewa taka wata sabuwar Wayar Tecno spark 5 wacce ta ninka waccen tsada da komai,Baki ta Bude tare da tambaya Ina ka samu kudin? Na siyar da gonar gadon ai an tura min kudin shine naji Wayar Taki ta lalace na canja Miki wacce ta fita tsada,Manal tace to Kai Kuma fa? Shi Kuma ya nuna Mata wata Vivo karama yace ta isheni nafi damuwa da ke nafi so Naga matata ta fito,Manal Taji wani kaunarsa sabuwa, ta shiga jero Masa godiya da adduoi,wacce ta lalace ta Mike zata dakko Masa ya bi Bayanta da kallo yanda ta dame komai ya fito,Fuzail a ransa yace wow Zan huta,Amma wannan Shukrah ta dame min Baby da yawa za a rabawa maza a titi su gani Ina bazai yuwu ba Dole a Kara Size din Ashe katuwa ce haka. Wayar ta kawo Masa yace me zanyi da ita ki siyar da ita idan za a siya ki kashe kudin,Fafur Manal Taki yarda Wai sai dai ya tafi da ita Dole ya karba,Lemon ta Bude Masa ya karba ya Sha Yana cin snacks din yaji Dadi yace ke kika Yi? a Ina kika koya? Manal tace ai kawata ce Shukrah da Mamanta suka koya min,Kai ya jinjina yace wow yayi Dadi kina da brain,kaci da yawa Kai nayiwa akwai wani ma da yawa nayi zaka tafi da shi kaga sai Ameer ma ya ci da Dan uwanku,Thanks My love,Murmushi tayi Kawai yace Haka Zaki ce You are welcome,idan ance kinyi kyau kice Thanks,Manal ta amsa da to,Karar Napep taji a Kofar gidansu Tace Ga su Yaya Yazed Nan ma na sani...kafin ta rufe Baki taga keken Guragu Yazed ya turo Malam a kai,Manal Tace ba a Dace ba kenan,magani baiyi ba,suna shugowa sai taga Malam Yana sarrafa Hannunsa yanda yaga dama ba irin a baya ba,Manal mikewa tayi da sauri cike da kunya Wai tana zance da saurayi an ganta. Yazed ganin bako tare da Manal yayi mamaki ko a waya Bata taba bashi labari ba duk surutunta,Sallama Malam Yayi Fuzail da sauri ya zube gwiwoyinsa a kasa ya Shiga gaisar da Malam Yana Masa ya jiki,Malam ya amsa da fara'a da sakin fuska yaji Hausar Kuma ta saurayin Bata fita da kyar ma yaji wani abin,Fuzail Mikewa yayi tsaye tare da mikawa Yazed Hannu,Yazed ya karba da fara'a Suka gaisa ya Masa ya Mai jiki ya amsa da sauki,Manal tana ta murna Fuzail ma Haka ya samu Shiga. Manal ce tace Yaya Yazed yau baka rike min ko Hannu ba ka daina so na ta furta da shagwaba,Murmushi yayi kawai,Malam shi tuni su Falaqi Suka fito da gudu Suka gungura kekensa cikin gidan,Manal Hannun Yazed ta rike Tace Yaya kayi kyau Kamar ba Kauye kaje ba kalli yanda kayi Dan kumatu ta Kai Hannu zata taba da wasa yace Zan mareki,Uhmm Yaya baka min fada ba kaga Ina zance,Ya zanyi Dake Manal idan na hanaki zance Ni Zan aureki? Ciki ya shige ta bi bayansa zata tafi,Fuzail ya sa Hannayensa a hips dinta tare da jawo ta baya da sauri,Sai ga Farida ta shigo da kayanta fuskarta ta kumbura,taga shigowar Su Malam shi yasa Bata saurari su Manal ba ita ta tsaraba takeyi tukun Amma ta tabbata kafin Farooq ya tafi yau sai ta Kona Masa Rai. Tana shiga gidan Malam Kawai ta gaisar a tsaye tace babu Yar Ayabar Hanya ne? Ko Dan Orange,Sa'iha Tace Aunty Kinga Malam Hannunsa yanzu Yana komai Yaya Yazed ma yace Yana Dan takawa da kafafunsa kadan kadan,Farida tace Good Haka ake so Ina tsarabar? Harara Malam ta gasa mata tayi Shuru. Hajiya Kuwa ta rasa inda zata sa kanta sabo da Murna Dama ita kullum Sha'awa ce ta dameta gashi Malam baya nan shi yasa take murna tunda ya dawo zai biya Mata bukatarta ba Wai lafiyarsa ce ta dameta ba, Manal tasan yau ta Gama tafiya da Imanin Fuzail yanda yake nacin kallonta, yace je ku gaisa da su Malam sai ki dawo,Kida sukaji ta cikin gidan Farida ta kunna Blootooth speaker a dakinta ta cika gidan,Malam yasan ko yace ta rage baza ta rage ba,Yazed ma ko ta kanta baibi yasan Bata Jin magana Manal ta Mike tare da juya baya zata shiga gida abinka da karamin gida sai kidan ya cika ko Ina har waje Kamar kayi rawa,Manal kidan taji me Dadi gashi yau a cikin murna take step daya tayi tare da juya hips dinta a Gaban Fuzail tayi cikin gida ko juyowa Bata Yi ba,Fuzail Kansa ya Kama kaikayi sabo da yanda Manal ta tafi da Imaninsa ya nutsa a hannunsa a cikin sumarsa me uban yawa ya Sosa sai yaji Kamar Bai Sosa ba ya sake sosawa Karo na biyu sai lokacin ya tuna Ashe hular gashi ce a kansa,Murmushi yayi tare da daukan ruwansa me sanyi ya kwankwada ji yake kamar Kar ya tafi ya bar Manal. Dakin Malam ta shiga tare da durkusawa ta sake sabuwar gaisuwa Tace Malam ya jikin? Malam da fara'a yace Alhmdllh ai Hannuna yanzu Ina sarrafa su sosai sannan tafiya ma Ina Dan takawa kadan me maganin yace a hankali Zan dawo dai dai,Manal ta dinga Murna,Baba yace Manal Ina kika samo wannan me gashin Haka? Bai Jin Hausar ma tamu fatan ba Arne bane? Dariya Manal tayi a kunyace tace ba Arne bane Malam Dan Niger ne yazo Nan na Dan taimake su ne lokacin da sukayi hatsari shine muke mutunci,Malam Yayi murmushi yace Uhmmmm a Haka sai na ganshi Kamar Yana da nutsuwa da sauri Manal tace sosai ma Sai ka zauna da shi ma,ai kasan Malam wallahi Hankali ne da shi,Ni Indai bana kirki bane ma ai bazan kula shi ba,Malam yace gashin nasa ne yayi yawa,Manal tace yo ai liman ne a unguwarsu Malam,Dariya ta bawa Malam yace a Ina kika sani? Kuma Liman ne zai hada Suma a Kansa haka? Yo Malam ai koyi yake da Larabawan Madina,Malam yace Hakane dake a Madina aka haife shi ko? Kunne Manal ta Sosa tace idan an tashi auren ba sai ayi Bincike ba kuji,Baki Malam ya bude yace au kika ce mutunci kukeyi, Malam Allah mutumin kirki ne ko a addini ka kirashi kaji sai Kun tafka mahawara da shi nasan ma shi zai lashe Mahawarar, Ma'ana dai kina sonsa Ko? Karatun fa? Nayi ko secondary ce a dakinsa bayan aure sauran jami'ar na karasa abata a kitchen,Malam yace dama na lakanci bakya son Ilimi Manal mazan yanzu wallahi idan Suka lallaba Suka kaiki shike Nan kin Zama nama,Mikewa Manal tayi Tace Malam ka huta kayi wanka kunyarka nake ji ni ta fice fit Dan Kar ma ace ta hakura da Aure. Tana fita taci Karo da Yazed ya gasa Mata Harara Dariya tayi tasan zancen ya ganta tana zance yafi so tayi karatu wajen Fuzail ta koma abinta Suka ci gaba da Shan Hira,Fuuuuuuuu Farida tazo ta wuce su sanye da Hijab dinta. Tana fita wajen wani tantirin abokinta Me suna Yahaya Uban daru ta je, Hannu ta Mika Masa Suka tafa a bainar jama'a ga hasken wuta a wajen,Yahaya Yace Yan Mata ya akayi ne? Akwai labari uban daru Zo mu wuce ta wani dafa kafadar Yahaya suka Yi gefe can Suka Gama zancensu suna Yi suna dariya suna tafawa,Farida ta koma gida abinta 9pm Fuzail ya karbi Snacks dinsa zai tafi gida sun fito da Manal zata raka shi Yahaya Uban daru me takama da Rashin kunya yazo har Gaban su Manal ya tsaya Manal ya kalla tare da kashe Mata Ido daya Baby ya akayi ne,Ran Manal ya baci ita Bata sanshi ba ma,Tace na sanka ne?Murmushi Farooq ya saki yasan Farida ce Kawai ta hada,Fuzail ya kalli Yahaya yace Kai Kuma fa? Yace Yahaya kenan ko baka taba Jin sunan ba? To suna ne Wanda Allah ne ya rada shi da kansa,Ya fadawa Annabi zakariyya zai haifi da Dan Kuma sunansa Yahaya, Fuzail ya danne Dariyarsa yace to ai ba yahayan gaskiyar bane,ai ba Kai aka radawa ba mutum me daraja aka radawa,Wanda aka radawa sunan daban Kai photocopy ne, a photocopy din ma Kai photon-photon-photon copy ne sau dubu dari dari ma na gaske kuwa,Ba Manal ba Har Yahaya Dariya ya koma Yi Kamar me,Ba musu yace gaskiya ka fada tunda a wancan zamanin Ana ta yin masu suna Yahaya na kirki suna shudewa har zuwa wannan zamanin da muke ciki Kuma Ni a cikin wannan zamanin ma cikakken Dan Iska ne ban gaji me sunan ba,Manal tace Kai ka sani Kuma. Yahaya Uban daru yace shike Nan ke Manal Saurayinki ya bani Dariya na hakura na bar masa,Hannu ya mikawa Fuzail,Fuzail ya Mika Masa Hannu Suka gaisa yace kayi Murna yaro da kasan waye yau sai ka kwana baka Yi bacci ba,Yahaya yace karka min kuri Malam Dan na hakura ka samu bakin magana,kasan me aka turo Ni nayi Kuwa? Fuzail yace sai ka fada. Yahaya yace cewa akayi nazo Kawai na rungumeta a gabanka, Kawai kwar jini tayi min kaima Dana kalleka naji idea ta gaba Daya ta gudu,Fuzail yayi dan gajeren murmushi yace Allah ya rufa maka asiri baka aikata ba wallahi kaji Ina cewa rantsuwa ko sai kayi Prison,batar da Kai zanyi sai an manta da Kai a duniya,Dariya Yahaya yayi Yana ganin Karya ne kuri Kawai Fuzail keyi yace shegiya karyar samari ba a Gane mun iya karya sai Muna Gaban Budurwa wannan karyar taka ta hau wallahi Ni ka Zama abokina ma daga yau ga Hausar taka sai a slow Wai Ina cewa Rantsuwa hhhh uban daru ya sake dariya,Fuzail Kuwa ko murmushi baiyi ba Kallonsa Kawai yakeyi,Yahaya ya sake mikawa Fuzail Hannu Suka tafa yace shege mutumina da Allah Indai kazo ka tabani ko ta wajen zamanmu ne ka gashi can muje na nuna maka wajen, wallahi kayi min da gaske nake ka birgeni Haka Kawai naji kayi min,Fuzail yace na gode Yana mamaki yanda ya girmi Yaron amma sabo da ya ganshi ba kowa bane harda wani maida shi sa'ansa Wai shege mutumina,Kai ya girgiza Kawai Manal ta Masa rada a kunne kayi Hakuri,shima da rada yace Soyayya ta jawo min Ina cin ubana a garin Nan Gaskiya,Dariya suke ta yi,Yahaya yace style din gashin Nan naka ya birgeni kaga Nawa Ina ta tarashi Dan banza Taki taruwa gaba daya,Gaskiya wankan Sumar Nan taka yayi Nima irinsa zanyi Verysoon,Fuzail ya tsaida Manal yace koma gida to can maza ne,Kana zuwa gida ka kirani kaji?yace to Kuna da wuta kinsa Wayar a charge? Tace ae tare da juyawa tayi gida abinta. Shi Kuma Suka tafi da Yahaya,suna tsaye zai shiga taxi Motocin Maimartaba sarki sukayi parking da sauri kusa da Fuzail ko a jikinsa yasan babu Wanda zai Gane shi,Yana mamaki me Sarki zaiyi a Nan sai yaga wasu Motocin Suma da yawa sun tsaya Gaban Motocin sarki Sai lokacin ya Gane Ashe Babban Aminin Mai martaba ne Gomnan Kano,Yahaya yace Uhm Harkar ta manyace Allah ya Isa kudin mu a kasar Nan ba Wani me gaskiya Kawai zaluntar mu akeyi. Kaga Tsinannun sarakunan Nan Suma mugun yashe kudin kasar Nan sukeyi,ai ba azzalumai irin sarakuna wallahi daga su sai yayansu,gasu da tsumulmula basa kyauta Yan Bura.....Fuzail Yana ji yace ai Basu da kirki Sam,Yahaya yace ae Mana Yan Iska asararru muna fama da yunwa kalli Motocin da suke Hawa matsiyata,gasu duk mazinata ne manema Mata sai bariki Suka iya,Fuzail yasan har ubansa aka hada sai yace a dinga Yi musu Addua dai yafi,Uban waye zai Bata lokacinsa wajen Yi musu addua? Yau dan Uwa da kyar Muka ci abincin Rana Ni da Kaka ta,Kaga Sai nayi sati ban rike dari biyar tawa ba,ba Dole mu haukace ba mu tada Hankalin kasa,wallahi Dole na Shiga kwacen Wayar mutane a titi,Baki Fuzail ya Bude yace Amma kake zagin shugabanni bayan kaima bana kirkin bane? Dan Uwarsu ai su suka koya Mana,Ni wallahi ma duk nafi tsanar Yan masarauta musamman wannan Sarkin namu ya fiye son Kai,daga shi sai yaransa,Shi idan ba Wani bane ma a kasar Nan ko Mu'amula bayayi da mutum bare taimakon talakawa sai dai a siyar Mana da filaye da gonaki yaransa su Shana daga shi sai su,Haka yaransa Yan Iska ance basa ganin kowa da kima sai Dan sarauta,su duk kudinka ma Matukar baka gaji sarauta ba babu ruwansu da mutum. Fuzail yace Allah? Wallahi cewar Yahaya ai wani Dansa da aka Haifa a turai ko Fuzail yake ko wa? Shi ance Daban yake ba ruwansa da wannan Sarautar da wani iyayi,safgar gabansa yake Yi kawai ko Sarkin ma Bai Isa yasa yayi wani shirmen sarauta ba,ba ruwansa guy din Yana birgeni kaga dai ban taba ganinsa ba ko? To Ni labarinsa Kawai yasa naji ya min a rayuwa,Kai da Zan ganshi ma wallahi sai mun gaisa da shi Dole duk yanda zanyi mu gaisa sai nayi Hannu da Hannu da shi,Fuzail a ransa Yana ta dariya sai ya mikawa Yahaya Hannu yace mu sake gaisawa ai gani a madadin Dan sarki,Yahaya ya sheke da wata Dariya yace Kai dalla matsa wa yake takai Kai Nifa wankanka ne Kawai ya min sai fatarka da gani kana kula da ita,Amma ka Isa ka Kama kafar Fuzail. Fuzail Yana dariya yace wallahi karka sake cewa wanka na ya maka ko skin Dina sai kace wani Dan Gay dan Luwadi Zansa a maka duka,Yahaya yace a'uzu iskancina Bai Kai Nan ba wallahi ba nufina kenan ba Kawai Ni ka Gane Ina son Dan wanka ne ba Wani Abu ba,karka Bata min Rai da Allah Malam,Fuzail ya sake Bude Baki da mamaki yanda Yahaya yake cin ubansa a ransa yace Bai San waye Ni ba babu komai. Suna Haka sai ga sarki da Fadawa an lullubeshi zai shiga mota,Yahaya yace kalli da Allah asararru sai kace wani Allansu aikin banza zo mu matsa baya yanzu Fadawan Nan sai suzo su fara shaudawa mutum Bulala akan mun tsaya kusa da sarki,ai kafin Yahaya ya rufe baki Kawai sunji ruwan Bulalu a jikinsu ta ko ina Musamman Fuzail da yaki guduwa,Shi Yahaya tuni ya fece,Fuzail Kuwa Ana ta tafka Masa ruwan Bulalai ta ko Ina,Kuma yaki guduwa,Har Allah yasa sarki ya gani da sauri ya sa dogari ya musu magana su daina,aka dinga musu fada,Sarki ta Glass window na motarsa yake ta faman kallon Wanda fadawa Suka rufe da duka,ikon Allah ya furta kaga wani Kamar Fuzail Dina,Kai lamarin Allah da yawa yake,Shi wannan ya Tara gashi ne Kawai gashi talaka Amma komai iri Daya har dirin da yananyin skin din,sarki kasa daurewa Yayi yace a Kira Masa Yaron, Dogarai Suka zo gabansa Sarki Yace ayi maka Iso dai dai lokacin Kuma ya tare Taxi ya shige abinsa yayi tafiyarsa ya barsu Nan sabo da takaici. Yana motar Yana masifa sabo da zafin bulalar doruna ta ratsa Fuzail yace ai Dole a zagi Sarki wallahi banga laifinsu ba,wannan wanne irin zalunci ne,shi talaka a kasar Nan Baida yanci, bayansa ya Sosa yasan ma an fasa Masa baya da duka duk manal ce ta jawo min ya Furta Yana tsaki yau ko na koma bazan kirata a waya ba wallahi sai gobe,ko ta Kira bazan picking ba. Sarki Kuwa a ransa baiji dadin rashin zuwan Saurayin Wajensa ba,yaso ya Masa Alheri me tsoka sabo da Kawai sunyi Kama da Dansa,Kuma yaso ya bashi Hakuri sabo da yayi Kama da Dansa sabo da son Kai irin na sarki,idan baiyi Kama da Dansa ba shike Nan sun daki banza kenan. Manal ita Kuwa Yazed Bai Mata maganar Saurayin ba Itama Bata Masa ba,da dare tana ta jiran Kiran Fuzail amma Shuru,tsoro ya kamata lokacin Fuzail Yana gida ya shiga Toilet Yaga yanda jikinsa yayi rudu rudu da bulalar Dogarai,jikinsa ya gasa Yana ta Jin haushin sarki da Manal yace laifinsu ne,Manal ta jefa shi a halin canja shiga,shi Kuma sarki baida Adalci Bai San darajar Dan Adam ba. Wanka yayi da Sallah sannan ya kwanta a makeken Gadonsa ko Riga Bai sa ba sabo da Kar bayansa ya sake rurucewa Haka ya kwanta,lokacin Manal tana ta kiransa a waya yaki dagawa Yana Fushi da ita. Wayar tana ta Kara ya kalla yace baza a daga ba kin Sa mutum sai wahala yake Sha Ana ta dukana tunda na fara sonki dai dai ranar da bazanci zagi da duka ba,abin haushi yau Dogarai yarana Yan aikina da Hannunsu suka zaneni a gefen Titi Gaban mutane,ai na ganeku su Tanko ne zaku Gane kurenku wallahi bari komai yayi settling zaku San kun Zane Prince. Manal ce ta sake Kira ya kalli Wayar yace baza a daga ba aikin banza ya juyawa Wayar baya,har 1am Manal ta kasa bacci ta Hana Fuzail bacci da nacin Kiran masifa sai taji ko lafiya,Gajiya yayi ya daga tare da kumbura Baki Wai Fushi yake Yi Kamar Yaron yaye yace Hello....Manal Ajiyar zuciya ta sauke tace wallahi hankali na ya tashi kaje gida lafiya? Fuzail Direct yace a'a ba lafiya naje gida ba,Ido ta zaro me ya faru?yace Yaran sarki ne akan sarki zai Shiga motarsa suka Hadar min da zanewa, Manal ranta ya baci tace Allah ya tsine musu tsinannu Shegu har Sarkin Azzalumi,in Banda zalunci Kawai sai yasa a zaneka me ka musu aikin banza aikin wofi Ni wallahi shi yasa ko me Unguwa bana so wani Nawa yayi sabo da zaluncinsu,Fuzail yace idan kika samu Dan sarki fa zai aureki nasan guduna Zaki Yi? Manal da sauri Tace Dan Allah rufa min asiri Dan Sarkin banza ina da Kai wa yake ta wani Dan sarki,Kai Nifa irin wannan biyayyar ta gidan sarakai bazan iya ba,Ni Allah ma ya taimakeni Mijina Bai da hadi da azzalumai,Ni wallahi kasa Sarkin Nan ya Gama sire min ko motarsa na gani sai na zagesu. Fuzail yaji za a zagi babansa yace karki zagesu ba ruwanki ko so kike ki zama Farida kema? Ba Haka na sanki ba,Manal Tace to Kawai sai su zane min Kai,Kar dai ki zage su na fada miki,to shike Nan tunda kace a kyalesu,Hira Suka ci gaba da Yi har 2am Yazed ya fito zaije fitsari yaji Manal tana ta waya,Kai ya girgiza yace sai da safe zanyi maganinki Manal Naga canji Zaki amsa tambayoyinki idan da Rabon kinci duka ne to. Sai bayan sun Gama Wayar sannan Fuzail yace Sarki ba ruwana Kai ka jawowa kanka gashi Nan surukarka ta zageka baka sani ba,Ni Kuma bazan hanata ba tunda Kai ka jawo,Haka da safe Ameer Yana zuwa wajen Fuzail ai ya bashi labarin dukan da yaci da komai ma har abinda Farida da Yahaya Suka yi,Ameer ya dinga dariya kamar mahaukaci. Fuzail Kuwa wanka ya dauka na karshe cikin kana Nan kayansa Brown and white ya zuba kyau gashinsa na asali Yana uban sheki yasha wani Aski na gagara,cikin Fushi Ya wuce part din Maimartaba Yana zuwa ba ko gaisuwa ya dinga masifa Taya za a dinga zubar da mutuncin sarauta yanzu na gani a media yanda Dogarai suke Zane bayin Allah Haka Kawai,Ya kamata ka tsawatar musu ai mulki ba Haka ake Yi ba,ba dama ance mutum ya tsaya kusa da ku da glass a Fuska ko kuma idan Kun tsaya Dole sai dai mutane su bar wajen ko su durkusa wannan ba dai dai bane. Sai da Fuzail ya Gama masifarsa Sarki yace to Ubana Sannu Mahaifina,Shuru Fuzail yayi ya zauna a kujera,Sarki yace kayi hankali Zansa a kulle min Kai wlh, duk sauran yarana ba Wanda nake magana da da shi direct sai Kai ka kiyayeni,Sarki ya kalleshi yaga ransa a bace, sai yace Naga wani yaro jiya Kuna Kama naso Yaron yazo da na hadaku. Shuru Fuzail yayi Yana ta Fushi sai da sarki ya lallashe yace za a kiyaye zai yiwa Dogarai magana su daina hakan sannan Fuzail ya daina fushin. Washe gari Yazed dakinsa ya Kira Manal bayan ya tanadi Bulalu masu kauri jira yake yaji Abu ba dai dai ba taci ubanta a gidan,ita Kuma ta kulle a ranta Matukar Yazed yace baza a Mata aure ba to wajen su Malam Salahu yayan Babansu zata tafi ta Kai kararsu Dole sai an Mata aure Kuma tasan Annatu dama tana so Yarta tayi aure Bata da matsala Yazed ne uban Iyayin karatu. Dole nasan aci dariyar dukan Fuzail,nayi Dariya Kamar me wallahi. Masu Sharhi Ina godiya musamman Hajiya Khausar Ummi Deejat Hauwancy cool life Etc AsmaBaffa [1/1, 10:24 PM] Sis Asma: 🧭🧭 MAFARKIN FARIDA🧭🧭 IS DEDICATED TO DUNIYA TA AAMNA FANS GP. 36-40 Official By AsmaBaffa Page naku ne Yan Albarka TAMORMIE AYNAH AISHA UMAR MAMAN AMAL ABIDA ALI HINDU MOHA CWT FAUXAH Da Sallama ta shiga dakin tare da Zama a gefen katifarsa ta Furta Yaya gani,Kayan jikinta na Jiya su ta maida yau kallo ya Kare Mata yace Ina kika samu wannan kayan? Duk Naga kin canja tafiyar sati biyu me ya faru ne Haka?bana so fa naji abinda ba dai dai ba Manal fada min a Ina kika samu kayan Nan Naga kin canja ma gaba Daya ban Gane ba,sannan wannan saurayinfa daga Ina Naga kin bashi matsayi da yawa. Zama Manal ta gyara tun bayan tafiyarsa duk har haduwarta da su Fuzail sai da ta kwashe ta bashi labarin komai ba abinda ta boye masa karyarta Daya Bata ce ya taba kwana a dakinta ba,sannan Bata ce ta taba kwana a gidan da ta Nema musu su zauna ba Tace ai a waje take tsayawa su fito su karbi abinci ta juya gida,sai labarin kayan da Shukrah ta bata da kawancensu da karatun da take koya mata,har abinda su Hajiya sukayi Mata sai da ta fada masa. Sai da ya Gama ji sannan hankalinsa ya kwanta yasan Manal Bata karya komai zata fada idan har ta boye abu to tasan fadarsa zai iya jawo matsala,To Yanzu dai Shukrah ta kyauta na gode data Dan koya Miki karatu,shima Saurayin naki yayi kokari Daya koya Miki wasu abubuwan,Manal ta fara dariyar murna Tace Yaya Kuma nafi Gane karatunsa ma,Ae ai dama Dole ki Gane Nasa cewar Yazed,da ace naji abin tsiya wallahi yau sai kinci duka a gidan Nan,ka tambaya kaji idan karya nake Allah Yaya gaskiya na fada maka,Na yarda ai yanzu su Hajiya Haka Suka Miki?Manal tace kyalesu Ni wallahi Farida da Allah zai kawo Mata Prince din nata ma a Mana auren tare kowa ya huta da jaraba. Yazed ya kalli Manal yace Wai ke ban Gane ba karatunfa? Ni wallahi Yaya ka bar zancen Nan, Tab Aiki Babba taso mu tafi ayi zancen Nan a Gaban Malam,Manal ta Mike tare da cewa ae aje...aje. Suna zuwa Malam da Yazed Suka Fara lallaba Manal akan Kar ta Yi aure sai tayi karatu,Malam yace Manal mu maza ne gaskiya muke fada miki gwara ki zauna kiyi Ilimi ki fara Aiki kina samun na kanki mijinki ma Sai yafi rikeki da amana,Mazan yanzu kana da ilimin ma ya aka cika bare wannan Saurayin naki wlh da gani ba kunya ce da shi ba,Yazed yace ai Ina Kallonsa Naga a waye yake Kar,Kuma bako ma Wanda ba a sansu ba haba Manal auren bako fa hatsari ne a rayuwar nan,na rasa jarabar da yasa ma daga taimako ta manne masa,Su Malam suna ta Yi har Suka Gama. Manal tace Nima a bani dama nayi magana,Muna jinki cewar Yazed Manal tace da kuka Ce sai nayi karatu ai yace zai sani a school,Kuma Bayan Haka ko nayi makaranta Ni bazanyi Aiki ba bana so,Aiki ko wahala Indai mijin zai min komai ba matsala Balle ma Yana da zuciya,Nawa ne basa Aikin Kuma sunfi masu aikin komai da komai na Jin dadin rayuwa sabo da mazajensu suna da rufin asiri,idan yayi kudi ba kasar da bazan jeba,ba motar da bazan hau ba Indai Allah ya azurta shi Ilimi Kuma zai saka Ni yace,sannan Malam Kai ma fa ba Bokon kayi ba Kuma gashi kayi aure gamu,sannan shi duk da bako ne to na kirki ne ayi Bincike Nan gaba Ni Ina da tabbaci Inshaallah baida matsala,Yazed yace Malam Yaron ya hure Mata kunne ya samu dama Bama gari ya Gama hure Mata kunne wallahi ko me zamu ce baza ta yarda ba,Dan Ubanki za a miki auren Amma ki sani Bamu da kudi sai dai Annatu ta siyar da shanunki a Miki Nima Nawa shanun Fili Zan siya sabo da Haka tunda bakya Jin shawara ayi Miki da ragowar shanunki Malam Baida kudi. Manal tace ba komai ai na fadawa Annatu ma munyi magana a waya,Yazed ya girgiza Kai yace Wato itace ta Baki goyon baya ko? To Wai dama da a Kauye aka barni da tuni yanzu ba a min aure da Belloti Allah ya taimakeni na samu Wanda nake so sai ace sai nayi karatu wallahi Allah idan baza ku yarda ba Kara zan kaiku wajen Kawu Salahu wallahi ai ba laifi nayi ba. Haushi ya Kama Yazed yace je ki Kai karar mana yaro yazo ya hure Miki kunne ya yaudareki da kudi kalli Wayar hannunki fa,karya kike wannan kayan duk shi ya Siya Miki,Manal Tace naji ai Ina Kauye kasa sai na dawo wajenka na maka biyayya na dawo kace duk abinda nake so zaka min shine yanzu ka canja sai na koma wajen Annatu gaba Daya,ki koma mana ai Kinga dai yanda mijinta yake Miki Jeki tunda Baki da hankali. Kuka Manal ta fashe da shi baza a Mata aure ba,Malam tsoro yaji ko sha'awa ce take damun Manal Kar ya jawo ta lalace,Bai San Manal ita babu ma Wannan a ranta Kawai soyayya ce ta kwashe ta da Kuma kuruciya,Malam yace tashi kije zanyi tunani,Kafin ta fita Ashe Hajiya tana labe ita da Farida suna Jin komai ai wuf Hajiya ta Fado dakin Tace wallahi bazai yuwu ayiwa Manal aure ba sai an fara yiwa Farida sabo da itace Babba Dole Manal tabi layi ehe,Manal tana Hawaye tace layi Zan bi? Ah Kawai a makarantar kwana nake naje karben abinci,ko banki naje Karbar kudi? Hajiya tace Baki Isa ba yarinya kinyi kadan Malam Yace idan kika sake sa min Baki a Maganar auren Manal a bakin aurenki na gaji da halinki,Mukus Hajiya tayi tare da ficewa Kamar Iska. Kasa zaune suka Yi suka kasa tsaye Farida Tace ko wajen Malam zamu koma a Kori Saurayin Nan mu wargatsa zancen auren? Hajiya Tace Baki da hankali ai gwara mu kyaleta ta auri talakanta taje tayi ta Shan wahalarta,idan Muka watsa abin kika sani tazo ta samo wani me kudin gashi ke har yanzu Prince yaki zuwa wannan Mafarki naki fa na fara gajiya da shi gaskiya wallahi tallahi kwana Nan Zan fara dirka Miki duka cikin dare mun gaji da Jin sunan Fuzail Cikin mafarki yaki zuwa,Abu yaki ci yaki cinyewa gashi Dan kudin zuwa wajen malamin ma ya gagaremu komai babu. Farida Tace zaizo ne Hajiya Haba zaizo ne karki damu daula ta kusa zuwa Kuma ai yanzu ma na daina mafarkin nasa gaba Daya na rasa dalili,tunda Farooq Dan Iskan Saurayin Manal ya bige Ni da tsuran machine dinsa ban sake mafarkin Fuzail ba ko da Wasa ,Hajiya Tace Allah yasa dai yazo Amma gaskiya na fara tsorata da lamarin Nan gata mayayyar Yarinyar asiri baya cinta,mu barta ta auri talakanta su karata ta fara zube Yara bala'i ya musu yawa,rabu da su mu koma gefe mu Sha kallo Ana Yi Muna kyalkyala Dariya. Yazed da Bai yarda da Auren Manal ba Amma Jin hassadar su Hajiya karara sai yace a ransa za ayiwa Manal auren mu bita da Addua mu gani,idan ya kasa riketa ya sakar min kanwata Kawai,Manal kuwa dakinta ta koma ta kulle da key take ta Rusa kuka baza a Mata aure ba,tana kuka tana zagin karatun Boko. Su Falaqi ne suka taho da gudu suna fadawa Malam Aunty Manal fa tana ta kuka tana zagin karatun boko,Malam hantar cikinsa ta kada gwara ayi Mata auren kawai,Da Kansa sukayi shawara da Yazed. Yau da dare Farida so take ma ko a mafarki ta sake ganin Fuzail Amma abin ya gagara,ta daina mafarkin Sam,Farooq ta dinga tsinewa duk shi ya jawo Mata,Kwanciya tayi saman katifarta tare da danne fuskarta da pillow tana cewa Fuzail yau kazo Dan Allah,Zo Nayi mafarkinka Fuzail,Zo Mana kaji ta sake rumtse idanunta tana wutsil wutsil da kafafunta saman katifarta tana Yeewwww.......Zo......Fuzaillllllll.......Zo nan Nayi Mafarkinka, Hajiya ce ta leko Jin Surutun Farida,Tace da tausayi na cire Rai ba lallai yazo ba ko a mafarkin,Ina tsoro kar arzikin Nan ya wuce Ni,Farida Tace ai Kuwa da Bola Zan koma da Zama na haukace Kawai,Hajiya ta bude Baki tace karfa Muna Nan muji zaiyi aure? hmm ai Kuwa kabari ne yake kiran ko wace Amaryar wallahi da wata ta aure shi gwara ayi min daurin Rai da Rai a gidan yari yafi,ko Kawai ku Haka Ramin Kurege ku binne ni Haka a ciki,Hajiya Baki Bude Tace kina da hankali Kuwa? Idan kin mutu Ni fa? Farida Tace ga su Sa'iha ne,kuka Hajiya ta saki yau Ni na shiga Uku nasan da gaske kike Farida ta juya tayi cikin dakinta,Farida Dariya tayi ta sake yin Mika tana cewa Wayyo Fuzail ka rungumeni ko a mafarki ne Haka Farida tayi bacci Bata Yi ko mafarkin Tanko ba bare Fuzail. Washe gari Manal kwana tayi tana kuka a dakinta ta kashe Wayarta gaba Daya, Yazed ya buga Mata kofa ta Bude Ido jage jage da Hawaye,Tsaki Yaja yace ke yanzu Baki ji kunya ba?Manal ta daga Kai Wai ae Bata ji ba,ai shike Nan kice idan da gaske yakeyi Malam yace ya turo manyansa bayan sunzo zamuyi Bincike muma,Manal sai kuka ya tsaya cak Nan take ta washe bakinta tare da Furta to Allah ya bar zumunci Yaya,Allah ya Kara Mana son junanmu,shi yasa Nake ji da Kai, ko kulata baiyi ba yayi tafiyarsa. Tsalle tayi tare da fadawa saman katifarta sabo da Murna, Wayarta ta jawo ta Kira Fuzail,Lokacin Suna tare da Ameer a part din su Ameer, Yana dagawa yace ranki ya Dade,Dariya tayi tare da furta tare da naka,ka tashi lafiya? Nayi Fushi sai yanzu Zaki kirani tun safe Ina kiranki Baki picking ba,Kayi Hakuri Muna meeting da Yan uwa ne, Alright Yaya Yazed din me yace a kaina? Manal Tace ka lashe zabe nawan,Allah? ya tambaya, Tace sun dangwala maka Yaya Yazed ya maka Signing,Malam Ma Ya manna maka stamp a Office dinsa,Dariya Fuzail yake tare da furta Good My love, ai in fada maka shi da Malam sunce idan da gaske kake Yi ka turo manya,Kawai kice na Zama Ango, Ameer ya kalleshi tare da tabe Baki a hankali ya Furta sai kace wata Babbar Budurwa ji yanda yake murna kamar me,Fuzail yace kice gobe za a kawo kudin aure,Manal Tace Ina laifin ma Jibi ko Nan da kwana uku,Ameer yace ka nuna fa da gaske kakeyi ka fitar da yarinya kunya Kawai a barshi jibi za a zo,Fuzail yace Ameer yace Jibi yayi kice Jibi za a zo,Manal Tace to tare da kashe wayar ta fita domin sanarwa Yazed. Yazed yace to ba damuwa,Fuzail ya sake Kira yace ta tura Masa number Yaya Yazed Bata San Mene ba ta tura Masa dai,Fuzail ya kalli Ameer yace yanzu ya za ayi kenan? Ameer yace karya ta Kare a aure dai kasan ba karya babu Wasa sabo da Haka yanzu yakin zamu tunkara Kawai ayi ta Kare,mu samu a sirri a fadawa Yazed komai,ita Kuma Manal Kar ta sani sai an daura muku aure wallahi idan ta sani zaku Yi fada ne kasan karya ba Dadi Kuma mun Raina Mata hankali,to ai munyi ne da kyakyawar manufa Banga abin damuwa ba,kasan fa Manal da sauran Mata ma yanda ta ganka tana so a Haka take sonka ba ruwanta da kudi,Ni na fada maka Manal sai an Kai ruwa Rana da ita Amma duk bala'i idan an Riga an daura shike Nan Igiya na hannunka sai yanda kaga dama,kaga Umminka da Sarki tare da Yan uwa Dole su kyaleta idan an daura yanzu Target dinmu Yazed da Malam su zasu sani a sirri farko kenan sai masu Kai kudin Aure kaga Abba na baida matsala Waziri Kanin sarki kasan duk aure idan ya taso shi ne akan komai Kuma an wuce wajen nayi Masa bayanin komai a nutse ya fahimta yanzu dama ai ba da Memartaba za a Kai kudin ba,manya ne maza,Abba nasan zaiji da komai tunda mun Gama komai,Fuzail ya kalli Ameer Yana Kora lemo yace kana so na da yawa Dan Uwa,anything for you Bro shima Ameer yace. Washe gari Fuzail waya sukayi da Yazed yace zaizo gidan zasuyi magana shi da Malam,Yazed yace sai kunzo,washe gari Manal Bata sani ba ma Bai fada Mata ba, Shukrah tazo wajenta suna tsakar gida a zaune Manal,Sai sallamar maza ta ji,tana daga kanta suka Yi Ido hudu da Fuzail tare da Ameer Dukkansu Yardi Suka sa Ishurunka Maraya,Ameer nasa fari,Fuzail Kuma Sky,duk da Haka sunyi kyau,Shukrah ta kallesu Sam Bata Gane Ammar ba Wanda ta gani da gashin Bob merly wannan gashi ne Kawai normal,A ranta tace shi dai wannan Ameer abokansa duk masu uban gashi,Manal ta kalli Shukrah Tace shine fa saurayina me gashin,Shukrah dai tunda taga yadin jikinsa tasan Manal cikin wahala zata jefa kanta kawai Amma sai tayi Shuru da bakinta. Anci Sa'a Hajiya Bata gidan sun tafi yawon Maula wajen danginta tare da Yarta Kuma kawarta Farida,Manal tashi tayi ta dakko sabon Hijab dinta data Siya me hannu maroon ta saka,duk tunaninta akan kawo kudin aure ake wannan meeting. Shukrah Tace ko duk akan kudin Auren ake wannan shawarar? Me kika gani? Manal ta tambaya,No ba komai nasan dai idan mutum Bai da Hali sai kiga akan dubu goma Ana ta shawara a kanta,Fuska Manal ta bata tace Wai ku Yan birni meke damunku ne Haka? Kowacce kudi -kudi shi yasa aurenku baya karko,je Kauye ki gani wallahi yarinya tana mugun Shan wahala Amma ko yaji Bata taba Yi ba,Kuma yanda takewa miji biyayya sai ki rantse duniya yake Bata gaba Daya,ta dauki aure Ibada ne,ta hakura da Jin dadinta,wasu mazan ma zaluntarsu suke Yi Kawai Amma kiga tayi zamanta ta hakura,wasu ma su ke ci da kansu duk sun fice a hayyacinsu amma babu bazawara matashiya,Indai Kinga bazawara matashiya to mutuwa mijinta yayi ko kuma wata babbar kaddara Amma badai akan abin duniya ta fito ba. Kije ki gani yanda butar me gida daban,kwanon abinci,ba a Isa ko Dansa yaci abinci a kwanonsa ko cokalin megida daban ne sabo da ganin darajarsa da mutuntuwa,Ana bashi girmansa komai sai da izininsa akeyi, Kawai kice Farooq talaka ne zasuyi shawara Bai da kudin kawowa Zaki min wani kwane kwane to a Haka nake sonsa ai ba ke Zaki zauna min ba,Shukrah ta zaro Ido tare da Furta Allah ya Baki Hakuri daga Wasa,Ameen wannan ba Wasa bane cin Fuska kika min ku dama Haka kuke Baku iya magana ba sai Kawai ku kwabowa mutum magana,shi yasa Wasu idan Suka Yi aure suke fada da mazajensu sabo da Rashin iya sarrafa harshe, a koma baya a duba rayuwar Iyayenmu ai ba Haka Suka Yi ba,ko a Bayan Ido mace ta zagi mijinta gani akeyi kamar ma Allah ta taba,Mukus Shukrah tayi. Rannan Ina jinku kawayenki Yan wajen akinku sunzo kuka hadu Kuna ta zagin Mijin Yusrah,Kuma itama wawiya harda ita tana tsinewa mijinta tana zaginsa akan zai Mata kishiya Kuna tayata ita Kuma ta saki Baki tana ta tonawa kanta asiri wallahi ku gyara halinku barikin Nan da Iya shege muma fa mun iyata,kudin Nan mun San dadinsa hakura mukeyi Kawai Zaki fada min magana Ina ganinki Babba da hankalinki Ashe kema gososuwa ce? Shukrah tace to jaraba naji Haba wannan masifa Haka akan Farooq,Murmushi Manal tayi tace ai kece Ni Ina da zafi gaskiya,to Afwan cewar Shukrah. Ameer shi ya samu tiryan tiryan ya kwashe labarin komai ya Bawa Yazed da Malam sabo da mamaki kasa magana sukayi sai da ya cire gashin ma suka tabbatar,Nan take Malam da Yazed murna ta kamasu Kuma Manal ta birgesu, hankalinsu ne ya kwanta da Auren,karshe Suka ce a sirrinta auren,Yazed da Malam Suka Fara tunanin mafarkin Farida da yanda abin ya faru Wato Farida Akan Manal take mafarkin,gashi ita ta fara haduwa da shi Amma ta wulakantashi ta samu dama,Malam a ransa yace iko sai Allah Farida tayiwa kanta Ashe da gaske ne mafarkin nata amma ta gudu ta bar ladanta ita da uwarta mafarki ya Kare Kam,Yazed zai Basu labarin mafarkin Farida Malam Yayi sauri ya canja zancen ya Hana a fada musu,Fuzail yace sisi baza ku kashe ba a bikin,Sannan kafin bikin Inshaallah za a canja ginin gidan nan,Yazed Ma Idan ka karbi takardunka ka sanar min,Yazed shi dai mamaki yakeyi wata azurtawa ta Allah dare daya,a wajen Yazed dare daya ne mana,Malam sai murna da farin ciki yakeyi ,Su Fuzail suna gamawa Suka fito Har Yazed Sai Manal taga Yazed Yana ta murna,Sai taji wani sanyi,Amma gogan Fuzail ko magana baiyiwa Manal ba shi a Dole ya Gama hayewa,Yazed ne yace baza ki raka su ba?Manal Tace to ya kulani ne? Kee Yazed ya daka mata tsawa...mikewa tayi tare da tafiya rakiya,Shukrah ta zauna sai faman satar kallon Yazed takeyi ita dai akwai son me kyau,gaba Daya tunda taga Yazed ta nacewa zuwa gidan tana fakewa da Manal. Manal tana fita soro inda su Ameer suke Ameer ta yiwa magana itama Suka gaisa ta share Fuzail,ruwa Pure water ta kawo Amma sai ta mikawa Ameer Ruwan Tace Ameer gashi,Ameer Yana dauka yace Ina jiranka a waje ya fice,Yana fita Fuzail ya kalleta Kawai yaki magana sarauta ta motsa Manal Bata sani ba ita,Tace Maimartaba sannu Ina kwana tana cin magani,murmushi yayi yace ki barni naji da abinda yake damuna Manal kika sake bazan sake zuwa ba sai anyi biki,Ka ma Isa ta Furta,lallai Ni kike cewa ban Isa ba,to da ka Isan ne?idan ka Isa ka nuna min isar Mana,Kinci abinci duk Sanda na fito Miki a mutum baza ki iya min magana ba,Shine yanzu kika rainani,Manal Taji bawan Allah da son girman masifa Tace Dan kana ganina karama shi yasa ka rainani Farooq baka Sanni bane Yaro,Dariya yayi yace Shikenan Zan wuce na kiraki yau? Sanda kake kirana tambayeta kakeyi sai yau? Fuzail yace to wannan masifarfa? Kafi kowa saninta ai, sai na kiraki a waya Mayi magana akwai abinda Yake damuna ki min Addua kawai,to ta Furta tare da Shiga gida,Ameer masifa ya fara Dan Allah muje yadin Nan kaikayi yake min a jiki Nima an jona min masifa,Dariya Suka Yi,Malam da Yazed kwana sukayi suna mamakin ikon Allah. Maimartaba Suka samu tare da sanar Masa sun fadawa Abba zasu Kai kudin Aure,Memartaba Allah ya haneshi Bincike da Kansa sai yace zanyi magana da Dan Uwana yayi Bincike sosai,Ameer yace tun yaushe yayi Bincike ai ya Gama komai zaizo ya ma bayani,Sarki harda murna,Ana gobe za a Kai kudi Abban Ameer yazo ya samu sarki yace nayi duk Binciken da zanyi Yarinyar Yar malamaice Basu gaji sarauta ba Amma dai suna da asali da rufin asiri,Nan take sarki Ya Bata Rai yace what? Nufinka talaka na ce? Abban Ameer shima yayi tasa karyar yace a'a Babanta dai Dan Kasuwa ne na gaske ma Kuwa ya shahara,Sarki ya tabe Baki yace na rasa irin Yaron Nan me kwashe kwashen masifa ga Yara an Kawo Masa na mutunci yaki ya Kare a talaka,bana murna da wannan auren nasa,tunda Naga Yana nuku nuku nasan ba abin arziki a ciki,Abba yace tunda Yana Sonta ka kyale shi,Sarki yace ba ruwana wallahi shi da Mahaifiyarsa nasan baza su Kare lafiya ba,Kuma ba ruwana ko Baki tayi masa. Allah ya gani nayi abinda Zan iya,kuma kasan Yan Uwansa na gidan Nan da Mata na ko? Idan ta shigo ta Zama Allah sarki babu me Shiga lamarinta Ni kuma bazan tsawatarba tunda shi ya jawa Kansa,Abba yace wannan fa ba tsari bane Yaya,babu Wanda aka Haifa da arziki ko wani mulki,Sarki yace ai Danka ne kaje kuyi abinku Allah Sanya Alkairi Amma idan matsala ta faru ba ruwana,Abba yace tunda ka Amince ba damuwa,sai ka fadawa uwarsa taji,Abba yace ba yanzu ba sai an daura za a fada Mata,Hmmm Kawai sarki ya furta ransa a jagule tun Bai ga Budurwar da iyayenta ba baya ma marmarin ganinsu. Washe gari Abba da wasu Yan Uwan nasu aka Kai kudin auren Manal Itama su Kawu Salahu ne Suka karba,Annatu sai murna take yi,Yarta zata Yi aure,dubu dari biyar aka kawo kudin aure amma sai Yazed yace dubu sittin ne, su Farida Suka dinga yiwa Manal dariya,Lefen Ma Yazed yace ko an hada Kar a kawo sai bayan an daura Aure. Babu Bata lokaci Fuzail yasa aka fara tsara gidan Malam da gini me kyau sabo kar azo aga gidan matarsa a Haka a halin Kuma Yana da kudi ace ya bar Iyayen matarsa a lalataccen gida suna Shan wahala abin a zage shi ne, ,kullum Ana Aiki ba dare ba Rana,Malam yace shine ya samu wasu kudi yake ginawa abinsa Yaran Basu Sani ba,Su Farida sai iyayi akeyi harda cewa Manal za a tafi gidan Talauci a bar Mana gidanmu na Yan gayu,Yazed Dariya Kawai yayi. Haka Fuzail Yana zuwa zance akan lokaci,yayinda Suke Bawa Shukrah kudi tana tallafar Manal ta ko ina yanda baza ta Gane ba,Haka Yazed da Malam Kakarsu ta yanke sake ta accnt Fuzail yake tura musu kudi akan lokaci ai tuni Gidan Malam ya canja da yaransa,Yazed wani kyau ya Kara da haske kullum dinkuna yake sawa masu kyau Yana fesa gayu abinsa. Hajiya ganin Basu da wata matsala komai a gidan Shar za a ci a koshi ga makaranta Yara suna zuwa ba matsala ga sutura yanzu sosai Malam Yana ta gyara halayensa wajen kyautata musu Haka jikinsa Yana ta sauki Yana takawa kadan kadan har masallaci Yana zuwa yanzu,Ga gida ya dauki kyau dagwas,Manal tayi Niyyar Shan shagalin biki Yazed yace babu bikin aure kawai za a daura a kaita,Farida Suka dinga dariya ana Mata habaici Manal harda kuka. Tunda Belloti ya samu labarin Auren Manal yace lallai Ja'e yayi gaskiya wahala ta saka Riga da wando Kai har da Singleti Amma ba komai Bari nayi kudi wallahi ko waye Bai Isa ba sai na kaishi Kara Nan gaba,Annatu Kuwa kayan gyara ta hadawa Manal aka Kai mata kafin taje, Manal Bata sani ba Yazed ya dauki Su Fuzail har wajen Annatu Suka je suka gaisar da ita itama Yazed ya Mata bayanin komai a sirrri,Annatu harda kukan Murna Ashe arziki ne ya Kira Manal Birni,ai Kuwa ta Sha kyauta a boye sabo da can ma da shigar Talaucinsu Suka je Kuma a motar haya. Fuzail ne yace da Maimartaba Manal zata Zo ta gaisar da su yace Kar ta sake tazo ta Bari idan an daura shike nan,Fuzail yaji Haushi yace nifa idan aka takura min Barin kasar Nan zanyi wallahi Kuma bazan sake zuwa ba ko da yawo,Sarki yayi banza da shi har ya tafi,Abban Ameer ganin Abubuwa zasu iya kwabewa ko yaushe yace da Ameer suyi shiri a saka ranar aure Kawai tun kafin gulma taje kunnen Maman Fuzail,Sati biyu aka tsaida magana,Manal tayi mamaki amma Malam yace Haka yaga dama,Dama anyi sa'a Manal a birni Bata da kowa na kawaye sai Shukrah,Haka Fuzail Ameer ne sai Danginsa Yau Farida taje gidan Sarki taji Ana labarin Yarima Fuzail zaiyi aure Nan da sati daya,Kuma Yarinyar Yar talaka ce a Nan garin take,ai Farida da kuka ta dawo gida ta bawa Hajiya labari, duk ta haukace Yarima zaiyi aure,Hajiya Kamar zata Yi hauka Haka take cewa sai naci uban Dan Haru Haru,ko Malam din ma an daina Fada, makaryacin banza ba abinda ya iya sai karya cewar Farida,Wasa Wasa Farida kwana tayi tana zubar da hawaye,Manal Taji tausayinta ta dinga kwantar Mata da hankali Tace Inshaallah Fuzail naki ne Yar Uwa zaizo ya aureki karki damu daula da kudin Nan sai kin ci,Sai kin hau jirgi,sai munje makka,Farida ta Bata Rai Tace kije Makkah? Lallai kece ma kike auren Dan Sarkin Ashe? lallai to ki cire Rai wallahi ko airport baza kije ba,Manal ta zaro Ido Tace tab Allah ya sawwake Miki Farida wannan wacce bakar zuciya ce dake? Takalmi me tsini ta dauka ta bugawa Manal a goshi,Goshin Manal ya fashe tare da kumbura sabo da bakin ciki za ayi bikin Manal shine ta fasa Mata goshi Dan aga Amarya da fashashen goshi,Yazed Yana shigowa yaga Manal tana danne goshinta da tsumma ransa ya baci yace mene ya faru,Manal Tace Farida ce ta fasa min goshi Amma ai Dan kadan ya fashe Yaya Kyale zancen,Ai Yazed yace wallahi tayi karya Bulala ya samo ya Kama Farida sai da ya Mata laga laga sannan ya kyaleta Yana masifa Dan Iskanci za ayi bikinta ki fasa Mata goshi Yar Iska Yar bakin ciki. Chemist ya kaita aka Mata treating suna dawowa Fuzail yazo sanye da Shadda Fara me Araha yayi kyau matuka da gashinsa dai,Fuskar Manal dinsa ya kalla yasa yatsa a habarta tare da dago da Kanta yace me ya samu goshin Kuma? Manal ranta a bace tace ba komai,Ya Zaki ce ba komai waye ya miki wannan raunin? Farida ta Furta tare da yin shuru,Tsaki Yaja kawai tare da furta kiyi Hakuri Bata da hankali Naga alama, Manal tana kumbura Baki irin na Yan tabara ta furta Amma dai tasan kullum Shukrah ke kaini wajen gyaran jiki yanzu ta dawo da gyaran Baya,Dariya Fuzail yayi yace gyaran yaushe zai dawo baya Kuma Kai Baby ai yayi min haka,Manal tace ai dai an cuceni kafin ya warke fa?Amarya da kulu a goshi. Dariya sukayi yace karki damu my Manal,Kallonta ya shiga Yi tayi ta Masa kyau a lace din maroon Wanda shima cikin kayan Shukrah ne,Fitted gown aka Mata tayi zam zam tare da yafa Dan mayafinta,Gemunsa ya shafa da Sajensa Yana kallonta kamar maye wani nishadi yake ji,Manal Fuska ta shagwabe Masa tace Kamar fa kallo na kake Yi Ni Allah kunya kake bani,kyawawan idanuwansa ya lumshe Manal tayi awon gaba da Imaninsa da wannan shagwabar tata,Manal din tasa ta fara chasa gayu itama,Kunya tasa ta Mike daga saman Tabarmar Tace bari na kawo maka ruwa ta fara cat walk dinta dagwas-dagwas,Fuzail yace Uhm kaga tafiya me kyau ya fara Irga Mata Yana cewa Left-Right....left-Right,juyowa Manal tayi tana Dariya da wata matsananciyar kunya ta shige gida da gudu abinta. Ruwa da lemo ta kawo Masa tare da Zama a gefensa da mificinta suna Hira tana Masa fifita sabo da yanda yake Jada jufa abinka da sabo da ac. Fuzail ya Kira ta da Yan matana? Tace Na'am Dan samarina tana gyara pink lips dinta Kamar wata me tsotsar Alawa,lips din ya kurawa Ido tare da furta na hango shi cikin Nawa Malam ba'a magana,Manal ta fara Dariya Tace Allah ka manta surukinka ne fa Malam din shine ka Kira sunansa wannan ai cin mutunci ne,shi sai yanzu ma ya tuna a ransa yace Kai Manal da yarinta take sai kace sunansa na gaskiya ya fada,a fili yace ai ba Malam namu nake nufi ba,ayyoooo na gane tace tana kokarin Bude Masa ruwan amma sai ta kasa sai shine yace kawo marar karfi ya bude da Kansa. Farida ta saka jaraba a ranta na tunanin Fuzail zaiyi aure sai ramewa takeyi tana karmashewa,Biki Yana matsowa Saura kwana biyu biki Annatu tazo da sauran Yan uwanta Mata da maza lokacin Saura kadan a Gama Gina gidan Malam,kowa ya kalli gidan dagwas sai yayi sha'awa ya sha tiles ko ina,Hajiya tunda Baki Suka Fara sauka take ta Fushi tana bakin ciki,Bata da Aiki sai habaici da takewa su Annatu. Su Annatu da kayan abincinsu da komai na abinci Suka zo sabo da sun San halin Hajiya,ai Kuwa ko cokalinta Suka dauka sai tayi zage zage a gidan,wani yaro tsautsayi yasa ya shiga toilet din Hajiya sabuwa taji Tiles tare da fatattaka zawo a kasa,Hajiya Katsam ta ganshi gashi Yaron Kauye cikinsa katon gaske,Hajiya Takaici yasa ta finciki hannunsa Kamar ta dauki tsinke ta hantsila Kansa kasa tayi Masa butar Malam tare da zaro tsintsiyar kwakwa ta Zane Masa gadon baya,yaro jikinsa duk Kashi Yana tsala ihu,Uwarsa Yar Fulani ta fito da gudu tana gwarancin hausarta Minena(Mene ne) Hajiya? Hajiya Tace Uwarki ce Minena Shegun yaranku ciki duk tuwo sunzo suna Bata Mana gida,aikin banza anyi Mana sabon gida za a Bata Mana akan bikin banza bikin wofi sai kace wacce zata auri Dan Gomn, Annatu ce tazo Tace Harira muje ki kyaleta Mene duniya Hajiya,Biki na lokaci daya wallahi Kowa yayi Fushi da bako zaiji kunya. Hajiya lebenta na sama Yana tashi tace Indai kunyar bako irinku ne Allah ya sawwake min Yan Iska arnan daji,wa zai kalleku yace mutanene ku aikin banza kafa duk kaushi,Annatu tace Li'ilafi kurayshin aniyarki ta biki Suka juya Suka tafi dakin da Manal take. Hajiya danginta ko Daya Bata gayyata ba,Yazed duk wani cefane na abinci yayi Wanda Baki zasu ci su Sha. Manal sai murna takeyi taga su Annatu da su Khairan,harda Kiran Fuzail lallai yazo yaga Yan biyu kannenta Bata San har kauyen yaje ba wajen Anna,Haka yazo Suka gaisa da Dangi daban daban. Gidan Sarki Kuwa ba Wanda ke murnar auren,Kowa ya shiga harkarsa,Hassan da Hussain ne Kawai ke kula abin su dai suna son Manal Haka duk da Basu taba ganinta ba,auren a katafaren masallacin idi na unguwar su Manal za a daura,tunda Memartaba yaji Sunan Unguwar su Manal yasan sai mutum ya shahara a Talauci yake Zama a Unguwar, Takaici ne ya Kama shi Yace Uhm uhm hum, Ko a radio Maimartaba Bai bada sanarwa ba,Ranar auren ranar Mai martaba ya sanarwa Ummin Fuzail,Fuzail yasan zata Neme shi sai ya sa wayoyinsa a flymode gaba Daya,Yau wankan na daban ne. Gidan Su Manal kuwa Yan Fulani sai hada Hadar girki akeyi ana shewa da Murna,Hajiya da Farida sai kunci suke yi,Hajiya ganin irin uban Naman da aka kawo za ayi Miya da shi ai Kurar sai ta shige cikin Yan girki tana tayasu sabo da ta samu dama ta saci Nama ta Kai dakinta,Sai shishigi take musu,Kuma Tace lallai sai abinda Tace shi za ayi a girkin,Hajiya tana juya Miya da ludayi ta dandana Tace ba curry Ina Uwar 'ya a bayar da kudi a sa Mana Curry zata fi shiga, Annatu ta bayar da kudi aka siyo,Dan mugunta ta sake cewa an saka Mr Chef Kuwa? Annatu Tace Mene Haka Kuma? Hajiya tana goge Gumi Tace Kauye Bata Yi ba wallahi Maggi ne shima,Annatu ta sake bada kudi dubu Daya,Hajiya Tace Saura Onga da Curry me tafarnuwa,Annatu Tace ya Isa Haka Hajiya asha miyar Nan Tasono Kawai Kawai na gaji. Hajiya Tace ban Gane a shata Tasono ba? Anna Tace ai Haka ake cewa idan Miya Bata ji Hadi ba ko ba nama a ciki sai ace ayi ta Tasono,Hajiya tace magana sai Kauye Yan Kauye anji jiki, burunku tuwo ko? ku dai aci tuwo Kawai mashaallah Amma tasono ai mahadin majina ne a Hanci ku komai sai Kun hada da kazanta,Harira Hajiya tayiwa Habaici tace shi yasa Muka ga gidanku ga shi Nan fes da shi ko Ina Kal,Karki zageni dai,Baza kizo har gidana ki fada min magana ba,Shuru suka mata duk ta hanasu sakewa. Fuzail da Ameer sun fita iya fita,Ango yasha Farar Shadda me tsadar gaske,da wata hula ta musamman Kalar dinkin babbar rigar, takalmi,Wayar ma fara,Haka motarsa ma,kowa ya kalli Fuzail bazai so ya dauke Idonsa ba, har Maimartaba kallon Dan Nasa yakeyi kawai yanda yayi kyau sai nishadi yake Yi,duk danginsa sun Sha wankan ganske,Ameer kuwa Shaddarsa silver ya saka shima da babbar Riga da hula sun wani cokota gaba yanda matasa Yan gayu ke Yi, Manal kuwa musamman aka kawo Mata kayan da zata saka kala biyar masu tsadar masifa,Mamaki takeyi a Ina ya samu kudin,Haka Shukrah ta zabar Mata Lace fari and Golden,wurin make Suka je aka tsara Amarya,ciwonta ya kusa warkewa dama,dauri aka tsara Mata da Golden Head sannan Suka dawo gida,Farida ma sunyi dinkuna sosai duk sunsha gayu Amma Bata da sukuni sabo da bakin cikin Manal data ga Angon ya kawo mata Kaya masu tsada,Shukrah Tace Saura Lefe bayan daurin aure za a kawo shi, musamman takalma da jakankuna da mayafai kyau da tsadarsu ya Isa,ga Kuma yau Fuzail din nata shima ance zai angwance. Suna zaune Speaker din Farida na tashi su Masatura sun kunna da kawayensu sai rawa suke Tika,Su Falaqi da abokansa Suka shigo da gudu gida suna cewa Wallahi an daura Sadaki million Daya da mota sabuwa,Manal ta dinga dariya tare da furta mahaukata ku wuce a wanke muku rigunanku Kun lalata su da Miya,Sa'iha ce itama da kwalliyarta ta gaske ba karya sunyi kyau Tace wallahi sarakuna ne a wajen na rantse Aunty Manal,Sadaki Million Daya da mota,Hajiya kirji ta dafe tace bana son karya,wallahi Allah da gaske cewar Alhaqatu data shigo har wajen Muka je,Muka ji Ana sanarwa an daura auren Manal Rabiu da Fuzail,Farida Tace Fuuu me? Fuzail, Farooq ake cewa Yan Mata Manal ta Furta. Taron daurin aurem Ana ta yiwa Fuzail Murna,Duk Yan Uwan Fuzail tuni sun watse sai Hassan da Hussain da Ameer tare da wasu abokan Ameer na jiki su Biyar da su aka tafi gidan Amarya. Fuzail ya kalli Ameer yace to yanzu duk abinda za ayi sai ayi,Dariya sukayi,Ameer yace yau fa Dole a nunawa Su Farida zahiri,Sured cewar Fuzail,Motoci na gagara sunfi goma Sha biyar harda jiniya Securities sojoji da Dogarai a saman dawakai Kamar ana hawan sarki suna take musu baya,Jin Jiniya motoci suna ta tsayawa a Kofar gidan ai Farida da Hajiya sun Riga kowa fitowa Sannan auran Yan biki har Shukrah a Amarya Wanda sun Sha gayu,Dogarai suke faman Kirari suna Wasa Fuzail ana Masa Algaita ka rantse shine Sarkin,Manal, Hajiya,Farida,Shukrah da sauran mutane makwafta Yan Uwa da abokan arziki duk suna wajen an cika makil Ana kallon kudi,Fuzail aka Budewa murfin motar da yake ciki rantsatsiya,Wata Sanda Fara tas kwagirin kudi Wato Sandar girma kenan ita ya fara zurowa waje sannan kafafunsa masu dauke da takalmin sarauta na ubansu,Fitowa yayi Kamar daga inji aka fito da shi,yasha uban kyau,Binsa akayi da kallo yuuuuuuu,Ameer Yana Fitowa Manal ta Bude Baki ta Zama gunki,Farida Kuwa Hannunta na rawa ta duba hotunan Fuzail da suke Wayarta ta tabbatar shine ai Hajiya ce ta fara rike katanga Gam sabo da Kar ta Fadi,ita Kuma Farida ta kankame Hajiya Hawaye ya fara zariya a Idonta,Manal ita taga ya Mata Kama da Farooq Amma Bata Gane shi ba,Gabanta ya tako da Gadara Yana Izza yace afwan My wife,Sunana Prince Fuzail Usman Manu Lamido,Bako Wanda yazo gidanku kuka sanshi da Farooq Kuma angonki a yanzu,Karki damu duk abinda nayi banyi Dan wata manufa ba sai don Alkhairi da so da kauna,Manal tayi mutuwar tsaye Hassan da Hussain Sai gulma sukeyi Auntynsu me kyau ce,Jan Hannun Manal yayi Kawai Suka tsaya a gefe ta kasa magana,shi Kuwa Ameer ya musu pics kala kala har su Hussain tare da Amarya Bata magana sai yanda akayi da ita. Suna gamawa suka shiga motocinsu zasu tafi kenan Farida ta sulale kasa Sumammiya su Kuwa Suka ja motoci suka Kara gaba Basu San dalilin sumanta ba,Hajiya ta rude tana a Miko ruwa,Shukrah itama ba bakin magana Haka taja Manal ciki,Anna Dariya tayi Kawai tayi tana murna,Yazed da Malam ko a jikinsu Abin ya Bawa Manal mamaki,Manal tana yin magana Tace ai Kuwa bazan so wannan ba Ni waccen Farooq Dina nake so wallahi kuka ta saki tana wallahi baza a kaini gidansa ba,sai Kuma ta tuna wani Abu ta goge hawayenta Suka Yi ciki. Farida Kuwa Ruwa Hajiya ta sheka Mata ta farfado ta Gama Zaucewa Kawai cewa takeyi a Haka Rami a binne ni....a Haka min Ramin Kurege nace Hajiya,wayyo wallahi shine Farooq din Manal ce Kuma ta Zama matarsa....Zumbur ta Mike tsaye sai ta sake komawa dabar tayi zaman Yan bori tare da Bata Rai tace ai Kuwa an tsokalo bala'i Manal baza ta samu Jin Dadi ba Matukar Ina numfashi,Hajiya ihu ta saki lokacin da ta sake tunowa tabbas Fuzail ne Farooq Kuma Basu da bakin Magana a Wajensa ai sai ta sake Rungume katanga Kam kam. Amarya kuwa tana Shiga cikin gidan ba kida ba komai ta fara Rawar yarabawa tayi kasa tare da dukawa tana ballako kirji har kasa ta Kai sannan ta Mike tayi rawar Galala son ranta yanda Manal ke walwala kafafu ba'a magana,Shukrah Tace kwaso Shoki,Wani wawan Shoki ta kwaso Kamar ta kamfato ruwa a kwano ta wani watsa a gefen inda su Hajiya da Farida suke,Shukrah Tace Kara na biyu, Manal ta sake Ebowa da Hannu Daya ta yafawa su Hajiya a kansu,Na Uku Kuma ta kwaso Shoki da Hannu biyu ta watsa a saman kanta sannan ta shige cikin bedroom dinta,wani tunanin tayi sai ta koma kururuwar kuka ta tuge kwalliyar... Anna tana zuwa tsinke Manal da Mari tayi tace Yi Mana Shuru Yar Iska marar mutunci duk makiyan Nan bakya gani shine Zaki ce baza a kaiki ba,Yanzu fa kika Gama rawa na zaci ma murna kikeyi to ki bar gidan na gani,Ki kiyayeni wallahi wanne Farooq kina ganin zahiri wannan baifi Farooq kyau ba Mahaukaciya an Miki bayani bakya ganewa duk mutum Daya ne,yanzu da ya Fadi gaskiya da wuri da tuni wannan sun shiga sun fita sun lalata abin,Anna shine fa Wanda Farida ke mafarki,mafarkin banza ke take yiwa Bata Gane ba yanzu Allah ya fassara mafarkin ta gani Kuma Basu da bakin magana tunda ita tayiwa kanta,ta Isa ta kalli Fuzail tace tana sonsa ai Bata Isa ba, Idan Baki sani ba kaf Dangin Fuzail Basu San aurenki da shi,ko Uwarsa Bata sani ba sai yau tana Nan wala'allah ma ta tsine masa yau. Manal fa Bata yarda ba duk Nasiha da fadan da aka Mata Bata yarda ba,Malam ya kirata tare da Yazed Suka Bata labarin komai Banda na Shukrah sabo da su kansu Fuzail Bai fada musu sun San Shukrah ba,Shukrah ma Bata San Fuzail ba Ammar da Ameer ta sani,Duk da Haka Manal ita Bata yarda ba sun Mata karya sun Raina Mata hankali ai baza ta taba yarda da su ba a duniya,duk abinda akayi dama karya sukeyi Kai gaskiya sun zalunce ta,ita Kuma ba Fuzail take so ba Farooq dinta take so,wannan auren babu so a cikinsa kawai cewar Manal,Tace wallahi Malam auren Nan ya koma auren Dole ya tashi daga na soyayya. Fuzail sai da Suka je wani wajen cin abinci me tsadar gaske a Nan Suka Yi Walima bayan sunci sun Sha anyi Addua da pics Suka nufi gida, Yana zuwa gida akace yaje Maimartaba Yana jiransa a part dinsa,Yana shiga dammmmm gabansa ya Fadi ganin Umminsa har tazo tare da wasu tsala tsalan Yan Mata guda daya Budurwar Balarabiya a gefenta biyu Kuma da gani kasan Hausawa ne Amma fa Hutu da Naira ya ratsa su Yan Mata na kirki manya masu ji da kansu. Ummi fuskar Nan tata ba Rahma babu walwala ko digo,tun kafin ya karasa ciki ta watsa Masa harara,Baki ya Bude da Niyyar Gaida ta da sauri ta daga Masa Hannu Tace dakata. Masu Sharhi Ina miko godiya. AsmaBaffa [1/1, 10:24 PM] Sis Asma: 🧭🧭 MAFARKIN FARIDA🧭🧭 IS DEDICATED TO DUNIYA TA AAMNA FANS GP. 41-45 Official By AsmaBaffa Page naku ne My family my pride Fadeelah Khan Maman Dr Khalifa Zara u Hauwerh ZD Maryermdra Bilkisurabiuado5 Aminat s Abdullahi Zainab Zakiyya Bello Niimatu Musa Mashi Lilmama Maryam T Baliya Sadiya Muhannad Bala Fatima Maman Dr Kallon Ummin tasa yake yi Yana kallon sarki Wato sabo da Sarki baya son auren Manal shi yasa ya hada Kai da Ummi,Magana ta fara ma Fuzail da turanci yanda zai fi ganewa,Haka muka Yi da Kai? Shuru yayi Mata,Tace ka bani mamaki yanda Mukayi dai Ni zaka yiwa Iskanci? Nasan kana sani kayi Haka ba Wani so,Kawai ka rainani,Mahaifinka ya fada min komai da irin matar daka dakko mana,To Bari na fada maka kaji da kunnenka Wallahi baza a haifar min jika ta tsatson wannan yarinyar ba,bazan yarda ba,kaga matan Nan gasu Nan na tabbata sun Fi Manal sau dubu cikinsu ka zaba Daya a aura maka ita idan ma duka kake so zasu aure ka ba matsala. Akan Yarinyar Nan na dawo gidan Nan da Zama da kanta zata fice ba duka ba zagi,ko an kawo ta baza ka Shiga sashenta ba Itama baza tazo naka ba bare a haifar min jaraba,Maimartaba Yana ji shima murna yayi da hukuncin Ummin,Muna so kayi aure Amma ba irin wannan auren ba,Ummi Masifa da bala'i Kawai takeyi,ciki ka zabi matar da ta Dace da Kai,Ummi Masifa da bala'i take Yi ba ji ba gani kamar zata Ari baki,Dawowa ma tayi Tace Indai aka kawo wannan Amaryar taka gidan Nan sai an daura maka Aure da Khadija ta nuna wannan balarabiyar da Hannunta Wanda Ummi dasu tazo duk Yaran Kawayenta ne Yaran manya Fuzail ganin za a takura Masa sai Kawai ya sulale kasa yayi suman karya,Kansa akayi gaba Daya har Sarki Ana yayyafa Masa ruwa Amma yaki farfadowa sai da Umminsa ta fashe da kuka zata rasa danta Guda Daya tilo,Sarki da masifa ya kalleta yace Taya Zaki ce Za'a daura Masa aure da wasu,tunda kince baza a kawo Manal Nan ba ki barshi Haka Mana,Ummi tana jijjiga Fuzail tana kuka Tace Wasa nake bazan maka auren Dole ba Kuma Amaryar taka zata tare Nan da sati biyu,Sai lokacin Fuzail ya farfado Yana tari kwal kwal,Ummi sai murna takeyi danta bai mutu ba. Yana tashi ransa a bace ya fice ya barsu,Maimartaba yace da tsohuwar matarsa Ayusha ki sassauta fa kin takura da yawa,ganin Fuzail ya warke Tace wallahi baza ta yuwu ba Ina gidan Nan ko an kawo Yarinyar Nan baza ta haifar min jika ba, sabo da an Raina min hankali wani ne yasha wahalar rainar min yaro in haifi Dana wata tazo Tace zata min iko da shi,Sarki baiyi magana ba sabo da baiga laifinta ba shima,Ummi Tace har gidansu zanje na ci musu mutunci daga ita har iyayen nata sai na musu abinda baza su manta Dani ba a rayuwa ba. Matan Sarki Kuwa zancen ma basa Yi sabo da Yarinyar Bata Yi musu ba,su a masarauta da Yaran masu kudi Wanda Suka shahara kusan auren Hadi ake musu tsakaninsu masu sarauta da manyan masu kudi,su Basu San ma ta Ina Fuzail ya hadu da Talaka ba har sukayi soyayya,Na'ima da su Fatima Gulmar sukeyi a gidan Taya ma Fuzail ya hadu da ita oho sabo da su Basu ga hanyar da zata hada talaka da Mai kudi ba,Tsabar munafunci har sun samu labarin ai Fuzail ne ma ya Gina musu gida shine yake tallafa musu abinka da Dangin Miji sai suka Kara Jin haushin abin. Bangaren Fuzail Yana fita wajen Ameer ya wuce yace Ameer kayi sauri ka sanarwa su Yazed suyi Hakuri sai Nan da sati Daya ko biyu za a zo daukan Amarya,Ameer yace sabo da me? Labarin Ummi Ya bashi kaf,Ameer yace tab Aiki babba lallai Kar a kawo Manal yanzu,to yanzu Hotel za a kaita ko me? Fuzail yace Taya Zan ajiye matata a Hotel ai babu Security so kake wani abin tsautsayi ya sameta,Yazed da Malam Basu da matsala nasan zasu yarda ka fada musu a gidansu zata zauna kafin sati biyu,Ameer yace itama fa Manal Fushi takeyi da mu is better a barta kafin ta huce,yanzu Kawai a samu School me tsada a kaita a Bata Driver shike Nan kaga ta fara karatu zata rage damuwa.. Haka Kuwa akayi Ameer ya lallaba su Malam da kyar Suka yarda,Yazed yace Kun San da Haka kuka Bari aka Daura aure so kuke a Mana dariya,Ameer yace ayi Hakuri na Dan lokaci ne,Shike Nan tunda zai Sata a school ba damuwa Naga ita kanta Amaryar Fushi takeyi an Mata karya Kuma Banga laifinta ba,Dama Bata da laifi Dole tayi fushi cewar Ameer, bayan Haka Yazed Anna ya sanarwa yanda ake ciki,Tace dama Manal kuka take Yi ita baza a kaita ba shike Nan Allah ya gyara kaddara ce ba yanda za ayi,Manal tana Jin an fasa kaita sai murna,tuni ta daina Fushi ma yayin da Farida da Hajiya hankalinsu ya kwanta sai murna sukeyi. Farida Fitowa tayi tana Dariya tana kallon Manal Tace Amarya ta Ango yaushe za a shiga gidan Sarkin ne? Manal tayi banza da ita,Shukrah ce ta bada amsa Tace ai an Riga anyi me wuyar sabo da ta Riga da ta jefa ta Kuma Cafke,karki manta Amaryar Fuzail take har gobe,Farida ta juya idanuwanta tace sai mu gani a kasa idan an isa a kaita dakin mijinta mu gani,ke Shukrah kyaleta cewar Annatu,Hajiya Baki ta tabe tare da zuwa ta fisge Plate dinta a Hannun wata yarinya Yar Uwar su Manal da Suka zo biki,daki suka shige da Farida,Hajiya ta kalli Farida wacce ke Shirin Fara kuka tace karki Yi kuka akan me zakiyi kuka ai wallahi Indai muna Raye ko to Yarinyar Bata Isa ta zauna lafiya a gidan miji ba tunda Bai aureki ba Itama Bata Isa ba,Yanzu tuggu zamu koma kullawa kafin Nan Gaba idan abin yaki mu koma wajen Malam Dan Haru Haru,Yanzu tunda a gidan Sarki Dangin Fuzail Basu San Manal a Fuska ba kece Zaki koma Acting Akan kece Manal,kafin ta tare kici mutuncin har Uwarsa a matsayin kece Manal,Kinga Dole su bashi Umarni ya saketa,nasan Dole wasu a ciki zasu Zo gidan Nan tunda naji ance Kafin a kaita za a kawo lefe Ke dai Kawai mu Zama cikin shiri.Zuwa dare Annatu da danginta maza da Mata fada Suka yiwa Manal da Nasiha sosai,washe gari da Sassafe Suka tattara nasu ya nasu Suka koma kauye sabo da Hajiya ta hanasu sakewa. Shukrah Zama tayi tare da Amaryar Suka gyara inda su Annatu Basu karasa gyarawa ba a gidan ko Ina na gidan tsaf da Yamma itama Shukrah Tace Amarya sai munyi waya,kinji na fada Miki Dan Allah kibi komai a hankali Banda wulakanta Ango ki nutsu,a dage da Addua cewar Shukrah,Yamma likis Manal ta zunduma Hijab dinta tace muje na rakaki Titi,Rufa min asiri ai yanzu kin Zama matar aure sai da izinin Ango Zaki fita. Manal Tace karki dameni Ni yanzu ba Wani sonsa nake Yi ba ya Gama sire min Yan karya sun min karya muje,Manal ta sa Kai Suka fita,suna fita taga galleliyar bakar Mota a Kofar gidansu,Hassan da Hussain ta gani Wani Dogari ya Bude musu mota sun fito suna ta washe Mata baki,Manal tagansu Basu fi 17yrs ba da Alama daga makaranta suke domin sanye suke da Uniform dinsu hadaddu,A tsaye Suka rusuna Aunty Ina yini? Manal tace lafiya Alhmdllh ta ganesu anzo da su jiya bayan daura Aure,Hassan Yace kannen Yayan Brazil ne Muka ce Bari mu biyo mu kwashi gaisuwa wajen Aunty,Manal tayi murmushi Tace na gode,Hussain yace Aunty Yar fillo ce gaskiya wannan Maganar Taki ,Dariya sukayi Manal Tace Bari na raka kawata na dawo,tafiya zamuyi daga school Muka yo nan kawar Taki tazo mu sauketa a gida,Shukrah Tace na gode kuje kawai,Tsoro take ji haka kawai,Su Kuwa Suka tafi,Farida tana labe a soro tana kallo,ranta ya baci,Manal tana shigowa gida Farida ta Mata wata wawar Hankada ta hankadata gaba Wanda Saura kadan ta fadi. Manal Takaici ya kamata Tace Allah ya Isa wallahi ban yafe miki ba,Farida ta dura Mata ashar,Hakurin Manal ya Kare ta dauki Farida tare da makata da kasa,Farida ta hau kuka tana Kiran Hajiya,Ni na sa ki wulakantasu akan ya aureni Zaki gallabeni ,ai dama na fada Miki Dan Adam daraja gareshi baka San waye wani ba,ko ba me kudi bane shima Yana da baiwar da Allah ya Masa. Bayan Kwana Uku da daura Aure Manal bata Kira Fuzail ba shima Fuzail Bai kirata ba sabo da Yana so ta Dan huce ne,Manal ma Bata neme shi ba Amma kullum tunanin Farooq dinta takeyi ta damu da shi kullum,yau tana zaune tana cin shinkafa da miyar data dafa sai ga Yazed da uban tarin Kaya a Leda a gabanta ya ajiye tare da furta gashi Nan kayan School dinki ne inji mijinki ki shirya gobe Zaki fara zuwa school 7:30am Driver zai zo ya kaiki ya dawo da ke,Allah ya kaimu cewar Manal Amma Ni Yaya Ina tsoron wulakancin Yan Birni azo a kaini makarantar masu kudi yanda bana Jin turancin Nan Yar Kauye Dani su dinga min wulakanci. Ai sai ki tsaya kina saurarar mutanen Birni da Yan karya,Ana birge Dan Adam a rayuwa?idan kace Dan Adam zaka biyewa to baza ka tsinana komai ba a rayuwa,Sannan Ina laifi ma yanzu kin iya Dan rubutu da karanta wasu abubuwan,Kuma ai kullum Zan dinga koya Miki a gida ga Shukrah ma Haka ga su Sa'iha Baki da matsala,kayan ta Bude taga Uniform farar Riga da farin Hijab sai wandon Dark blue,sunyi kyau har kala biyar,takalma kala biyar,Haka school bags ma masu tsadar gaske na Yan gayu kala biyar sai littafa da duk wasu kayan karatu,Manal ta washe Baki tana murna tare da cewa Allah ya Kara arziki,Kayan ta hau gwadawa ta gansu dai dai ita sai ta koma wata Yar gayu da ita..Yazed yace sai ki Kira shi ki Masa godiya to Kawai tace amma a ranta Tace wlh Bai Isa na kirashi ba bare na Masa wata text. Da dare Alarm ta saita sabo da Kar ta makara,tanayin Sallar Asuba wanka tayi da brush ta shirya cikin uniform dinta masu kyau ba karamin kyau yayi ba,takalmanta dark Blue da Farare Haka jakankunan ma,takalmin me kyau Sandal da canvas, ta saka da jakar Fara tayi kyau sosai,ba abinda ta shafa a fuskarta sai powder da lipgloss,7:30 driver yazo,Hajiya ji take Kamar ta mutu sabo da bakin ciki. Manal ta fito dagwas Hannunta cikin aljihun wandonta tana fito da bakinta Wai su Hajiya take tsokana,Farida ta kamfato ruwa a cup ta taho da Niyyar watsawa Manal,amma Manal ta fice da gudu,Fuzail ya hakimce a Bayan motar yaga ta fito da gudu tana dariya,Farida ta biyota tana idan kin Isa ki tsaya ganin irin motar data Yi parking zata dauki Manal zuciyarta ta buga,Driver ne ya Bude Kofar gaba Daya ya fito da katuwar rigarsa ta Dogarai,Farida ta Bude Baki ganin Tanko ne,da Sauri ya karbi jakar Manal ya rungumeta a kirjinsa Yana Mata Kirari Allah Yaja zamaninki Gimbiya ta Yarima,Allah ya bada Ilimi me amfani,Takawarki Lafiya ya zaga da gudu ya bude Mata gidan baya,Manal Bata San da mutum ba ta fada cikin mota gaba Daya tare da rufe motar,Farida ta kalli Tanko,Tanko Kuwa yayi mamakin ganin Farida a Nan gidan dama Yar Uwar matar Fuzail ce,ganin Ba Wanda zai ji shi sai ya kalli Farida da sauri ya Furta Karki ga ban kulaki ba yanzu a Kan aikina nake uban kowa sai dai ya hakura Dani Ina Busy yanzu kallon da kike min Nan a cikin lafiyayyen Office Dina nake nima,Farida ta kasa magana shi Kuwa Tanko mota ya fada da gudu ya ja mota ya bulbule Farida da kura,Farida tace yanzu Tankon ma ya Zama Yaron Manal ji Wai Manal ake rungumewa jaka a kirji Haka Ana Mata kirari,cikin gida ta koma jikinta a sanyaye ta fada ragwab saman kujerar girkinsu ta tsakar gida. Manal Kuma sanyi da wasu kamshi ne na musamman suka daki Hancinta tana Juyawa zata ajiye Jakarta gabanta ya Fadi ganin Mutum a zaune ya hakimce tare da harde kafa Yana karanta News a jarida,Manal tsabar kyansa ta zaci Aljani ne sai da ta kalleshi sosai ta tabbatar Fuzail ne Kuma Farooq,Kwarjininsa da kyawunsa ga wani wanka Daya dauka ya tafi da Imanin Manal kana Nan kayan sun Masa kyau wasu arsh and Black da su,kamshinsa ta shaka duk sai Tsoronsa ya kamata da kwarjini,ga gabanta Yana faduwa Haka kawai,kasa magana tayi duk ta diririce,Manal sai lokacin ta tuna zagin sarakuna da tayi a Gaban Fuzail ta Shiga tuna Sanda yace Mata idan na fito Miki a mutum baza ki iya min magana ba,sannan ta sake tuno gadararsa da Izzar Farooq har tana Masa masifa ya daina,yanzu duk haukar data dinga Yi a gabansa Ashe wannan ne ba Farooq din nata ba,tunanin Farooq ta Lula da Kalar skin dinsa da jikinsa Daya tube ta ganshi hadadde Wai duk Fuzail ne ,tana mamakin wannan abu,Babu irin rashin kunyar da Bata Yi ba a gabansa duk a Farooq ne,Kunya ce ta sake Kama Manal Kawai sai ta rufe idanuwanta da hannayenta tare da kifa kanta a saman cinyoyinta,Fuzail Yana satar kallonta shi Yana Jin haushi ta daina sonsa gashi ta daina Masa magana bare Yar Soyayyar da Suka Saba da Kuma nishadin da jefa shi yanzu ya daina ganinsu. Muryarsa ta tsinta Yana Mata magana,a ranta Tace wallahi Kuwa Farooq din Nawa ne ga muryar ma,I'm so Sorry ya Furta,Ki tsaya ki saurare Ni kinji please ya wani marairaice Kamar zaiyi kuka,nasan nayi Miki karya Wanda hakan Bai Dace ba amma duk abinda nayi nayishi ne da manufa me kyau Ina sake Baki Hakuri,ki yarda da ni,Nan take ya Bata labarin komai da irin matan da ake layin kawo Masa yaki zaba,Zuwan Shukrah ne Kawai Bai fada Mata ba sabo da Shukrah Bata Gama aikinta ba,Tsoron Umminsa da Yan gidansu ya Kama Manal yanzu duk basa kaunarta Taya zata iya Zama a gidansa,dagowa Manal tayi suna kallon juna Budar bakin Manal Tace to ka sake Ni Mana Kawai ka rubuta min takarda ta,Tsaki Fuzail Yaja tare da Mata wani kallo ba shiri tayi shuru,Kansa ya dafe tare da dauke wuta yayi Shuru shi Kam Ana sa masa ciwon Kai,gidansu an Hana shi sakewa itama Manal din duk kokarin da yake a kanta Wai ya sake ta,Kallonsa tayi ganin ya dafe Kai yayi Shuru sai taji ba Dadi a ranta,da shagwaba Tace to...to....Wai ni fa ba Dole nace sai an sakeni ba,shawara na baka,Harararta yayi tare da furta sai na Kai kararki wajen Annatu wallahi idan kika sake tunda bakya ganewa,Dan bakinta ta cokalo gaba tare da kallon Window ta gefenta,Tanko ya Dan glass din motar yanda zai kalli Manal sosai ya akayi Basu Yi kama da Farida ba, Yana ta Kara wuta saman kwalta Fuzail yace karka kashe min Mata fa Kai,Kuma ban manta ba Ina nan wallahi akwai Tamu da ku Dogarai ai na ganeku,Tanko Bai San Kan zancen ba,Bai San su Suka Zane Fuzail ba. Hakuri ya shiga bawa Fuzail,Fuzail yace na rantse bazan Kyaleku ba sai kowa jikinsa ya Gaya Masa Ina nan daku,Tanko yace Allah huci zuciyarka,sai lokacin Manal ta tuna Dogarai da kansu sun Zane Farooq Basu San Fuzail bane yarimansu Bata San Sanda Dariya ta kwace Mata ba ta dinga kyalkyala Dariya,da sauri ya shiga kallonta sai ta Masa wani kyau ta birgeshi an shiga wata Unguwa ta masu kudin gaske inda makarantar su Manal take Fuzail yace da Tanko Kai Yi parking ka fita a motar Nan so nake na gyara Yarinyar tunda Bata da kunya,Tanko ya zaro Ido a ransa ya dinga dariya yace shege Yarima zai kwashe yarinya harda wani Wai zai gyarata,Fuzail yace please sauri Mana ke Kuma zanyi maganinki tunda Naga kin rainani. Parking Tanko yayi harda yin parking inda ba Wani Wanda zai ko wuce ta wajen can wani lungun munafukai dama ga unguwar ta manya ya fice tare da Kara Danna remote ya garkame motar gam yace Wai zaiyi maganinta Kai Yarima yau akwai harka wannan Amarya tasa ta hadu ai yau ko me Mata hudu bazai Kai Yarima Jin dadin duniya ba,shike Nan nasan ma a hotel zasu samu cikin farko tunda ance Umminsa ta Hana Amarya ta tare,ah Yarima Nifa Banga laifinka ba wlh irin wannan matar ai ba ta kyalewa bace,Tunowa yayi da Faridansa yace ikon Allah ya akayi Farida ita baka ba Fara ba Fuska Kamar Duwawun Dan garuwa, sai shafe shafen jaraba,Muni Kamar jikar Yarabawa,ba komai Tanko kaima ka samu ka rage zafi ya furta Yana gyara rigarsa katuwa. Fuzail Kuwa Tanko Yana fita ya kalli Manal Suka hada Ido Kuwa da yatsa ya kirata Wai tazo sabo da takamarsa,Manal ta Bata Fuska Wai Kar a rainata gashi ba Hanyar guduwa,motar ta kalla Tasha Tint,ba zato taji ya fisgota jikinsa,da sauri Tace wayyo barawo jama'a ta matsa zata gudu ai hannayensa yasa tare da kama Hips dinta gaba Daya ya maidata saman cinyarsa ta zauna daram,Manal jikinta ya hau rawa tace Dan Allah Marainiya ce Ni Uwata ta tafi tun Rannan,Murmushi ya saki yace Wato Dariya ma kike min an zaneni,Dariya Manal ta sake saki tare da furta to Yi hakuri Kar Gugar Uniform Dina ta lalace na daina,gashi ma zamu makara,a kujerar ya kwantar da ita a hankali Yana karewa fuskarta kallo ya furta kinyi kyau,Bakinta ta turo gaba tare da kwabe Fuska,a hankali ya Kai Fuskarsa saman tata,wani kamshinsa me Dadi ya sake dukan hancita ta lumshe Ido jikinta sai rawa yakeyi gaba Daya sai wani Bari jikinta yake Yi,Hancinsa ya daura saman nata Yana gogawa a hankali,numfashinsu Yana haduwa Dana juna cikin salo da kwarewa ya daura lips dinsa saman na Manal,jikinta ya mutu ta kasa hanashi ya Mata kwarjini da yawa tana kallo ya shiga kissing dinta abinda a film din turawa ta taba kallo yau gashi Ana Mata itama. Hannayensa yasa a kasan kanta ta baya tare da dago kanta sama kadan ya tallafe ya shiga kissing din Manal Yana sarrafa harshenta da wani irin salo,Manal wani Iri take ji ajikinta da kyar ta iya Furta Zan makara Kamar zata Masa kuka,Hannunsa ya Kai saman Kirjinta yaji Bra tuntum,mene wannan Haka? Karfa a kawo Amarya Naga Abu kamar Popcorn ba mutunci Zan Miki ba,kina sa wannan bra Ana hango ku tun daga nesa za a ganshi kamar gaske Ashe Bra ce gaba Daya, a'a da sake Dole a gidana baza a dinga saka min wannan ba,Dariya Manal tayi tace wallah a'a, Bra din yake kokarin ja sama,Ganin da gaske yake zai janye Mata Bra sama Karya Manal tayi tace wayyo Irgan dangi na ban Dade da farawa zafi suke sababbi ne,Amma ake sa musu bra? Fuzail ya tambaya Yana gyara Mata Hijab yace ban son rabuwa da ke ko mu tafi a kafa? Dariya Manal tayi Tace ae Allah muje dama an hanani fita na kwana Uku bana fita,Tanko ya Kira sai gashi da gudu ya bude mota ya Shiga,Fuzail yace muje an fasa tafiyar a kafa tunda yawo kike so,Baki Manal ta Bude har tana murna,Shuru tayi murna ta koma ciki, Manal taga Makarantar tasu wata hadaddiya kamar Hotel,cikinta ya duri ruwa tasan zata Sha wulakanci wajen Yaran masu kudi,Fuzail Yana satar kallonta duk ta tsure. Bayan sunyi parking a ciki sai kallon motar akeyi,Ana ganin Dogari ansan Yan sarauta ne,Fitowar Fuzail ita tasa mutane Suka rude irin mugun kyawunsa da haduwarsa,Manal ma ta fito kwal kwal da ita gata fara itama kyakyawa,wasu Suka ce ai kanwarsa ce ya kawota,Tun kafin ya motsa kafarsa sai ga pc da kanta tana washe Baki tare da kwasar gaisuwa,Manal ta saita bakinta tare da cewa Good Morning Ma Kamar gaske,Morning How are you? Manal Tace I'm fine thank you,Pc babu Bata lokaci ta tunanawa Manal ajin da zata je ss1,Sabo da gargadin Student Fuzail yace da Kansa zai kaita har aji sabo da Kar a rainata da yawa. School bag din nata ya karba tare da ratayawa Kamar shine student din Suka jera da Manal dinsa suna tafiya,Yan school ta window Ana ta leke Ana kallo Yan Mata da samari Ana kyasawa,Manal Bata Saba shiga mutane ba ita dai a tsorace take,Hannunta ya rike suna tafiya Yana ce Mata ki kwantar da hankalinki,ba abinda zai faru Inshaallah Zaki iya baza kiji kunya ba,Hmmm Manal ta nisa har Suka karasa ajinsu ta shiga ciki shi Kuma ya tsaya a Kofar class din Yana kallo har ta samu kujera ta zauna a baya,Hannu ya daga Mata tare da nuna Mata wata kujera a tsakiya irin ta dawo Nan,tasowa tayi tare da dawowa inda ya nuna Mata ta zauna abinta tana kallonsa tayi murmushinta,Harararta yayi da Wasa tare da Mata zancen kurame Wai ta daina murmushi akwai Maza a ajin student Kar su kallar Masa mirmushinta,biye masa tayi tare da cukulewa ta daure Fuska,Babban yatsa ya daga mata Wai da kyau,sai lokacin ya kalli kafadarsa yaga Yar Jakarta Tanko na kusa da shi sai ya bashi Jakar sabo da sarauta yace a Kai ma princess,Tanko ya karba da sauri ya afka class har Gaban Manal yace Allah ya bada Nasara ranku ya Dade ya ajiye mata,karba tayi tare da furta thanks Manal fa ta dage Bata yarda da raini ba. Tanko Yana Fita Fuzail ganin teacher zai shigar musu ya dagawa Manal Hannu ya juya wajen Teacher din ya tambaye shi yaushe zasu Fara exam? Saura 1week sabo da First term ya Kare ai Kun makara Baku kawota da wuri amma a dinga Mata lesson ya Isa,ko ba tayi kokari ba next term zata Yi, Inshaallah cewar Fuzail ya Masa kyautar Kudi,Sannan Yan ajin su Manal kowa dari biyar aka raba musu kyautar Yarima ce,Haka Malamai duk kowa yasha kudi,Sai da ya kankarowa Manal girmanta sannan ya bar makarantar,ai Kuwa Manal a ranar ta Zama popular,sai Kama kafa ake a wajenta Mata da maza student tare da malaman kowa Manal,Mata sai kawance ake kullawa da ita,ita Kuma Manal ta dage ko Dan karamar word zata fada da turanci sai ta nutsu ta gyara bakinta sosai kafin ta fada. Amma tana magana an San Yar Fillo ce ta gasken gaske,haka har zuwa kallonta akeyi ga Manal da kyau,wasu matan cewa suke mijinta ne,wasu suce saurayinta wasu Kuma kanwarsa ce,Kowacce mace sai tace tana sonsa,Yau Haka Manal Suka Gama daukan karatu Allah yasa Bata ji kunya ba yau Sabo da ba batayi ko sentence Daya ba har yau. Lokacin Break nayi sai ga wani Dogarin daban da lafiyayyen take away na abinci, Chips and Egg,Ga plantain,da wani gasashen kifi yasha hadi an kawo daga Fuzail,Manal ta dinga Murna Dama Bata ci komai ba. Ana tashi ta fito tana tunanin komawa gida sai Kuwa taji student suna ta labarin wasu motici Guda Uku,Ana fadar irin tsadarsu da kyansu duk mutane sun zauce,Wajen da ake nunawa Ana bi da kallo itama ta kalla sai ta hango Fuzail a tsaye yasha wata shegiyar Shadda Saaka metsada light arsh,Bai sa Hula ba gashin Nan nasa yaji gyara,dinkin dai dai jikinsa cif Hannun links,yayi kyau Matukar gaske ya tafi da Imanin matasan Mata,sabo da Manal ya sanya manyan Kaya yaga tana so,Yana tsaye a jikin Motocin nasa ga securities,tana karasawa inda suke ya karbi jakar tata Suka Shiga mota ya tafi da abarsa. Kida na tashi a motar me Dadi Suka tsaya a wani Eatery,Wani na manyan mutane ne har lift sai da suka shiga sannan Suka Isa wajen Wanda ba kowa a ciki sai ka Isa kake zuwa Irin Nan wajen,Manal tana ta Shan kallo a ranta tace lallai ganin me kudi a wajen talaka tashin hankali ne,idan ba kaddara ba me zai hadani da Fuzail ta wacce hanyar Zan ganshi tunda bani da hanyar zuwa wajen da masu kudi ke zuwa,sai Yan Mata masu batawa kansu lokaci Wanda Basu San ciwon kansu ba sune yanzu idan dare yayi suke daukan wanka suna tafiya irin wannan wurare suna tallan kansu Dan su hadu da masu kudi Kuma basa samu sai Yan Iska Wanda zasu Bata musu rayuwa. Zabi abinda Zaki ci,Manal taga harka iya harka Tace ko Mai nake so? Yana Mata murmushi yace yeah,da Hannu ta nuna ko wanne Yana fada Mata sunansa da turanci,wani lemo yasa aka kawo musu kowa Daya me shegen tsada duk Guda Daya 3k, Manal ta kalli lemon taji irin tsadarsa tace kaiiiiii tsada Haka sai kace wata Cocaine,Dariya ya saki Ina kika San Cocaine? a Radio mana, bayan sunci sun Sha yace ko na Kama Miki hotel Room ki huta,Manal sai ta fara kuka tana murza Ido da Hannu Allah Ni dai ba Yar Iska bace, Fuzail yace Haka kika koma dama? Na wuce Haka ma Tace tana Hawaye,yace Ashe Zaki jawowa kanki ma abinda banyi Niyya ba nayi,Duk soyayyar da kike min a gida sai yanzu kin Zama matata Zaki bullo da shirme,yo ai Ni Farooq na sani ba Kai ba,idan da Farooq ne ko me yace an Gama duk wahalarsa amma Kai Fuzail ne,Ni Nace sunanka ya Zama Fuzail Ni wallahi ba ruwana Farooq na sani Dan talaka na,Fuzail sai yaji kishin Farooq din duk da shine Farooq din sai yaji haushin zamansa Farooq,Fuska ya Bata tare da Furta tashi mu tafi tunda ke Baki San komai ba,Manal ta Mike Suka tafi Bai sake kulata ba har Suka sauke ta a gida Suka tafi. Tunda Belloti yaji an daurawa Manal aure ya daina fita ko Ina kullum Yana dakinsa a kulle,idan ya fito ma Majalisar da carbi yake zuwa baya yiwa kowa magana sai Jan carbi,Haka duk ya rame wandunansa ma sabo da damuwa idan ya saka Bai daurewa da tazuge sai da yasa hannnunsa ta kasan rigarsa ya rike wandon a Haka yake yawo kullum,Lawi ne ya gaji da ganin halin da Belloti yake ciki ranar Yana Fitowa Majalisa Lawi yace Wai me yake damunka ne Belloti? Lafiya? Yo Ina fa lafiya inji Belloti ban taba sanin cewar ban fi karfin zuciyata ba sai Sanda naji an daurawa Manal aure,Ashe ni banza ne ban Isa da zuciyata ba,yanzu Lawi ace Ni Belloti ban fi karfin zuciyata ba ai nayi asara,gaba Daya bani da lafiya cutar so ta kamani,yanzu kalleni bana cikin Hayyaci na ko Sannu ka min amsawa zanyi sabo da nasan zuciyata Bata da lafiya,Lawi yace Ashe cutar so ce gaskiya na tausaya maka Dan Uwa,Amma Mai zai Hana ka kyale Manal tunda Muna da Yan uwa a cikin Birnin Kano sai na baka number Karyar ka gwada sa'arka ko Kai zata so ka. Belloti yace itama fa maryam din Yan rainin hankali ce kasan ba Wani zumunci sukeyi da ku ba sabo a Kauye kuke bare wani ta so ni,Lawi ya damu Belloti shi sai ya hada shi da Maryam,ai Kuwa ya bashi Number Maryam,a ranar ya fara waya da Maryam, Farar Daya yace Yana Sonta itama ba Bata lokaci Tace ta yarda tana sonsa, Kullum sai Belloti ya tura Mata da katin waya na dari biyar har accnt number take tura Masa Yana zuwa Birnin Bauchi ya sa Mata kudi,Maryam tana ta wanke gara,Watarana Tace za ayi bikin kawarta,Belloti yace zaije Mata har Kano bikin shima Tace to. ai kuwa ya shirya tare da daukan wanka ya canja sosai yayi kyau Ya samu ya kashewa jikinsa kudi shaddarsa Yar Dubu takwas,ga agogo na dubu biyu,takalmi ma Dan dubu hudu,yayi wankan Nan na fita sosai, shi kansa yasan yayi kyau har da aske tozon gashinsa na tsakiyar Kai duk sabo da zaije Birni wajen Yar birni,ya siyar da Ragonsa ya ebi kudinsa dubu ashirin a ciki sabo da idan yaje Zai bawa Maryam su kyauta tayi biki lafiya zai Mata alheri,yaje Kuwa har can, ta sauke shi aka kawo masa ruwa da lemo ga abinci yasha nama,yaci ya koshi Ashe wai Sam ba bikin kawarta akeyi ba bikinta akeyi ita kanta Maryam din,Ashe ita ce Amaryar. Belloti yana dakin da aka sauke shi Bayan ta kawo Masa abinci sun fita ya fara Irga kudin da zai ba Maryam kyauta kenan yaji ita da kawarta sun tsaya a bakin kofa suna Dariya suna tafawa,Maryam tace kyale gara Bai san bikina akeyi ba ai na wanki gara wallahi yaje, Basu San Belloti Yana daga daki yaji komai ba, suna Shawara kawar tace ki fada Masa gaskiya Dan Allah wallahi hakan da Mata sukeyi yanzu babu kyau,kasan ba son mutum kakeyi ba ka yaudare shi karshe maimakon ayi rabuwar mutunci sai wulakanci ya biyo baya. Wannan abinda Yan matan yanzu ke Yi hakkin samari da yawa wallahi shi yake bibiyarsu gidan miji,kaga idan sunyi aure Sam babu zaman lafiya sai dai wahala da wulakancin Namiji ya biyo baya karshe ma hakkin wani yasa a sake ta da wuri ta dawo bazarawa to ta zalunci maza da yawa Wanda ita a lokacin ta manta,Ana mantawa da Allah baya mantuwa shi,wasu ma Sai mutum yace zaizo wajensu Rumi Rumi su sa ya Sha wahala a garin suyi ta bashi wrong Address Yana ta bulayi a garin karshe sai dai ya Sha wahalar banza ya koma gida,babu ruwansu daga nisan duniyar da yazo,da kudin da ya kashe a Hanya da sauransu ya taso yazo Dan Yana son mace amma ta wahalar da shi a banza,gashi kema Maryam kinyi Masa sai Kun cinyewa mutum kudi karshe sai dai ya tsinci labari anyi bikin mace wannan wacce yaudara ce? Wacce hauka ce da Jahilci da hauka irin ta mu ta hausawa? Wallahi wannan ba wayewa bace rashin Ilmi ne da Rashin sanin darajar Dan Adam da so,mutum yace Yana sonka Maryam ai arziki ne,idan yace fa ya tsaneki ko labari kika ji baza kiji Dadi ba,Amma kin San ya tura miki kudi ki karbe,har bank yake zuwa birni ya tura miki ta bank,Haba Maryam kiyi Aiki da hankali wannan aikin Wanda Basu San me suke Yi bane,duk masu cewa Sun wanki Gara kaza kaza hauka ne fa,mutum ya dauki kudi ya baka kayi amfani da su ka kashe matsalarka ai taimakonka yayi wallahi. Abin haushin duk cin kudin matan yanzu da sukewa samari babu Wanda Suka taba karya Masa tattalin arziki sai dai ita macen nata data Yi yaudara ta samo su Kare a banza, wa kika gani sanadiyar cin kudin Budurwa ya rasa kudi ko kudinsa sun Kare? Sai dai me Neman Mata wallahi shine kadai bazai ajiye abin duniya ba. Maryam tace ke Rahila Adana wa'azinki bazan iya ba gaskiya Kawai tunda Dan Iska ne Kamar Ni zai ce yana so na, Kinga Ni na Riga na auri Mahmood Dina zabin Raina,Kuma duk samari na ba Wanda ya sani sai dai suji a gari,shi yasa ban gayyaci mutane ba ma,Bari na Masa sharri nace ga Dan Kidnapping yazo shege a daure shi ya Sha wahala a prison Nan gaba bazai Kara cewa ya sanni ba a rayuwarsa. Basu San belloti Yana ji ba,Yana Jin alamar sun tafi ya fito daga gidan gaba Daya da Niyyar guduwa Maryam ta hango shi ta kurma Ihu a Kofar gida ga mutane maza da Mata Yan biki tana cewa Barawo ne ga Dan Kidnapping,Belloti kafin ya gudu ma mutane ta ko Ina sun Kama shi,Rahila Kawar Maryam itace ta dinga cewa wallahi karya take Masa karku taba shi sharri ta Masa wallahi ba ruwansa bawan Allah,Allah sarki Belloti an ganshi Dan Fulani an Masa sharri mutane Suka ki yarda,Rahila tayi ihu da rantsuwa tafi cikin container amma anci sa'a yayi amfani kadan Belloti ya Sha duka,kafin kace me an fasa Masa kai Rahila Dake an santa sosai a wajen sun Dan saurareta tana ta Basu labarin gaskiyar al'amari,Amma mutane wasu tuni sunci gaba da jibgar Belloti an Masa budu budu tare da fasa Masa jiki,Suma yayi a wajen Lokacin Kuma manya da suke wajen Suka dakatar da mutane daga dukansa aka tsaya sauraron Rahila,duk bayanin Rahila mutane sunji karshe Rahila Tace Kuma wallahi Dan asalin kauyen su Maryam din ne,Abokin ma Dan uwanta ne a Ruga,duk da Haka mutane sai da suka Kira Police aka damka Belloti a Hannunsu aje ayi Bincike,sabo da halin da ake ciki a kasar Nan yanzu ba a saurarawa. Maryam ko a jikinta,Rahila sanadiyar Haka ta zazzagi Maryam Suka Yi kaca kaca ta bi Bayan yan Sanda inda aka tafi da Belloti ita lallai sai an kwatowa Belloti Hakkinsa. Washe gari Ummi taga Fuzail ya dau wanka da niyyarsa ya Kai Manal School Kamar jiya ranar zuwanta na farko,a jikinta taji wajen matarsa zai je,sanye take cikin kayansu na Larabawa Arabian Gown,tana zuwa ta kalleshi tare da hade Rai Tace Ina zaka je? Ba tare da ya kalleta ba yace Unguwa,baza kaje ba Kawai ta furta,yace why? Na hanaka fita yau,a ranar yau ba inda zaka fita,Fuzail yace ai iya yau kika ce ko? Ummi tace ae,yace fine ya koma saman makeken bed dinsa ya kwanta abinsa Bai kulata ba yaci gaba da latsa wayarsa,Text ya turawa Tanko yayi sauri yaje ya Kai Manal School,Manal tana ta murna zataga Fuzail dinta yau ma sabo da jiya taji dadi ai sai taga Tanko shi Daya ne ya kaita school,tana sa ran ko da Fuzail za a zo Daukanta taga Nan ma Tanko ne kawai. Manal Tace ai dama Bai damu Dani ba na sani ta shige gida cikin Fushi,Ba Wanda ta kula tayi wanka tare da Sallah Islamiyyar ma kin zuwa tayi Wai sai yazo ya Kai ta idan ba Haka ba baza taje makarantar ba har Bokon ma gobe baza ta je ba Indai babu shi. Manal ta dafa Indomie tana ci a tsakar gidansu zaune saman Tabarma,Farida tana zaune tana duba littafin soyayya a waya itama a tsakar gida saman kujera,Hajiya tana wanke wanke,Yazed da Malam basa Nan sun koma kauye wajen me magani sai gobe zasu dawo,Yara Kuma duk sun tafi Islamiyya,Babu ko Sallama Suka ji an banko kofa an shigo,Balarabiya Suka gani ta Sha Arniyar farar gown ta Larabawa ta zuba kyau,Ana ganinta anga kudi,a waje Kuma ita kadai ce tazo sai Driver da ya kawota Wato Tanko,a Wajensa ta samu Address din gidan su Manal,Ana ganinta ba sai an fada ba an San Maman Fuzail ce suna Kama. Hajiya taji Dadi a ranta damarsu tazo ta kalli Farida tare da kyafta Mata Ido,Tanko shi Bai San me za ayi ba Tace idan yasan gidan matar Fuzail ya kaita,shi Kuwa ya kawota. Farida da sauri ta fara soshe soshe tana Jin kunya tana rufe Fuska ita a Dole itace Manal Amarya me kunya,Ummi ganin Manal yarinya karama Kuma kallonta tayi Kiri Kiri Bata ji kunya ba,sai taga Farida da Alama itace Babba Kuma itace take nuna kunya sai ta tabbatar Farida ce matar Fuzail dama maybe Fuzail ya nuna Mata pics dinta ta Santa shi yasa ta fara kunya lokacin data ganta. Ummi Tsoron Dan nata Fuzail ya kamata bayan talaucin ma Wannan Mummunar ya auro Kuma a Haka yake sonta,Tsaki Ummi taja tace Amma Fuzail yayi asara wallahi Bai min Adalci ba ya rasa wacce zai so sai wannan abin,Hajiya Target dinsu ya hau sai ta tabe Baki Tace ai ba 'yata bace Yar tsohuwar matar me gidana ce,sai ta Nuna Manal tace Ni Kinga 'yata can sunanta Farida,matar Dan Iskan dan naki gata can sunanta Manal ta nuna Farida da Yatsa,Manal ta bude Baki ,da sauri ta Mike tazo Gaban Ummi Tace Ina yini Ummi Sannu da zuwa Bamu Baki wajen Zama ba. Wata Uwar Harara da Tsawa Ummi ta bugawa Manal tace karki sake kirana da Ummi aikin banza mayu Kun mannewa Dana aikin banza to wallahi Dana yafi karfinku,Hajiya Dan Munafunci sai itama ta Mike tare da cin danmara da dankwalinta tace ke dakata tsohuwar banza ga matar danki Nan karki sake zagin 'yata wallahi sai nayi kasa kasa dake a gidan Nan duk kudinki ai ba matar Sarkin bace ce ba abinda kika Isa ki Mana,shegiya kodaddiyar banza,bakuwar haure Kun hauro kasar mu Kun bi Kun kankane Mana masu kudin kasar sai auresu kukeyi Kuna Tara arziki,gantalalliya tsohuwar banza karuwar tsohuwa,ai da ganin irin wankan da kike dauka an San karuwa ce ke dama ai an fada karuwanci kike a Brazil amma Malam ya Baku yarsa banza a banza. Farida Kuma a matsayin itace matar Fuzail ta kalli Ummi ta galla Mata Harara tare da Murguda Mata Baki Tace aikin banza ki tambaya kiji Dan naki ai shi ya nace min Kuma duk bakin cikin tanda sai munci Waina tsohuwar banza wallahi ki bar Mana gida ko Musa Yaran Unguwar Nan su Miki jina jina,Ummi data shiryo Don taci mutuncin su Manal sai gashi ta kawo kanta ita anci nata sai ta tsaya Baki bude tana kallon su Hajiya musamman Farida wacce akace itace matar Danta,Ummi Hawaye ya wanke Mata fuska Tace wallahi karya kuke nasan Dana bazai hada jini da ku ba,bazai taba son wannan ba,Manal tana durkushe a kasa ta dafe kanta da hannayenta tana Rusa Kuka tasan an Gama da ita Kawai,me zata ce a yarda,tana shesheka ta rike kafar Ummi tare da cewa Dan Allah kiyi Hakuri Ummi tana so tayiwa Ummi bayani itace matar Fuzail amma Ummi ta fisge kafarta tana Hawaye Matar danta ta zageta ta ci Mata mutunci ai sai haushin hakan yasa tasa kafa ta makewa Manal Fuska gefen kumatunta ya Dan fashe kadan,Hajiya kalla tare da nuna ta da Yatsa itama Hajiya ba a barta a baya ba tasa yatsa ta nuna Ummi Suka dinga zagin junansu,Duk bala'in Ummi to fa Hajiya ta yaga Mata masifa. Hajiya na zagin Ummi ita kuma Farida tana yawwa Kara Mata Dan Babarta,Ummi tace ke surukarce Ni fa? Farida tana daga labban rashin kunya sama Tace karya kike tsohuwar banza karuwar Suruka,tabarya Hajiya ta dakko tare da furta bar gidan Nan wallahi ko na karairayaki. Manal rigar Ummi ta sake rikewa tana cewa Ummi....Dan Allah kiyi Hakuri,Ummi ta kalli Manal tayi murmushi Tace Allah sarki kunga me hankali ai gwara da wannan ya auro min da Zan iya Manage ya Kara Mata kishiyoyi Uku ta Zama ta hudu Amma tunda kece ta nuna Farida tare da furta Manal ko? Yau za a sakeki Matukar Ina numfashi fuuuuuuuuu Ummi tayi waje. Ummi ta jawa kanta bacin Rai gida ta koma tun a mota take kuka Tanko Yana kallonta a ransa yace ke kika jiyo,an fada Miki talakawa kowa ne ke tsayawa Ana takashi yo wani ko million Nawa Zaki bashi wallahi baki Isa ki takashi ya barki ba ko za a kashe shi,yanzu da kyaleki sukayi sunji tsoro da tuni kin samu damar wulakantasu yanzu Kuwa da suka Miki Haka ai gobe baza ki koma ba. Da kuka ta shiga dakin Fuzail Yana Palo Yana kallo ya ganta tana kuka,harda Kara sauti tace naje gidan matarka ta zazzageni ta ci min mutunci,ta kwashe komai ta fadawa Fuzail,Tana Gama bayani Fuzail yace ba Manal bace Farida ce,ai Ummi Mari ta kwadawa Fuzail Ni zaka rainawa hankali? So hauka ne? Matarka ta fini? Wato Mata tafi uwarka wallahi sai ka saketa yau ko na tsine maka,Ummi ta dakko takarda da biro ta mikawa Fuzail Tace rubuta Mata saki idan Ni na haifeka ko na tsine maka. Murmushi Fuzail yayi yace wallahi bazan sake ta ba sai dai ki tsine min ai dokar Allah ta take ta kowa,bazan sabawa Allah ba,Barazana Ummi ta Masa tace Zan daga maka nono,Fuzail yace idan na sake ta Allah ya tsine min wallahi bazan sake ta ba ko me za ayi,Ummi Baki ta Bude akan mace, tasan yanda take son danta baza ta taba tsine masa ba ko Mai rintsi sabo da tsinuwa Bata da amfani sai lalata rayuwar yaro,in haifi da a ciki na sannan na tsine masa ba dai Ni ba Ayusha, tana Gama wannan tunanin ta fice daga part din a hasale. Dawowa Ummi ta sake Yi cikin Fushi tace karka sake wallahi ka sadu da ita Kuma baza ta tare ba na fada maka. Fuzail waya ya dauka bayan Ummi ta fita ya Kira Ameer yace ka min Booking Hotel Room a Kai min Manal can kafin dare,Lafiya? Sai ka Zo Kawai mayi zancen,Ameer Direct Wajen Fuzail yazo yaji komai ba tare da yayi Booking Hotel din ba ya wuce wajen Abbansa ya fada Masa halin da ake ciki. Kanin Sarki yace Kai amma Baku fada min ba,da Allah bana son shirme kuje a sake gyara part din da aka bawa Amarya jibi za a kawo Masa Amaryarsa ba Wanda ya Isa ya Hana,kuje abinku Zan nemi Maimartaba. Jin wannan Fuzail sai Murna,dare nayi ya dauki Arnen wanka ba tare da kowa ya sani ba Ameer ya dauke shi sai gidan su Manal,Lokacin Manal tana dakinta zazzabi ya rufeta dalilin kukan data Sha za a saketa yau ta sani,Falaqi ne ya fito ya samu Su Fuzail har mota yace Aunty Manal tana can tana ta kuka tunda Muka dawo daga school Muka ga tana ta kuka ta shige dakinta ma yanzu Kuma zazzabi takeyi tana ta Rawar sanyi, Hajiyan mu Kuma suna ta dariya suna Jin Dadi mu Bamu San Mene ba,Fuzail yayi Dariya yasan zancen,Ameer yace kace tazo Muna mota. Falaqi da gudu ya shiga dakin Manal yace kizo inji Mijinki Aunty,Manal Taji tsoro ko takardar ya kawo amma ta daure Tace kace ya shigo,Haka Fuzail ya riko Hannun Falaqi Suka shigo aka bar Ameer a mota,Farida da Hajiya ai daki Suka koma suna murna an kawo takarda ma,Fuzail dakin nata ya shiga tare da kulle Kofa harda da sa key Kamar dakinsa. Manal gabanta ya Fadi Tace ya ka rufe Kofar Kuma? Direct yace ciki Zan Miki kowa ya huta,Bargonta ta gyara tare da sake shigewa ciki tana kunya tana murmushi sabo da kunya ,ganinsa sai ta ji zazzabin nata ya warke gaba daya,gefen kafitar ya zauna Manal ta fito da kanta Tare da daura fuskarta a gadon bayansa tana sinsinar kamshinsa,a hankali ya juyo yace sai kice na shigo bargon naki ai Yana kokarin dage bargon Manal ta daddane abinta tana cewa please Mana babu kayan kirki fa a jikina,Haka nake so ai ya furta Yana murmushinsa me tsada. Takalminsa me tsada ya cire tare da ajiyesu gefe,Yard din da ke jikinsa fari Kar shara shara yayi Masa kyau sosai,Bargon ya fisge gaba daya,Ido ya zaro ganin Amaryar tasa sanye da guntun...... Kuyi Hakuri fans jiya nayi Baki ne,idan nace zanyi Typing Zan takura ne Kuma sai a samu matsala shi yasa na hakura. Na gode masu Sharhi musamman MRS OM@R AIDA MAMAN TASNIM Ina miko dubun gaisuwa Allah ya Karo lafiya da nisan kwana me amfani. AsmaBaffa [1/1, 10:24 PM] Sis Asma: 🧭🧭MAFARKIN FARIDA🧭🧭 IS DEDICATED TO DUNIYATA AAMNA FANS GP 46-50 Official By AsmaBaffa Kowa ya hakura yau page gaba dayansa na AIDA MAMAN TASNIM ne ita Daya Allah ya Kara lafiya da nisan kwana. Guntun short trouser ya gani a jikinta Wanda ya Kama jikinta kam dark pink da vest dinsa itama pink me adon golden,blanket din take kokarin jawowa amma Fuzail ya kwace,mantawa tayi tace Farooq pls sanyi nake ji banda kafiya faabboje ke damuna,Dariya ta bashi yace mene fabboje? Zazzabi,Hmm ya Furta tare da kwanciya a gefenta ga katifar Yar karama ya mamuketa Yana cewa dama Haka kike kwanciya ban sani ba Ina can Ina ta bulayina Ni Daya a bed Dan bakin Hali baza kice nazo ba,Dariya tayi tana Jin wani Dadi, ta samanta ya biyo tare da haurowa gabanta yace ko a bed Namiji shine Oga baya zama a karshe Dole mace ce a karshe Miji a gaba sabo da shine jagora,Manal kunya ce ta addabeta ta rumtse Idonta tayi Shuru kamar tayi bacci,Idonta ta Bude Tace muyi Hira da labarin duniya,Fuzail yace a'a ba ita nazo ji ba,wani labarin duniya me zanyi da shi. Manal tace tsaya kaji wata magana Mana lokacin da ya Kai hannayensa saman Kirjinta Yana Shirin rungumar Boobs dinta,Hannunsa ta rike da sauri Farooq wai Ina gashin naka ne? Na zubar me zanyi da su na Gama samun Amarya kuma,Kasan lokacin.....Ni gaskiya kiyi Shuru kin dameni ba wannan ya kawo Ni ba ya furta tare da kwace hannayensa data rike Kam Wai Dan kar ya taba ta,tafi tayi tace albishirinka,ba goro ba yace,Dariya tayi Tace Ashe ka iya Hausar dai,Ke kika sani,a hankali Manal take son guduwa daga katifar rike ta yayi yace Lallabaki fa nakeyi kin San me nake ji a jikina? Manal tace Ni Ina Zan sani Ina yarinya ta,Shike Nan matan da Ummi ta kawo Zan Bari a daura auren da Daya Kinga sai kiyi ta rowarki Ni Ina can,Allah ya kiyaye sai nayi fatali da matar kuwa wlh aika aika Zan mata. Fuzail ya kalleta yace kika ce rannan Farooq kike so ba Fuzail ba? Wanne Dan Gulmar ne ya fada maka? Yayanki ne to kina ce Masa Me Gulma,Dan Allah me kazo Yi gidan Nan kazo ka tafi,Ciki nazo Yi,Manal tace kayi dai gaskiyar abinda ya kawoka ka tafi,Kallonsa tayi Tace uhm Dan gayu kayi kyau fai,Ai dama Ni kullum Ina yin kyau,Ni me kyau ne yace,Yabon Kai dai ba kyau,baya ta juya Masa ya sake juyo da ita suna facing juna samanta ya koma tare da sa tafin hannayensa cikin nata ya mikar da hannayenta ta wajen kanta ya danne su sannan ya Shiga Kare wa fuskarta kallo,a hankali ya fara kissing dinta a nutse,Manal jikinta ne ya mutu ta kasa motsi tana ji tana Jin wani irin yanayi a jikinta,Idonta ta lumshe a hankali Tace wayyo ka gani idona sun manne sunki budewa sai su dinga rufewa nayi nayi su Bude sunki, Sako na ne ya Shiga jikinki,Manal ta murza Idonta suka Kara lumshewa,Tace shike Nan Zan makantar kauna ta kamani,hanata magana yayi ta hanyar sake hade bakinsa da nata duk surutun Dan ya daina abinda yake ne shi yasa take yinsa. Ribbon din data Kama gashinta ya zare a hankali ya Shiga shafa gashinta me santsi da tsayi Wanda ya Sha gyara Yana kamshi,Manal Idonta ya rufe ruf sabo da yanayin da tsinci kanta na nishadi,Muryarta ta Gama canjawa ta Furta yawwa sosa min gashin Nan Dadi Allah,a Ina ka iya susar gashi Haka? Dariya Kawai yayi sannan yaci gaba da gashi,Wuyanta ya gangaro yana taba wuyanta da hannunsa ta fara tuntsira Dariya tana makalewa tare da cewa zaka yanka min wuya shi Dariya ma ta bashi yasan Yara ne suke wannan abin Ana taba musu wuya zasu Fara dariya. Hannun ya janye daga wuyanta ya koma kissing dinsa Manal a hankali tace duniyanci ohhhh dama Haka akeyi ai shike nan sai kayi da gaske Aiki ya ganka irin ba ruwanta din nan,kunnenta ya samu Yana hura Mata Iska a hankali Yana shafa Mata Dayan da hannunsa Manal ta sake tafiya Yar Maganar Manal ta Kare Mata,Ji tayi ta tafi gaba Daya a ranta tace shike Nan na tafi kauyen Anna, a fili kuma Tace Annatu gani Nan na taho Kauye a jirgi daga dakina na muka taso,Fuzail yace ki gaisar min da su Khairan Dan Allah karki Manta,Dariya Manal tayi taga Fuzail shima gwani ne,a hankali Yana lasar jikinta yasa hakoransa a saman Hannun vest dinta siriri ya janye shi kasa,Dayan Hannun ma Haka ya Masa Yana kissing kafadunta zuwa wuyanta,da Hannu ya fige Yar rigar ya jefar da ita, Albarkatun kirjinta ne Suka bayyana manya madaidaita a tsaye da su,Fuzail ya rumtse Idonsa ya Bude su sosai a kansu,Gashin Kansa me laushi ya Sosa sannan yasa hannayensa ya musu kyakyawar kwasa,Lokacin Manal Kuma ta Gaza daurewa wani shauki ya ebeta. Bata San Sanda ta zuro hannayenta ta Bayan Fuzail ba tare da Rungume shi ta kankame shi, kafafunta ta dago tare da hardosu ta kasan nasa ta sarkesu sai kace wata kaguwa,Sarrafa Dukiyar Fulaninta ya shiga Yi Yana murzasu,Bakinsa ya daura saman daya,Manal ta wani shidewar Jin Dadi Amma sai ta furta wash ban Saba ba Wani ba Dadi nake ji,Fuzail yace yeah ai dama Haka take ba Dadi Yi Kawai ake yi badan Dadi ba,Ni kaina ba dadin nake ji ba daga yau ma an daina to Abu ba Dadi ai baida Amfani,Manal tace ahhh Ni dai ya birgeni, au nufinka bani da dadi? Me kake nufi katako ka taba? Dariya yayi yace Ashe kina da hankali pretending kike Yi,Suna magana ba tare da ya daina yin abinda yake Mata ba. Cikinta ya gangaro yana Shirin karasawa Boarder da bakinsa Kiran Ameer ya shigo,sai da ya Kira sau Uku sannan ya daga da masifa Ameer yace shanyar taka ta bushe Dan wulakanci wajen 1hr Ina jiranka uban me kakeyi a gidan surukai,ka fito mu tafi ko nayi tafiyata,Fuzail yace Kai karka dameni,Manal tace cikin rada ce ya tafi kawai sai ka Kira Driver ya dauke ka,so kike gobe yace bazai Zo ba? Yo Kar ya Zo Mana Kai baka San Hanya ba ko a taxi baza kazo ba? Fuzail yace ba ruwana da Fitowa a taxi Haka Kawai Na sake Haduwa da Dogarai Nasha Bulalai,Dariya sukayi,Ameer Yana jinsu yace wallahi ka fadawa Manal na ji ta Kuma Zan rama tunda Bata gode min ba,Kuma wallahi ka fito mu tafi wannan ai Iskanci ne ka ajiyeni a waje aikin banza Allah ka sake na tafi Ni kadai sai na fadawa Ummi kana Nan gidan. Au Haka ka koma? Cewar Manal,Ameer yace sosai ma Dan Iskanci sai ya ajiye Ni a mota,Manal harda marairaicewa kayi Hakuri zai fito ne kaji Dan Ameeru gashi Nan zuwa abinci yake ci Indomie nake dafa Masa yanzu ma daga kitchen na fito ka ganni,Ameer Dariya ya shiga shekawa yace Ni zaku rainawa hankali Harda ke Manal Ina ganinki kamila to na bashi 2mnt Idan Bai fito ba Kawai na tafi,Ina laifin minti biyar ma Haba Yaya Ameer cewar Manal,Kina cinye lokacinku ne a Wayar nan ya kashe wayarsa. Fuzail yace Dan iskan yaro ne Ameer sai fa ya tafi ya rainani,Manal ta jawo rigarta zata maida ya fisge rigar tare da Hugging nata a jikinsa tsam suka dauki kusan 10mnt a haka,Manal a hankali tace dama nayi bacci a Haka tana lumshe Ido,Fuskarsa ya goga a wuyanta me laushi sannan ya goga gefen Fuskarsa a tata tare da sake kankameta,Ji yayi Yana Neman yin bacci me Dadi,bakinta ya laluba Yana kissing Manal ta Shiga tayashi Bata sani ba,Yaji wani dadi yace har kin koyi darasin? a kunyace tana murmushi tace ai Brain ce Dani akwai kai ta bature yace Gifted,to ni Gifted ce,kin fiye kunya da shegen Pretending amma Zan canjaki zanyi gyara a kanki da yawa,Dariya sukayi da Kansa ya saka mata Yar rigarta ya wani rufe Ido,Mene na rufe idon Kuma? ta tambaye shi,yace idan na kalli manyan Breast din Nan nawa to bazan iya tafiya ba shi yasa na rufe Ido na, na tabbata yau bazan iya bacci ba Sunshine. Manal tace Sunana Sunshine yanzu? Fuzail yace Yeah Yana Daukanta Suka Mike tare Tace Tab Ni Kuwa ba yanzu Zan sa ma suna ba sai Naga kamun ludayinka sabo da Namiji ba Dan goyo bane bazai yuwu ba sai na Haihu Naga idan baka canja ba,Fuzail Bai Gane Hausar ba yace Namiji ma Ana goyashi Mana ai ba mace kadai Ana Goya ba,Manal sai da ta ganar dashi me ake nufi, Ido Fuzail ya zaro yace har sai kin Haihu duk soyayyar da zamu Fara kwasa baza a min suna ba sai an Haihu? Manal tace ae sai nagani idan wajen Zamana ne to Haka Kawai a sa muku suna ku juyawa mutum baya inzo Ina Jin haushi Ina mayar maka sunanka daga Sweety ka koma Malam kaima,Dariya Fuzail ya dinga Yi da Yar guntuwar hausarsa yace babu Wanda Yana Isa ya ce zai kirani da Malam,Manal Tace dama ku Yan sarauta Kun gaji aure aure sai kace ayu Haka kuke dama naji Yan school dinmu jiya suna cewa mijinki dan sarki ne?kin Shiga uku da kishiyoyi gasu Sex machine ne su. Wannan School naku baiyi ba Yan ajinku munafukai bazan sake musu kyauta ba tunda lalata min tunanin Mata sukeyi na daina mutunci da su...Ameer ne ya sake Kira yace na rantse da Allah ka sake minti biyu baka fito ba na tafi kawai,Hijab Manal ta saka ta rakashi har Kofar gida Hannunsa cikin nata Tace Bye gobe kazo mu tafi makaranta Indai baka zo ba bazanje ba na fada maka,zanzo Mana cewar Fuzail...Ameer ne ya sake Danna Horn da karfin gaske sannan Fuzail yaje ya shiga mota ,Ameer ya Fisgi mota Yana bala'i yanzu da gaske cikin kaje Yi? Dariya Fuzail yayi yace Ina ruwanka Sarkin gulma idan cikin ya fito kwa ganshi,Ameer yace zaka aikata baka da kunya ai,kayan jikin Fuzail ya kalla duk jambakin Manal ne a jikin farin kayan,Ameer yace zaka ci Ubanka yau idan ka sake Ummi ta ganka wallahi zaka Rusa kawo Amarya jibi,Kalli rigarka,sai lokacin ma ya lura,wata t-shirt dinsa ya dakko a bayan motar ya zare rigar yard din ya saka t-shirt ya bar wandon Yard din,Nan ma Ameer ya kalla ya dinga dariya yace wlh gwara ka maida rigarka t-shirt karama to kalli gabanka Malam,Shi Fuzail ma ya manta da garin Romancing yayi Release,Sake canja rigarsa yayi ya maida ta yardinsa kawai. Sai da Ameer ya sauke shi a part dinsa ya wuce,Yana shiga sashensa sai Kuwa yaga Ummi tana jiransa ranta a bace so take taji inda ya tafi tun dazu har dare,Dan Kar ya tsaya Ummi ta Gane shi kawai ya nuna Bai ma ganta ba ya wuce da sauri ya haura sama harda hadawa da gudu,toilet dinsa ya shige Kawai. Belloti Allah ya taimakeshi Bai ko kwana a Hannun Yan Sanda ba Rahila tayi ruwa tayi Tsaki sai da ta gamsar da Yan Sanda aka sake shi bayan ta biya cin hancin dubu biyar,Belloti ba irin godiyar da baiwa Rahila ba,Rahila ta rubuta Masa Address din gidansu sannan ta bashi kudin mota zuwa garinsu,Belloti ya karba sabo da kudinsa Wanda Suka Fara dukansa wani barawon ya sace a aljihunsa,yace da Rahila kauyensu zai koma Suka rabu,Rahila na Tafiya Belloti yace ai bazai yuwu ba kudi Zan shiga Nema duniya kawai ya fasa komawa garinsu ya nausa cikin Birnin Kano Yana bulayi,kasuwanni ya zaga Yana Neman wata sana'ar inda zai samu ya Raba Amma duk wasu musulmanmu sunki saurararsa Tsoronsa ma akeji sabo da Duniya ta lalace gashi Dan Fulani. Dan kudinsa duk sun Kare ya cinye su a cikinsa ga yunwa ta dameshi ga kowa Yana kyamatarsa hakan yasa ya canja ya tafi inda Christain Suke da yawa kasuwar Sabon gari, tunda yaje abincin da zaici ma Sai yayi bara,Haka idan an rufe kasuwa cikin Almajirai masu kwana a bakin shagon kasuwa a Nan yake kwana abinsa,Almajiran Basu da Aiki sai shiga bara gidan giya da Club,anan suke zuwa idan an rage Abinci da giya Arne yana Shan abarsa ya rage sai ya Basu Suma su Sha,yawanci a Haka Almajirai Yaran al'umma suke ta fadawa halaka,wasu sun koma Yan daba,zuciyarsu ta bushe,wasu barayi suke komawa. Belloti ganin Almajiran Basu da kunya ya bar bangarensu ya koma kwana a bakin Resturant din wani Igbo Wanda abinci ake ci Ana Shan giya iri iri a wajen,Igbo kullum ya fito sai yaga Belloti a kwance da safe Watarana yaga ya zuba tagumi,Tausayin Belloti yaji yau ma Yana zuwa ya ganshi a zaune ya Zama Kamar maraya,Igbo da Hausarsa kadan yace Yarinya kullum kana kwana anan kina kwana Baki da Iyaye? Belloti Kawai yace Yana da Iyaye kudi ya fito Nema,Igbo yace is Good very nice,Yaro You get Heart woooo....Ana so ana sana'a a daina Zama Almajiri,Ni Sunana Uche Zan baka Aiki a Resturant Dina Zan na biyanka Albashi duk wata ya kace? Farin ciki ya Kama Belloti yace zanyi na gode,Igbo yace ya suna naka? Bello harda gyara sunan bazai ce Sunansa Belloti ba,Belo da Chau kana son Aiki da Chau sose cewar Uche. Tun daga ranar Belloti ya fara aikin siyar da Abinci da giya,idan Hausawa ne Suka zo Shan giya duk lokacin da Belloti ya kawo musu ita sai ya dinga cewa Alhaji a Sha Lafiya,tun Belloti Bai koyi Shan giya ba har ya iya shan giya sosai,Lokaci kadan Belloti ya fara wayewa,sabo da Zama da yare ya fara tsintar turanci,Duk Kuma abinda yake baya Wasa da Sallah,Ana haka Belloti yasan cikin birni sosai Idonsa ya bude gashi yayi abokai da yawa mashaya giya gashi Uche daki Guda ya bawa Belloti a gidansa. Watan Maulidi ne yazo wani ya hada gagarumin Maulidi Belloti yaji Ana ta gayyatar Maulidi yace ah yau fa akwai chasu,shi da Abokansa Suka tafi wajen Maulidi da kwalaben giya,Ana Maulidi su Belloti giya suke bulbula,Wani Sheikh ya gansu da Idonsa yasa Yan Sanda suka kamasu Ashe Belloti akwai giya a aljihunsa ya tafi da ita,Sheikh yace wlh kotu Za'a kaisu Direct,aka tafi Dasu kotu Kuwa,Alkali Yana sauraren Kara Belloti ya zaro giya kwalaba Guda a Gaban Alkali ya daga abarsa tiltiltiltil Yana tiltilawa cikinsa,Alkali ransa ya baci Nan take ya yanke musu hukuncin Bulala tamanin tamanin,Haka aka Zane su Belloti tsaf sannan aka sake su. Manal Kuwa Bayan ta raka Fuzail da wani irin farin ciki ta dawo cikin gida tana shigowa tana rawa ta shigo ta kalli su Farida tace Me Laya ki yayi me zamani,Idan da Laya kuke takama Ni da zamani nake takama,nice nake zamani,Kai Allah na gode maka Ina zamani Ina lokaci wallahi,Ni ake yayi yanzu , Manal tana lokaci,Waka ta Mai da abin tana irin Rawar Kauye a jefa Kafa gaba ana dawo da ita baya tana waka Manal tana lokaci ganjiganjigaganjiganjiga tana girgiza da juyi har Gaban Hajiya ta girgiza Mata kafada tare da cewa ehhhh sawa,Kudin da Fuzail ya Bata Yan dubu dubu sababbi Kar da yawa ta zaro tare irgo Guda biyar ta mikawa Farida karbi Yar kurkura mu gobe ma wasu za a kawo min,ko nayi waya yanzu kiga an aiko Tanko Yana gudu Yana faduwa ya kawo min wasu yanzu,Haushi yasa Farida duk son kudinsu suka ki karba,Manal Tace ba komai gobe zaku ci shinkafa da kudin,shinkafa Zan siyo duk bala'inku sai na taimakeku wlh ya zakuyi da me lokaci yarinya daga ruga ta zama 'yar yayi Manal me zamani,kudin gaba Daya ta mikawa Farida tace ki karba ma duka ko albarkacin Mafarkin da kika dinga Yi min kullum ai a Baki Lada wallahi wannan irin mafarki Haka Sannu Aunty Ni wallahi bazan ajiyeki a Cameron ba Original kasar waje Zaki je ki kalli turawa-turawa ma su kalleki,Kuma ko ba komai Zaki dinga zuwa gidana Abuja Inshaallah kusa da Villa,idan Kuma Lagos dince a cikin mafarkinki Makwafta nake da Davido da Wizkid ko pics prince Charming ya hadaku ki dauka ki samu na status,kizo gidana insa kuyanga ta goge Miki kaushin kafarki fes. Farida sai Hawaye ita yanzu da gaske ma ba kudin Fuzail take so ba Fuzail din take so Bilhakki da gaskiya batun wani kudinsa ya Kare a wajen Farida,Farida kuka ya kwace Mata me karfi Wanda ya jawo Manal tayi Shuru tana kallon ikon Allah,Farida durkusawa tayi har kasa a Gaban Manal ta fara rokonta tana kuka Dan Allah Manal Dan girman Allah Kinga ke Yar uwata ce kanwata uba Daya ba Wasa ba,Dan Allah Ina neman Alfarmarki, wallahi na Shaku da Fuzail a mafarki,mun Shaku da juna da shi a mafarki,wallahi Ni yanzu tunda na ganshi ranar da aka Daura muku Aure ranar na fada sonsa na gaskiya,duk son da nake Masa na mafarki son kudi ne,amma yanzu Dana ganshi wallahi ji nake Kamar Zan mutu sabo da sonsa da nake ji,Dan Allah Yar uwata ki bar min Fuzail kice ya sake ki ya aureni Dan Allah. Majina Farida ta ja tana kuka Tace Dan Allah Manal ki bar min Fuzail Ni Kuma na Miki Alkawarin wallahi ko Nawa ne idan ya aureni Zan baki,Manal tayi Shuru ta kalli Farida tace Farida kina da hankali Anya? Haukar Manal tunaninta me Chemist ma Likita ne,dama tana da number me Chemist na unguwarsu a daren ta Kira Salisu a waya tace da Allah kayi sauri kazo Salisu da kayan aikinka ka taho da komai na aikin gwaje gwajenka zaka auna min Wata,Farida tana ta rokon Manal har Salisu yazo da ledarsa Viva,yawwa Salisu dakko kayan aikin ka gwada min kwakwalwar Aunty wallahi wajen shekara biyar kenan da samun tabin hankalinta,tun abin nata tana Yi a mafarki har yanzu ya taazzara ya fito fili Ina me tabbatar maka gaf take da Fara tsincetsince a bola ko ta fara duka. Salisu yace Eyya ai mu ba likitoci bane Kawai idan Likita ya rubuta magani mu ake kawowa a siyi maganin,sai shishiginmu da katsalandan na Yan Nigeria Me Chemist sai azo a fada Masa matsala Kuma ba gwaji ba komai shi ba Doctor ba ya dauki magani ya ba mutum Wanda sai an samu akasi Kuma a komawa asibiti da jangwangwama musamman a kauyuka wasu ma Basu Yi karatu ba Kawai koya sukayi da ka,Yanzu Nima a shishigi na Ina yiwa Mata awon ciki,da awon Hawan jini,malaria,da sauran kana Nan abubuwa Kuma duk wannan ba Aiki na bane,yanzu ai asibiti Zaki kaita a Mata gwaje gwajen Daya kamata su rubuta Mata magani idan an Rubuta sai kizo ki siya a wajena,Manal Tace Kai Allah wadaran Yan Birni da karya,Salisu jeka Harkar Taku duk karya ce. Salisu Yana Tafiya Farida taci gaba da rokon Manal tana cewa Kinga dai irin abinda na yiwa Fuzail bazai surareni ba Ni kaina bazan iya tunkararsa ba bani da bakin magana tunda Yana Jin maganarki Dan Allah tunda nasan ba abinda ya shiga tsakaninku na aure ki bar min shi,Wata Shewa Manal tayi tana tafa Hannu tare da cewa duk wata dama Allah ya Baki ita akan Fuzail wulakancinki da Rashin tarbiyya ya ja Miki,Duk abinda Hakuri Bai baka ba rashinsa bazai baka ba,rashin kunya ba inda zasu kaiki,Kuma Nufinki da zai saurareki sai kije kice kina sonsa? Farida Tace da gudu ma kuwa Nifa idan Ina son Abu ba abinda bazan Yi ba. Girgiza Kai Manal tayi tace Naga Alama ke wata Dusa ce a cushe kanki yake har abada baza ki samu abinda kike Nema ba,Hajiya Haushin Farida ya Gama kasheta Wai ta durkusa tana rokon Manal ta bar Mata Fuzail su da suke so su kwace shi ta karfi su nunawa Manal ita ba kowa bace Amma ta zauna tana rokonta,ai Nan take Hajiya Haushin Farida yasa ta Dinga durmawa Farida duka karshe ma ta rufeta da duka tana cewa Ashe Baki da zuciya Baki gaje Ni ba? Ni zuciya ce Dani wallahi wani Bai Isa Dan Ina son Abu na roke shi ba,Yar Iska mahaukaciya,Manal ta dinga dariya tace Kara Mata Hajiya Yi Mata Kutufo wallahi,Nan Manal ta barsu Farida tana ta kuka. Hajiya ta ja ta daki Tace Yar Iska ke da nake so tunda Munga Fuzail din bazai samu ba kema ki canja salo ki samo wani Alhajin me kudin gaske ki aure abinki yanda zamufi karfin Allah sarki,idan kema kika auri me kudi waye zai daga Miki Kai,gidan sarauta ne Kawai masu kudi? Ga alhazawa Yan siyasa da Yan kasuwa ki samo Daya ciki,ki hakura Amma wallahi Manal ko mun hakura mun daura gaba ta har abada da Manal,babu mu ba su cewar Farida,Hajiya Tace har abada tsakinmu da su Manal sai Sharri Bamu ba su, kyaleta da Fuzail bala'in gidan sarauta ma ya isheta,Kuma wallahi Har Fuzail da Yan Uwansa Matukar zasu Zo gidan Nan ba mutunci cewar Hajiya,Farida Tace Hajiya wallahi kaunar Fuzail nakeyi da gaske yanzu ba kudinsa nake so ba,ko bashi da kwandala Zan aure shi da Zan samu,Hajiya tana lallaba Farida tace na sani...na sani Farida ta kiyi Hakuri shi so danne shi akeyi har ya bar zuciyarka. Gaki kina da kyanki ba laifi Kawai fa sai dai akan Manal ace Miki Mummuna amma kyakyawa ce Kuma kin iya wanka. Mazan yanzu ai duk kyalkyal banza suke biyewa su dai suga Yar wanka Yar gayu tana kamshi,su ganta da shape,duwaiwaka mashaallah,aga kirji tullukwikwi to ko ciko tayi sai kiga an aureta da wuri da gaggawa,Yanzu kitson Attach Zaki koma ko yaushe,ga Mai me kyau ki dau haske,wannan Duwawun na ciko da ya shigo Wanda Zaki ga Dan wando ne Amma an Masa soso da ciko mata shi suke sawa a ciki su daura skert a Kai Malam kiga duwawu Kamar zai Fado maza Ana kallo Ana yaye baki duk karya ce daga masu Shan kwaya sai masu sa wandon ciki,Farida Tace ga Manal Nan nata ita Haka yake Kato,Ke banza irinsu Basu da yawa a duniya a gari daya baifi ki samu mace Daya ko biyu ba masu na Allah da Annabi a birni Kuwa kaf layi duk girmansa ba afi a samu Mata goma ba idan ma sun kai,su dama maza Yanzu sun lalace da sai fara,Fara ko na Mai ne sai kiga Namiji zai hada babban hatsari a kwalta sabo da kallon Budurwa. Hajiya Dan ta kwantarwa da Farida hankali ta tsaro karya tana cewa Rannan ma wata taci Mai Ni ko birgeni ma Bata Yi ba duk ta karce fatarta ta tashi daga aiki Dole sai ta koma baturiya tana tsaye a gefen titi me Hannu Daya wasu Trailer Guda biyu sun taho Daya daga can Hannu Daya daga wancen Hannun duk garin kallon Yarinyar Nan me Mai Suka hadu Suka Yi Karo da Karo Munga tashin hankali ranar,kana Nan motoci su biyar suka zo suka shige cikin Trailers din Nan wayyo akan yarinya Wanda farin nata ma bana Allah bane aka Yi asarar rayuwa haka,sabo da Haka duk munin mace Bata rasa miji yanzu babin daukan wanka zamu bude Kawai duk layin Nan sai dai a kalli sabon yayi a jikinki a kwaikwaya. Farida tace to Allah na tuba da Sanda Muna Talauci ma Mukayi bare yanzu da muke da harka,shege Tela na ma na daina bashi dinki na yanzu ya Zama tsohon yayi,Hajiya Tace ai sabon Yayi za a dinga kaiwa,sun Dade suna tsare tsarensu,Manal tana can ta dukufa akan Littafanta da su Masatura suna ta koya Mata abubuwa. Washe Gari ma Fuzail shi ya Kai Manal school Tanko ne Driver,Yanda ya Kai Manal har class Haka ya sake kaita Kuma ya dakkota,Islamiyya Kuma Tanko ne ya kaita shi daya,zuwa dakkota aka dakkota da Fuzail suna bayan Mota sai rike riken Hannu suke suna wasanni da hannayen juna,Tanko Yana satar kallonsu yace Ana soyayya a Nan Nima da waccen me gashi kamar Isgar arnan zata tallafa min ai da na more Amma tunda yanzu taga ba auren Prince zata Yi ba babu mutunci tsakaninmu,Tanko ya Saba ganin gashin Farida sabo tana Dan yin dauri Wanda zai fito Tum tum daga baya. Suna mota Fuzail yace Annatu Tace ki shirya gobe gidan miji ko ba Taya,Manal Tace Amma Wasa kake? yace da gaske wallahi ko da kafar katako sai an kaiki Inshaallah jibi ma Kamar yanzu a cikin jinya kike kina ta kuka na Miki fata fata na hangoki Allah sarki ya fada da tausayi. Manal tace ban yarda ba ko dangina ai Basu Zo ba,Fuzail yace muje gida kiga su Annatu wallahi sunzo da Yagwalgwal Dinku da Goggo mutum biyar nasa an dakko su,Dangin Malam Kuma mutum Uku harda Hajiya Sharifa,Manal Tace a Ina kasan wata Hajiya Sharifa Yar Uwar su Malam? Fuzail yace to a gidanta ma aka saukeni da naje,Allah kaje kauyen su Malam bayan na Annatu? Idan Yaya Yazed yazo ki tambayeshi Kuma su Malam ma sun dawo da Yazed yanzu suna gida idan Baki sani ba yarinya. Manal sai Kuma ta fara kuka yanzu Dan Allah gobe za a kaini gidanku? Ko ba tayar mota ma cewar Fuzail,Manal jikinsa ta fada Wai ta Suma Tace na mutu kawai aje a fara Haka kabari na tawa ta Kare,Dariya Fuzail ya dinga Yi yace wallahi nasan sai kinji a jikinki Dole ne,Da kyar Abban Ameer fa ya shawo Kan Memartaba,a Haka ma Ummi Bata San za a kawoki gobe ba,Amma Ameer yau zai fada Mata da dare,Kuma Tace ko an kawo ki Ma'aikata zata zuba a part dinki da part Dina Bamu Isa munyi wani Abu ba za a sanar da ita,tsaro za a bamu sosai Wai baza mu kwana tare ba. Manal Tace ga shawara,Ina jinki,Kawai ka koma ka Tara Family dinka kaf kace dama ba so na kakeyi ba Wani rashin mutunci na maka shi yasa ka aure ni Dan ka nuna min iyakata,ka tsarasu yanda kowa zai tabbatar ba son juna mukeyi ba kaga za a Dan rage Mana masu tsaron idan Muka hadu a boye muyi hirarmu,Idan da mutane a wajen tsakaninmu gaba ce Kawai ko ya kace? Idan anyi hakan zaiyi Kuwa? Manal tace sosai ma kuyi shawara da Ameer kaji. Dan iskancin Manal sun Gama hirarsu Amma suna sauketa a gida da kuka ta shiga da uniform dinta,Da Yazed suka ci Karo yace ke Kuma lafiya? Wai gobe za a kaini? Sosai ma an Gama komai ma dazu ma Mijinki ya turo Driver da wasu Bayi sun tafi da duk wasu kayanki Annatu ta hada musu Wanda kika ware tun Ana biki kika Ce da su Zaki tafi,sauran idan kin shiga ku karasa da su,Kuma an kawo lefenki Maman Ameer da wasu matan Suka kawo ki je ki gani daki Guda abin yayi yawa,Ga su Farida can Kuma suna ta zage zage karki kulasu. Manal iya lefenta data gani sai da ta tsorata akwatuna sun Kai talatin Banda wasu jakankuna,gaba Daya kayan Wanda ya shafi English wears,Inners,Arabian,Indian, cosmetics Dukkansu a turai Fuzail yayi Order,Kayanmu laces,Shadda,atamfofi da wasu materials kadan sune Kawai aka siya a Nan,mutane sai turuwar kallon lefen ake zuwa ana dauka a waya,ganin za ayi surutu Annatu ta kulle dakin a daren Tace Fuzail ya turo a kwashe kayan a kaisu gidan Manal,ai Kuwa Manal tana kuka tana Kara hada abin bukatunta aka tafi da su,Malam ma yayi gara ta gani ta fada. Shukrah tana gaba da ita ake komai Kuma Amarya sai da aka sake gyarata komai anyishi Dake akwai kudi,kayan kamshi na musamman duk Shukrah ta karbi kudi Hannun Fuzail anyiwa Manal,washe Gari Kuma Haka taje school har Islamiyya Tanko ne shi Daya ya kaita ba Angon,Tana dawowa abinci Kawai taci sai wanka,Sabon Wani shegen White and Golden lace aka Bata ta Sanya Riga da zani irin na Amare dinkin Fuzail ne ya Aiko da shi na musamman,kyan da Manal tayi ya baci,Me makeup ce ta Mata sama sama me kyau har daurin tayi Mata me kyau,ta ko Ina Manal kamshi takeyi. Takalmin da jaka tare da Mayafin Golden,Dama tayi Alwala nafila tayi tare da Adduointa sosai,Shukrah Kuwa wata Shadda ta Sha dark purple ta zuba kyau ta Sha makeup,su Annatu Kuwa gaba daya dangin uwa Dana uba daga karkara suke ko wacce a hargitse Kamar korarru a Haka Kuma sun Sha gayu,Hajiya Sharifa ce ma ta Dan fita daban cikinsu. Malam ne ya shigo da kafafunsa sauki Yana ta samuwa sosai yayiwa Manal Nasiha,Haka Annatu da Dangi,Hajiya Kuwa lekowa tayi tace to dai Kar aje aga an shiga daula a dinga cin mutuncin Yan gida sakinki za ayi ato,Harara Malam ya galla mata ta juya ta tafi,Farida Kuwa sabo da bakin ciki barin gidan ma tayi gaba Daya Dan Kar Malam yace ta shirya a Kai amarya da ita. Su Falaqi Kuwa da su Masatura Dukkansu Yazed ya musu dinki matan su Uku atamfarsu me tsada ta Sha dinki gasu dama da iyayi musamman Masatura data Fara Zama Budurwa 14yrs,Su da su za aje rakiyar Amarya. Falaqi Dan yaro Tasha shaddarsa yayi kyau shi Yana da haske ma,Yace Allah yasa yanzu Malam Yana da kudi da Sanda bashi da kudi ne Allah Aunty Manal zanbi na koma gidanta a sa min gadona kusa da nata,Dariya aka dinga yi,Oga Yazed ma fadansa daban yayiwa Manal,Manal sai kuka akeyi Kamar zata mutu,Yazed yace kinji na fada Miki bana son kawo Kara,babu yaji,Banda Raina Iyayen Miji da Yan Uwan miji duk da nasan Baki da matsala,Banda kawaye barkatai a kwashe sirri Ana fada musu. Kwata kwata mutanen da zasu raka Amarya ba Sufi mutum goma ba Amma sai da Fuzail yasa aka kawo mota Guda ashirin Kamar za a dauki Yar Shugaban kasa,kowa motarsa shi kadai ya shiga har Falaqi zaba yayi tasa Guda ya kame a baya,ga securities ga Dogarai da Kuma wasu suna binsu a dokuna Wai Dole sai an San Yarima ne yayi aure, Mutane sun Sha kallo yau,Duk abinda akeyi akan idon Yahaya Wanda ya cewa Fuzail shege ya zagi Babansa a Idonsa. Yahaya yace shi yasa aka ce mutum ya kiyayi bakinsa baka San waye mutum ba,wasu ko a motar haya ne su saki Baki suyi ta gulma ko a dinga zagin wasu baza a Fadi Alkhairi ba,Yahaya yace yanzu da Dan mafiya nayiwa Haka sai dai cikin dare su biyo bayana su Gama Dani,duk inda Yahaya yasan zai iya ganin Fuzail ya daina zuwa wajen ko da yawo Bai rabar gidan su Farida Kar ma a samu matsala su hadu da Fuzail yaji kunya,shi Kuwa Fuzail Yana sane da Yahaya matsalar Aurensa ce tasa Bai Neme shi ba. Kaf gidan sarki mamakin irin gangamin da Fuzail yayi suke Yi sai da kowa yazo kallo,wasu ta saman windows Suka leko,iyalan sarki sai tabe Baki sukayi ba Wanda ya sauraresu,Yan Mata da samari ne na gidan Yaran sarki Suka zo wajen suna ta Isa da gadara sai Suka ga Yan kawo Amarya Yan kadan kowa Kuma shi Daya a mota suna ta Fitowa,Duk Yan Kauye Shukrah da su Alhaqatu ne Kawai Yan gayu sune da an gansu an San sun kandami ruwan birni, Gaba Daya har su Shukrah sai da suka Raina kansu ganin irin tsaruwar gidan da suturun da suke jikin Yaran sarki Kai ma'aikatan gidan ma wasu sunfi su Haduwa sabo Yaran sarki Indai zaka Yi Aiki a karkashinsu to fa kaima sai ka Zama Dan gayu basa harka da kazami kidahumi,idan kaga wani gara to Yan aikin tsakar gida ne,Amma duk na bangaren iyalan sarki daban Duke na musamman ne sai ka rantse ma ba Yan Aiki bane, part dai gashi nan iya kallonka kala kala,Tanko ma Dan suna daga cikin Yan bakin gate ne shi yasa suke abinda suka ga dama. Ameer Wanda Amarya ke motarsa tare da Dahara shi ya Nuna part din Amaryar Fuzail,a wajen dama Suka Yi parking, Hajiya Sharifa tace mun Higesu yau mu Hikenan yauhe ne za a tsaya Ana kallonmu Ana Mana wulakanci Ana tabe Mana Baki He kace anga wasu dabbobin daji, Dahara Kuma Yar Fulani kauyen Su Annatu Yan Fulani Basu cika yin Hi da Hya ba,Tace yau mun Boni Kam aradu Ina zamu duru,dakin kwanan Amarya ba a nuna Mana ba bore a Bamu ko funkasau ne mu shi,su Shukrah Yan kawo Amarya sune Suka sheke da dariya sun San tasu ta Kare Kawai,Masatura ta gallawa Hajiya Sharifa Harara Wai ta kwafsa musu gashi Taki daina magana sai surutu takeyi tana ta Maganar kauye. Iyalan sarki Yan Mata Yan iyayi su Na'ima da samari matasa su a Dole Gadara basa Dariya anyhow ko murmushi Basu Yi ba,jira Kawai suke suga Kalar Amaryar Dake mota,Ameer ne ya musu magana yace Wai Ina ta nuna muku part din Amaryar Kun tsaya ga wajen Nan a bakin part dinta kuke. Hajiya Sharifa tace ahayeeeeee Ayyiriririri Masatura tsagera ce harda rawa Ana Guda tana Murguda duwawu yeeeee Allah ya kawo mu Amarya Zama daram Ina Dangin Miji kuzo kuga Amarya wacce duk gidan Nan babu kamarta Fuzail yayi sa'a,ya Dace shi yayi Dace ya tsallake rijiya da baya wallahi yeeeeeeeeee Sa'iha itama ta fara shewa tabi Mastura suna Murguda duwawu, Falaqi kamar Babba yace Anty Sa'iha muyi rawarmu da Muka Saba ya juwa duwawunsa Sa'iha ma ta juyo nata Suka hada Suka yi gware da Duwawun juna,Falaqi yace Aunty Me Zamani ce wallahi Yeeeeeeeeee Wai Dan yaji Manal ta fadawa Farida ita me zamani ce. Yara masu sa mutum dariyar da Bai shirya ba duk bala'i sai da su Na'ima Suka Yi dariyar Yaran,Shukrah ce ta budewa Amarya mota wacce ta lullube fuskarta ba a gani duk Nacin su Na'ima Basu gani ba Amma sunga Hannunta da kafafu Fara tassssss ce har ta zarta Fuzail haske su da suke Gadara fari ne. Falaqi ya Saba da Zama cikin Mata yace Uncle Fuzail ya tsallake rijiyoyi da baya,ba Rijiya Daya ya tsallake ba,Masatura tace Yarima yayi Dace Allah yasa itama Haka Amaryar ta dace,Fatima ta kalli Naja'atu tare da cewa Yaran Nan fa Kamar Habaici suke Mana,Na'ima tace zata ci ubanta ne ku kyalesu amma fa farace kwalli sunan wata Unguwa a Kano,Ummi tana can ta kulle kanta tana ta kirsar kuka duk da Fuzail ya tarasu ya fada musu ba sonta yake ba shi fansa zai dauka su Maimartaba duk sun yarda yanda ya musu zancen shi da Ameer ba wasa,Abban Ameer Kuma ya Kara gishiri yace ai da shi aka shirya komai ma shi yasa irin wulakancin da Manal tayiwa Fuzail shine dalilin da yasa ya jajirce akan ya aureta ayi Mata hukunci dai dai da abinda ta shuka. Dan wulakanci ba Wanda yaje tarbar Amare sai Maman Ameer Hajiya Safiya da Danginta ta gayyato manyan Mata su Biyar,sune Suka tarbi Amarya,Memartaba baya ma gari ya tafi England sabo da Auren Fuzail baya gabansa sai Nan da sati Daya zai dawo,Maman Ameer su dai da fara'a da mutuntuwa Suka tarbi Amarya da danginta aka sauki Baki da Abinci iri iri,dukkansu Har su Shukrah sun Zama Yan Kauye sai kalle kalle sukeyi a part din Manal,Basu taba gani gida me irin kayan alatun rayuwa ba Haka,komai na daban ne Kuma Fuzail ne ya kashe wannan kudin,komai na ciki White and sky blue,Part din sama da kasa ne,Sama 3bed room Palo har biyu Haka ma kasan sai katon kitchen na gaske da store ga dining side, Furniture na alfarmar gaske komai an Shiryawa Manal Kuma duk Hajiya Safiyya Maman Ameer itace ta jajirce,har kayan Manal ita aka kaiwa Suka je Suka shirya abin sabo da su Annatu cewa sukayi ba ruwansu Kar a wulakantasu, Su Maman Ameer tafiya su ma Suka Yi Suka bar Dangin Amarya kafin a kwashe su,Sai ga Kannen Fuzail Mata gaba dayansu Yan Mata zagada zagada da masu kyau da Munana da Yan tsaka Tsaki duk sun shigo suna wani Taku dai dai suna Iyayi zasu ga Amarya Dole. Manal ganin ita Suka zo gani sai ta sake dukunkunewa ta dunkele cikin mayafinta,Sai kamshi suke kamar me,Na'ima ta shiga fisgar Mayafin Manal, su Hajiya Sharifa suna kallon ikon Allah,kowa ciki Kuma an rasa me musu magana gaba Daya ganin Na'ima ta kasa Fisge gyalen Suka hadu Dukkansu zasu fisge ta karfi suna wani wulakanci. Masatura ta sagale Hannu Daya da yanga tare da canja muryar Yan gayu Tace Heeeyyyy chill....relax....why kuke Abu kamar villagers,what's your problem? Ai Kuwa cak Suka tsaya sai ga Ameer Ameer ne yace ku fito mu tafi,tsayawa sukayi sabo da sun San Ameer zai fadawa Fuzail sai da ya fita,su Kuma su Masatura Suka Mike da Shukrah Suka ce sai munzo ganin daki,Su Hajiya Sharifa ma Tace gobe kafin mu koma garinmu Ina Jin ai Dole He mun Zo da Annatu ta ga dakinki,sauran Suma Suka ce Hike Nan Manal He da safe He munzo goben,Masatura Tace Kun ba damu wallahi ace bayin Allah ga hausa me kyau me Dadi baza ku iya fada ba Kai Allah ya sawwake Kun jaja mana wallahi. Hajiya Sharifa tace Yau mun Higesu kaji min yarinya Dan Allah dan annabi to Yasin Baku Isa ba yauhe Za'a kalle mu ace ba dai dai muke magana ba yo ko Ubanki yauhe zai fada Mana haka,ko Hi Malam din ai Bai Isa ya fada Mana Haka ba,Dahara Tace ke rabu da ita fitsararriya Suka fice gaba Daya har Falaqi a cikin mata yace Aunty ki dafa min kaza idan nazo,Manal kuka ya kwace mata Cikin mayafinta me karfi,Dukkansu yanda aka kawosu Haka aka maida su gida Lafiya. Suna ta bawa su Annatu da Yazed labari,Annatu tace kaddara ta fadawa Manal Dita Allah ya tsare,Yazed hankalinsa ya tashi tunda yaji abinda aka fara gani Amma ba yanda ya iya sai Addua. Hajiya da Farida su sai Murna. Ummi Kuwa tana can ta tashi cikin Fushi Jin labarin irin mutanen da Suka kawo Amarya bayin gidan Sarki sunzo sun Bata labari daga cikin wasu munafukan,Tashi tayi zaune tace ai nasan ma da gaske Fuzail bazai so wannan ba na yarda Kawai dama Aurota yayi dan ya dau fansa,ai na taba karanta irin labarin a wasu novels ma irinsa zaiyi sai dai kafin ya Kai ga fadawa sonta Zansa ya saketa da wuri baza a Dade ba,sai taji sanyi a ranta ta Mike ta koma part din fuzail,shigowarsa kenan ya ganta tana jiransa ya Salam ya furta a ransa,Yana zuwa tace an kawo Amaryar taka,Fuzail ya Bata Rai yace Dan Allah Ummi ki daina min zancenta ba kaunarta nake ba,dama Kawai Dan nayi maganinta ne sai na Gama daukan fansa Zan fada muku irin abinda ta min,Ummi tayi murmushin Jin Dadi tace ai dama na San Ni Dana na daban ne,Fuzail yace ki zuba kuyangi ma su dinga kalle Miki abinda Zan dinga mata sabo da kiga zahiri,Ai ba sai ka fada ba tunda har yanzu ba yarda zanyi da Kai ba ko Ina a gidan Nan na saka cid na wallahi suna kalle min abinda zaka Yi,part dinta ma yanzu na tura wasu Kuma a Nan ma suna Nan,daga Nan kisa CCTV Mana Ummi,hauka nake ka Gama wayewa Zansa CCTV salon ka cireta ai gwara na zuba mutane Ina Nan a gidan Nan sai na ga kwal Uwar daka. Daga Sanda Naga ka sake min karya Kawai Zan tsine ma ne, Dariya Fuzail yayi Yana Shan ruwan Roba yasan baza ta iya tsine masa ba ko me zaiyi a duniya kawai baya son bacin ran Iyayensa ne shi yasa yake binsu a Sannu Yana musu karya sabo da Kar hankalinsu ya tashi sanadiyarsa. Wanka ya Shiga Yayinda Ummi duk ta baza mutanenta a dinga Sa mata Ido akan Fuzail da Manal,Ita tunaninta Farida ce Manal shi yasa ko ganinta Bata fatan yi,Dan Kawai Abban Ameer ya zuga sarki ne anfi karfinta ne gashi ba aurenta sarki yake ba bare ta samu power. Su Na'ima ne Suka yiwa Manal taron dangi tare da fisge mayafinta Ido Suka zaro tare da Bude Baki gaba dayansu............ AsmaBaffa [1/1, 10:24 PM] Sis Asma: 🧭🧭 MAFARKIN FARIDA🧭🧭 DEDICATED TO DUNIYATA AAMNA FANS GP. 51-55 Official By AsmaBaffa Page naku ne masoyan asali Miss Jalam Hindu Moha Maman Afrah Aisha Usman Mace ta gari Sa'adatu A muhm(Hajiya) Saulerwah Mmn Teemah Khaltum Zanna Hauwa'u Zainab Ali Ummu Jafar Mr Nazir Maman Nusy Mmn Waheeda Alhamdulillah Mamakin kyan da Allah ya Mata sukeyi yanda suka ganta Fara tassss Haka suka ga matsanancin kyanta ya zarta tunaninsu su a Haka ma a tunaninsu Basu taba ganin me kyan Manal ba sai dai ko a turai sun manta,Sai dai kowa ya ganta yaga yarinya Danya sharaf da ita,Manal mikewa tayi tsaye zata dakko Jakarta da Suka jefar Mata garin son kallonta,Tsayinta Suka gani da Kyawun Surarta ya Gama da su,Bata kulasu ba Suma Basu ce Mata kala ba Suka juya suka tafi cike da mamaki,Lokacin Kuma Cid na Ummi duk Suka zo part din Manal suna ta sintiri,Su Fatima suna fita labari Suka dinga watsawa na kyan amarya,aka dinga turuwar ganin Manal har ma'aikatan gidan,cikin Matan Sarki ma su ukun Suka shigo Ana take musu baya kuyangi,Suna shigowa da takama Manal ta zube a kasa tare da kwasar gaisuwa,suna ta kallonta Kamar mayu amma ba Wani Dan mutunci Suka fice Manal Baki ta bude tare da furta tab suna matan sarki ma baza su bada Umarni a Kai musu Amaryar har can ba sabo da gulma na Cinsu har da takowa da kansu, Manal Tace wannan gidan Sarautar nasu na daban ne ban San irin nasu Kalar ba. Sai da kowa yazo na Mata sai maza Suka Fara Sallama Amma kanne Yan samarin,sunji Ana ta zancen kyan Amarya Suka zo ganewa idonsu,Mazan ma ba yabo ba fallasa gasu Nan dai amma gwara maza da matan a mutunci,itama Manal ganin kannen Fuzail ne duk da sun girmeta Taki gaishe su Kamar yanda tayiwa Yan matan su Na'ima,Ciki Daya yace ba gaisuwa? Manal Tace ai ku ya kamata ku kwashi gaisuwa wajen Auntynku, wani kallon Up and Down Suka yiwa Manal suna wani takama Suka fita abinsu,Hassan da Hussain ne Suka shigo karshe,wannan dama ba ruwansu Manal ta sansu da fara'a Suka ce Oyoyo Auntynmu,ita Manal mamaki ya kamata shigowa Kawai akeyi Abu ba sirri Haka,Su Hussain sun Dade suna Taya Manal Hira kafin su Mata Sallama tare da tafiya,Sai da kowa ya Gama zuwansa sannan ta huta da Baki su Kuma ma'aikatan suna waje da Cid na Ummi,Wasu kuyangi ne Suka shigo bayan sun gaisar da Manal suka ce ko akwai abinda Amarya take bukata? Manal tace Babu na gode kuje. Bata Sa ran Fuzail zaizo ba yau tunda tasan halin da ake ciki Amma saman Bed ta koma ta zauna tana latsa wayarta,a Wayarta message ya shigo,Fuzail ne taga ya turo Mata Zan shigo fa karki Yi bacci. Alright ta bashi amsa. Ummi Taki barin part din Fuzail har ya sheko uban wanka tare da saka wata sabuwar jallabiyyarsa ruwan toka Yana kamshi ya fito,Yana son yayi gayu Amma yasan Ummi Dole ya fito Kamar ba Ango ba,Zama yayi tare da canja Chanel Ummi tace mu je wajen Amaryar tare tunda kace ba wancen bace Dana sani,Fuska ya Bata yace me Zan Mata ai ki Bari tayi sati Uku Bata ga ango ba ta fara Gane kurenta,Ni bana son ganinta ma,Ummi taji Dadi Tace muje dai Naga kiyayyar da Ido na. Tafiya sukayi tare da Ummi Yana dariya a ransa,Hajiya Babba ce ta tsayar da Ummi suna magana shi Kuwa yayi sauri ya Riga Ummi zuwa part din,mamaki yayi ganin Ma'aikatan Ummi har ta baza su Amma duk tsiya ai baza su shiga bedroom ba,Wuce su yayi ya Shiga dakin,Manal tana zaune ta ganshi ya shigo da sauri babu Bata lokaci ya haura saman Bed din Manal tayi murmushi yace taho naji dumin jikinki ya Rungume Manal a jikinsa suna shakar kamshin juna,sumarsa ta shafa Masa a hankali da sauri ya lalubi bakinta ya shiga kissing da sauri sauri sabo da Ummi,a hankali yace kiyi Hakuri komai zai wuce akwai shirin da nake mana,Allah yasa cewar Manal tana sake kankame shi,Ummi ce ta Fado dakin ai Fuzail Allah yasa ya Ankara ya Hankada Manal saman bed daga jikinsa ta fada pillow ya dauka tare da Bata Rai ya kwadawa Manal Yana masifa Ni saanki ne,Manal tace ai wallahi duk abinda ka min bazan yafe ba Kawai kazo ka dinga kwada min Mari Chinese suka shiga Yi yace sai na ballaki yau,Ummi taga fa abin da gaske ne sai murna take Yi. Tayi mamaki Kuma ganin da gaske Ashe dai me Dan kirki kirkin ce Baki ta tabe tayi waje tana fita suka Fara dariya cikin wani rada rada kadan,Manal tace ka kusa balla min Hannu, Ni da kika make min Fuska fa a ka'ida ma Marina kika Yi kin Mari mijinki,Kayi Hakuri na manta da Wasa ne fadan yace ke tsaya na bita Kar ta juyo ta tarfa ni,Daga saman bed din suka Mike Manal tana binsa a baya Yana gaba a jikin kofa Suka tsaya ya rungumeta yace Zaki iya ganina ko yaushe karki damu za a kawo Miki abinci,Ummi har ta tafi taga Danta shuru Bai fito ba sai ta dawo tare da banko kofa kafin ma ta kifta Ido Fuzail ya Mari Manal tass duk da bada karfi yayi ba Manal Taji zafi ta tsaya tayi wani saraaaaa tare da dafe kumatunta zata Yi kuka wani haushin Fuzail ya kamata ya dalla Mata Mari Amarya guda. Shi Kansa Bai San Marin zai zo Haka ba bakin ciki ne ya kamashi ya tsorata sosai ya zaro Ido yasan zai ci ubansa wajen Amarya tayi fushi,Maganar Ummi yaji let's go ta furta tare da juya baya,tana Juyawa ya kalli Manal tare da Hade Hannayensa biyu baya so yayi magana Ummi taji ya fara rusunawa Yana mikewa a Gaban Manal Wai tayi hakuri,haushi yasa ta juya tayi tafiyarta,Ummi ta fisgo hannunsa tana kalau Kuwa kake ko dai karya ka min? Da sauri ya girgiza Kai No...no...ya bi Ummi da sauri,Ita Ummi Dole sai ta kure karya Wai. Manal Alwala ta Mike tayi tare da Gabatar da Sallar Isha tayi Adduointa sosai sai ga wata Matashiyar Kuyanga dauke da wasu flasks na Alfarma an kawo inji Ameer, sannan Tace bakya bukatar komai? Manal Tace ae babu Jeki,Tana tafiya ta Bude taga naman kaza gasu nan,ga Wata Green rice taji Hadi,abubuwa dai gashi Nan wani ma baza ta iya ci ba Bata San Mene ba. Abinda take so ta ci tare da rufe sauran tayi wanka da Brush,cikin kayan lefenta ta zabo Nighty wata me Dan kauri me dogon Hannu Amma iyakarta cinya wata red,Saman bed ta haura ta rasa ta inda zata kashe hasken dakin Haka ta hakura gal ta kwanta tayi Adduointa na bacci, tana kallon kanta Wai duk Nan nata ne, Juyi tayi saman bed din tace ko Dan ka kwana saman gado Yar talaka ta so ayi Mata aure masu kwana saman katifa me Kama da Tabarma da Wanda suke kwana a Tabarma ko Dan gado ya kamata su so a musu aure su huta da kwanciyar kasa tana Haka har bacci ya kwashe ta. Gaf da Asuba lokacin kowa bacci yake a gidan Sarki amma shi Fuzail ya tashi tuni Yana jiran time din zuwa wajen Amarya wasu sababbin kayan Dogarai yasa Wanda dama sun tanadi abinsu ya saka shi Kansa Dariya yake ma Kansa ya saka komai ya dauki rawani yanda wasu keyi ya tunguma a Kansa tare da nade kansa ya fito,Yar Bala'i Ummi ta sama tana yawan farkawa ta leka ta fadawa masu sa Ido su kula fa,Suna bacci wasu idonsu biyu Fuzail ya wuce su Tunaninsu wani Dogarin ne aka aike shi ya kula da cikin palon Manal,Manal tana bacci taji an kwanta a gefenta Kuma an shigo cikin bargonta a tsorace ta farka taga mutum da kayan Dogarai ga rawani ihu ta kurma gaba Daya masu tsaron part din Suka taho zasu shigo,Wani tsalle Fuzail yayi yace dalla nine Fuzail tare da fadawa toilet ya sa key,ai Kuwa sai ga masu tsaro Mata sun Fado ciki,Manal ta sauke Ajiyar zuciya tare da furta wallahi tsorata nayi wani mafarki nayi kuje Kawai,Juyawa sukayi tare da ficewa lokacin Fuzail ya fito Yana magana da rada ki dinga sawa room key sai ki zauna kofa a bude,Manal Tace Kai fa kace min na bar kofa a bude zaka Zo ko yaushe,Kofar yaje ya rufe Manal tana ta Masa dariya Tace Tanko sak,Zan mareki nine Tankon? Yanzu ya za ayi kenan? angwancewa fa zanyi Manal ta hade Rai Ni Allah ba yau ba bani da lafiya,Fuzail yace ai idan Kinga yau na fasa abin Nan sai in gawata aka fitar,Text din Ameer ya gani a waya yace Ummi ta fito Bata yarda fa da Kai ba gata Nan a Hanya,Ameer ma Ashe Yana da nasa Cid din akan Ummi,Fuzail yace ke tashi a toilet za ayi,Manal Tace so kake ta shigo taga bana Nan kaje ka buya,Fuzail yasan Kofar a kulle take ya Rungume Manal yace wannan masifa da nake ciki Allah ka Mana maganinta kafin Manal tayi magana ya cafki bakinta ya shiga tsotsa,wani irin yanayi ya tsinci Kansa ciki,jikinsa ya fara rawa hankalinsa ya tashi,Kawai a cikin tsananin bukata yake rigar jikinta ya zare mata,Manal tsoro ya bata yanda yake wani mazari hankalinsa ya fita daga jikinsa,Surar Manal kyakyawa ta bayyana,Rigar Dogarai ya zare tare da jifa da ita daga shi sai Boxers,Manal taga kirji me kyau me Dadi ta fara shafa Masa a hankali,wutar sha'awarsa ce ta sake ruruwa ya shiga lashe sassan jikin Manal, ta Gama tsurewa,Muryarsa na rawa yace ba abinda Zan Miki yanzu ki nutsu kisa naji Dadi,Indai Baki min komai ba sai nayi yanzu. Manal tana Jin Haka tace irin abinda kake min? Yace Yeah Manal Taji sauki yazo ba abinda za a mata ta dage tare da ture Fuzail da hannayenta,Bai da wani karfi ya kwanta a gefenta tare da rufe Ido ya daga Kai sama Yana kallon sama shi kadai yasan me yake ji a jikinsa, Idonsa yayi ja duk haskensa ya rine,Manal tace kwantar da hankalinka yanzu Zan fetse ka wallah ta Furta tare da daure zuciyarta ta koma samansa. Manal daga ita sai pant ta kwanta tayi balance a saman Fuzail tare da furta Yeeeee loyi Wai laushi take nufi,Kankame shi tayi tace Allah jikinka Dadi,Fuskarta dake saman kirjinsa ta dago tare da matso da ita saitin Fuskarsa tana kallon cikin idanuwansa cike da so,shima Ita yake kallo cikin wani yanayi na sha'awa da kauna. Hannu Manal tasa saman Dan Sajensa da gemunsa me kyau gashi da laushi da wani santsi Yana kamshi na musamman, Shafawa ta shiga Yi tare da cewa kitso Zan maka yau a gemun Nan,Manal ta shiga Masa calaba a gemu sai da tayi Guda Daya ta murdeta sosai yanda ko zata ware sai an taba, Dariya Fuzail yake Yana shafa gadon Bayanta,Light ya kashe bayan ta Gama kitsonta,ganin baya kallonta kunyar ta ragu ta fara Masa wani salo tana goga masa Dukiyar Fulaninta a kirjinsa,Tsigar jikinsu gaba Daya ta tashi zata daina yace Yeah ci gaba,Manal tace da Dadi ne? Dama kaji abinda naji Nima? Yace Uhmmmm ci gaba Yana lumshe idanuwa itama Haka,ci gaba tayi sosai Yana Jin wani irin azabar Dadi ya mikar da ita zaune a saman cikinsa ya sa Hannayensa masu laushi Yana Wasa da Boobs dinta manya dasu Yan matasa,Manal Taji Dadin wannan ma ta lumshe Ido tare da daga kanta sama tana ballako masa kirjin ta,Fuzail yaga Alama ta fara tafiya magana ma Bata Yi,Dan Nishi ta fara kadan da kunya Bata iya sakewa sabo da kunya tana kokarin saita kanta Amma Ina. Zaune ya Mike Kawai Yana kissing dinta Yana sarrafa Kirjinta yanda yake bukata,tuni ta manta da kunyar lokacin ya kafa bakinsa a Na Shanunta Yana tsotsa Yana Mata wasu salo da Harshe,Dan sunan da Manal ta tanada tace sai ta Haihu zata radawa Fuzail shi sai gashi yau ta manta har ta rada Masa Prince Charming,Yana jinta kyaleta yayi ya dinga dariya a ransa,kunnenta ta Mika Masa tare da cewa Nan ma ayi Masa nasa,ai Kuwa ya Shiga sa Mata harshe ciki Yana Dan hura Mata Iska ciki,Manal Dariya ta Kama Yi tace Allah Dadi yau na shi Abu dadi, Haka ta Bude tafin hannunta ta Mika shi gefe Tace Farida Bye Bye mu munyi nisa,Idonta ta nunawa Fuzail da yatsa ayiwa Nan ma anbaby ko shi babu nasa? Wai anbaby ta sake sa Masa suna,rufe yace ta rufe Kuwa ya lashe saman idon,Saman Hancinta ta nuna Masa Nan ma ya Masa nasa,tana kwance flat yana sarrafa Kirjinta Yana lasar Mata cibi,zuwa kasan mararta,Nan ma da Bakinsa ya cire pant din nata,Manal ta firgita ko wani Abu zaiyi,Relax ya iya cewa sannan ya Mata wasu kalolin wasanni na musamman,bakinta ne ya mutu sai Nishi da kukan Dadi take zubawa,Bakinta ya danne da hannunsa yace Ummi fa maybe tana Palo tunaninta ke kadaice kike bacci, ai Kuwa Ummi tuni tana palon a zaune tana bacci tana farkawa ta nufi dakin Manal tare da Murda Handle taji Gam Gam da key,Buga Kofar ta shiga Yi,a hankali Fuzail yace idan aka Rusa min wannan ai mutuwa zanyi, look sa kawai nayi Releasing gobe na angonce,Manal tsoro tuni ya kamata cikin rada Tace wayyo Allah karta dukeni. Ki daina saurar Kofar can da ake knocking Kawai ki min abinda Zan samu nutsuwa,ba abinda zai faru trust me,Manal dai tace okay ta maida hankalinta Kan mijinta,Yana koya Mata abinda zata Masa yaji Dadi tana Yi Kuwa yanda yake so,ko wani takan knocking Basu bi ba yaci gaba da Jin dadinsa,yasa Manal tana Masa Sucking Hajiya Babba yanda zai ji sweet Yana koya mata tana aiwatarwa Kamar dama ta iya,Mouth Sex Yayi sosai abinsa Kuma nishinsa da wani kukan Dadi da kalaman soyayya Bai fasa fada ba sabo da yasan ko kunnen miciji ne da Ummi baza ta ji ba, makyarkyatar Dadi yake Yana cewa Sunshine Zan kawo,Manal Bata tsaya ba ganin Yana tsaka da Jin Dadi dama Shukrah duk ta Wayar Mata da Kai kafin auren,har Novels ta Bata ta karanta da littafa na ilimin addini akan Jima'i,a bakin Manal yayi Release ya dure shi tas a ciki,Yana ta kallon Manal yaga yanda zata ji kyankyami ko ta zubar amma Manal dake Yar duniya ce sai ta shanye har da lashe lips Tace Dadi Mando sukari,Rashin so shike sawa a kyankyami mutum,Amma idan Ana son mutum sosai ba'a kyankyamin ko mene nasa. Dariya zasuyi sabo da Manal da tace Dadi Mando sukari da sauri Suka toshe bakunansu da Hannu,Fuzail wani nishadi da farin ciki yake ji jinsa yake yafi kowa a duniya Jin Dadi yau,Hajiya ce taci gaba da buga kofa ga Asuba ta kusa da sauri Suka maida kayan jikinsu Manal ta gyara bed din Fuzail ya shirya tsaf cikin kayan dogaransa harda nadinsa ga kitson Manal a gemunsa cikin sip ya Bude tare da shigewa abinsa,sai da Manal ta tabbatar ba abinda za a gani na zargi sannan tayi Kalar bacci tana hamma da Mika ta Bude kofar tana lumshe Ido Tace waye,Uwarki ce Ummi ta furta da sauri ta zube kasa tana Ina yini? Yinin gidan ubanki,Sa'arki ce Ni da Zaki ajiyeni Ina buga kofa Yar matsiyata,cikin Dakin ta wuce ta duba toilet taga ba kowa sannan ta fice Tace kinci sa'a kece Ina Dan daga Miki kafa wallahi da wannan Yar iskar Yar Uwar Taki ce da sai nasa an nada Mata duka yau taja Tsaki tayi waje abinta. Duk da Haka Manal Tace Ummi kiyi Hakuri Dan Allah Asuba ta gari,Ummi ko juyowa Bata Yi ba,Kofar Manal ta sawa key again Fuzail ya fito tuni ya yakice kayan Dogarai ya sake watsarwa daga shi sai short Manal ta daka tsalle tare da daneshi Suka makalkale juna suna ta dariya da murna,Fuzail yace muyi wanka da Sallah sai bacci,Manal Tace idan safiya tayi aka Kamaka fa? Karki damu Allah zai rufa Mana asiri Baki San aure sirrin Allah bane? Shi yake kare mutum da Kansa ya sirrinta abin,kin taba Jin Ana Kama masu kwanciyar aure ma'aurata idan sunayin sex ace wani ya gansu? Allah ne yake boyewa. Manal sabo da kunya sai shi Daya yayi wankansa kin yarda tayi,bayan ya tsarkake jikinsa yayi da sabulu Kuma ya daura Alwala ya fito sannan Manal tayi itama suna Gama shirya kansu aka kwalla Kira,baije masallaci ba tare sukayi a daki sai bacci,ya Rungume abarsa kam. Masu gyara part suka zo Amma dakin Manal a garkame sai inda yake a bude Suka gyara,bacci suke sosai sai wurin 11am Suka tashi,wanka da Brush kowannensu yayi,Ya maida kayan dogaransa Manal tana zaune a Gaban mirror daure da farin towel tana ta Masa dariya Wai ya Zama Tanko,Wuyanta zuwa Bayanta yake shafawa Yana karewa fuskarta kallo ta mirror suna yiwa juna murmushin kauna,fakar idonta yayi ya zame Towel din kasa Boobs dinta farare tas masu kyau Suka bayyana,da Hannu biyu ya fara murza su,Hankalinsu ne ya fara tashi Manal ta daura towel dinta da sauri tace kaje please Kar a kamamu komai zai kwabe Mana,Kayi Hakuri idan na gano part dinka Nima zanyi shigar Maid na Zo a boye,Fuzail shagwaba ya fara Wai bazai tafi ba,Manal mikewa tayi tare da sa Hijab ta bude Kofar a hankali ta duba Palo da sauran wurare ba kowa sun tafi karbar Karin safe Wai,da sauri ta fadawa Fuzail ba kowa,Yace na sani ai time nasu na karyawa yayi,to jeka,Badan yaso ba Yana tafiya Yana kallon Manal a Haka ya bude Kofar Yana kamar bazai tafi ba Tace go Bye. Hannu ya daga Mata Yana dariya ya furta Wanna see your ass,Manal ta juya Masa baya yace shake it for me Baby...ta wani girgiza su gwanin sha'awa sannan ya tafi suna dariya,Yana Fitowa daga part din yasha uban nadi Kawai Idonsa ake gani da gemunsa,ganin Dogarai da Mata kuyangi ta ko Ina suna sintiri,masu Aiki suna ta fama kowa da inda ya nufa,Gidan Sarki ko Ina sun Sha flowers sai sheki gidan keyi da kamshi,wani Dogari ne Isah yace kaga Kamar Sarkin gida na bangaren Hajiya Babba,Wani me suna Sale yace ai Nima Naga yanda yake uban sauri Kamar zai kifa yaci taka wannan sai dai Sarkin gidan na Hajiya Babba tabbas,Nan take Sale ya kwala Masa kira Nadabo Kai Nadabo saurin me kake Haka? Fuzail yayi Kamar Shine Nadabon ya dago Hannu tare da Furta Sakon Ta Barazil,Wai Ummi Dake ta Brazil ake ce Mata,to Dogarai sai dai suce Ta Barazil basa fada dai dai. Isah yana Dariya yace Wallahi Nadabo ne nasan wannan saurin sai shi,ya sake cewa da karfi Nadabo shegen Gora Dan Iskanci ai ko Hannu ka bamu mu gaisa,Fuzail Kai ya girgiza a ransa yace Ana jawo min zagi wallahi wannan duk laifin Ummi ne ya wuce falau falau har part dinsa Allah yasa part dinsa baya barin ma'aikata ciki suna Masa Aiki zasu tafi Kuma Yan kadan ne,Yana murna ruwa ta sha ya shiga palonsa sai ko yaga Ummi tana kallo tana tattara wasu takardu,Dago Kai tayi sabo da mulki da ji da Kai Yan aikin ko kallo basa samu daga wajenta hakan yasa ko kallon Fuzail Bata tsaya Yi ba tace dalla get out Fuzail Bai sanar muku karku sake shigowa part din Nan ba,Wai me yasa bakwa ji ne? Dole ne sai Kun Masa aikin banzaye dakikai komai akai da jaki sai yaci Kara fita a nan,ai Fuzail da sauri ya fice dama abinda yake so kenan,Yana fita Kuma Ummi ta fara baza Hanci Jin wani shegen kamshi da Dogarin yake Yi Kamar kamshin danta Fuzail,Fuzail yayi nisa tuni sabo da irin saurin da yake ya nufi bangaren su tanko bayan ya turawa Ameer text yayi sauri yazo ya dauke shi,Ba karamin tafiya yasha ba a gidan Sarki kafin ya Isa wajen su tanko Kamar zai Fadi sabo da nisa,Tun kafin ya karasa Tanko ya fara Nadabo Ashe zaka zo Mana Hira yau?Nadabo Sarkin sauri Allahu Akbar,Fuzail Hannu ya dagawa Tanko sabo da Nadabon ma da suke kamantashi da shi Fari ne dogo ga saurin jaraba Kamar zai tashi sama. Fuzail Bai karasa wajen su Tanko ba Kar su tarfa shi Ameer yazo da rantsatsiyar motar Fuzail ya dauke shi Suka fita,Tunda Fuzail ya shiga mota Ameer yake dariya kamar me har sai da sukayi fada sannan ya daina dariyar. Guess House Suka wuce a can Fuzail ya canja wata Shadda ta Alfarma Fara tas ya tsula kyau komai fari,Bangaren Manal kuwa Kayan da Fuzail ya zaba Mata wani shegen Yard cikin na lefenta dinkin doguwar Riga ce Yar gaske wani ruwan zuma,ta Gama tsara Yar kwalliyarta sama sama,takalminta silver me Dan tudu Haka mayafinta ma Sai Wayarta a Hannunta me tsada da ya Siya mata,wasu mayun turaruka ta shafa,tana cikin saka sarka da dankunne wasu Maid Suka shigo su biyu tare da durkusawa a gabanta Ranki ya Dade barka da asuba, Hajiya Babba tace ayi Miki iso zuwa dakin cin abinci inda iya Family na Maimartaba suke hallara,Allah ya bada yawan Rai Gimbiya matar Yarima Dan sarki,Manal Bata Saba da wannan ba tace ya sunanku Naga jiya ma kunzo min,Ranki ya Dade mu biyu ne masu kula dake Sunana Saude wannan Kuma Haulatu,Manal ta kallesu Yan Mata da su kyawawa tace to sannunku amma Ni ku daina Yi min wannan durkuson Dan Allah,Baki Suka bude Suka ce ai ya zame Mana wajibi ne ba yanda zamuyi,Mijinki ma Haka baya so sai dai kuyi Hakuri Haka tsarin yake,Manal Tace shike nan muje,Saude tana gaba Manal na Binta sai Haulatu a baya Wai Nan kariya ake Bata. Sabo da Manal ba a dauke ta komai ba shi yasa aka Bata Bayi Guda biyu kacal Bayan wasu nasu bayin barkatai ake Basu. Kanta a kasa tana tafiya a hankali cikin Part din na Iyalan sarki, Yan gidan Mata da maza suna ta wucewa Ana kallonta kamar watan ramadan sabo da Kyawun Manal,Gashi tayi kyau tayi shiga ta Alfarma babu raini,part ne Dan ubansu Suka shiga cikin wani kantamemen palo na Alfarma sanyi da kamshi ne ke tashi babu kujeru a ciki Wani carpet ne me tsadar gaske ga abubuwan ado da wasu manyan Pillows na fata,yasha ado da golden abubuwa,Manal ta hango Iyalai wasu manyan mazan yayyen Fuzail da matansu da yaransu sun Sha rawani,Wasu matasa sun Sha wanka,sai Iyaye Mata ga Yan mata Nan Yan karya, Gefe Ummi ce tana Jan carbi sai hamma take Wai Bata samu bacci ba jiya,Tasha kayansu na larabawa,Gaba Daya idon kowa Kan Manal ya koma,Duk yanda Suka Kai da son kin kallonta abin ya fassakara,duk Manal ta diririce,jikinta sai rawa yake Haka ta Dan fuske,Hajiya Babba Uwar gida kuyanginta ta kalla da izza,Suka ce Samu guri ki zauna Hajiya Babba ta Baki dama,Manal ta samu a nutse ta zauna sannan ta kalli mazan manyan yayyen Fuzail tace Ina kwananku? Barka da Asuba ake cewa cewar wata Jakadiya,Manal tace Barka da Asuba da fatan an tashi lafiya? Ko amsawa basuyi ba sai Jakadiyace ta bada amsa Wai sun amsa,Manal a ranta Tace cab Dole Fuzail ya tsani gidan Nan wallahi ko Ni bana so Kawai ya canja min gida a wata Unguwar Ni wallahi bazan iya ba,Kamar zatayi kuka kanta a kasa Suma matan ta musu Barka da Asuba Suma dai Basu Suka amsa ba,Fuzail ne ya shigo da kamshinsa ya Sha gayu,ko kallon inda Manal take Baiyi ba wajen Ummi ya wuce tare da Zama kusa da ita ya nuna Kamar Bai San ma Manal ba,Yan Uwa Suka ji dadinsu Wai Dan Kawai Manal ba jinin sarauta bace duk sun tsaneta,Ummi ta gaisar gaisuwa ta Mata ta musamman,Fuzail ya harari Manal da kyar ta danne Dariyarta shima haka. Ummi Tsaki ta ja ma Bata amsa ba Kuma tace Kar wasu kuyangi su Mata shishigi su amsa. Abinci Yan aikin Suka zubawa kowa abinda yake so,anzo Kan Manal Fuzail sai inkiya yake Mata da Ido Wai ta zabi irin nasa,Ummi Saura kadan ta kamasu ta kalli Fuzail da sauri ya daga Kansa Sama ya fara wakar karya la...la..la,kowa sai da ya kalle shi sabo da sun San bashi da wasa Maganar arziki ma ba yiwa mutane yake ba,Manal duk Ido na kanta kasa cin abinci tayi,Amaryar sarki me kallon Gabas ta Gaza gani tace ke idan baza kici ba ki tashi ki tafi kin samu ma Hajiya Babba tana kaunarki tasa a kiraki kin shigo family Zaki Mana Iyayi abinda ma Bai dace ki shigo Nan ba,Fuzail haushin Amaryar sarki yaji ya galla Mata harara Ido da Ido,Amarya ta rike Baki tace Fuzail Ni kake Harara akan matarka? Jin Asirinsu zai tonu da sauri yace Ni Kuma? Na harareki akan wannan abin? Wai kun manta me nace ne? Ummi tana cin abinci tana murmushi ta Furta ai Watarana son yana da wannan kallon karki damu nature dinsa ne,ai ko Fuzail yace matsalar Ido gareni idan ya motsa sai nayi wata guda Ina irin wannan kallon,Dariya Kawai Fardan babban Dan sarki yayi,mazan Nan Shuru sukayi Kawai Amma Basu yarda da karyar Fuzail ba,ai Kuwa Fuzail yabi ya tsani Amaryar sarki daga ta yiwa matarsa masifa,tana yin magana sai ya dinga gallawa Amaryar Sarki Harara Wai duk a ciwon idonsa ne ya motsa. Manal tana kallo kamar tayi Dariya Amma ba dama,Bata Rai yayi ya kalli Manal Fuska ba Rahma yace ke Miko min abincin Nan naki ki zuba wani da kanki Amma Baki Isa kinci irin Wanda zanci ba ya kwace plate din Gaban Manal da tea dinta da komai ya fara cinye nata ya ajiye nasa duk Dan yaci bakin Manal ne,Wai spoon din da ya shiga bakinta yake so yaci da shi sabo da so,cup din ma saitin inda yaga jambakinta ya kafa a bakinsa ya cinye komai ya shanye,Manal tasa Hannu zata janye na Fuzail Daya fasa ci Ummi ta bige Hannunta Dan Ubanki Bai Isa ya fada Miki kiji ba,yace baza kici irin nasa ba ya karbe naki shine Dan rashin kunya Zaki sake daukan nasa? Da kudin Ubanki a ciki,Jin an ambaci uban Manal babban Dan sarki Fardan cike da takama ya daga Hannu yace Bama son ana wannan a masarauta baza mu lamunci cin mutuncin wani ba,ta Zama Surukar mu ko ba komai Kar a sake Bama so,Mukus Suka Yi sabo da suna Jin Tsoronsa Babba ne gashi ba Wasa Bai son Kuma wulakanta mutum ko kuyangi Wajensa suke Kai Kara idan an samu matsala,Fardan me jiran gado yafi sarki Adalci da sanin ya kamata. Manal tashi tayi zata tafi jin za a fara zagar Mata Uba,da Sauri Hassan da Hussain suka Mike Aunty Bari mu taho Miki da abincin can,Yan matan su Fatima Baki Suka tabe suna ciye ciyensu masu latsa waya suna yi,Hassan Maid ya bawa abincin Manal Suka daukar Mata Suka rankaya gaba Daya Suka bita,Zasu Fita kenan Fuzail ya taso Wai zai fita Yana sani ya bangaji Manal Saura kadan ta Fadi Fuska ba Rahma,Manal itama tasa takalminta tare da take Masa kafa Daya ta murza da karfi ya kwalla kara,Yana dingishi ya kalli Manal Suka hada Ido da wayo ya Mata magana da Ido Wai naji zafi fa da zafi,Manal ma tace da Ido jiya marina kayi Nima,Da wayo tayi magana a hankali Tace afwan Dan Allah ka yafe min,Ummi Bata sani ba ta taso fuuuu tare da daga hannu zata Mari Manal da sauri Fuzail ya rike Hannun Ummi tare da furta kyaleta zanyi maganinta yau sai tasan da Fuzail tayi,tayi da Dan halak,dukkan Iyalan Sarki da Masu Aiki Baki Suka Bude yanda Manal ta samu power harda dukan Dan masu gida. Alright Ummi ta furta ka tabbatar ka dauki mataki a kanta bazan lamunci wannan abin tazo ta Raina mu ba,Fatima da Na'ima tare da su Naja'atu Suka ce Yayan Zaki taka?lallai wuyanki ya Isa yanka wallahi sai munsa Kuyangu sunyi maganinki,Manal ta kalli Na'ima da tayi Maganar tace dalla kalleki ai bakinki ne kuyangar ai ke da kuyangin ma kika Yi Kama Baki Dace da Sarautar ba,Matan Sarki Suka Bude baki,Manal Tace ku Yara ne Ni Auntynku ce daga yau wallahi kusan Maganar da zaku fada min bazan dauki raini ba,ba ruwana da sarautarku inci mutuncinku ba komai bane a wajena, idan manya zasu min ku kyalesu suyi min wannan Iyayena ne Zan dauki Hakuri amma ku Kam nafi karfinku,Shuru kowa yayi ana mamakin Amarya daga zuwa jiya,Ummi murmushin Takaici tayi tace nasan daga gidan da kika fito abinda yafi Haka Zaki aikata,Fuzail ya kalli Manal tare da kyafta Mata Ido Wai ta birge shi Good,a fili kuma ya Bata Rai tare da Murdewa Manal Hannu Kuma taji zafi yace Dangin Nawa Zaki ciwa mutunci tun yanzu? Tun ba aje ko Ina ba? a hankali yanda baza aji ba ya furta kiyi Hakuri Dan Allah nasan kinji zafi bazan sake ba,Kuma Yana murde da Hannun nata Bai saki ba,Manal ta samu kafarta ta daki kaurinsa da zafi itama ba shiri ya saketa,ta fice da sauri,Hajiya Babba Tace tab wannan Amaryar Yar Yi ce baza ta kyale kowa ba. Ummi Tace kayi dai dai ,Yace Ummi muje part dinki na huta muyi Hira Dan Baki San ma abinda nake Mata bane idan naje Muka hadu a Nan Watarana Zaki ji labarin na ballata a gidan Nan. A waya Kuma Fuzail text na ban Hakuri ya turawa Manal,Itama ta bashi Hakuri irin dukan da ta Masa a kafa. Tuni Fuzail ya janye Ummi zuwa dakinta ya dinga janta da Hira bayan Kuma yasa Wasu Kuyangi a boye na sirri Wanda a bangaren su Ameer suke Aiki sune Suka raka Manal part dinsa ta kalli ko Ina a part din mijinta,komai fari ne na part din,da taga part din Fuzail sai da ta Raina part dinta duk kyansa,Sauran part na gidan aka nuna Mata gaba daya sun mugun dadewa suna zagawa ta kalli iya inda ta iya ta koma part dinta yau da dare wata basaja zasu yiwa Ummi Manal ce zata je part din mijinta,bangaren Fuzail Kuma ya Gama shiryawa yanda yau zai angwance ya kwashi zakin Amarya komai sun tanada shi da Ameer,Amma ya yiwa Manal wayo, sabo da taje yace ai Romancing zasu Yi Kawai sai bacci ita Kuma ta yarda. Su Annatu Kuwa Fuzail Yana part din Ummi yayi waya da Ameer aka dakko su zuwa gidan Sarki zasu Yi Sallama da Amarya sannan za a rakasu wajen matan sarki da Baban Ameer a madadin sarki su gaisa ayi magana irin ta manya tunda zumunci Dole ya kullu,Wajen Abba aka fara kaisu Suka gaisa ya musu kyauta ta girma tare da godiya na Basu 'ya da sukayi,Matan Sarki aka Tara Suma su Uku harda Ummi tazo tana yatsina,Hajiya Babba ce kadai tayi godiya Kawai suna ta wani yatsina musamman Ummi da Amaryar Sarki,Hajiya Babba ta kalli Hajiya Sharifa tace ya sunanki ke? harda gyara Zama sannan Tace Hajiya Hyarifatu Amarya da ta tsakiya Suka wani kwashe da dariya,Hajiya Babba tace Mene Haka Dan Allah? Shuru sukayi Tace Mashaallah Ina Uwar Amarya aka nuna Annatu Tace ai Naga Kama da Amaryar Dan namu,Wata Yar yarinya ta gani tace ke ya sunanki? Hajiya Sharifa da Shishigi tace sunanta Hemsiyya, Tace shamsiyya ko? Hajiya Babba ta tambaya Suka ce ae,sunzo tafiya Wata Shatu Tace to He Watarana idan Allah yasa Muna da nisan kwana. Har wajen kakannin Sarki da Tsofaffin gidan an kaisu sunga juna an gaisa karshe aka rakasu part din Manal,Sai kallon Manal sukeyi yanda ta tsula kyau,Annatu tace yo Manal ai sai kika saje da su,kema har kin Zama Yar burrrrrni,Annatu ta Furta da hausar fillanci,Ita kuma Sharifa Tace Yar banza har ta Zama irinsu Tama fisu kyau,He ta koma itace Kalar Gidan Saurautar, Manal sawa tayi aka cika musu gabansu da kayan Alatu,Yan Fulani Yan garin su Annatu Suka ki ci sabo da kunya,Annatu Tace yo sabo da Allah ma ki(ci) abinci gidan surrrukaiiii ai abin kunya ne,Dahara Tace aradu yanzu ma kunya Nika ji Kamar a bonne Ni a Rami na huta,Bangaren su Sharifa Suka ce wallahi ci zamuyi wannan Dadi Haka ga kaji ga su Hinkafa, kalli yau mun hige su harda Hinkafa me ruwan rawaya rawaya, Hajiya Sharifa Tace Alqur'an ku Bude ciki mu Danni abinci mota fa zamu Higa akwai nisa garinmu. Annatu part din Manal Suka gani suna ta Santi Suka Mata Nasiha sannan Suka ce zasu tafi,Manal Wai sai ta fara kuka Kuma tana rike rigar Annatu,Fuzail ne yayiwa Ummi wayo yace zaije su gaisa Kar su gano Dan yaci mutuncin yarsu ya aureta,Sai gashi ya shigo ya Iske Manal ta kankame Annatu Wai sai ta bisu,Hannunta ya fisge Yana cewa mene haka? Manal ta saki Kuka me karfi,Annatu sai kunyar surukinta takeji ta kasa sukuni tuni sukayi waje,Fuzail ya fita har mota ya rakasu da Ameer,kudi ya Basu me yawa abincin da Suka ki ci yasa aka zuba musu kajin da yawa a Leda da wasu Naman daban,lemuka da ruwan Roba caton da yawa aka zuba musu a mota,Har kauyensu yasa a kaisu Wai bazai bari surukansa su hau motar haya ba,sai Albarka suke sa masa suna Manal tayi Dace,Annatu tafi kowa murna. Yana dawowa daukan Manal yayi cak tana kuka ya shige Bedroom da ita tare da sa key a Kofar. Godiya ta musamman gereku Ummi Deejat Auta Bestynbeelat Mrs Om@r Hajiya Khausar Ummu Lateepha Khadija A Dandume Diyar Katibi Fancy Honey Maman Samha Sweety Bella Rahmatu Kunde Mmn Ummee Mom Aneesah Hafsat A bako Maibeza Ummu Amaturrahman Sa'adatu Tijjani Rukyaly Innallaha maassabirin Mifeedah Ummin Sadeeq Ina godiya da sharhinku Ina yinku. AsmaBaffa [1/1, 10:25 PM] Sis Asma: 🧭🧭 MAFARKIN FARIDA🧭🧭 DEDICATED TO DUNIYATA AAMNA FANS GP 56-60 Official By AsmaBaffa Page Naku ne Real Maman Waleeda ~50 Maman Amal Maman Khadi Name Meeramu Mom Abdallah Safeeyat Ummu Shafa'at Maman Yasir Ummi Tandama Niimatullah Ummu Abdulmajeed Rabi Mukhtar (Mmn Hubba) Daukan Manal yayi cak zuwa Bedroom dinta bayan ya kulle dakin da key ya ajiyeta gefen bakin bed shima ya zauna sai Rusa kuka take yi,hankalinsa ne ya tashi ransa ya jagule,me ya faru? Ya tambayeta Yana Wasa da yatsunta yace ko wani abun ya faru? Bata kulashi ba tana kukanta,fada min wa ya taba min ke? Ya furta Yana shafa bayanta da sigar lallashi,sai lallashinta yake Amma Taki yin Shuru ganin hankalinsa ya tashi sai ta Dan rage kuka tana hawaaye tasa Yatsanta na tsakiya a Baki tana cin farcen da babu,zanen lallen Hannunta ya Shiga kallo yayi kyau abinka da fara,Hannun ya shafa tare da cewa wow lallen yayi min kyau,Manal da tabara tace Kaine ka mareni ba,Kuma Ni bana son gidan Nan ka canja min gida,Kallonta Kawai yakeyi Kamar tsohon maye shi kukan nata ma birgeshi yayi yaji wani sha'awarta sabuwa ce ta kamashi,Hannunsa yasa tare da tallafo fuskarta da tafukan hannayensa Guda biyu tana faman Hawaye Fuzail yace Ina ma kukan Nan Zaki Adana min shi sai anjima idan kinzo ai da kin bani Ginger, bata Yi Niyyar magana ba tace me zaka min idan nazo? Ya wayance Mata da idan kinzo ki min kukan a can yanda zanfi lallashinki,Kafada ta makale ta Dora daga inda ta tsaya da kukanta. Fuzail jikinsa ya jawo ta tare da kwantar da ita saman cinyarsa ya zame siririn mayafin nata Yana shafa gashinta me Matukar santsi da tsayi,Bayanta yake shafawa Yana lallashinta amma Taki yin Shuru ya rasa ma me zaice mata sai yace Oh Yanzu nasan Su Hajiya Herifatu an kusa karasawa,Shima Fuzail a wajen su Na'ima yaji suna Dariya suna ta nanata sunan Wai Hajiya Sharifatu itace tace sunanta Herifatu,Manal ba shiri ta saki Dariya tace wannan gidan naku Allah munafukai suna da yawa waye ya fada maka?,Hawayen nata ya goge Mata da hannayensa Yana cewa I love you,Wasa ta shiga Yi da botin din Gaban rigarsa, ya furta Kawai Dan Kinga su Annatu sai ki fara yiwa mutane kuka,Manal Tace Hmm Kai dai Bari Saniyata ce Annatu tace tana can ranga ranga Bata da lafiya Saura kadan ta mutu Kuma Dan Busuru na ya kasa an siyar da shi,Fuzail Kansa ya nuna tare da furta ai ga wani Bunsuru kin samu sabo dal,Baki Manal ta Bude tana sheka Dariya tace ka zagi kanka ba ruwana,kanta ya kifa a cinyarsa Yana kallon shashin wuyanta ta baya zuwa kafadunta yanda gashi ya kwanto a keyarta yala yala,iya ta bayan keyar Manal idan ka kalla kasan me gashi ce ,Shafawa ya dinga Yi a hankali Yana yawo da Yatsunsa a saman keyarta zuwa wuyanta,kamar Wasa sai tayi bacci Kawai Bata sani ba,Bai tashi ba ya zauna a Haka tana cinyarsa ya gyara Mata kwanciya Kawai taci gaba da baccinta me dadi,Shi Kam sai Yan tabe tabensa yake a jikinta,Ganin baccin nata yayi nisa sai ya kwantar da ita a tsakiyar bed sabo da Kar Ummi ta fara sintiri,Sanyin ac ya rage Mata tare da lulluba Mata blanket sannan ya lallaba tare da barin sashen nata gaba Daya. Wani Driver daban ya dauka ya kaishi Guess House a can yayi baccinsa shima sai Magriba ya dawo gidan Bayan yayi Sallar Magriba,Manal kuwa Sallar la'asar ce ta tasheta tayi Sallah ta sake cin abinci sannan ta jawo Littafan Boko dinta ta karanta abinda ta Gane Wanda Bata Gane ba ta Kira Yaya Yazed ya Mata bayani,Tana Gama na Boko ta Koma Karatun Qur'ani abinta har Magriba sannan tayi Sallar Magriba ta shiga wanka. Fuzail Kuwa Yana dawowa Ummi ya samu a palonsa na kasa tana kallo,a ransa yace na shiga dubu ma ba Tara ba,Zama yayi a gefenta bayan ta amsa sallamarsa ta kalle shi tare da furta daga Ina? Naje part din wannan Yarinyar dazu Naga tana bacci,Wai Bata da Aiki sai bacci ne? Fuzail Baki ya tabe tare da furta Ina Zan sani matar da ko part dinta ban San kalarsa ba Taya Zan San tana bacci,ke kika damu da ita shi yasa kika San tana da bacci ma,Yayanta ma ya kirani a waya Wai yau da dare zata tafi gida acan zata kwana sabo da gobe suna da Exam Fuzail ya shiryo karya,Ummi Tace ban Gane daga kawo Amarya ta tafi gida ba akan exam ko da safe baza a kaita ba,wa zai kaita? ta Isa na kaita Ina ruwana idan zata tafi taje ke Ummi Nifa ba kauna ce tasa na auro ta ba Dan Allah ki daina min zancenta. Ummi taji wani Dadi harda sakin murmushi tace day school za a tafi kwana gida? Fuzail yace tayi kwana dari ma ba damuwata ba,Ummi tana ta Jin Dadi tana sani take zancen dan taji yanda Fuzail ke nuna tsanarta karara a fili. Ta sake cewa da kasa Driver na ya kaita,God for bid over my Dead Body Ace Driver din Uwata Guda shi zai dauki wannan kucakar da nayi asara a duniya,Ummi ta kurbi Lemon Jin Dadi taci gaba da kallon Film dinta suna Hira Sama sama,kafin kace Me Ummi duk ta bawa Cid dinta Umarni idan Manal ta tafi su bar part din kawai,Ana Yin Sallar Isha Manal ta shirya cikin Black Abaya ta shirya sosai Kamar gaske da katuwar Jakar ta wacce maza da Mata suna iya Daukanta ta rataya abarta zata Yi tafiya,Sallama sukayi da Masu kula da part dinta sai Nan da 3days zata dawo idan sun Gama Exam. Direct Part din su Ameer ta nufa Allah yasa ba kowa bangaren Maman Ameer ta wuce sabo da Bata Nan ta tafi Abuja wajen yaranta da suke karatu a can,sabo da Manal ba Yar wani bace ba Wanda ke wani Bata tsaro, shi yasa take walawa a gidan, Ameer Yana jiranta ya nuna Mata bedroom a part din Mamansa ya fice abinsa. A ciki Manal taga kayan kuyangi wata barmemiyar rigar yadi Silk green da zani red,Kayan jikinta ta cire ta maida cikin Jakarta irin ta matafiya Wanda zata ci kaya kala Uku zuwa biyu ta zamani,Sosai ta shirya tsaf cikin kayan,Wata bakar safa ta saka a kafafunta da Hannayenta,ta saka Hijab Green sai ta sa Nikaf Baki Wanda Idonta Kawai ake gani,idon ma Bata barshi ba sai da ta sa farin glass karami, ta fito tsaf ba Wanda ya Isa ya Gane Manal,Ameer tuni ya karbi jakar ya tafi part din Fuzail Direct ya Shiga ya gansu tare da Ummi suna Hira,Ummi ta kalli Ameer tana murmushi ta furta abokan juna,abotarku tana birgeni Ina zuwa Haka da wannan jakar katuwa? Ameer murmushi ya saki tare da cewa wasu dinkuna ne nawa na karbo bana so a taba min su shi yasa na kawo Nan Zan ajiye Yana furta Haka ya haura sama tare da shiga bedroom din da aka tanadarwa Manal Wanda Ummi Hankalinta bazai Kai Kansa ba bare ta shiga,Bata taba shiga dakin ba,jakar ya boye ya fita yayi tafiyarsa a she ta Kofar kitchen ta can baya ya budewa Manal yanda zata shigo ta kitchen tunda kofa biyu ce. Manal Fitowa tayi tana tafiya a nutse kanta a kasa,ji tayi an finciko Rigarta tana Juyawa taga wata Kuyanga ta washe Mata Baki tace Balkisa kin dawo? ai sai yanzu kika dawo daga wajen Da'awar Taki ta Yan Izala? Balkisa Ina gargadinki wallahi ki rage sa Nikaf din Nan jibi yanzu abun naki ya girmama yayi tsamari harda safa bakake kike sawa wallahi ki kuka da kanki Balkisa Kar labari ya Kai kunnen su Jakadiya zasu iya sanarwa sarki Kin Fara tafiya cikin gari Da'awa kina mace,Manal ta gyara Yar muryarta tace wallahi Sabon Malami Muka samu me zafi? Kuyanga ta jinjina Kai tace da anyi magana kice kunyi sabon Malam wallahi Balkisa ki kiyayi kanki,ke kadaice me addini dalla muje part din Ta Brazil ta samu Aiki,Gaban Manal ya yanke ya Fadi Jin part din Ummi za a jata,Duka Kuyangar ta dadawa Manal a gadon baya me shegen zafi Tace dalla Kamar Baki Sanni ba kawarki ce fa Sailuba ya kike min wani Kamar Baki Sanni ba,Manal hayyacinta ta dawo tace muje Kawai,Sailuba tace Balkisa lafiya Kuwa yau Anya? Ko dai haddar Hadisin ce Baki Kai dai dai ba? Manal tsoron Kar a kamata yasa ta fashe da kuka sosai,Sailuba ta tsaya tare da sakin Baki Tace yau me Zan gani me ya faru? Ko Fyade aka Miki ne?Manal ta girgiza Kai Wai a'a,to ko zaneku aka Yi yau a makaranta? Manal tace ae kawai,Baki Sailuba ta Bude tare da cewa da girmanku? Manal tace Wai sabon tsari aka kawo,Sailuba ta dinga dariya Tace maganinku kenan da nacin karatun bala'i Kun girma ma baza ku hakura ba,karatun Nan Kun samu na Sallah Dana zaman rayuwa ku hakura kunki ai sai kuyi ta Yi muje ta fisgi Hannun Manal suka tafi. Suna dosar part din Ummi sai ga Balkisa ta asali ta fito itama Kuwa da Nikaf Amma ba safa gata tana da haske itama,Allah yasa Balkisa ta asali aka kwala Mata Kira ta juya da gudu,Sailuba tace a'a ya nake hango Kamar Balkisa Kuma? Da sauri Manal tace ba ita bace Yar uwata ce,Sailuba tayi Dariya tace na manta fa kina da kanwa ai wallahi Kowa Yana fada Kuna Kama da Saddiqa kanwarki,Manal Gaba Daya ta hada zufa a ranta Tace Wato a gidan Sarki babu kwashe kwashen da babu sabo da yawan mutane kowa kace sai a samu a gidan. Suna shiga part din Ummi Suka ga komai nata na Larabawa ne a ciki ka rantse gidan Larabawa ka shiga dake balarabiyar ce. Tana zaune ta warware gashinta har kusan Mazaunanta tana yatsina tace Zo ku gyara min gashina,Tsoro ya Kama Manal,Ummi ko kallonsu Bata Yi ba Tace Daya tazo ta wanke min kafa Daya ta gyara gashin kuyi sauri Shopping Zan fita na samu time tunda Yar Iskan Yarinyar can ta tafi school Allah ma yasa sai Nan da 3days zata dawo mutum ya samu yayi bacci a nutse. Gashin Ummi Manal ta Kama tana Dariya a ranta Suruka da gyara gashin surukarta abin kunya,gashi da Ummi tasan Manal ce zata taba Mata gashi da taci ubanta Amma Ummi har da mikawa Manal Mai wani color Tace Fara shafa wannan,Manal ta ta zare Safar Hannunta ta karba ta fara shafe Kan Ummi tana taje shi a hankali harda wani lailaye Mata gefen goshinta,Ummi Tace kin iya gyara gashi ba irin wasu ba Rannan Kamar zasu tsige min fatar Kai,wata shegiya ma Kamar tana cire min kwarkwata Haka ta dinga min sai da nasa aka Zane shegiya daga yau ke Zaki dinga gyara min gashi,Zan dinga sawa Ana kiranki,Manal tayi murmushi cikin Nikaf Tace ba damuwa,Ummi Ashe tana surutu idan jininta ya hadu Dana mutum tace sai naji kin shiga Raina ko Dan kinyi shigar irin tamu ne ta Larabawa oho,Kin birgeni Haka ake son mace ta dinga suturta jikinta,Manal a ranta Tace sai kace ita suturta nata takeyi duk uban kwalliyar da take sha. Mu a kasar mu Can Arab site bafa Brazil ba,Brazil Latin ne Business ya kaimu Ina fada Miki a bangaren Arab irin su Sa'audiyya Ummi harda wani kalkala,kin gane? Manal Tace ae to mu duk Haka muke shiga ba irin Nan ba a fito da kirji waje ba,Haka Zaki ga Mata da damatsa a waje wasu ma damatsan nasu ba kyan gani kamar na maza wahala da daukan kayan nauyi yasa duk sun Zama irin na maza Chaiiii Ummi ta furta tana yatsina,Sailuba tana ji tana ta faman wankin kafar Ummi,Ummi tana cewa shi yasa bana son Dana ya auro min Yar Nan,musamman Wanda Basu da kudi Kai sai suzo suna Kai maka sunan yaro wajen Malam sabo da suci kudinsa,Dan Matsiyata ba abin a jawo shi jiki bane,Bai iya cin arziki ba,Manal tace wasu ba,Amma wasu Zaki gansu masu hankali,Banda surukata da Fuzail ya kwaso min gidansu ba tarbiyya,ban so ma Dana ya fiye son mace sabo da zata kwace min Dana Ni Dana Sha wahalarsa,Manal tace uhm ai na hangota dazu ta fita,Baki Ummi ta tabe tare da furta ai na tsaneta Yarinyar da ganinta idan Dana yana Muamula da ita zai so ta da yawa ne ta kwace min yaro na,shi yasa bana hutawa banso suna haduwa Kar ma ya sota,Allah yasa ma ba sonta yake ba,Nan gaba zai sake ta kowa ya huta,Yana sakinta Zan tafi Brazil,yanzu lallabashi nake Yi ya saketa kawai da wuri sai na tafi. Sailuba sabo da Neman gindin Zama harda cewa Nima Bata min ba Sam,ta fiye ji da Kai munje ganinta part dinta sai wani basarwa take ita a Dole matar Fuzail,tana da kyau amma dai hmm ta wani tabe Baki,Ummi tace kyau ba shine aure ba ai,ka auri mutum Dan kyau ai ba birgewa bane Matukar mutum baida Hali na kirki,Ni Kam koma tana da halin kirki ba ruwana bazan so ta ba,Manal mamaki takeyi Wai dama Haka Ummi ke da labari har ta kula Bayi suyi surutu Ashe dai ita take wulakantawa sabo da Bata kaunarta. Bayan sun Gama zasu tafi Ummi ko Sannu babu Haka ta Mike tare da haurawa sama,Sailuba ta kalli Manal Tace matar Nan fa kamar me Aljanu Haka take Watarana kirki Watarana rashin mutunci muje Kawai,Manal Tace bana Jin Dadi tafiya zanyi Zan dawo fit ta fice ta bar Sailuba,tana Fitowa Nan ma wata Dattijuwa tace yawwa Balkisa tayani kaiwa Yarima Fuzail abinci sashensa Umminsa ce ta damu mutane a Kai Masa abinci kin gansu sunfi kala biyar Wai duk shi zai ci yau,Manal tayi Dariya a ranta tasan sabo da ita aka ce a kawo. Wani Basket ta dauka Suka tafi da Dattijuwar tiryan tiryan amma jaraba kafin Manal su karasa Ummi ta fito ta wuce su ko gajiya kafafunta basa Yi da sintiri zuwa part din Fuzail Manal suna shiga taga Angon nata sanye da 3qtr silver da Riga Armless fara,yayi mugun kyau Yana Zaune a nutse cikin kujera,Suna Shiga ya Gane Manal sabo da Safar da ya gani wata Designers shi ya siyo su da hannunsa, ta cikin glass ta kalle shi ta kyafta Masa Ido,Dattijuwar tuni tayi waje da sauri sabo da aikin Dake gabanta,Ummi ce ta shigo tana cewa zaka rakani Shopping din ne? No Ummi bazan iya fita ba yanzu na gaji,dama kin fada min a waya Kawai ba sai kin Zo ba,ki dinga hutawa Ummi,Manal mikewa tayi Kamar zata tafi a tsawace yace ke Baki Yi Serving Dina ba Zaki tafi,Ummi Tace Allah sarki tana da kirki itace Nasa yanzu ta gyara min gashi,Fuzail ya zaro Ido tare da furta wannan kazamar Yana Nuna Manal,Manal murmushi tayi a boye Wanda shi kadai ya gani,Ummi Zama tayi a palon ta juyawa Kofar kitchen Dake palon baya,Manal ganin sai Bayan Ummi take gani Fuzail Yana cewa Shiga kitchen ki kawo plate da cups,Ganin Ummi Bata kallonta Allah yasa kujerun Dole sai dai ka Juyawa Kofar kitchen baya,Manal tana ganin Haka ta juya tana tafiya ta dage Hijab din sama tana wani juya Mazaunai,Fuzail ya manta ya wani washe Baki har da yin dogon wuya,Ya kafe saitin Manal dake tafiya Yana kallon Hips,a gabansa Kuma suna facing juna da Umminsa. Ummi Tace Kai Kuma lafiya? Me kake kallo kana dariya? Da sauri ya Bata Rai yace Allah wancen ac din na kalla Kawai tana birgeni Ummi Ac tayi a rayuwa Allah yayi wata baiwa a can, na tuna wani bakauye da yaji sanyin ac shima yace Ras dani,Murmushi Ummi tayi Tace ai mutanen Kauye sai su, amma sai kace wani abin kirki wacce Kalar ac ce baka gani ba sai wannan ko matar taka ta fara koya maka kauyancinta ne? Fuzail ko Maganar Ummi baya saurara yace Uhmmm Kawai yana daga Kai sama Yana hango Manal. Manal tana shiga kitchen sai ta tsaya a bakin Kofar ta juyo suna kallon juna da Fuzail girgiza tayi tana Dariya marar sauti yanda sai Wanda ya kalleta shi zai gani,Fuzail Yana kallo ya Sosa Kansa sai ya jawo wayarsa yasa ta a flymode sannan ya Kama Wayar karya yanda Manal zata ji yace barni Haka Dan Allah kar muyi kaca kaca da Kai anjima,Ummi Tace Hala Ameer ne? Fuzail yace ae ai kin San sai shi,Manal ta tsaya sai magana take yiwa Fuzail da yatsu da hannalaye da Baki,plate ta dakko da komai ta sake tsayawa a Kofar kitchen ta fara tsalle tsalle yanda ba Wanda zaiji sautun kafarta,Fuzail Yana ta kokarin danne dariyarsa,nutsuwa tayi sannan tazo tayi Serving dinsa sannan Ummi tace ke muje ki dakko min Kaya a Mall,Fuzail da sauri yace da aikenta zamuyi Ni da Ameer ki tafi da wata,Ummi tana son danta ba musu Tace to ta tafi abinta zuciyarta wasai Manal ta tafi ta huta na wani lokaci. Farida sababbin kawaye ta samu Yan wanka,Gaba dayansu su Uku zuwa suke Ana musu Allura me da fari da kiba,Walida ita ce Suka fi shiri da Farida,Walida itace ta koyawa Farida yawace yawace yanzu basa Zama kullum suna gantali a gari a Haka zasu samo mazajen aure masu kudi,Cikin lokaci kadan Farida ta fara komawa wata baturiya itama ta Sha Allura,Malam gajiya yayi ya Kira Farida yace ke Dan Ubanki kema Kwailin din kika shiga Yi? Kalli Fatarki duk kin kankareta da mayamayan banza,wallahi ki shiga hankalinki Baki da Aiki sai yawo da shigar banza,ga kanwarki can tana zamanta a dakin mijinta asirinta a rufe ke kince sai me kudi wallahi ki fito da Miji ko wallahi na zabo Miki da kaina,Farida da fitsara Tace to Ni me nayi Kawai dai ka tsaneni,Ni duk anbi an tsaneni a gidan nan,babu me kaunata sai Uwata dama na sani ai,Mutum baza a Bari ya samu Mijin kirki ba me Dan abin hannunsa Ni wallahi sai na zaba na darje. Takaici ne ya Kama Malam yace ai shike Nan Mu zuba Ni da ke sai na gani idan kece kika haife Ni Dan ubanki, laifin Uwarki ne ita ta lalataki,da sauri Hajiya ta Fado dakin tana nuna Malam da yatsa karka sake ambatar sunana,naji dama kana wani Zaginta ta Zama Fara tayi waye da waye ai Kai dama baka waye ba kolo ne,dama wani kolo ne zaiyi abin Kirki,Sanda kaci zamaninka ai gwara Farida da Kai,Mene baka Yi ba? Wacce tafka tafka ce baka Tafka ba eyeeee sai yanzu zaka Zo kana wani wanwanawanawan......'yata ce a kyale min abata yawwa ehe dama mu mun Dade da sanin ba kaunarmu kake ba,Kuma Dan bakin ciki sai dai ya mutu abinda ba a so mu samu sai mun samu.....Malam har kwalla yayi sabo da takaici gashi baida bakin magana shima yasan ya sheka tsiya,tuba ya sake Yi a ransa yace Ina muku Nasiha kuji tsoron Allah ko Dan guzurin gobe alkiyama,Kai guzurin kayi? Wanne guzuri kayi na tafiya lahira har kana da bakin magana,wallahi ka sake Walakiri sai ya dilliki gadon bayanka ma tun a Nan duniya cewar Hajiya. Hannun Farida ta ja Suka wuce abinsu. Ummi na fita Fuzail ya fisgo Manal zuwa jikinsa,ta kankame shi suna dariya,Tsinin Hancinta ya taba da Yatsansa tare da furta Yar Kuyanga ta? Manal tana Dariya a jikinsa tana sake makale shi ta furta Ambaby na,Lips dinsa ya turo gaba ta Masa kiss mmmuhmmahh,Sake Yi sukayi har sau Uku a saman Lips,zata Mike yace More Baby ya tallafo fuskarta ya hade bakinsu a hankali yake tsotsa Yana Mata wani irin kiss me zafi. Tsayawa yayi kadan yace tsaya a kwashe abincin Nan dama Ummi ce ta damu sai naci ko akwai abinda Zaki ci a ciki? Manal ta dauki wani Naman rago yanka daya,Fuzail yace ajiiye Indai shi Zaki ci akwai na Amarya na musamman,Nan take ya Kira a waya wata baiwa tazo ta kwashe lokacin Manal ta buya a kitchen. Kitchen din ya shiga wajenta inda yace dafa min Indomie kin iya dafa Indomie ya furta tare da Hugging dinta ta baya ya daura habarsa a saman kafadarta Yana saka hannunsa ta cikin Hijab dinta tare da lalaubar Albarkatun kirjinta masu tafiya da Imaninsa. Girkin ta daura sannan ta juyo ya jawota jikinsa a Haka ta sarkafo hannayenta ta wuyansa suna kissing juna tana shafa Masa gashinsa me laushi da kamshi. Manal ya kalla yace ki zauna a Haka ban yarda da Ummi ba zata iya dawowa,ai Kuwa sai ga Muryar Ummi tana cewa Fuzail kana Ina na fasa fita ance Goslow yau akeyi a hanya,Fito ka karbi wannan zanje na kwanta bacci nakeji,Ta kitchen taga ya fito Tace me kakeyi a kitchen? Yace Indomie Zan dafa abincin na kasa cinsa,tunda nake ban taba ganin ka Shiga kitchen ba Son,Murmushi yayi yace ai na koyi dafa Indomie Ummi zauna na Gama dafawa kici kiji Dadi,Ummi Zama tayi ta canja Chanel din Larabawa anci sa'a a kujerar dazu ta zauna wacce idan ka zauna ka bawa kitchen baya. Manal sabo da iya shege duk ta cire Hijab da Nikaf din ma Sai kayanta na Kuyangi silk yard,lallabowa tayi Fuzail Yana kusa da Kofar kitchen din ta rungumeshi ta baya suna dariya marar Sauti,Yana cewa ai Ummi Film din Nan yayi,Ummi ba tare da ta juyo ba ta zubawa TV Ido tace shi yasa bana gajiya da shi Indai ana haskawa sai na kalla. Samun waje yasa Fuzail ya jawo Manal ta dawo gabansa ya Mata kiss a kumatu,Cikinsa ta mintsina da sauri yace ahh Dadi ai Dadi ne da Film din nan,Ummi Kai dai Bari Son,Manal sai ta shige kitchen sai ya bita suka Gama Murje murjen juna sai ya dawo Kofar kitchen ya tsaya Yana ta yiwa Ummi rainin Hankali. A Haka Manal take girkin,a spoon ta ebo Indomie din tazo har bakin Kofar ta zuba Masa a baki,yace Delicious lokacin a film din Ummi an hasko Ana cin abinci,Ummi tace ka koyi kwadayi Kaima ko? Daga kallon abinci a film, Manal ta koma kitchen tana ta dariya kasa kasa,Fuzail ya fada kitchen din shima Yana dariya yace Zan daga Hannaye kina zuwa Kawai ki dinga Hugging Dina,Manal Tace an gama,Ya koma Bakin kofa tare da daga hannaye sama Yana karkada waya yana furta Ummi Kasar Nan ba Network,Ummi Tace ka fiye surutu kasan dai halin kasar taku ka kyaleni nayi kallo na kafin na tashi na tafi,Manal tazo ta Masa zazzafar runguma, ya lumshe Ido ta baya Suka fada kitchen ya dauki Manal cak ya jujjuyata a ciki,Tana Gama dafa Indomie din ya goyata a bayansa Kamar Baby, ya zubawa Ummi Indomie a plate tare da sa fork ya fito da Manal a bayansa har kusa da kujerar Ummi sannan ta sauka ta koma kitchen da sauri ta boye,Sai lokacin Ummi ta juyo baya ta kalli Fuzail tace har ka gama? Tace bani na tafi da ita part Dina bacci nake ji,Ta Mike da plate a Hannunta tace Allah ya maka Albarka kana kula Dani ga yanda kake bin Umarni na kana birgeni. Tana gaba Yana binta a baya harda dagowa Manal Hannu Wai ta fito su Raka Ummi,Sadaf Sadaf da kasada ta bi bayansu,Ummi tana saka kafafunta a waje ko Gama fita Bata Yi ba Fuzail yace H U G Wai Hug,Manal kuwa tayi hugging dinsa Yana ta yiwa Ummi sai da safe Ummi ta Yi Gaba ko juyowa Bata Yi ba da ta kure Fuzail amma Ina. Ajiyar zuciya Fuzail ya sauke sannan ya kashe duk wani abin wuta tare da kulle ko Ina Gam inda ba Wanda zai iya ko ganin alamar haske a part dinsa bare, Indomie dinsa Manal ta dauka tace Kafafu na sun gaji ga bacci Ina ji,Fuzail a ransa yace Zaki ga Bacci yarinya yau. Harda shigewa dakinsa Direct tare da fadawa Toilet ita a Dole zata Yi wanka tayi bacci. Ummi Kuwa tuni taci Indomie dinta tana Santi a ranta harda cewa ai ban San ya iya girki Haka ba gobe nace ya sake dafa min Wata,Wanka tayi ta kwanta kafin ma tayi Addua bacci me karfi yayi gaba da Ummi ko motsi Bata Yi sai bacci. Fuzail Kuwa ya Gama matsuwa a hargitse yake baya hayyacinsa shi yasa dazu shi da Manal ya sata Suka dinga Iskanci a bayan Ummi,bazai iya Jiranta ta fito daga wankan Bama,Indomie dinsa ya manta da ita har ta bushe yayi tafiyarsa Daya room din yayi wanka,Alwalar ma da kyar ya iya yinta,Turaruka ya shafa daga shi sai Boxers Manal taga ya shigo Wai har yayi Shirin baccinsa shi,tana Daure da Towel ya jefa Mata hijab dinta da kayan Bayi yace pls sa muyi nafila Akan Allah ya tausasa zuciyar Ummi ta dinga kaunarki,Manal ta washe Baki tare da sakawa Tace to muyi, Jallabiya Fara ya zura tare da janzu Sallah Adduar ma kadan yayi nutsuwa babu ita a jikinsa,Kayan Manal ta cire tare da adanasu yanda ko Ummi ta shigo baza ta gansu ba,Daure take da Towel shi Kam ya cire Jallabiyar sai Dan guntun Wandonsa,Hajiya Babba ta cika fam ta batse kadan take jira,Manal da kuruciya duk ita Bata kula ba Kuma Bata Ankara ba Tace Bari na dakko kayan bacci na,Hannunta ya rike yace no Ni bana so,mu kwanta Haka,Kafafu ta fara dokawa a kasa da shagwaba Ni....Ni....Allah ...ban Saba bacci Haka ba,Ni a gida ba Haka nake kwanciya ba Watarana ma harda Hijab nake kwanciya,Fuzail yace Nan gida ne to? To Wai.....a daji muke Dan Allah kaji ka da wani magana Nan gida ne mana,. Tana Masa shagwabar Nan wani Kara hargitsa Masa lissafi takeyi,tana Kara tunzura shi yana Jin wani sabuwar sha'awarta,tunawa tayi taga ya saka key a dakin ga abubuwan ci Nan a ledojin take away iri iri Amma Fuzail ya manta ma da su ba tasu yake ba,Manal ce ta lura Tace laaa da Ice cream a ciki? Sai lokacin ya kalli Ledar yace babu,Naman da kace fa na Amarya? Da sauri yace shima babu duk ba kayan ci bane,ganin zata Bata masa lokaci ya kashe light tare da fisge Towel din dake jikinta,Manal ta saki Salati la'ilahaillahu wannan wanne Abu ne Haka? Wacce irin lalata ce wannan sabo da Allah?tana maganar tana fadawa saman bed tare da janwo bargo ta lullube jikinta,Gefenta ta bubbuga da tafin hannunta tare da cewa Zo ka kwanta a wajenka ga iya tsaginka nan,a haukace Manal taga yayo kanta Bata taba ganinsa Haka ba,tsorata tayi tayi tsalle gefe tana wayyo Allah na shiga Uku,Kuka take kokarin Yi zata gudu ba dama,Manal ta Mike tsaye a saman bed ga Bargo ta jawo jikinta Tace dama kana da Aljanu? Kuyi Hakuri dama rashin ji ne ya kawo Ni dakin ku,Ummi tana hanani kulashi Ashe gata take min ban sani b.....Fuzail ne ya cafkota lokaci Guda Manal ta fara wutsil wutsil tana wayyo na shiga Uku na lalace,Aljanu Ga indomin ku can kuje kuc..... Kafin ta karasa ta tsinci Muryarsa na tsananin shaking yace ki nutsu muyi a salama idan Kuma shirme Zaki min Allah da Karfi Zan Miki ba ruwana,Manal tace yanzu Fuzail Dina ne haka? Yace Yeah,Tace karya ne wallahi Hormones ne dama teacher yace akwai sinadari a jikin mutum sune suke sa shi Haka Allah Basu Isa ba,Saura kadan yayi Dariya ya fuske,Ya jawota tana tirjewa a saman bed din Tace to naji tsaya....tsaya....tsaya...ai Kuwa ya tsaya da karfi ta yunkura zata fece ya riketa ram....haki take Yi Kamar tayi tsere Tace to naji Bari na shirya fitsari zanyi yace muje na kaiki yasan karya takeyi yace muje,Ya dauketa tare da ajiyeta a toilet ya tsaya a kanta yace Yi mu tafi,Manal ta kwabe Fuska zatayi kuka ta tsuguna yin duniya fitsari yaki zuwa,Tace ka jawo min shima fitsarin yayi zuciya ya koma yaga an takura Masa,Sake dakkota yayi tana ihu da burburwa ya dawo da ita Bedroom,Tace Ni Allah zawo zanyi cikina ya rude,Dariya Kawai yayi ya sake Daukanta ya kaita Toilet ya zauna yace Ina jira maza Kuma idan bakiyi ba sai kin Gane kurenki,Nan ma Shuru Shuru, ya shillata a saman bayansa sosai ya daukota a gadon bayansa ya direta saman bed. Ta rasa me zatace Hawaye ya zubo Mata ta kwabe Fuska tana kallonsa tace a Miko min powder Ni sai nayi kwalliya nake kwanciya,yace Baki Isa ba,ya kwanta a gefenta ya rike Hannunta yanda ba za ta iya guduwa ba,Manal Manal ta kalli Wandonsa ta kalli Hajiya Babba kuurrrrrr....da yatsa ta nunata Tace da wannan za ayi? Fuzail Yana dariya yace Sosai ma,tace to ka Fara sanarwa Malam da Yaya Yazed Dan Allah aje a fara Haka min kabari na Ina Nan tafe,Fuzail yace Rannan Mene Baki Mata ba shine Zaki ce Baki Santa ba?yaune ganinki da ita na farko? Manal Hawaye ya zubo Mata ta Kama hannunsa ba zato ta gartsa Masa cizo Bai ma ji zafin ba Manal Tace Nayi Surrenderrrrrrrrrr........ta karasa da shegen kukanta,Fuzail yace kin samawa kanki lafiya,tana uban kuka Kamar an fara Mata tace yanzu Ambaby Amanata zaka ci? Muna mutuncinmu Rumi Rumi gwanin sha'awa daga baya ka bullo da wannan halin naka na rashin dacewa,Wannan Bai Dace da Kai ba,Bai ma Yi kyau da Kai ba,baka hadu ba wallahi,ka fado,an daina yayinka,Wai wayo Manal take Yi irin yaji din Nan ya fasa,yace karfa kizo Watarana kice kina sonta na hanaki,Taki ce fa Sunshine taba kiji ya Kama Hannun Manal ya daura a saman Hajiya Babba,Manal tace wayyo Sanuwata kina can kin barni,Yace Allah zai kawoki Watarana lokacin Zaki Gane kurenki,Manal sai da tayi zaton ma ya fasa ta Mike zumbur zata shammace shi ta gudu taji ta ram a rike a hannunsa Tace sai na tona ma asiri gobe a Gaban Ummi Zan fito Kiri Kiri ta ganni a Nan. Yana dariya yace kinwa kanki ya furta tare da maidata saman bed ya kwantar da ita a hankali ya sake tsorata Manal ya fincike Dan Towel din ya jefar,Tace idan kayi a hankali ma Mene sai kayi wani chilli da Abu,Cinyoyinta ya wanganle yace Haka akeyi bankararriyar kaza style,Manal ta bare Baki da kuka tace ance fa ba Haka akeyi ba,kafafun data dunkule yace Haka nace ya sake bankaresu,zabi Wanda za Miki me Fork Style? me Knife? Ko me Cutlass? Ko axe style,Manal duk taji ba me sauki,da kyar Tace na zabi Me Knife amma Yar karama ta yanka Apple Dariya yayi yace Wasa nake Miki me Dadi Zan Miki kinji Sunshine Dita,ki bada hadin Kai na Miki a hankali,Manal tace Ina hankali anan,Kai kanka yanzu ba Hankalin a jikinka bare Kai min me hankali,nine Banda hankali? No yanzu nake nufi fa Tace tana harararsa,a hankali ya kashe light ya nemi matarsa ya fara Bata salo. Masu Sharhi Kuna bani nishadi musamman Yan groups dina,ina godiya. SAFIYYAT NABEBE UMMU ABBA FULANI GAL AYNAH ALHUSNA (MRS IDRIS) Jinjina da Godiya gareki UMMIN TAUFIQ AsmaBaffa [1/1, 10:25 PM] Sis Asma: 🧭🧭 MAFARKIN FARIDA🧭🧭 DEDICATED TO DUNIYATA AAMNA FANS GP. 61-65 Official By AsmaBaffa Page naki ne ke Daya MUFEEDAH RIDWAN Gaba Daya jikinta Rawa yake Kamar mazari sai kace wacce za a yanka ta,kwantar Mata da hankali yakeyi gudun karta firgita da yawa Amma Manal Taki yarda da shi,a hankali cikin sigar Rada Hannunsa Yana saman gashinta Yana shafawa yace Wasa nake Miki fa,ba abinda Zan Miki just Normal Romance zamuyi irin rannan,Manal Murya na Rawar kuka ta Furta Kawai wayo zaka min Allah nasan ba kyaleni zaka Yi ba,tausayi ta ba Fuzail yaji kamar ya kyaleta amma Ina Sam bazai iya ba,bakinta ya laluba yana tsotsa a hankali,wuyanta ya gangaro yana bi da kiss har zuwa kirjinta,sake gigicewa yayi Sweet words ya Shiga furta Mata iri iri,Farko da turanci ya fara sai ya tuna Bata ji sosai shi yasa ya koma Hausa,Sunshine tun farkon ganina da ke zuciyata ta darsa min sonki,na Shiga tunani Ina cikin hatsari ko Zan sameki ko na rasaki,Boobs dinta yake sarrafawa yanda ya so Yana shafasu cike da salo Yana wani karewa fuskarta kallo yanda ta fara responding alamar ta fara karbar sakon nasa,kunnenta yake hura mata Iska ciki kadan Yana juya hrashensa ciki,Ido ta lumshe. Kallonta yake tare da tambaya akwai Dadi? Kunya ta sa ta kasa magana,Ci gaba yayi da taba duk inda yasan zai sa taji Dadi,Aiki yake da da bakinsa tare da hannayensa Salon yanda yake tsotsar Albarkatun kirjinta yasa Manal ta fara rike damatsansa,martani ta fara maida Masa wajen kissing dinsa,Hannayenta ta fara matsowa ta hanyar shafa Damatsansa Abu Yana nisa Bata San Sanda ta maida su kirjinsa ba tana shafawa a hankali,ganin sake birkicewa yayi tare da sauke cinyoyinsa da kafafunsa a saman nata Yana murza Mata su a hankali itama Haka,tuni Manal ta Zama Wet,down din ya shafa a hankali tare da furta wow You are so Healthy Baby,I like it, Bari a dauraye Miki wajen Nan,Manal Gaba Daya ta dauki zafi,abinda yake mata yasa ta manta da komai sai Jin dadi takeyi, Iya Cibinta ya tsaya Yana lashe Mata a nutse yana shafa mararta a hankali,Kasa Controlling kanta tayi duk yanda take Jin kunya ta kasa,tuni ta fara Bude kafafunta a hankali da kanta,Bata cewa ko uhm sabo da kunya shi kadai yake surutunsa sai Indai taji abin yafi karfin kanta ta Dan fara Nishi sama sama da taji zata saki layi sai ta dage tayi shuru. Yana sa bakinsa a down nata Bata San Sanda Tace Uhmmmmmmmm ba,Manal abinda take ji ta kasa rike kanta Tace Ni ka rike ni Zan mutu......ki daina takurawa kanki Sunshine kiyi ihunki is better, Nan ba inda ya kamata a ji kunya bane, ki daina Jin kunyata bana so ni,Pillow ta jawo tare da danne fuskarta da shi,Wai sannan ta fara ihun a cikin Pillow Wash.....Ahhhh.....Dadi.....Dad....pillow din Fuzail ya fisge tare da jefar da shi,Dayan ta jawo ya kwace shima Yana cewa Ni Zaki yiwa,Kina Bata Mana lokaci Sunshine,Fuska ya Bata ya harareta yace Allah idan Baki ba na daina kulaki,Hannaye tasa tare da rufe idanuwanta,Ci gaba yayi da Mata na Mayan kwari ba shiri ta bude Idonta Sanda ta fara ihun ma Bata sani ba,Amma suna hada Ido zata daina,Light ya kashe duhu ya gauraye wajen sosai ba a ganin komai sannan yace bana kallon komai kin gani,Sai lokacin Manal ta saki jiki tana tayashi,a kunne ya rada Mata Dirty words Baby, sai ko Manal ta tafi tunanin Mene Dirty words? A kunne ya fassara Mata da hausa,Manal ta dage zata faranta Masa ganin yanda yake wahala a kanta Bata Gane me yake nufi ba sai Tace aje ayi zigidir aji Dadi....bakinta ya buge tun ma kafin ta karasa,da sauri ta canja tace uhmmm..Ahmmmm....a..aka cire min wando to,Takaici yasa Fuzail yayi Shuru,da kanta ta sake gyarawa to aka gwale min kafafu sai....uhm...me ma?....yawwa aka sheke wajen da baki,Fuzail Dariya ma ce ta kamashi a ransa yace wayyo auren Yarinyar Kauye, a fili yace da akwai bulala sai na zaneki yau, Haka ake nufi? to ai Kaine kace abinda ake min Zanna magana a Kansa yanda.... Alright canja ba Haka ake nufi ba to duk bayanin da na Miki Baki Gane ba? Kuka ta saki Ni na iya ne to? Ganin zai jawowa Kansa garin Neman gira a rasa Ido Kuma sai a hankali zata iya sai ya lallasheta yace Next time Zaki iya My love,Never mind yaci gaba daga inda ya tsaya,Manal dai sai Dadi take ji abinta,duk abinda yake tambayarta tana bashi amsa Amma da kunya sabo da kalaman sun Mata nauyi,masu girma ne Wanda kunne Bai iya dauka,gaba Daya ya susuce da Jikin Manal,jikinta ya Gama tafiya da Imaninsa,ya zauce kalamai yake Mata barkatai,Tsoro ya sake bata wani rikon tsauri ya Mata yanda motsi baza ta iya ba,Yanda yake so Haka ya jawo ta gabansa sosai kusa sannan ya Mata wayo ya makale ko Ina a jikinta ba ita ba motsi. Adduar Saduwa Taji Yana furtawa a bakinsa sannan ya fara shigarta a hankali,tun Manal tana Jin zafin kadan kadan har ya shigeta gaba daya da karfi sabo da yanda take Virgin Kuma yarinya Dole sai ya sa karfi Wanda Bai so hakan ba,taji azaba iya azaba taso tayi motsi sabo da ta samu sauki Amma Ina ba dama,Taso ta kwala Ihu amma ya toshe Mata Baki da hannunsa sabo da yasan Dole tayi,ba abinda ya damu Fuzail harkarsa yake bugawa hankali kwance ya kasa Mata da sauki sabo da tsananin Sha'awar Dake jikinsa,gashi ba karya Namiji ne na kwarai,sai da yayi nisa ya caccake Manal sannan ya cire hannunsa daya toshe Mata Baki,Sweet words Kuwa ba a cewa komai,yace Allah yayiwa ranar Saturday Albarka ranar da Muka taba haduwa On 8July, I'm proud of you Baby You are so...so...so ...sweet, I love you ya furta ba adadi,Zanci gaba da sonki har bada,You are My Everything,My life,my soul mate,My...my....my....my....You are mine Dear I cant do without you My Manallll......8July tayi a rayuwa bazan taba mantawa da wannan Rana ba,lokacin da zai kawo Manal taga Bidiri tana Dan Hawayenta sai da ya tsaya Jin irin sambatun da Mijin nata ke Yi a kanta,ya zauce gaba daya,Bai ma San lokacin daya sakar Mata jiki ba ya koma tare da Kankameta a kirjinsa Kamar zai tarwatsa Mata kashi,Kwallar Dadi ce ta cika Masa Ido tare Dan digowa dis dis a saman kafadun Manal,Ita dai ta Riga ta hakura azabarta take ji Kawai ita tasan me take ji kawai har ya samu nutsuwa,duk uban ac din Dake dakin ya hada zufa ta musamman, Ji yake kamar su dawwama a Haka ba tare da ya fita a cikin ta ba,tana Rungume a jikinsa sannan ya samu a hankali ya zare Hajiyar tasa daga jikinta sannan ya sake kankameta Yana ta faman kissing din lips dinta a wani slow,Lips dinsa ya goga saman nata a hankali sannan ya hade hancinsu waje Daya Yana shafa gashinta tare da gyara Mata yanda yaga ya hargitse yayi watsa watsa,bayanta ya koma Yana shafawa da Shanayensa biyu Bayan Kuma tana Rungume a jikinsa. A Haka ya samu nutsuwa ya dawo Hayyacinsa cike da tsananin farin ciki tare da samun shigar sabuwar kaunar Manal a ransa,ji yake kamar ya cinyeta ya huta ya fiye masa,Kwanciya yayi sosai a saman bed din tare da birkitota ta dawo samansa ya kwantar da ita a jikinsa sosai Yana shafa gadon Bayanta a hankali zuwa Mazaunanta,Manal duf kake ji an kasa magana sai Ajiyar zuciya take Yi yanda taci kuka. A Haka ya jawo blanket tare da lulluba musu sannan ya kunna light haske ya gauraye dakin,Da sauri manal ta kife kanta a saman kirjinsa sabo da kunya,baza ta iya Kallonsa ba,Murmushi yayi tare da sa hannaye ya dago fuskarta saitin tasa,Ido ta rufe Kam,Dariya yayi tare da Furta I'm Sorry Sunshine,Hannu Manal ta daga Masa Wai ba komai,talk to Me Sweetheart,kin magana tayi,yayi yayi tayi magana taki,Dole kyaleta yayi tare da kwantar da ita a saman Bed shi Kuma ya Mike zai shiga Toilet Yaga yanda ya Mata aika aika Bedsheet din ya baci da jini sosai,fuskarsa ya Dan Mara Wai Bai kyauta ba,Toilet ya shiga ya fesa wanka da Sabulun kamshi sannan ya tsarkake Kansa ya dauro Alwala ya fito,Manal azaba ta sa ta kasa baccin ma,Ruwan zafi ya hada Mata sosai harda gishiri ya zuba da Musk Genital wash,Nan ma yasan sai ya Sha fama,Haka ya lallabata da kyar ta yarda yaje gasata sosai da sosai,taji zafi amma taji Dadi sosai,kyaleta yayi tayi wankan Sabulu ta tsarkake jikinta Kuma,Bedsheet ya cire tare da canja wani sabo me shegen kyau,sannan ya kwashe wancen, tana Fitowa yaje ya wanke duk inda ya baci sannan yayiwa me wankinsa waya a gidan,Bayan yazo ya karba sabo da wankin ma a Washing mashine ake musu,sai dai manyan barguna da Bedsheet wasu Dole su wanke daban,Gidan Sarki ba Hutu a daren ya wanke shi tas hade da bargon ya shanya. Shi Kuwa Fuzail Yana Zaune ya Bude kayan dadinsa da ya Mata rowa Dan Kar ta Bata Masa lokaci ya rigada ya matsu,Da kyar take Jan kafarta a Haka ta kimtsa kanta gashin ma shi ya busar Mata da Handdrier sannan ya je ya zabo Mata kayan bacci masu kyau wani Dan gajeren wando da Yar bingilar rigarsa me siririn Hannu,ba musu ta saka tana daga zaune tana share Dan Hawayenta da suka ki tsayawa. Sai da ta Gama Shirin bacci shima yasa kayan baccin yanzu wasu light peach sai kamshi yake,Sai lokacin yace Zo muci abincin sai Kisha magani,Manal ba tare da ta kalle shi ba na koshi,dazu kace ba abin ci bane? Murmushi ya saki tare da tashinta zaune yace nasan Fushi kike Dani kiyi Hakuri pls kici,kin San dazu Ina cikin matsala shi yasa,Manal da haushi Tace Haka sunna ta tanadar ayi Abu ciki da yunwa?,son Kai ne wannan,I'm sorry ya furta tare da durkusawa a gabanta ya daura Kansa a saman cinyarta Dake tana gefen bed a zaune. Ai kace Haka Mana tunda ka biya bukatarka to bazan ci ba idan Kuma akwai Wanda zai matsa Baki na to na ganshi,Bai da bakin magana sai lallashi yake Yana rokonta taci,kajin da kalolin Naman ya jawo gabanta ga su Icecream Wanda tuni ya narke,sai kayan Sha gasu Nan iri iri fresh milk da Yogourt ba a magana,Naman yaci kadan yace Uhmmm Dadi ...Manal wani kwadayi ya taso Mata,Allah ya gani tana so Kuma yunwa ma take ji,ballo cinya yayi ya Kai bakinta ta makale kafada Wai baza ta ci ba,Fuska ya shagwabe tare da Furta please Yana me riko Hannunta Daya,Sai da ya sa Mata da kyau ta karba a Baki ya shiga ciyar da ita,taci da yawa sosai lallai ya zalunce ta Ashe tana Jin yunwa,Hakuri ya sake Bata Yana ta Mata dura da su Yogourt sai da tace ya Isa sannan ya Bata Fruits ta sha karshe ya Bata magani ta Sha,Zata kwanta yace Dan tsaya abincin ya Dan narke,Kuka zatayi Wai ta gaji Haka ta kwanta,Shima ci yayi ya koshi sannan ya kwanta a gefenta ya kashe musu light harda rufa musu blanket ya rungumeta a jikinsa Yana Mata magana sunan First Born idan Namiji ne Ameer,ko kulashi Bata Yi ba a Haka har bacci ya sace su. Farida kullum abin nata gaba yake yi yanzu ma ta koma zuwa gidan Yan solo masu Rawar Gala,can suke zuwa kallo duk da ba rawa suke ba sannan ba maza suke bi ba na banza Kawai idan sunyi samari zasu danyi Tabe tabensu samari su kwashi Yar gara su Basu Yan kudi,dubu Uku,dubu biyu,dubu biyar idan an hadu da me kyauta,wani ma dubu Daya wani Kuwa sai dai ya taba a banza wani Kuma har dubu goma ko fiye da Haka Yana musu Amma ba zallan kudi ba sai dai ya Siya musu kayan sawa,Yar atamfa,Dan takalmi etc a Haka su Farida suke rage zafi suna samun kudin kayan kwalliya,ganin abin Yana yawa lokacin Malam yanzu Ya Kama Business sosai musamman Harkar noma a kauyuka zai sa ayi noma sai dai yaje ya kula da wajen Fuzail ya bashi jari me yawa har ya mallaki wasu gonakin na Kansa gashi ya Kama shago yasa yaro ciki Yana siyar da kayan masarufi,Malam ya canja yayi kyau yayi kiba,duk Harkar Abinda ya shafi magani na malamai ya daina ya tuba,sai Ibada da istingifari da ya dukufa Yi ba ji ba gani. Masallacin Unguwarsu Kuwa shi aka Nada liman yanzu ganin irin tarin iliminsa na addini Kuma ya tuba ya bar duk mummunan halinsa,Farida kuwa itace kadai ta gagare shi ya zubar da Hawaye a kanta yafi a irga ga halin uwarta ya rasa yanda zai musu,Yazed Kuwa Allah yasa sun Fara Final Exam sannan yawancin Business din Malam da shi ake kula da komai,Kannensa Kuma Yana musu fada Yana kula da su daidai gwargwado,ga wani kyau da ya Kara yanzu na musamman,ga kudi baya rasawa kullum cikin sababbin Kaya yake dama gashi Dan gayu kamarsu Daya da Manal kowa ya kalleshi yaga Manal,Shi yasa Shukura ta Gama Matowa a Kansa Bata da Aiki sai dai taje har Shagon Malam ta fake da gaisar da Malam sabo da tasan Indai ba school to Fuzail Yana shagon duk da shekarunsa Basu fi 26yrs ba shi yace Bai Isa aure ba yanzu sannan ma Bai Fara aikin da zai iya rike Mata ba,Shi yasa ko Shukrah ta je sai dai su gaisa yaci gaba da harkokinsa ya fara Danna wayarsa baya Hira ko kadan kallon kanwarsa yake mata sabo da Fadin Rai irin na Yazed,Shukrah shekararta kusan 25 da kadan ya girmeta ma,. Malam Farida ya sawa takunkumi ya takura ta ya hanata fita duk abinda zata siya Yana Bata kudin sabo da kar taje ta bi Namiji sabo da sakakin Iyayenmu ace Always pad ma wasu Iyayen Basu iya siyawa yaransu Mata sai dai su Nema da kansu bare su pant da su Bra,wasu Iyayen Mata ne na yanzu idan Uwa tana Aiki ko tana Business take iya siyawa yaranta wannan wasu Kuwa ba abinda ya damesu,ko anga yarinya da Abu baza a tambayeta a Ina ta samo kudin ba,Akwai bukatu na rayuwa da yawa da Iyaye suna da halin da zasu siyawa Yaransu wasu abubuwan na bukatu musamman Yan Mata Amma ba a iya hakan,Month yayi Dole yarinya tana bukatar Always amma sai dai tayi fafutuka ta siya da kanta Dole ta dinga Bari mazaje suna latse ta tana samun kudi,Wannan Malam ya tuna a baya tunda baida shi ba yanda zaiyi Amma yanzu Allah ya Buda Masa shi yasa ya dage duk wata har kudin Kati yake bawa Farida Su Masatura Basu fara rike waya ba dama Farida ce Yan matan,Duk da Haka Farida Bata gode ba,ganin Ana takura Mata sai ta faki Idon Malam da Yazed ta gudu a hakan ma Sai ta kwashe kwana biyu Uku ba a ganta ba sai anyi cigiya an gaji har gidajen Radio Hankalin Kowa ya tarshi Har Hajiya Kuwa yanzu ita kanta Halin Farida ya dameta taci kuka har ta gode Allah duk Randa Farida ta so dawowa gida sai ta samu saman bola a wata Unguwar taje ta zauna a cikin Bola,mutane su tsinceta budu budu da ita a samu da cigiya a dawo da ita gida da wannan Farida ta tasa kowa ya Gane Aljanu gareta Wanda suke saceta Wanda karya takeyi salon da Yan Mata Suka dakko yanzu kenan wasu,sai su gudu yawon duniyar su,su canja suna a bariki da komai sai sun tashi dawowa a dinga tsinto su cikin kango ko bola ko wani waje marar kyau su fake da Aljanu ke sace su ,abubuwa zasu dinga Yi a gida Kamar masu Aljanu alhalin karya suke dai dai ku ne masu na gaskiya. Wannan salon da Farida ta dakko kowa ya yarda akace shi yasa Bata ji Ashe Aljanu ke sata,Kawayenta a boye zasu kirata waje su Bata su Apples sai Kawai anyi bacci ta zube a saman katifar ta da yawan gaske tayi bacci,da safe Hajiya idan ta shigo tashinta sai aga Apples a katifa da yawa Farida Kuma tana ta sheka bacci bayan Kuma an San Bata fita yanzu ko aikenta ba ayi sai in Aljanu sun sace ta,Hajiya yau ma taga farida tafi sati ko Kofar gida Bata leka ba Amma sai ga Green Apples da su Yinibi da yawa a gefen katifarta,Hajiya ihu ta kurma ta Kira Malam da Yazed lokacin komai a kunnen Farida Amma sai tayi likimo tana ji Suna ta CeCe kuce,Malam ya fara zargin Farida sabo da tsohon Dan tsubbu ne duk irin karyar Nan sun Sha bugata a baya. Yazed ma tun Yana yarda ya fara tantama,Sabo da Yan sa idon Unguwa suna Masa Gulmar Kawayen Farida suna zuwa har gida,Malam ne ya kalli Apple din tare da kallon Hajiya yace sai kuci tare tunda komai tare kuke Yi ai Bai kamata kiji tsoro ba,Hajiya ta dafe kirji tare da ja baya tace Allah ya kiyaye min Rannan da mutanen boyen Suka kawo Mata na dauki Daya naci yini nayi da ciwon Kai ba ruwana taci abarta ita kadai,Malam yace ai kece mutanen boyen gaskiya zata Yi halinta wallahi Ina Nan Ina Bincike duk Sanda zargina ya Zama gaskiya Farida baza ta Kara sati ba sai na Daura Mata aure,Falaqi ya fara tsalle zamu Sha biki yeeeweeeee,Hajiya duka ta durmawa Falaqi a gadon Baya,Malam ya fisge Falaqi daga Hannun Hajiya Suka fita abinsu. Bayan Farida ta farka Hajiya tace Farida na kasa Gane inda kika sa gaba,yanzu ma Ni kaina boye min abubuwa kike a gidan nan,Waya ma baka Yi a Gaban kowa duk an kasa Gane kanki,Farida kina sani kuka Lokuta da dama karki watsa kanki Farida Mijin aure kika Ce Zaki Nemo,Baki Farida ta turo tace nifa kin takura min Allah ya gani,Mijin Aure mutum shi yake nemowa Kansa ba Allah ne ke kawo shi ba,duk duniyar da yake sai Allah ya kawo silar da zata hada ku,Ita Manal Gashi a banza ta samu har gida Allah ya kawo Mata shi,Dan Ubanki wallahi bazan yafe Miki ba idan har kika shiga harkar banza daga Ana so a samo Miki me kudi na rufin asiri sai ki kauce hanya ki fada Harkar banza,tun kina shafa Mai me kyau kina Yin Dan kyau kince sai kin koma baturiya jibi yanda kika maida Fatarki,Dan Ubanki irin wannan hasken baya yiwa Mata kyau duk Fatarki ta goge tayi ja ja Haka Ana ganinki anga Yar duniya kawai,Tsaki Farida ta ja ta tashi tayi tafiyarta,Farida Ni kike yiwa Tsaki? Ni Farida? Duk abinda nake kokarin Yi akanki,Dan kutmar......ub... Zaki zo ki sameni wallahi sai kinci burar........abin sisi na daina Miki tunda Baki da mutunci Baki San arziki ba,Hajiya ta sake gallawa Harara tare da tafiya tana kunkuni,Hajiya taga Farida yanzu Fadi in fada suke da ita Kuma duk Maganar da taga dama Haka take fadawa Hajiya direct sannan Bata Isa ta sata wani Abu tayi ba. Washe Gari bakin cikin Farida ne ya sawa Hajiya Zazzabi ta kwanta ga su Masatura suna school ba kowa sai Farida,Kira Hajiya ta kwala Mata Tace Farida Dan Allah share dakin Nan da gidan Nan kiyi mopping yanzu an Mana Tiles kazantar mu zata Yi yawa,Dama Masatura ke gyarawa Kuma tana school,Farida ko kallon Hajiya Bata Yi Wayarta taci gaba da latsawa tana Chatting tana faman Dariya,Sake maimaitawa Hajiya tayi har sau Uku sai da ta gaji tana daga kwance ta dannowa Farida Ashar sannan Farida Tace Nifa na gaji gaskiya da can ni nake aikin a gidan,Farida karfa ki manta Ni na Haife ki,Farida ta tabe Baki ta Mike tare da shigewa dakinta sai wurin karfe biyu Farida ta Gama abinda take ta fito ta danyi shara sama sama ta koma dakinta tana Shirin tafiya gidan gala yau wani sabon mawaki zai zo yayi Show gashi ance Drivern Gomna zaizo zai bada kyautar mota Dole suje su Sha kallo,Kwana Uku za ayi Ana wasan,wani Danmajisar Tarayya shima zai je ya watsa Naira Farida Shiryawa tayi tsaf da Jakarta,waya sukayi da babbar kawarta Walida tazo ta Bayan gida Farida ta jefa Mata Jakarta ta katanga,a Gaban Hajiya Kuma tazo ta dauki Buta ta shiga Toilet,Hajiya tana shiga kitchen Farida ta fice da sauri ta bar gidan,Yazed dama Yana sa Ido a Idonsa yaga komai har jefa jakar kayanta da Farida tayiwa kawarta Suka shige Napep suka tafi,Yazed Malam ya sanarwa,Hajiya Kuma taga Farida Shuru Shuru ta gaji ta leka Bayi wayam,ta leka ko Ina Bata Nan,Kuka Hajiya ta barke da shi kawai tana wayyo Aljanu Kuna cutata a rayuwa,me 'yata tayi muku zaku kangarar min da ita,bacin Rai yasa Hajiya ko Malam Bata jira ba ta figi mayafinta Sai gidan Malam Dan Haru. Sai da Malam Dan Haru ya Gama bincikensa sannan ya kalli Hajiya yace Yarki ta kusa aure,ki ma kwantar da hankalinki wannan yawon da take karya take Bata da wasu Aljanu wannan hanyar itace silar samun mijinta Kuma me kudi burunku,Baki Hajiya ta washe tace Alhmdllh yanzu dai na daina damuwa ko? Malam Yace kwarai ma kuwa yarki itama zata Dace kwana Nan,Hajiya tace Malam a dinga samu a Addua dai dan Allah da Wani dafa'i da jalabi duk a dinga Dan hehehe Bamu cikin karamar da Allah ya muku. Malam Dan Haru yayi Murmushi yace har kin tuna min jiya 3am mun shiga meeting da bakaken Aljanu wani babban Sanata a cikinsu,Hajiya Tace au Suma suna da Yan siyasa? Sosai ma ai su siyasarsu ma tafi tamu Zafi, su da har yanzu zabe suke na Kato bayan Kato ba a daina ba, shekarata goma Ina zabe a wani yanki nasu na Aljanu,sai Wani Gomna me ci a yanzu yace zai tsai Dani takara ganin za ayi rikici da zaratan Aljanu sai nace bana son tashin hankali a barsu su Yan jinsun su suyi,Hajiya ta rike Baki tana mamakin shaharar Malam Dan Haru,Malamin yaci gaba da cewa ai sanatan da yaro na ne shi nake aika Yana binne min asiri idan nayiwa wasu,yo na kishiyarki ma da kika taba Kora ai shi ya binne asirin,Hajiya tace kace Ina gaishe shi Dan Allah,zai ji...zai ji cewar Malam,Jiya Muna Meeting sai da ya tambayeki yace Ina kika shige ne,ai yace Bai taba ganin macen da take da nasibi a rayuwa ba irinki,kina da nasarori a rayuwarki Amma idan kina sawa Ana Miki Addua,Hajiya ta sheke da dariya tare da Furta Haka na taso tun Ina yarinya bana ci baya,kaga tallan goro tunda na fara shi ban taba kwantai ba har aka min aure,Lokacin da Gyatimata tana min Alalar siyarwa kafin na fita talla an kusa siyewa,sannan duk Saurayin danayi ko ya gudu da kafarsa yake dawowa,Malam yace kinji ko sai Nan gaba ma Zaki ga yanda ci gaba zaizo Miki,wallahi kinji na rantse yarki da motoci sun Kai takwas za a rako Mijin da zai aureta,Ummi ta kwala ihun murna tana cewa mun Karo wulakanci na daina hanata yawo yanzu,Malam yace ya Kuwa Yar kishiyar Taki a can dakinta? Hajiya da jimami Tace ta kaimu kasa wallahi Malam,Malam yace karya ne wane mutum inji mutuwa Surukarta Bata kaunarta har yau,fada min sunan Surukar a sa ta Kara tsanarta da Alama ta fara son Yarinyar Malam ya furta Yana kallon wata Yar tukunyarsa ta tsafi da take gabansa,Hajiya Tace yawwa tunda Bamu samu ya auri Yata ba Itama Kar a Bari taji Dadi a gidan,a sa Surukar ta Kara Mata tsananin yanda zata Sha azaba da bakar wahala karatun ma Kar a Bari tayi a Hana a cireta daga school Malam,Mijin ma ya tsaneta,Malam ya sake leka tukunyarsa na wani lokaci yace tab Aiki ja,Sai dai ita Suruka ayi Mata ta Kara tsanarta amma Wannan Yarinyar takadara ce makaranta sai tayi ta Dole,asirin Nan bazai ci ba wallahi Kar ma mu Bata lokacin mu,Haka Mijin Nan kaunar Yarinyar tayi Masa yawa asiri Yana Aiki ne da karfin zuciyar mutum. Idan mutum Yana da taurin zuciya to kafin asirin yayi Aiki Kansa akwai wahala sabo da ba adddua bace Aljanu zamu tura magana ta Allah idan mutum mugun kafaffe ne me masifar taurin Kai Aljanu suna Shan wahala a Kansa,shi yasa asiri yafi saurin Kama Mata sabo da raunin su na zuciya,Wannan Mijin nata zuciyarsa kyam take wallahi ko Uwarsa da yafi kauna Bata Isa ba akan wannan Yarinyar Kam sai dai a kashe shi,kirji Hajiya ta dafe tare da furta shege da gani dama zuciyarsa Bata rawa,Malam yace ke wannan Yaron Me martaba ya Gama da su,Addua yasa ake musu duk sati sai anwa kowanne Dansa sauka ayi yanka da sadaka,duk Makkah da kika ji Yana yawan tafiya duk akan yaransa yake zuwa Yana musu dawafi Yana musu Addua Allah ya Kare su,Baya bacci kin dai ganshi Kamar Bai da Imani to malamansa suna Nan a fada waresu akayi musamman Kawai akan Iyalansa suke Addua Kuma yafi dagewa akan Fuzail sabo da Yana wata kasa inda ba tamu ba,sabo da Haka wallahi ko ba a guna ba Karki sake ki kiyayi taba wannan Yaron Billahillazi gidanki zai Kama da wuta Zaki Yi muguwar asara ko ki rasa ranki ko na wani naki,ke kin San sarauta ba Wasa ba ke kin San Haka Kawai ma tsafe tsafe suke bare an taba su. Ba shiri Hajiya Tace a tsaya iya Uwarsa Kawai ta sake tsanar Manal,Malam yace ya fiye miki,yarki Kuma nata Mijin ya kusa Yana Nan tafe da manyan motoci,Kuma tuni ya ganta Yana Sonta itace Bata sani ba kuje ku jira shim mijinta ya kusa zuwa kusan yanda Manal ta samu nata shima a Haka zai zo banbancin kadan ne. Hajiya dubu goma ta ajiyewa Malam sabo da farin ciki,har zata tafi ta dawo tare da Kara Masa dubu biyar Tace a siyawa uwargida Omo ace Ina miko gaisuwa Malam yace zata ji sai na jiki Tace to. Tana komawa gida taga Malam ya dawo Yana Neman Farida Hajiya bala'i ta Bude da masifa an takurawa yarinyarta ba dama ta fita Kar a sake takurawa Yarta yawwa,Jin Haka Malam ya kyaleta tare da furta gaki Nan ga Farida Nan Hajiya idan gata muke Mata Zaki gani na barki da Farida, Inshaallah bazan sake magana ba,ae yafiye maka aikin banza an bi an sa Mana Ido shegen Yazed din Nan ai na gano duk shi yake zugaka. Ficewa Malam Yayi ya bar Hajiya tana ta bala'i. Farida Kuwa a gidan Babbar kawarta Walida sukayi wanka Suka cakare cikin matsatsun Kaya sun Sha kyau Kam wani siririn mayafin Suka rataya a kafada me Napep din Walida yazo ya dauke su sai gidan Solo,Dake Walida ita ta gagara wani Chairman ne na local Government ya Kama Mata gidan haya farkarsa ce taci Uwar su Farida a Iskanci. Yau Su Tanko an saki Salary karshen wata yayi,Tanko a bakin gate tare da abokan aikinsa ya zauna Yana irga kudinsa casss....Yana washe Baki yace yau akwai kara'i wasu kudin ya ware yace wannan na Gyatumata ce,wannan kudin kashewa kafin wani watan,ragowar ya irga yace yau da Yamma akwai kallo a gidan Solo na Gaza,yau Ingallo zata cashe a can Zan yayyafa Mata liki,Sani Abokin aikin Tanko ya kwashe da dariya tare da furta shegiya Ingallo tana birgeni Kaga in tana kada kugun Nan tana tafiya da Ni,Tanko yace ai shi yasa Ni sai lokacin da take tsaka da kada shi nake zuwa Ina Fara like Mata kudin a duwawunta Ina wayo Ina shafawa ai fakewa nake da liki,Suka sheke da dariya tare da tafawa,Sani Yace ba abinda nafi so irin in shiga layin karuwai daki Nan masu Zama Tsirara me bukata yaje kasan fa Ni ba kudin bin Mata gareni ba Haka nake zuwa Ina zagawa Ina kallonsu Ina rage zafi ko wacce sai na leka dakinta na kashe kwarkwatar idona da kallo. Tanko yace Ni ba ruwana da wani kallo Rawar Nan tafi birgeni sabo da ita nake zuwa zanyi Hakuri har na samu me rangwamen gata na aureta,Allah yasan manufar jaki da bashi kaho ba,da wasu mutanen Allah ya Basu kudi da irin barnan da zasuyi Allah ne ya sani Amma sai ya sa musu Talauci kaga Allah ya taimake su cewar wani Shehu shima,Wai Tanko Ina budurwar Nan taka Farida ne? Tanko yace tana can ban San Ina ta shiga ba kasan fa Ina son Yarinyar Nan Kawai wallahi Dan baza ta aure Ni bane,Yayar Matar Yarima Fuzail ce fa,tafi karfinka Tanko cewar Shehu,Tanko yace ai Ni ya Dace nace nafi karfinta Kuma ko yanzu kasuwa ta watse Dan koli yaci riba sabo da ba abinda ban taba ba a jikinta kyauta. Kai mufa muke kaskantar da kanmu Amma mu ya kamata ace muna yanga ma kamar mu masu Aiki a gidan Sarki Guda muma fa masu kudin ne kana Aiki a gidan Sarki Haba Haba ai wallahi kamata ma yayi ace Yan Mata ne suke bin mu ba mune muke binsu ba cewar Tanko harda cewa kwana Nan Zan fara daukan wanka Nima tsaftar Nan ai ba gagarata tayi ba,ba yabon Kai ba Dan Kawai Baki ne Ni Amma jibi hanci,Bille a Fuska ba kowa yake wa kyau ba Amma Ni kyau yake min sabo da baiwata,Dariya su Shehu suke ta Sha yanda Tanko yake yabon Kansa,Sani yace ai Kai Tanko wallahi Yarima Fuzail Watarana yana tafiya da Kai Unguwa Matukar baka Fara tsafta ba wallahi sai ya dauki mataki a kanka bar ganin kamar baya gani ko baya sa Ido kasan Yana da Yar Kara ne shi yasa ba irin sauran bane,Duk Ma'aikatan gidan Sarki na bangaren Iyalinsa sai yarima ya barsu yazo ya fita da Kai Tanko mene sirrin ne? Tanko yayi murmushin Jin Dadi yace Hali me kyau da iya sirri,da wasu ya fita da su na tabbata da yanzu zancen Yana yawo a garin Nan Amma kaga Dake nine kamar an Haka Rami an binne shi yasa Kuma Ina Shan kudi a Wajensa duk fita,so nake idan na fara gayu naje na Kama kafa da Matarsa ko Zan samu shiga ko yaronta Dan aike na koma,ko ya mai Dani Driver dinta me kaita makaranta kullum,Dariya sukayi Sani yace Ina goyon baya. Yamma na Yi Tanko ya samu shi da sani Suka bada sanarwa sun je gida,Kuma gidan Nasu a gidan Sarki yake bangaren bayi,asalinsu Bayi ne su Tanko,duk a gidan Sarki aka haifesu tun daga Kan kakanninsu gaba Daya tsatson su tanko Bayi ne na kirki,Wanka sukayi da Sani Suka Sha manyan Kaya Shadda harda wata babbar Riga katuwa dinkin wani barmeme sai gidan Solo,Tanko Yana Shiga ya hango su Farida ta Kara haske ko ganeta baiyi ba yace ga wasu Babys can Sani muje mu zauna kusa da su ko ma sake daraja a idon Yan gidan nan,Gidan Solo an San Tanko sosai Yana liki,akwai Kuma wakar da Tanko yafi so Wato wakar Baba Ayi mini aure,dama kana ji a gidan Solo na Gaza an canja kida an sa Baba Ayi mini aure to Tanko ya shigo gidan,Ai Kuwa Kawai kida Suka ji an canja,Tanko ya samu guri ya zauna shi da sani kusa da Farida,Sai lokacin Farida ta juyo ai zumbur Tanko ya Mike tare da daga hannaye sama ya kwala ihun Nepaaaaaaaaaa......kowa ya maida hankali Kan Tanko Ana baza ido,me kida ya kashe gidan yayi tsit,Tanko yace Farida me Zan gani kece kika koma baturiya Haka kin tashi daga Yar baka Sari daddawa,ai tsabar hasken wannan yasa nace Nepaa ai kinfi Nepa haske ma,kece Lantarki Farida Kan uba wanne Mai ne Haka? Kumatun Farida ya shafa da hannunsa me kaushi yace Tangaran,Wannan ai kece Talliyar sunan wata kakarmu,kunya ta Kama Farida yanda kowa yake sheka Dariya ana kallonsu Ana Jin abinda Tanko ke Mata,Kida aka saki Baba ayi mini aure,Tanko Ya fisgi Hannun Farida yace sai sun hau sama sun cashe, Farida tana Jin kunya za a ganta da Tanko kamarta ita Farida a ganta da Tanko,Walida cewa take Dan Uwarki kuyi Rawar mu samu rabonmu,sauran kawayen su biyu Shahida da Jamila Jamcy Suka ce Dan Allah ki cashe karki kwafsa Mana,Farida Kuwa sai bala'i take ma Tanko tana harararsa,Ga Mutane Ana tafi,Tanko yace duk inda aka je sai an dawo an same mu,ko Ina Muna Nan,mu din dai mu din ne,Tanko yasa aka canja Waka me kidan sauri sauri Remix,Ya fara baza babbar riga,Dj yace Tanko wakar Kumurci zaka Mana ta da wacce ake katangar kauna,Wuri ya dauki tafi Dama an San Tanko ya iya bin wakar Nan ka rantse Dan dabar gaske ne,ai Kuwa aka sa wakar katangar Kaunaaaaa..... Tanko ya fara ciccijewa a Gaban Farida Yana bin Waka Kamar shi ya rera yanda aka Yi Haka Tanko yayi da Waka ta dau zafi sai Kuwa ya Fisgi Farida ya jata a kasan wajen suuuuuuu ya wani murde Mata wuya shi a Dole shege,waje ya dauki sowa da tafi Nan fa Alhazawa Suka dinga ruwan kudi Ana yayyafin Naira ba karamin kudi Suka Tara da Tanko ba. Farida Ita ba rawa taje Yi ba Kallo sukeyi dankwalinta ya tuge Tanko ya daura Mata abinta Ana tafi raf raf,Takaici da bakin ciki yasa Farida ta fashe da kuka tayi fuuuu wajen su Walida ta fisge mayafinta zata fita,Mc ya tsaida ita taga an irgo kudi sunfi dubu goma an Bata nata kason,a Haka ma cutarta akayi Dan Lada aka San Mata, Nan take ta washe Baki sai Kuma ta daina fushin,Tace Ashe Haka ake samun kudi lallai Mata Dole su watse a Nan, Nima Watarana Zan Dan dinga Shiga. Amma idan ta kalli Tanko wani tsanar kanta take ji gashi Tanko sai Signa yake Mata da Ido ,tashi tayi ta bar gidan gaba Daya,Tana Fitowa Tanko da Sani Suka biyota zai Bata hakuri yaga taji haushi ai Farida Sai ta kwashe Tanko da Mari har biyu tana dura Masa ashar,Tanko ya tsaya sororo Yana kallonta da mamaki,yace kin San ba Kya so a tabaki kike zuwa bariki,duk Wanda kika gani a Nan zuciyarsa babu tsoron Allah a ciki,bariki fa kika fito,ke in ba Ni ba ma waye zai saurareki,wallahi Kinga Marin Nan da kika min karshenki yazo,sai kin San kin mareni,sai nayi Miki abinda har ki koma ga Allah kina nadamarsa,Farida tace me ka Isa ka min banza gaja irinka,dakiki kazami irinka,in ka cika Dan Halak kayi duk abinda zaka Yi, kinyi da Dan halak cewar Tanko ya juya zai tafi sai ga Yazed Da Malam an saukesu a Napep,Malam ya rike Farida Ram Yazed ya ebo bulalansa ya dinga zanar Farida har gida kafin suje ma sun farfasa Mata jiki,Tanko yana kallonsu suna Kallonsa Kuma sun sanshi sun ganeshi har gaisawa sukayi ma ya tsaya Yana kallo Ana Zane Farida ya kyalkyala Dariya yace yanzun Nan akan na fito da ita Ina Mata Nasiha Nan ba wajen zuwanta bane shine harda marina,Malam yace ai Bata da mutunci Bata da tarbiyya na gode Tanko Allah ya saka da Alkhairi daka tayani tarbiyarta,Tanko yace ai da na kowa ne Suka tafi da Sani abinsu. Washe Gari da safe wata Mahaukaciyar makara Suka Yi a bacci yanda Fuzail yayi bacci me shegen Dadi Wanda Bai taba yin irinsa ba tsawon rayuwarsa ba,Manal kuwa baccin wahala tayi Kawai gajiya da ciwon da jikinta ke Mata shi ya hanata farkawa har 11am suna uban bacci ba Sallah,Fuzail ne ya fara farkawa yaga bargon ma sun jefar dashi kasa gaba daya,tunawa yayi cikin dare yaji tana zazzabi jikinta yayi zafi ,lokacin da zazzabin ya sauka shine ta fara hada zufa ya tube Mata kayan jikinta gaba Daya shima ya zare nasa Haka Suka shige Blanket Amma yanzu sabo da bacci Bargon ma ya Fado Basu Sani ba Kuma jikinsu ba Kaya gwara ma shi Yana da boxers. Murmushi ya saki ya shiga karewa Surar manal kallo a Sadaka Ido na ganin Ido,Yana ta Jin Dadi shi Kam ya Gama dacewa,ji yake kamar ya tashi ya taka rawa,Tunawa yayi da Medical Glass dinsa Wanda yake sawa idan zaiyi Aiki da Computer, wardrobe ta jikin bed ya jawo a hankali tare da dakko glass din me kyau fari tas me tsada ya saka a Idonsa yanda zaifi kallon Manal sosai duk na Idonsa Bai ishe shi ba sai da ya Kara da glass,Kansa ya sunkayar da shi Kamar Yana leka microscope Haka ya dinga kallon Boobs din Manal,Ya taho ta cikinta zuwa cibinta,Manal Ana ta bacci Yana ta dariya a ransa duk uban ac din bata Jin tana Shiga jikinta Kawai bacci take yi,A hankali yanda baza ta farka ba Yana tsoro Kar ta kamashi ya Dan Buda tsakanin kafafunta tare da gyara glass dinsa Yana murmushi yace Uhmmmm Allah ya Kara lafiya Jogodo,Yana Kiran Jogodo Manal ta farka a hankali ta Bude idonta ta ganta ba Kaya Bata San ya cire Mata ba,gashi yanzu har da Glass Yana ta kalle kalle,Kafa Manal ta sa zata kwada Masa ta saki Kara sabo da zafin da taji,Dariya Fuzail yayi kadan yace Sannu kin manta ne? Famu kika Yi? Dariya ma ya Bata harda Glass Amma ta danne,Glass din ya Adana Yana kallon jaraba har 11:30am da sauri yaje da Niyyar daukan Manal Tace karka taba Ni bana so tunda Kai cinnaka ne baka San na gida ba,Dariya yayi cike da Nishadi yace Haba Ambaby na,Kin yarda tayi Dole yaje yayi brush tare da wanka sannan ya daura Alwala ya fito tare da tada Sallah,A hankali ta jawo rigarta tare da sakawa tana dingishi taje itama tayi brush sosai tare da wanka ta fito,lokacin Yana jikin Mirror yaci Dan Karen gayu cikin wata sabuwar Shadda Milk,sai sheki da kamshi yake zubawa,Fuskarsa dauke da Annuri yake taje sumarsa wacce taci kudi,Manal Sallah tayi sannan tazo inda yake tare da sa hannaye ta hankadeshi daga jikin mirror din ita ta tsaya a wajen. Sai da ta Gama shafa lotion dinsa ta gyara gashinta, rigarsa me dogon Hannu ta zabo ta zurma a jikinta ta Mata yawa sosai har cinya ta kawo mata,Tana kallonsa Yana ta gyara dakin da Kansa sai da komai ya dawo normal fes,Toilet zai shiga ya wanke tana kumbura Baki Tace na wanke Nan kafin na fito, Saman bed din ta haura yace taso muje naki room din Kar Ummi ta Zo,Ba musu ta Mike ya dauketa kamar jariyaya Yana cewa I'm Sorry nace,Indai Baki daina Fushi Dani ba sai na Kara Yi anjima kadan,Gwara ma ki daina fushin Nan sannan ki dawo Normal irin yanda Muke a baya Matukar bakya fara'a wallahi kinji na rantse sai na Kara Yi anjima kadan,Tsoro ya Kama Manal Taji ya rantse ta tsorata da halinsa,ba shiri ta washe Baki harda tafi Wai ya gani ta dawo Normal,Dariya yayi tare da kwantar da ita a saman bed din duk ya kwaso kayanta ya boye su a dakinta sannan ya Bude ya fito kenan sai ga Ummi. Ummi fa taci gayu iya gayu wani lace ta zuba Malam fari Kal tana kamshi sai kace itace Queen din,Katon basket ne a Hannunta da kayan abinci yasan shi ta kawowa,Da girmamawa ya gaisar da ita tana murmushi Tace lafiya Fuzail? Wannan farin cikin fa? Ko wani Abu ya faru ne me Dadi bani labari Ina ji,gashinsa ya Sosa tare da Furta company na ne dama na mota na samu riba me tsoka,Wow cewar Ummi, mashaallah Son Ina tayaka Murna,Fuzail yana tuno dadin da yaji ya karbi basket din Dake hannun Ummi ya rungumeta yace Ummi ki tayani Murna da Allah abin Nan ba na Wasa bane Ni kadai nasan dadin da naji,Ummi Tace Hala kudin Nan dai suna da yawa Ni ban taba ganinka kana murna Haka ba,Fuzail yaki sakin Ummi ya Rungume ta Kam Kam Yana tuno Daren jiya,Ummi Bata San dawar garin ba sai ta Kama murna itama ganin danta Yana cikin farin ciki,Tunowa yayi Manal tana Jin yunwa fa,Abincin ya dauka yace wannan girkin special ne nasan Ummi ce ta min da hannunta Bari na boye abina a wancen room din yau shi Zan yini Ina ci,Ummi wani murna taji tace Kamar kasan Ni na zauna na tsara maka,Ina zuwa ya furta ya shige dakin da Manal take zaune a tsakiyar Bed a saman bed din ya daura Mata cikin sauri yace pls Baby Serve your self Ummi tazo ya fita da sauri tare da Jan Ummi palon kasa. Manal taga su pepper chicken,ga wasu girke girke daban daban ai Kuwa taci duk abinda take so ta cika cikinta,Ummi suna cikin Hira sai Fuzail ya Mike zumbur yace Ina zuwa sai ya haura sama ya gano lafiyar Manal sai ya dawo,Ta rasa uban me yake a sama,ya Mike zai koma Tace Wai me kakeyi ne? Murmushi yayi yace Electric kettle na jona banso ya tafasa ban sani ba,Okay cewar Ummi,Amma me zaka Yi da wani Electric kettle yanzu? Fuzail yace hmm ai tunda nazo kasar Nan yawan jarabar cin shinkafa ya jawo Basir ya kamani kullum sai nayi gashi nake Jin Dadi Kamar mejego,Ummi tace Eyyaa Sorry my Son,kaga Doctor? Yace ya bani magunguna ma na fara warkewa,Good jeka ka duba Kar ya tafasa da yawa,da sauri ya tafi,Manal ta ganshi ya dawo tana ta Masa dariya saman Bed din ya hau yace tana kasa Yi min kiss na tafi,Manal ta Masa kiss ya sauka ya koma Yana cewa ki zuba min abincin kafin nazo nima Tace to. Yana komawa ta Gama hada Masa abinda zaici a saman Dan wani tire ta fito daga dakin a hankali Sadaf Sadaf ta leka kasan daga sama,ta hango su a Palo suna Hira Ummi ta juya baya yau saitin kitchen take kallo kuma,Dan karfen steps Dan buga kadan da zoben Yatsanta,Fuzail ne yaji karar ya dago Yana kallon saman,Manal ta fito daga jikin bangon data buya ta daga Masa plate din sama ya gani,Da yatsa take nuna Masa bakinta Wai yazo yaci,Da Ido yace gashi Nan,a jikin bangon ta manne tana jiransa tana Yi tana lekowa suna kallon juna da Fuzail tana cewa ya taho da Hannu,kiss yayi Mata a boye tare da buso Mata shi,Ummi karaf ta kamashi Amma Bata Gane Mene ba,Tace Kai Fuzail Wai kwana biyu meke damunka ne? Kai kadai ka dinga abubuwa Wai Mene Haka,Kai Ummi me nayi? Gashi Nan kana Busa Abu da bakinka sama, No wani gashi ne fa na kujera zai hau min jiki shine na hure,Yana magana Yana kallon Manal Dake lekowa tana kiransa. Tashi yayi yace Bari inje ko ruwan zafin ya huce,Ummi Tace ka Bari dai ya huce sosai karka kone, Alright ya furta ya tafi sama Yana yanga irin ba Wani abu,Yana zuwa a jikin bangon ya tsaya Manal ta fara bashi tea harda cewa Bismillah karka manta,yayi Bismillah ta bashi ya kurba suna tsaye Suka leka Ummi a hankali suna kallonta, Suka sake dawowa Manal ta bashi nama da sauran su chips da sauransu Yana ci, ta saman Suka fito harda tsayawa a jikin karfen yanda Ummi tana dagowa zata gansu Amma Allah Bai sa ta dago ba,Kazar Fuzail ya gutsira sai da suka saita guduwa daga wajen sannan ya tauna kashin rukukus Suka fece Ummi taji kuwa tayi sauri ta kalli wajen ba kowa,Ci gaba tayi da kallonta a tv sai da ya cinye tas ya koshi sannan ya Rungume Manal yana furta I love you suka sake Fitowa suna wani jujjuyawa yanda Ummi zata gansu Amma Ina, daukanta yayi cak ya dagowa Ummi ita sosai Amma kafin ta gani ya fece da ita ya maidata daki,Manal suna dariya kasa kasa yace wallahi ganganci mukeyi idan ta Kama mu mun Gama yawo. Fitowa yayi da Cinyar kaza a hannunsa Yana ci har wajen Ummi Yana Ummi kin iya girki Dadi naci na koshi Kinga Naman ya rage Zan na ci a hankali,Ummi taji Dadi Suka ci gaba da hira har ta manta ma da wata Manal matar danta, ta gaji da kwanciya Haka zaman ma ta gaji,tana lekowa ya nuna Mata wani Bedroom a kasa Wai Ummi tana ciki tana bacci,Manal ta fito sanye da rigarsa kafafu da Cinyoyi a waje lukuta lukuta sumulmul farare tas,a saman kujerar ta kwanta ta Mike tare da dora kanta a cinyarsa Yana shafa gashinta,ta cikin Dakin da Ummi take sukaji Kamar za a fito,Mantawa tayi da Ciwonta ta fada bayan kujerar da Fuzail yake zaune,Sai Ga Ummi Tace na kasa baccin ma,ta dawo ta zauna a kujerar da take,Manal na bayan kujerar Fuzail Hannu ya Mika ta Bayan kujerar yana yafito Manal ba tare da sun kalli ko juna ba,inda Hannun nasa yake ta karaso da rarrafe,gashinta ya laluba Yana ta shafawa,Manal bakinta ta toshe tana dariya a boye,shiko ya fuske,aka Nuno wasu Mata a tv zuka zuka Ummi tace Ina ma irin wannan ka aura son,Fuzail yace da nayi Dace irin wannan Guda ma ta isheka zaman rayuwa,shi a ransa Manal yake yabo ita Kuma Ummi tunaninta ta cikin tv yake yabo,Ya Lalubi wuyan Manal Yana shafawa yace Daya tamkar da dubu kenan Ummi,Ummi Tace ai Ina kallonsu naji da Kai suka Dace,Fuzail yace Sosai ta isheni ba kishiya,Ummi Tace dama bana son jarabar aure auren Nan Daya ta isheka,Yeahhhhh.....ya furta lokacin da yake Jin wani Dadi a jikinsa,Ya leka Kansa da sauri bayan kujera yayi kus kus Wai Dake nake fa,Manal da Hannu Tace na gane Ni kake yabo ai ba Matan tv ba,Ummi ce tace yau baza ka fita bane? Fuzail yace Ina fita Ina? Ba inda zanje Nan da 3days hutawa zanyi,Ummi tashi tayi ta shige kitchen Manal ta Mike da sauri ta fece sama Kar ta kamata, da karfi Fuzail yace sai nazo bye.....Lokacin Ummi ta fito Tace Kai da wa? Bayan kace baza ka fita ba? Ba dai wajen shegiyar yarinyar Nan zakaje ba? Wallahi na tsani Yarinyar Nan ban San kaddarar data sa ka kwaso ta ba,ka bani mamaki shegiyar yarinya Yar Iska na tsaneta mayya,Fuzail Bai ji dadin zagin da Ummi take mata ba tunda yasan ba abinda tayi Mata,Shuru yayi kawai sabo da Sam Bai ji Dadi ba,duk sai ta Bata masa Mood. Masu sharhi Ina godiya AsmaBaffa [1/1, 10:25 PM] Sis Asma: 🧭🧭 MAFARKIN FARIDA🧭🧭 DEDICATED TO DUNIYATA AAMNA GP 66-70 Official By AsmaBaffa Page naku ne Mom Husnat Habeebaty Maman Husnah Maryam Umar Faruq Bilkisu Umar Maryam Adamu Mariya Abubaka GML JJad kitchen Healthy Yummy & Perfect Mommyn Sultan Danne bacin ransa yayi kawai,Ummi Tace ya Naga Kamar ranka ya baci? Ummi bana son zancen Yarinyar Nan Sam kin kasa ganewa tayi rayuwarta ki daina min zancenta Yarinyar da ba Wani damuwa nayi da ita ba ke kinbi kin damu da ita Ni kinsa Mood Dina ma ya baci Bari naje nayi bacci 2pm Zan tashi nayi Sallah,Okay Ummi Tace tare da mikewa tana Jin Dadi ta bar part din burinta ya cika baya sonta,Shi Kuwa Fuzail bedroom din Manal ya sawa key,Ba karamin ji yake da Manal ba Yana lallabata sosai a Haka suka Sha baccinsu sai Karfe biyu Suka tashi sabo da Sallah,yau yayi dauriya har dare baiyi komai ba Haka washe Gari ma ga Ummi ta daina zuwa part dinsa gaba Daya sabo da Manal Bata Nan sai dai shi yaje sashenta,kwanan Manal uk cur tana hutawa ba tare da yayi komai ba,yau Kuwa Hakurin Fuzail ya Kare da safe ko Rana Bai Bari tayi ba ya damki Manal dama taga take takensa,Wannan lokacin tafi na farko tsorata sabo da tasan zafin abin,tayi kuka ta gode Allah tana rokonsa akan ya kyaleta Amma Ina Sam ya kasa,Yace ki daina rokona ma Sunshine nayi kokari ai Already Yana Maganar Yana Murzata,ta kasa sakin ranta ko wasan Nan yau Bata Yi ba sai kuka Kawai,Duk Kuma abinda yake Mata Bata Bari ma taji dadinsa ba,Yace yau Zaki fi jin zafi tunda kinki tsayawa Ni Kuma ba kyaleki zanyi ba. Kuka Manal take Kamar karamar yarinya yayi duk iya lallashin da zai iya taki hakan yasa yayi zuciya Kawai yaci gaba da sarrafata,Albarkatun kirjinta da Suka Fi birgeshi su yake lailayawa cikin salo da kwarewa,Jikinta ne ya mutu murus sabo da yasan lagonta,duk yanda yaso ta tayashi kin yarda tayi duk Kuwa da tana Jin abinda yake Mata a jikinta,a hankali yake Binta tunda yaga tana da taurin kai, yaso ya canja salo amma zata fi jin zafi sai ya hakura sai Watarana idan ta Zama Yar gari,Chakulkuli ya fara Mata ganin sai fushi takeyi ba shiri ta fara kyalkyala Dariya tana zillilewa,wuyanta ya taba ai Kuwa ta makale da hannunsa a jiki tana yin wata sabuwar dariyar,Mood ya canja Mata ya koma lailaya matarsa cike da nutsuwa,Canjawa tayi lokaci Guda salon ya shigeta ba Bata lokaci ta shiga tayashi tana Masa abubuwa masu wuyar fassarawa,Ya Riga da yasan dadin abin yanzu ko Bata lokaci baiyi ba ya samu ya shigeta,Duk da a hankali ya shiga taji zafi kukan da tayi yau yafi ma na first night sabo da ya Bata wahala kasancewar dadin da yake ji Yana sani idan zai kawo sai ya fasa ya koma baya, shi yasa Manal ta haukace taci ubanta yau. Babu Wanda ta jira sai gani yayi ta hada kayanta tayi shigarta ta kunyanga ta rataya Jakarta ta fice abinta,Allah yasa Ummi ta bada Iska. Dariya ma ta ba Fuzail Yana ta Kiranta da Balkisa....ke Balkisata...ko juyowa Bata Yi ba ta Kara gaba abinta,Duk Dogarai da Suka ganta sun zaci Balkisa ce aka aiketa da jaka,Part dinta ta wuce Wanda ba kowa Amma ko Ina yasha gyara Yana sheka uban kamshi, kayanta ta cire ta canja wani Arniyar atamfa Maroon and Black super ce sabuwa ta cikin lefe,dinkin ya hadu Riga da skert,Bata Yi kwalliya ba ta Dan shirya abubuwa a cikin room dinta,kitchen dinta ta shiga ta tare da bude Wayarta tana kallon yanda ake girke girke na zamani,ta iya girkin gargajiya Amma Bata iya girkin Zamani ba sai yanzu take son koya,Tunani ta tsaya Yi Akan me ya kamata ta dafa,Tsaki ta ja kasancewar Mijin ma ba tare suke da shi ba bare ta birgeshi,A cikin Ma'aikatanta ta Kira Daya tace ta kawo Mata Lunch anjima,Kafin Yamma Ummi har taji labari Manal ta dawo daga School,ita Kuwa Manal Mayafi ta yafa tare da wucewa part din Ummi,a Palo ta Iske ta,Manal gabanta ta Isa a hankali cikin nutsuwa zuciyarta cike da tsoro a kasa ta durkusa tare da furta Ina Yini Ummi? Wata Tsawa Ummi ta Mata yinin ubanki,bance karki sake na ganki a part Dina ba? Get out....Lokacin Fuzail ya shigo shima zai Gaida Ummi yaji yanda take ma Manal Tsawa,kallon Manal yayi hankalinsa a tashe shi baya son ana ci ma matarsa mutunci,da Ido ya Bata hakuri,Manal ta sadda kanta kasa Kawai tare da juyawa ta fita,ji yake kamar ya bita,ga kwalliyar ta Mata kyau yaji Dama yanzu suna tare makale da juna,Danne bacin ransa yayi ya zauna Kamar Bai damu ba,Gaisar da ita yayi tana amsawa harda shafa gashinsa Tace Fuzail Naga sai wani kiba kake kwana biyu ka kara fresh ko duk kudin ne da aka samu riba me yawa? Shuru yayi kawai sabo da hankalinsa Yana wajen matarsa so yake yaje ya lallashe ta ganin ba damar Haka ya tura Mata text Message har Guda biyar na ban Hakuri,ta Masa Reply da karka damu ba matsala ai Ummi ce Kamar Annatu take a wajena,ka kaddara Ma Annatu ce ta min hakan. Bai samu yazo ganin Manal ba sai dare wurin 12pm ko Zama sosai baiyi ba sabo da Ummi taga Yanzu Manal ta dawo zata tare Masa a part kullum tana can,ta hanashi sakewa gaba Daya,ya rasa yanda zai bullo Mata,Hakan yasa ya koma yin shigarsa ta dogari Yana zuwa wajen Manal time to time,Manal ma idan taga Dama sai tasa kayan ma'aikatan gidan na Mata taje wajen Fuzail sai tayi kwana biyu Uku a part din Angonta Ummi Bata sani ba, har ta cika sati biyu cif,lokacin kuma ta koma makaranta Driver ke kaita ya dakkota,Ummi sai bala'i take Dan me sai an kaita an wani dakko ta. Bangaren Tanko Kuwa Izni ya Nema na ganin Fuzail,Bayan ya same shi a palonsa Yana latsa waya time din Manal tana sashen da shigarta ta Kuyanga tana kitchen tana sheka girki a matsayin Yar aiki ce,Murya Fuzail ya daga tare da cewa kawo min Juice,Alright Prince Charming,Manal Bata San Tanko ya shigo ba,Baki Tanko ya Bude a boye Jin ta Kira Fuzail da wani suna na soyayya,a ransa yace Yar aiki fa ce,sai ga Manal shima Tanko yace Ashe Balkisa ce ba ke na gani dazu ba kince kin tafi taron Da'awa? Manal tace na dawo to tare da canja muryar, Fuzail yace Tanku Zauna sabo da Bai iya fadan Tanko ba sai dai yace Tanku,Tanko ya zauna tare da baza babbar riga,daidai lokacin Manal ta Miko Juice Fuzail yazo karbar Juice ya hada da Hannun Manal ya damki cup gaba Daya,Tanko yana kallo a Idonsa a ransa yace kut Haka abin yake dama Balkisa ba Wajen wa'azi take tafiya ba,Allah sarki Manal an hanashi kula matarsa ta sunna gashi sha'awa tasa Yana bin Yan Aiki kuyangi,Wayyo Yarima Guda Yana bin kuyanga,Allah sarki Manal Ina ma Ni ba me boye sirri bane da naje na fada Miki ki kula Kar ya shafa Miki kanjamau,Fuzail ne ya katse Masa tunani da cewa Ya akayi?Yana rike yatsun Manal Yana cewa lallen ya goge a canja min wani,Ido Tanko ya zaro yace wannan tsohon Hannu ne da Alama sun Dade wallahi bazan iya ba sai na fadawa Manal Ana ta zalintarta,Manal ta gyara Nikaf dinta tare da kwantar da kanta a saman kafadar Fuzail ta sarkafe yatsunta cikin nasa,Tanko ya diririce,Amarya da ango suna ta dariya a boye. Tanko wayarsa ya zaro tsabar munafunci yayi Kamar Yana dannawa ya dauki Fuzail da Manal pics sannan yace Yarima dama fada maka zanyi nayi matar aure,Fuzail yace to Mene Nawa ciki ai can zaka fada inda ake kula da aurenku,Ba Haka bane ranka ya Dade mun Dade tare da Farida Yayar Manal,to Ina sonta Amma Bata so na Kuma Ni da gaske nake Yi Aurenta zanyi Dan Allah ka taimaka min ka sa min hannu ba tare da Matarka Manal ta sani ba,so nake ka daure min Gindi a kasar Nan inyi karya in aure ta idan ta shigo daga ciki ta Gane gaskiya,Nan Tanko ya dinga rokon Fuzail yana bashi labarin irin lalacewar da Farida tayi yanzu da yanda mahaifinta ke kuka da ita,Manal tana ji tasan komai ita tafi so ma Farida tayi auren ko ta nutsu amma ba irin Tanko ba sai ta kalli Fuzail Tace a boye karka taimaka Masa wannan ba aikin Allah za ayi ba tunda karya ce,Tanko ya gallawa Balkisa Harara sabo da tana kulawa Manal mijinta,ya kalli Manal wacce ta fito a suffar Balkisa ya ja kwafa a boye da Ido ya nunawa Balkisa Wai sai ya fadawa Manal,abin Dariya ya Bawa Su Fuzail Suka Fuske. Fuzail yace yanzu ya kake so ayi? Tanko yace irin yanda kayi ka auri Manal,ita kaje Mata a talaka ta aureka karshe taga kai me kudi ne,ni Kuma ka dafa min inje a me kudi nasan dole zata so ni sai tazo taga Idonta,Fuzail yace wannan yayi Tanko maybe ma ko taga talakan ne kai ta koma sonka a Haka,Tanko yace wannan jihadi za ayi a ceto ta Yarima sannan Ni ko a gidan karuwai take Ina sonta a tallafa min. Fuzail yace yaushe zaka je? Tanko yace ai Maganar taka ce tunda kudi zaka kashe min,sai ka min dinkuna ko ka karbo min Aron riguna manya da rawani na Alfarma,sannan dai....Fuzail ne ya daga Masa Hannu yace na Gane jeka Zan nemeka,Tanko a ransa yace shege Yarima dama ya kware a iya karya,Watarana karya tayi a rayuwa Watarana Kuma Bata Yi ba,Fuzail ya yarda da Tanko akan taimakon Farida zaiyi, Tanko Yana son Farida Amma badan sonta zai aure ta ba sabo da ya Rama bakin cikin da ta haddasa Masa iri iri sanadiyar wulakantashi da ta dinga Yi tana Gaya Masa magana yanda taga Dama. Tanko ya Gama tsara komai a ransa tallafin Fuzail Kawai yake jira. Salo Manal da Fuzail Suka canja yanzu Manal a Gaban Yan aikin gidan take zuwa ta shige part din Fuzail sanye da kayan Yan aikin Mata,tun ba'a Fara munafunci ba har zancen ya fara yawo a tsakanin Yan aikin gidan Yarima Fuzail yanzu Kuyangi yake lalatawa,Duk matan Yan aikin sai Suka shiga tsoron Fuzail,idan Fuzail ya Kira wata da Niyyar sata aiki sai yaga jikinsu na kyarma suna Tsoronsa suna ja da baya da kyar suke shahada suje,hakan Yana Bawa su Manal dariya,Yau ma Manal tana Gama Sallah Isha Fuzail ya Mata waya kizo Ummi Bata Nan tana gidan kawarta Ina jiranki,ai Manal sai tayi shigarta ta Yan Aiki ta fice tana tafiya tana Sanda tana waige waige a dole marar gaskiya,Yan Aiki maza da Mata sun buya sai leke suke suna munafuncin abin,suna kallo Fuzail ya Bude kofa da Kansa sai da ya fito har wajen part din sabo da aji dadin Kallonsa ya Fisgi Hannun Manal ya shige ciki da ita tare da banko Glass Door,Wanda abin ya faru a idonsu Salati Suka saki sai munafunci tsakanin ma'aikatan gidan,Yayin da gefe Daya Kuma ake Murna Maimartaba ya dawo daga Uk Lafiya. Washe gari Dukkan Iyalan Mai Martaba taruwa sukayi har Fuzail, Manal ce ta shigo a karshe sanye cikin wata Arabian Gown Black and white tayi rolling da mayafinta,me kyau ce ta lefenta,gabanta Yana faduwa Haka ta shigo itama palon da ake taruwa an saka Sarki a tsakiya Yana zuba mulki,tunda ta shigo Angon nata yake Binta da mayen kallo sabo da Basu hadu ba,waje ta samu ita Daya can nesa ta samu tare da tsugunawa yanzu Kam ta koyi gaisuwar sarauta Haka ta Gaida sarki,Kallon yaransa yayi yace wace wannan? Da sauri Na'ima ta Riga kowa magana tana tabe Baki Wai Matar Yaya Fuzail ce,Sarki yace wannan Yarinyar ta Isa aure? Ai Bata Isa aure ba wannan zalunci ne,Iyayenta sun zalinceta,irinsu ke haduwa da Yoyon Fitsari,yarinya karama duk da kace laifi ta maka ai bai kamata ma ka kula wannan ba ai Bata da Hankalin da za a saurareta ma bare a dau fansa a kanta,Dariya suka kece da ita musanman Na'ima da Fatima dama Manal tafi tsanarsu sune suka Fi Mata wulakanci. Sabo da yanda zuciyar Fuzail ke azalzalarsa ji yayi Kamar ya Mike ya Fadi gaskiya Yana son matarsa a daina takura Mata amma yasan Yana magana Bangaren Ummi ya samu matsala,Hajiya Babba ce tayi magana a nutse Tace Ranka ya Dade Maimartaba ai Sanda ko mu aka Mana aure ban fi 11 to 12yrs ba,wannan Kuwa gata katuwa zata Kai 17yrs kace yarinya ce,wlh abinda kukeyi Bai Dace ba,Bai kamata ba zubar da girma ne wannan,dole surukai su dinga Raina Iyaye,Maimartaba Yana son Uwar gidansa yace wani Abu na fada? Daga nace tayi yarinta,kina dai ji Gomnati yanzu yanda ake yaki da irin wannan auren na wuri,kuma lokacin da na aureki ai Nima yaro ne yanda kike yarinya,amma Fuzail 32yrs ita 17yrs,Hajiya Babba tace ai sai kuyi nasan dai dalilin da ake Mata Haka sabo da Bata gaji sarauta ba,Daga Mata Hannu Maimartaba yayi tare da ci gaba da cin Abincinsa,Fuzail ya kalli Manal zata Yi kuka. Ido ya kyafta Mata Wai karta damu,Da Yatsansa yayi Rubutu a Iska a Gaban kowa ya zanawa Manal Hakuri.....Hakuri....Hakuri har sau Uku,sannan ya zana I love you,Mana ta bada hankalinta sosai tana karantawa,Duk Mazan suna kallo suna dariya a ransu,Amma sarki Bai kula ba Yana ta cin Abincinsa,matan ma Basu Gane ba,Amarya wacce Fuzail yake Jin haushi sabo da ta zagi matarsa itace tace Wai me kake zanawa ne a Iska? Sarki yace taimaka min ki tambayeshi,Fuzail yace Ni calculation nakeyi na wasu kudi bana so na manta,Hajiya Babba ce Tace Manal abinci fa? karya tayi tace naci a part Dina nasa an kawo min,Maimartaba ne ya kalleta Jin bakinta Yana Hardewa sabo da Fulatancin da take ji,Maimartaba Ya zauna a yankin Fulani Yana Jin fulatanci,sai Kuwa ya komawa Manal da Fulatanci ya juya Harshe,Manal taga Dan uwanta sai Suka koma Fulatanci da sarki Yana tambayarta da Kansa a Ina take da asalinsu da inda ta zauna,duka palon sai Suka koma Yan kallo,Manal mayya an tabo yarenta gaba daya sai surutu,Basu San me suke cewa ba,Fuzail sai Dadi yake ji yanda yaga Manal tana washe Baki yasan Hirar kirki sukeyi. Maimartaba ne Suka ga yana dariya sosai suna magana da Manal,Baki Suka bude Ana binsu da kallo,sai da suka dauki lokaci sannan ya koma hausa yace wannan har Rigar mansu na sani,na San ma Mijin mamanta Ashe,tun lokacin Ina Aiki a ma'aikatar noma an turani kauyen shekarata biyar a Rigar Ina koya musu kiwo na zamani da Noma,Maimartaba yace Kin San gidan Ardon Iro? Manal Tace sosai ma Yana da Yaya Alhaji Manu Me shanu dari? Mai martaba yace kwarai Kuwa to a Nan gidan na zauna a Nan aka bani daki,lokacin Ina matashi Allahu Akbar,Manal Tace ai kasan Yafendon su ko? Sarki yace Yafendo me Furar tsafi ai tayi tashen Fura,Manal tace ai ta rasu wata Uku kenan,Allahu Akbar Allah sarki Allah yaji kanta,Ina Liman Anlalo Kuwa? Manal Tace ya tsufa tukuf yanzu ma Shanya shi akeyi a Kofar gida,Allah sarki rayuwa cewar Maimartaba,Fuzail murna ta Gama cika Masa zuciya shike Nan an Gama da sarki,Sarki sabo da Fillancinsa Yana son Dan Fulani Matukar kana Jin fulatanci ka Zama nasa Kawai. Tun daga ranar ko Manal Bata Zo Breakfast ba sai Sarki yasa an nemota sabo da idan tazo suyi yaren Fulatanci,ya Dade baiyi yaren ba har ya fara manta wasu abubuwa,hakan yayiwa Ummi zafi ganin Manal ta fara samun shiga a gidan,Su ma Yaran sarki ganin Maimartaban Yana kaunar Manal sai Suka Fara Dan sakkowa,Ummi duk ta gigice tana kallo ma Watarana Fuzail Yana zuwa Sashen Manal,ko Cid nata su fada Mata Yana wajen Manal,idan ta tambaye shi sai yace Sako yaje karba ko wani Abu zai fada Mata,Watarana ma Sai yace zuwa yayi Suka Yi fada yaci mutuncin Manal sosai,Ummi tun tana yarda har ta fara tantama a Kan abinda Fuzail yake fada Mata. Ita kuwa Manal har yanzu Shigar Kuyangi takeyi idan zata je bangaren Fuzail Hakan yasa ake ta gulma a cikin gidan sarki,Tanko ransa ya baci ganin Kuyanga da Fuzail kullum suna manne,hakan yasa ransa ya Kara baci ya tafi part din Manal sabo da ya fada mata halin da ake ciki. Yayi sa'a Manal tana part dinta tana karatu a Palo ya nemi Izni tare da shigowa,Bayan sun gaisa Manal tace Tanko ya akayi ne? Tanko yayi kasa da Muryarsa yace Hajiya wani mummunan Abu ne yake faruwa a gidan Nan,kina nan a zaune kin tsaya tsoron Ummi gashi can ana ta shanki Basilla,Dan Allah ki rufa min asiri karki ce Ni na fada Miki zance fa Yana ta yawo a gidan Nan Mijinki Yarima ya fada Harka da Kuyanga,Yana Nan kullum ta Allah musamman bayan Sallar Isha wata Yar iskar Kuyanga take tafiya part dinsa,Haka Zaki ganta dukwi dukwi da kuturin munafuncinta ta shige bangarensa,a Haka ma Watarana da idonmu Muka ga ya fito ya rungumeta sun shige ciki,sannan Rannan a gabana suke ta abubuwa marasa dacewa,Ni dai na gagara gani shi yasa na fada Miki sabo da ke ta wajena ce,Ina yinki Hajajju,shi Kansa Yariman Nawa ne Amma kece Zaki taka Masa birki,Dan Allah ki dauki mataki ki tsaya ki kula da mijinki Hajiya Manal,Manal tunda ya fara take Dariya a ranta a fili ta nuna damuwarta tace na gode Tanko yanzu nasan kana cikin masu kaunata,Zan dauki mataki sai munyi balbalin Masifa da Jaraba da shi,Da sauri Tanko yace a'a Hajiya ke yarinya ce ba Haka ake Yi ba,Kar kuyi masifa Haba sai kace Baki waye ba,Mijinki ne fa gaki mace,Namiji Nawa yake a Hannun mace,Tanko ya sake rage Murya yace ki lallaba abinki Hajiya ki sashi a daki kiyi Masa rada....rada Zaki Masa a kunne Hajiya Kaza kaza kaza...ki Rungume abinki ki Masa nasiha....Ki fada Masa gaskiya kice Sahibina abinda kake bana Jin Dadi,kayi kaza kayi kaza,ki rada Masa fari ki rada Masa Baki ki Masa Addua ki fadawa Allah wallahi tun baya ji Watarana zai ji Amma kinje da bala'i Kin kumbura Hmmmm kin juya baya Ina zai canja halinsa, Tanko harda gwada yanda Mata suke kumbura suna juya baya. Manal ta Kama dariyar Tanko sai kace mace,Tanko yace ba abin Dariya bane Hajiya Masifa ce ba karama ba ke kadai ce Zaki tsamo Alhaji Yarima daga wannan halin sannan a Kama wannan Kuyanga a Hannu a samu a rataye Yar banza a jikin Bishiya gidan yari na gidan Nan ko ma a tsireta Kawai,Manal Tace Amma wannan Bata kyauta min ba,Tanko ya rike Baki yace muguwar Karuwa ce Hajiya Yar duniya ce ta kirki Baki ga yanda take Masa wani Fari ba wallahi,Ina satar kallonsu idan anyi magana sai su wani tafa suna muritsika Hannun juna,Yar banza Kuma gata Fara Kuna Kama Hajiya nayi zaton Balkisa ce nayi Mata kallon kwaf na gano ba Balkisa bace wannan da Alama ma daga Abuja take,daga can ta Zo Yar manya ce da ganinta,ko daga kasar wajen ta biyo shi take Mana shigar Yan Aiki a Nan oho Amma Dan Allah ki dage a kamata,Manal Tace Inshaallah zanyi kokari na gode Tanko,Tanko ya Mike zai tafi yace Hajiya sai fa kinyi da gaske,Manal jakar makarantarta ta Bude ta zaro dubu Uku Tace Tanko gashi ka Sha lemo,Tanko ya dinga Mata kirari Yana godiya harda cewa Wannan Yar iskar Kunyanga ko wace Allah ya kwashe Mata albarka. Yana Tafiya Manal ta shirya da Yamma taci gayu iya gayu cikin wata Shadda Yar gaske dark blue,Sashen Fuzail ta Isa ta samu dawowarsa kenan,Yana Toilet ya fara wanka Direct Toilet din ta Bude tare da shiga ciki,Tunda yaji knocking da farko yasan itace,kayanta ta cire Tace tsaya nazo na karasa maka,Matar tasa yasan yanzu ta rage kunyarsa sosai,Sai Dadi yake ji ta kulle toilet Gam ta karasa inda yake tace Nima wankan Zan sake dama Tanko yace na dinga kula da Kai Kuyanga tana zuwa kullum Kuna tafka masha'arku,Dariya Fuzail yayi tare da Rungume Manal ya Danna shower yace munafuki Tanko ya fada Miki kenan,Manal tana Dariya tace naci zagi wajen Tanko yau ba irin Albarkar da Bai kwashe min ba,Ya dinga min Nasiha da yanda Zan kula da kai,Fuzail ya dinga dariya Manal tana bashi labari yace wlh Tanku Fa gaskiya yake fada Yi min radar Yanzu pls,no sai mun Gama Zan saka a daki na rungumeka sai na maka rada inji Tanko,Aunty Farida Zata Sha Love Gaskiya cewar Fuzail,kwana Nan Tanko Zai koma Yanana,idan ya Auri Aunty Farida ai shima ya Zama Yaya Tanko,Manal tana magana tana sake kankame shi Haka Kawai take so ya Dan Murmurjeta abinda Bata taba Nema ba sai dai idan yayi Mata tana murna idan baiyi ba Bata nema sabo da Kar yayi Sex taji zafi duk da yanzu ta daina Jin zafin ta fara Jin sweet,Sai taji ma tana so yayi Mata Haka Kawai,duk ta Hana ayi wankan sai tabe tabe take Masa a jikinsa yanda zata kunna shi,ai Kuwa ya kunnu Amma iskancin da Manal ke Masa in yaje da bukata sai ya Sha wahala take yarda sabo da Bata so,Watarana ma tana so sai ta dinga ja Masa Rai sai yasha wahala take Amincewa dama yasan zata Zo da kanta Watarana yau ga ranarsa ta fara zuwa,ranar da yake fatan ganin tazo Manal dinsa Guda ta Neme shi da kanta,duk da tana Masa kokari Amma Yana so yaga shima an damu da shi,Hakan ya jefa shi cikin tsananin farin ciki Amma ya share yace muyi sauri fita zanyi. Manal Taji wani dummm tace yanzu fa ka dawo? Kai ba Aiki kake zuwa ba zaka ce zaka sake fita,Ameer Zan raka Unguwa,Tsallen Shagwaba Manal ta shiga Yi tana dire diren kafafu tare da manna Masa Kirjinta a jikinsa Tace Allah Ni baza ka fita ba,Fuzail sabo da Dadi ya daura hannayensa biyu a saman Kansa yayi mika tare da Furta Ameer ne fa Sunshine,Ameer din banza Ameer din wofi Ameer ya fini ne? Indai ka fita munyi fada kawai ka nemi matarka ba Ni ba Manal,Murna tasa Fuzail zai saki Murmushinsa ya rike shi da kyar tare da sauri ya juya Mata baya sannan ya saki Murmushinsa me Kalar Dariya marar Sauti sai da ya Gama abarsa sannan ya juye Fuska ba yabo ba fallasa,Manal ta riko Hannayensa tana Wasa da yatsunsa ta rasa me zata ce ma sabo da duk Sign da zata iya nuna Masa bukatarta tayi,Hannayesa ta saki ta dakko liquid soap ta fara Masa wankan Kawai,Wani Iyashegen Manal Wai idan ta goga masa Sabulun sosai sai ta manne jikinta da nasa ta dinga dirzawa Wai jikinta ne soson a Haka wanke shi takeyi,duk sai ta susuta Ogan nata ya kasa Jurewa,Kafin kace me har tazo kasa wajen Hajiya Babba,tana zuwa ta sungumeta tare da sata a tsakanin Boobs dinta tana Masa wani salo me wuyar furtawa ai Nishi ya fara na Dadi,Manal an fara gogewa har ta kalli Fuzail yanda ya zauce Yana wani Gurnani Wai wankan yayi kana fita? Fuzail Yana fama da Jin dadinsa yace tassss ma kuwa,Manan an duka kasa sosai,Fuzail Sambatu ya fara Mata ita Dole Yar makaranta harda cewa are you Feeling it? Yace Yeah Common Sunshine Suck me me well, sai ta daina Wai Ni da nake maka wanka,time din tasan yayi nisa ai figalarta yayi Kawai ya zaunar da ita saman wani abun Zama a ciki ya fara Murza Manal Yana,Manal Tace yanzu naji dai dai Ambaby,Lokacin Suka susuta kansu suna jiyar da junansu Dadi,Manal an daina kunya Haka take zagewa suji dadinsu, Ummi ce ta shigo tasan ya dawo Jin kamar karar Shower ta fice tasan wanka yakeyi Allah yasa Su Manal sun manta Sun kunna Shower shi yasa Ummi tana shiga tayi waje,Sai da suka samu nutsuwa da kwancinyar hankali sannan Suka Yi wankan tare da tsarkake jikinsu,Fuzail ne ya fara fita sanye da farar Rigar wankansa sai da ya duba har kasa ya tabbatar Ummi ta koma part dinta sabo da yaji shigowarta. Manal tayi Murmushi tana Shafa Masa Body lotion Tace Ummi tana wahalar da kanta wlh,shi yasa na matsu ki samu ciki ta ganshi da Idonta,kafin yasa Kaya ma ta kawo Masa abinci da sauri Kar Ummi ta dawo,Bedroom dinsa Suka kulle Kam bayan sunci sun koshi Suka koma Buga Harkar love za ayi second round. Ummi Kuwa tana fita part din Manal taje taga wayam Bata Nan gashi Cid nata sunce su fa Basu ganta ba,Tanko taci Karo da shi Tace Kai baka ga Ina Manal tayi ba? Tanko Allah yasa yaga shigar Manal part din Fuzail yace Ayya ai ta tafi makaranta yau suna da Lesson da Yamma sai dare zata dawo,Ka tabbatar? Tanko ya nuna Mata key din dakinsa yace Kinga ma yanzu ma na kaita sai wajen Magriba Zan dakko ta,Tsaki Ummi ta ja tace jarabar Mata kullum sai gantali akan Hanya. 5pm Farida tana kwance a tsakar gidansu tana latsa waya suna chat da samarinta, yaro ya kwada Sallama Wai Farida tazo inji Wani a waje,da sauri Hajiya Tace a me yazo? a machine ko a kafa ko a mota? Yaron yace a mota yazo,Hajiya tace to tashi wala'allah Mijin naki ne ya karaso,Farida da sauri ta Mike ta shige daki taci kwalliya sharp sharp,kafin ta fito Hajiya ta leka Kofar gida ta hango wata zundumemiyar mota Wata Benz Baka,Da sauri ta shigo da Murna tace Jeki sauri shine ma Naga Alama,Farida tana tafiya cikin yanga ta Isa inda motar take a Kofar gidansu,Wani Matashi ne ya fito wankan Tarwada zai Kai Mate din su Fuzail Yana kamshi ya fadada murmushinsa tare da cewa Barka da isowa Gimbiya,Farida tayi wani Fari da idanuwa Tana yanga tana tauna chewgum Tace yawwa ya kake? Tana wani yatsina ita a Dole babbar yarinya,Matashin yace lafiya Alhmdllh,yace Nasan Baki Sanni ba Sunana Fahad Ibrahim,Unguwar da nake bani da nisa da ku,Farida Ni Doctor ne bazan boye Miki ba na taba aure matata wajen Haihuwa Allah ya Mata Rasuwa Ina da yaro Daya Wanda ta Haifa ta mutu ta Bari Yana Hannun Mahaifiyata na Dade Ina sonki Allah ne baiyi nazo ba sai yanzu,Farida ba ko Allah yaji Kan Rai a ranta sai murna take itama maikudin Nan ta samu a daina Mata yanga,Nan take Tace ba komai na Amince Allah yasa albarka amma Yaron ba nice zan rike maka shi ba ko? Dan Ni bazan iya rainon dan wata katuwa ba gaskiya,ka barshi a inda yafi wayo wajen Mahaifiyarka yawwa shine amma Ni akan na rike Dan wata gwara na fasa auren,Baki Fahad ya Bude yace Ni Kuwa Kinga dalilin Yaron ma zanyi aure,Kuma Mene Dan kin rike Dan wata?ai da na kowa ne,Kuma yaro Ina ruwansa? Farida Tace Dan kishiyar Zan rike? Lallai baka San wace Farida ba,Fahad ya jinjina Kai yace to gaskiya Naga baza mu shirya Dake ba,Bai ma dace na aureki ba magana ta Allah,yo dama Ni Nace kazo raino zaka aureni nayi maka wallahi bada Ni ba ta juya tayi tafiyarta. Har ga Allah Fahad Bai taba aure ba ya ganta Yana Sonta yazo ya gwadata Dan yaji irin hankalinta gashi tayiwa kanta,Fahad kwata kwata baya rayuwa a kasar a can Dubai yake Aiki Likita ne a Dubai yake Neman Matar Aure,Har ya shiga Mota sai ga Ruma kawar Farida,Ruma kyakyawa ce chocolate me haske,Sai Yaga tafi Farida komai ma,Magana ya Mata cike da Nutsuwa ta je inda yake tare da Masa gaisuwa ta mutunci daga Nan ya Dan jata da Hira sama Sama da barkwanci daga Nan ya shigar da soyayyarsa wajen Rumaisa,Rumaisa ta gani ta kyasa ya tafi da ita,Yanda yacewa Farida Yana da Mata da yaro Haka yayiwa Ruma bayani,Ruma tace Allah yaji kanta da Rahma,Allah sarki naji tausayin Yaron wlh Inshaallah Me zai Hana a rikeshi,ai Indai kana son mutum baza ka kyamaci Dansa ba,duk Wanda kaga Bai son jinin Dan mutum to baya son Iyayen ma,da ai na kowa ne, Rumaisa ta dinga tsari Fahad yaji hankali da sanin ya kamata Nan take ya karbi contact din Ruma daga wannan ranar Suka Fara soyayya,sai da ya tabbatar me hankali ce sannan ya fada Mata gaskiyarsa,Itama Ruma ta sanadiyar Farida ta tsinci dami a kala,Kanwa da Babbar kawa sunyi mazaje na nunawa sarki duk a silar Farida tana ta tsallake rabonta. Ko sati biyu ba ayi ba da zuwan Fahad sai ga wani yazo wajen Farida,Farida Idan Baku manta ba Allah ya Bata farin jini ita ba kyau ba amma sai ayi ta sonta tana samun samari na kirki Kuma masu abin Hannunsu amma halinta yasa ta kasa amfana,Wani Babban Custum ne yazo,Babban mutum ne ga kudi yazo Mata a mota Golf,Babba ne Amma kyakyawa ne fari zai Kai 45yrs Yana da mace Daya da yaransa uku,Tunda Farida taga Golf ta fito ta Masa wulakanci na gaske harda Shopping ya Mata idan sun dai daita zai Bata kayan amma Farida ta wulakantashi Takaicin hakan yasa ya Fisgi motarsa cikin bacin Rai Irin da matsayinsa aka Masa wulakanci haka,Baya hayyacinsa Haka yake tuka motar Yana zuwa Titi Shukrah ta tsallaka zata je Shagon Su Yazed ta gaisar da su amma Custum Alhajin Umar ya maketa da mota,Allah yasa Bata ji rauni da yawa ba,a gigice ya fito har ta Mike ma tana dingishi Ana Mata Sannu,Ya fito Yana sannu Dan Allah kiyi Hakuri wallahi Ina cikin bacin Rai ne, muje Asibiti Shukrah tace ba inda yake min ciwo ma wlh na gode,To in ba damuwa muje na ajiyeki a gida,Badan ta so ba Haka ta shiga Gaban motar ya kaita har gida,Suna Isa zata fita kayan Shopping din masu tsadar gaske da ya siyo zai bawa Farida su ya dauka gaba Daya ya bawa Shukrah ledojin,ko Number dinta Bai karba ba ya Kara Mata dubu Hamsim yayi gaba abinsa. Shukrah tunda ta shiga gida ta Bude Kaya ta kasa rufe Baki,Takalma masu tsadar gaske kala biyar kowanne da jakarsa,sai atampopi masu tsada da lace kala Uku,ga Shadda kala biyu Yan gaske,Sai wata sarka ta Gold me shegen kyau,Shukrah Bata yarda Gold bane sai da taje wajen masu siyar da Gold aka auna Mata taji kudin sarkar wajen dubu dari biyu,ta dinga mamaki ,Shukrah akwai son me kyau tunda ta ganshi fari me kyau shike Nan ta koma tunaninsa sai Yazed ya samu lafiya da nacin Shukrah,ta fada son me Gold,Manal ta bugawa Waya tana ta Bata labari,Manal Tace to Yayan Nawa fa? Ke rabu da wannan Yaron ba aure ne a gabansa ba mayen Boko Kawai,sai yangan jaraba yake min Dan yaga Yana da kyau Nima yanzu nabi inda yake da dahir ki tayani Addua Allah yasa ya dawo,Wallahi ya hadu so Gentle gashi kyakyawa,tunda na ganshi naji ya min yasan me yake ba irin Yayanki ba yaro sai kuruciyar masifa,Manal Tace Zan Miki rashin mutunci Wallahi Shukrah Yaya Yazed Din? Ae shi din fa wani girmata yayi abinda sa'a nane,Manal tace kinci abinci,yaushe Zaki zo? Shukrah Tace wannan gidan naku marasa mutunci inzo suna min kallon banza,Manal Tace akwai labari pls idan naje school Zan biyo na daukeki,sannan zamuje gidan Matar Nan na siyo kayan aiki Fuzail akwai kwarzaba dole sai Ana kara gyarawa,Dariya Shukrah ta dinga Yi tace a Ina kuke haduwa kika ce min ke Ummi ta Hana komai,Ina ruwanki nace kizo zanzo na dauke ki Kawai,Okay Allah ya kaimu Hajiya Princess ta Prince Fuzail an Zama babbar yarinya. Bayan Kwanaki Tanko ya Gama shirinsa shi da Fuzail,Duk wani Kaya an dinkawa Tanko kyauta,tun kafin Ranar Tanko ya koma me tsafta Yana gyara ya siyo sabulunsa na maza me kyau Yana wanka da shi yayi wani fresh,yau Saturday zasu je, wanka ya fesa,yasha wata Shadda Silver me tsada, Sani abokinsa Suka nada Masa rawani na girma,Billen Dake gefen fuskar Tanko kusa da kunnuwansa Yan biyu biyu rawani ya rufe shi,Tanko ya dawo wani kyakyawan matashi Kamar ba shi ba,Takalminsa Half cover na sarauta me kyau da tsada,Wata sabuwar Motar Fuzail Fara ya shiga,Sani shine Driver, mota Daya Kuma na takewa Tanko baya,suna tafiya a hankali cikin nutsuwa,Babu me Gane Tanko sabo da rawani ya canja Masa kamanni duk an rufe inda za a Gane shine,a Kofar gidan Su Farida sukayi parking a Kofar gidan su Farida,Lokacin da Yamma su Falaqi sun dawo daga school da gudu Suka shiga gidan suna cewa motoci sunzo,Hajiya tace sai me Farin jini wallahi maza tashi Jeki shine ma Dama ance da motoci zai zo ba mota ba. Farida dama ta dau wanka zata fita gantali sai ta fasa ta fito wajen Masu mota ko Bari Bata Yi an Kira ta ba,sai tayi Kamar Unguwa dama zata tafi ta fara tafiya,Sani ne ya fito da sauri dama da sauri yace Farida da Allah Dan tsaya Abokin Yarima Fuzail ne yazo wajenki,tun wajen Daurin auren Fuzail ya ganki yaji Yana sonki Dan Nuhu Tanko ne wani Hamshakin me kudi a Adamawa Kuma Nuhu Tanko Kanin Sarkin Adamawa ne jinin sarauta ne,yanzu Haka Shi wannan Hakimi ne ma Kuma shine Dan Majen Adamawa,yanzu ma Ziyara yazowa sarki shine Yace zaizo wajenki,Farida ji take Kamar tayi ihu sabo da Murna,harda cewa Sani Ina wannan Garan Abokin naka Tanko? Sani yace ke rabu da gara Yana can bakin gate,Muje ga saurayi kinyi na kece raini wallahi karki sake ki tsallake rabonki daga sama,Karki ki Amincewa sunansa Hakimi Iliyasu Nuhu Tanko,Kowa yasan waye Nuhu Tanko a kasar Nan idan Baki sani ba ki tambaya kiji. Kin San sunayen masu kudin Nan ba Dadi ne da su ba amma idan da kudi sai aji sunan yayi Dadi,Yanzu ki duba Dangote Mene Dangote Dan Allah Ina sunan yake da Dadi Amma dake akwai kudi ya kika ji idan aka ce Dangote? Farida Tace wallahi Dadi Kawai kudin kake hangowa,Yace mu tafi cikin Birnin Kano kiji Isyaka Rabiu,yanzu ce nine Ake ce min Isyaka ya kika ji? Farida Tace sai ka koma Wani Gara,Yace Buhari Dan Allah Ina Dadi Buhari fa,Yanzu kalli talaka ace sunansa Buhari,Ko Dadi babu cewar Farida,Yace Attahiru Bafarawa,Mene Wani Bafarawa,Yanzu Kamar Tanko Ace Bafarawa,Dariya Farida ta fara tace cab Dakiki Tanko,Yace kawo min Sunusi Lamido Sunusi Dan Allah Dake kudi ne ba sai yayi Dadi ba?Amma Talaka ace Sunusi ya kika hango Sunusi me kayan Miya? Mirgayi Ado bayero,yanzu ace Ado nine yanda nake Talaka akace Ado ya zakiji Amma Dake masu kudi ne sai yayi Dadi cakwai abin ya bada citta,to Ga Baban Iliyasu ya kika Ji Nuhu Tanko,Farida Tace idan na tuno Tanko abokinka sai naji ba Dadi Amma tun daga Motocin wannan me kudin naji sunan yayi Onga,Sani yace shi yasa kike birgeni muje Dan Allah Nima ki kankaro min girma ko na rabauta da kyauta me tsoka,Angama cewar Farida Suka karasa. Sani da sauri ya budewa Tanko Kofa Yana Masa kirari harda durkusawa kasa,Tanko kafa Daya ya zuro waje sai da ya Dade a Haka Ac da Raba suna busowa Farida wacce tana ganin Tanko ya fito bala'in son kudi ya rufe Mata Ido ta haukace,Tanko ya kafa wani shegen bakin glass ka rantse gaske ne kudin Yana kamshi Yana Gadara da Izza kafin ma yayi magana Aiki ne. Da kyar ya Iya Bude Baki kadan a hankali Kamar ba shine zai magana ba Yana Gadara yace Farida ko? Farida Tace ae tana washe Baki,Tanko Dake duk sunyi Diploma a gidan Sarki suna da Dan iliminsu na Boko Dana addini Maimartaba Bai barsu da Jahilci ba,yace You look Good I like that,Farida Dadi ya kamata,Idan yayi magana sau Daya sai ya kwashe minti Guda Bai sake magana ba,Yace hope Yarona ya Miki bayani? Farida tace ae na Amince ma Ina sonka,Good Very Good cewar Tanko,Yace Ki tambayi Abokina Fuzail idan Baki yarda ba Iliyasu Nuhu Tanko nake by name,Amma You can call me Defender,Nick name Dina ne,duk friends Dina dake Uk,Us,Russia,Turkysh,Armaniya etc da Defender Suka Sanni sabo Kwallon kafa Dana ke bugawa a kasashen ketare, a Nan kasar Kuma wasu suna kirana da T&k ,Kamar yanda Zaki ji su Dangote,Su Bua,su Mashal,Kaura etc muma T&K muke,Sai da ya huta yace kin taba cin Macaroni Dan Company dinmu? Zaki ga Ansa T and K Macaroni,Muna yin su Madara T and K da sauransu,Farida Bata iya Gane Tanko bane sabo da wankan da yasha gashi da tsafta wannan,sannan Ina Tanko Zai samo motoci da Kaya Haka masu tsada,,Ga yanda ya canja Murya ya maida ita ta jikakkun masu kudi. Yace ba dadewa zanyi ba Ina da aikin Yi akwai wasu da Suka biyo Ni Nan daga Ghana Zan musu Signing a wasu takardu,Sannan by 2am Ina da Meeting a Kandahar Hotel da wasu turawa,Zanyi kokari na samu time na dawo,Ni ba Wasa nazo ba Hajiya Farida,aurenki nake so Kuma a shirye nake bana so na wuce 1mnth ba a daura Mana aure ba,Kinga Maimartaba Sarki Baban Fuzail ya ware min part Guda a gidansa Wai lallai sai an fara ajiye Amaryar a gidansa kafin mu koma Abuja, kin San Yana mugun Respecting Dina,shi a sonsa ma na dawo gidansa da zama gaba daya,Ni Kuma nafi so mu zauna a Abuja yafi . Farida sabo da Manal Taji haushi sai tace ba komai a fara ajiyeni a gidan Sarkin Mana kafin wani lokaci ko sati biyu idan nayi a can sai mu ware Abuja,Tanko yayi Murmushi irin na zaratan masu kudi da aji Yana karkada kafa yace karki damu za a San yanda za ayi,Zan wuce ya zaro rafar Yan dubu sababbi gal ya mikawa Farida yace ga Wannan kya sa Kati kafin na dawo kiyi Hakuri kunyar kyautar Nan nakeji sabo da tayi kadan, Farida da sauri ta karbe tare da furta ba komai idan ka dawo Next sai ka Kara min,Tanko yaga son kudi ba ko godiya a boye ya jinjina Kai a ransa Yana wayyo kudina shekarata biyar Ina tarasu,Suna Sallama Suka shiga mota Suka tafi,Suka dinga dariya,Tanko Yace ban taba ganin me son kudi irin Farida ba zata ci ubanta wallahi Ina aureta Sai na fanshe kudi na Jerusalemunta da take Adanawa me kudi wallahi a Kansa Zan huce Billahillazi sai yasan taci kudi na,dubu dari fa kut zai ci Uwarsa wajen Nan nata. Farida tana komawa gida ta dinga ihu da Murna tana Rungume Hajiya tana Wallahi shine yazo,tana haki tana irga kudin Tace yace ma Bai so a wuce wata Daya ba ayi Auren ba,Hajiya Tace to mu ko Nan da sati Daya yace ai yarda zamuyi,Yazed da Malam suna jinsu,Malam yace bazan aura Mata shi ba sai nayi Bincike sannan ma Ni nayiwa Farida Miji akwai Dan gidan abokina da muke kasuwa Daya Yana Lecturing a university Babansa yace Yana so mu hada auren yaranmu shike Nan Farida shi zata aura,ba wannan ba,kika sani ma ko Yan karya ne. Ai Hajiya tun daga wannan zance na Malam ta fara bala'i da masifa,Farida harda kuka ta daina cin abinci,Suka tafi Wajen Malam Dan Haru,Malam Dan Haru yayi dubansa yace Malam bazai Baki shi ba Haka duk Yan Uwanki baza su goyi bayan wannan auren ba Amma Kuma akwai Alkhairi a ciki ga rabo ciki karku Bari wannan ya wuce ku ayi Aiki akan Malam,Hajiya Tace shine magana a rufe Mana bakin Malam akan auren Nan Kawai ya yarda da Kansa a daura auren ko me za ace Kawai Indai akan auren ne ya Amince,Malam Dan Haru yace ku bani kwana biyu yayi yawa,sannan Shima Sunansa Iliyasu Saurayin Malam ayi Masa asirin da zai gigice a kaunar Farida,ayi Masa ya haukace a kanta yanda bazai iya fasa Aurenta ba,yace an Gama Hajiya,Haka Suka dawo da farin ciki,Da yawa wasu da sunga saurayi Dan anga abin hanunsa Iyaye sai a fada malamai Wai a rike shi Kar ya gudu ayi sauri a aure shi sabo da anga Yana da rufin asiri,ko ayi duba idan ance da Alkhairi sai Kawai a fara Masa asiri Kan lallai sai an aure shi,idan mijinta ne ko da asiri ko babu sai ya aureta Amma sai a manta da Allah sai anyi aure Abu ya kwabe azo Ana wayyo wayyo. Bangaren Fuzail Kuwa Manal sai bala'i take Masa wallahi ba a Isa anyiwa Yar uwata karya ba an hada ta da Dan aiki kazami irin Tanko ba, wallahi bazai yuwu ba,Ba ruwanka da Yan Uwana yawwa Yan uwanka daban Nawa daban,kamar yanda kake son naka Haka nake son Nawa,wannan ai yaudara ce,ace ayiwa mutum karya a aure shi Kuma an San mutum bana kirki bane,koma mene Naka har abada naka ne Kuma ranar naka sai naka,kaje kaji da Yan Uwanka inji da Nawa Kawai sai ka daurewa karya Gindi na zaci da Wasa kake shine ka Basu Aron mota ma kashe musu kudi aje a yaudarar min Yar Uwa,ai kowa Yana son Hutu Kawai Dan tana son gidan Hutu sai a tsaneta,Fuzail Yana Zaune a gefen Bed Ya rike Haba Yana kallon Manal Kawai ta tsaya tana ta zazzaga Masa bala'i,Fuzail yace Wai Baby ba a gabanki akayi komai ba,to ai Ni nayi tunanin fada Masa kawai kayi Dan yaji Dadi, Alright nayi zaton gyara za ayi na Gane gaskiya naji Bai Dace ba common Beb ki kwantar da hankalinki ba hannuna ciki Bari na Kira Tanko a fasa,Yawwa Kira shi, a waya Fuzail ya Kira Tanko Yace Tanko shawara Zan baka ka hakura da Farida,tunda kaga ba sonka take ba,Bai Dace ayi Mata karya ba tazo taga ba Haka ba,Allah sai ya tuhume mu,karya ba kyau musamman a aure shima zalunci ne,Ni dai duk tallafi na Dana bada na janye,Kaya Dana siya maka kaje na bar maka kyauta mota da komai na Hana daga yau Kar a sake Muyi Mata Addua Allah ya shiryeta. Tanko da fara'a yace an Gama Inshaallah ya wuce da gaske har ransa ya hakura,Manal Tace ko wani Abu ta maka ka yafe Mata Dan Allah karka cutar da ita ta haka,Tanko yaji Nasiha yace Inshaallah baza a Kuma ba Allah ya yafe Mana gaba daya. Bayan Kwana uku Asiri yayi aiki Iliyasu Tanko ya sake haukacewa akan Farida ji yayi bazai iya hakura da ita ba,ji yayi Yana mugun kaunarta Kamar zai mutu,yace bazai iya kyaleta ba sai ya auri Farida ko ta Yaya,Karyarsa zai shirya Kawai ya aureta bazai fasa ba,zaiyi komai a boye ba tare da su Manal sun sani ba, Malam Kuwa Haka Kawai yaji zuciyarsa tana Masa fada lallai ya hakura ya bawa Farida Wanda take so shine Kawai dai dai,da Kansa ya Kira Hajiya da Farida yace ya hakura duk Wanda Farida take so zai Bata ko waye shi,Suka dinga Murna abinsu harda tafawa. Shi Kuwa Tanko salon karyar Suka canja shi da Abokinsa Sani wani sabon salo zasu Zowa da Farida shi. 😂😂😂 Masu Sharhi Ina godiya Aci gaba pls sabo da naji dadin Typing AsmaBaffa [1/1, 10:25 PM] Sis Asma: 🧭🧭MAFARKIN FARIDA🧭🧭 DEDICATED TO DUNIYATA AAMNA FANS GP 71-75 Official By AsmaBaffa Page naku ne Maman Ra'is Deejah Oumm Affan Amina Baba Bilkisu Aminu Ibrahim Furayrah Garba Muhammad Hauwa Mahmood Mk Hussein Maman Abul Abbas Mom Affan Sadiya. Bayan Kwana Uku Tanko ya sa Sabon Layi Yana Kiran Farida a shine dai Iliyasu me kudi,Farida Ta Gama yarda ta saki jiki a waya Suka Fara zuba Soyayya da Tanko,Kullum raba dare sukeyi suna Hirar soyayya,Hajiya zuwan saurayi Daya duk sun haukace,Farida damuwa tayi akan lallai sai Iliyasu Nuhu Tanko yazo ko zata samu ya Kara Mata wata kyautar,Tanko kuma ba kayan karya haka mota babu,Duk Damunsa da Farida take Yi a waya yaki zuwa,Hajiya tace ki lallaba yazo kin San Harkar manya Basu da time a Haka Zaki wanke shi har mu samu Wanda zamu siyi kayan kitchen na kece raini,ai yace tsinke baza mu siya ba kin San fa manya,ko fili ai sai a siya Miki ko a Kauye ne me Araha Kinga mun karu tun kafin ayi Auren,Farida tace Hajiya wannan fa ba sai munyi gaggawa ba a nutse zamu ci kudinmu Kamar yanda Manal take can cikin Daula. Bayan Kwanaki Tanko Yana waya da Farida a bakin gate Shehu Abokin aikinsu Bai Sani ba yazo wajen Yana Tanko ga Yarima Nan yazo bude Masa Gate,Tsaf Farida Taji a kunnenta,kanta ne ya daure,a ranta ta shiga nanata Kalmar Tanko Bude Gate ga Yarima Nan, tunani ta zurfafa lokacin da Tanko yazo da Sani,Tsoro ne ya shigi Farida dama tunda taji Muryar Tanko ta rasa a Ina ta taba Jin me muryar sabo da tayiwa Tanko Farin sani shi yasa duk da ya canja Murya take ji Kamar ta sanshi,Fuskewa Farida tayi tace ita lallai Tana so Iliyasu Yazo zance so take ta ganshi,Tanko Yace gaskiya Ni bana son zuwa Unguwarku ta talakawa gaba Daya a dinga kallon mutum Ni gaskiya basaja zanyi bazan Iya zuwa da motoci na Nan ba,Farida a ranta Tace zaka ci Ubanka a fada maka Ni irin Manal ce Yar Kauye wacce ake kifewa. Tanko cikin Shaddojinsa masu tsada ya zabo Wata grey ya dau wanka yau shi kadai ya tafi kowa yaga Tanko yasan yayi kyau,Napep ya shigo hannunsa rike da Handkerchief wata Yar Budurwa ya Iske a Napep din Fara tsaleliyar gaske sai dai da gani talakawa ne,Alawar Madara ta dakko a wani Farin bokiti Tanko ya kalleta ya sake kallonta yace Kaiiiii Allah Mai baiwa,Wato ko Ango ne a wajen Bikin nasa zai ga wacce tafi Amaryar tasa,Ke ya sunanki? Yarinyar da Bata fi Manal ba ta washe Baki jerarrun hakoranta Suka bayyana tace Sunana Islaha,Iyye Wannan sunan ya Dace Dake Islaha me Alawar Madara,Tanko Nan take jikinsa Yana rawa yace juye min ita a Leda na siyeta gaba daya,Islaha ta Bude Baki yace ko Dan kyanki ai a siya,Islaha tace ai ba leda,Tanko Yace Siyen Zuma Zan Mata na siyeta har Botikin,Islaha ta kalli Tanko ita sai taji Tanko ya birgeta,Dai dai din wani a karkacen wani. Islaha ta bashi du Ya biya kudi gaba Daya,Tace Kai me kudi ne gaskiya,Tanko Yace Allah sarki Mission na fito Yi wallahi ba karya wani Aiki zanyi Amma da kike ganina Me Gadi ne a gidan Sarki,Islaha murna ta kamata tace wayyo Dan Allah a gidan Sarki kake Aiki?Tanko Yace Uhm Bayi ba mu a bauta Muka taso,Islaha Tace cab wallahi ai Kai ba bawa bane,ai yanzu an daina bauta tun zamanin Jahiliyya aka Yi wannan,Ya sunanka Kai? Tanko Yace Iliyas harda gyara suna Iliyas Ana ce min Tanko,Wannan Kaka ta cuceka wallahi ka canja suna gaka kyakyawa Ana ce ma Tanko Kawai ka koma tk,Tanko Yace No T&K ko? Islaha tace da yafi kasan Ni Ina son Inga mutum Dan wanka,sai ka birgeni,Tanko Yace lallai darajata ta karu,Nan take yace kina da waya? Islaha Tace Rannan ta Fadi,Tanko ya karkace ya zaro wata karamar wayarsa Tekno Yar Dubu Hudu ya zare Layinsa yace gashi Islaha Sarkin kyau na Baki kyautarta ki sa layinki,Islaha tace bazan karba ba Haka Kawai sai kace Yar Iska,Nifa Malam ba karuwa bace Ni,Baki Tanko Ya bude yace nayi Miki kala da Karuwiii Ni?Dariya Islaha tayi Tace Karuwii wai? Tanko ya nace Sai da Islaha ta karbi waya,yace Kai Me Napep bani aron Biro da takarda,Me Napep ya bashi ya rubutawa Islaha Number dinsa sannan ya sauka dauke da Botikin Alawar madararsa. A ransa Allah Allah yake yaga Farida ji yake kamar Ana ruru Masa wutar kaunarta a zuciyarsa duk ya rasa dalili sai tunaninta yake ko wanne time,Haka ya karasa Kofar gidansu tare da Bawa Me kanti Ajiyar Alawar Madararsa,Farida ko kwalliya Bata Yi ba ta fito fit sanye da Hijab me Hannu,tana zuwa Tace Algungumi cire Takunkumin face mask da ka saka da wannan munafukin rawanin daga nada Wato Ashe Tanko ne ai Allah ya Toni asirinka,Tanko Ga Kaunar Farida ta Masa yawa gashi an kure shi,Haka ya tsaya sololo Farida ta Gama ci Masa mutunci sannan Tace bani ba Kai,Malam ne ya dawo yaji irin maganganun da Farida take watsawa Tanko,Malam yace ai Baki Isa ba Tanko sai kin aure shi ba abinda zai hanani daura muku Aure ko Zaki mutu Ni Iliyasu Ina kaunarsa yayi min,Malam ya kalli Tanko Yace ka turo Magabatanka,Tanko Yana ta murna da godiya ya kalli Farida ya zaro Mata harshe Wai gwalo sai ya tsaya a Gaban Malam yace Ni talaka ne har ga Allah Tanko ne me aikin su Fuzail,Malam ya washe Baki yace Ni kayi min Tanko karka damu ka turo manyanka. Tanko Alawar Madarar ya karbo ya mikawa Farida yace gashi a rabawa su Falaqi da su Alhaqatu idan Kuna da su Aliflamin ma ki raba musu su sha yanzu karya ta Kare Tanko Kiri Kiri kina gani shi Zaki aura,Farida ta fashe da kuka tare da yin ball da Botikin Alawar Madara Tace wallahi bana sonka ta shige gida da kuka,Hajiya da gudu ta fito tana lafiya? Farida sai lokacin ta kwashe komai ta sanarwa Hajiya,Hannu Hajiya ta Dora a Kai Tace wayyo na shiga Uku na lalace gashi Malam Dan Haru yayi aiki,Farida ta sake rushewa da kuka tace Hajiya kin cuce Ni kinyi Gaggawa da kika tafi wajen Malam Dan Haru gashi wallahi tsafi yake Yi,Hajiya tace ai shine yasa ma Malam yace sai ya Baki Tanko dole,Yanzu ya zanyi? Farida Tace mu koma a karya asirin me zanci da Tanko. Wajen Malam Suka koma suna zuwa Farida sai Rusa kuka take Tace Malam kayi min Rai wallahi Dan karya ne ba Mai kudin bane,Tanko ne me gadin gidan Sarki Fuzail,Wallahi Dan karya ne Bawa ne,Shi Kansa Malam Dariya ce ta kwace Masa ya shiga kyakyata Dariya ba ji ba gani,Haushin hakan yasa Hajiya ta daga hannu ta zuba Masa Rankwashi sun Kai biyar da bala'i Tace wallahi idan baka karya ba sai na Kira maka Yan Sanda sun Kamaka na tona maka asiri,Malam yace wallahi bazan karya ba sabo da Ni ba Allah bane da za ace komai Zan gani,Dan haske ne aka haska Mana muke ganin wani abin sauran mu fassara da kanmu,Kuma mu Aljanu ke Mana hidima muma Muna musu,tunda Baki da mutunci da girmana Zaki rankwashe Ni wallahi bazan karya ba,duk abinda zakiyi kiyi,Hajiya ta shiga bashi Hakuri tana wlh saurin Hannu ne dani ko yarana Haka nake dukansu kayi Mana Rai Dan Allah ka karya asirin Nan,Malam Dan Haru yace dama ai duk me Hali irin namu karshemu nadama,Ni dama nasan sai sa'ar gaske Zan tuba,sabo da Haka wallahi bazan karya ba,sai mun hadu a wutar Jahannama Ranar da Shedan zai taramu ya Mana General Assembly ya karanta Mana Wala ta lumuni wa lumu anfusakum,Ma'ana karku zargeni ku zargi kayukanku,ku tashi ku bani waje Malam ya daka musu Tsawa,ba shiri suka fito Farida sai kuka Hajiya tana Bata hakuri. Malam dagewa Yayi lallai Tanko ya turo,Wanda hakan yasa Hankalin Farida yafi na San Huda tashi,Gaba Daya ta rasa sukuni ta daina komai sai Kuka za a Mata auren dole,ga Tanko ya dage kusan kullum sai yazo zance duk Kuwa da irin wulakancin da take Masa ,Tanko ya fadawa Babarsa ya samu matar aure shi Kam,tsohuwa ta dinga Murna ta samu Yan Uwan Mahaifin Tanko tare da sanar musu suje a Kai kudin aure,Ai Kuwa Dubu dari Suka kawo kudin auren Farida Ranar Farida tayi kuka ta godewa Allah,ta rasa sukuni ta rasa Wanda zata samu ya taimaka Mata,Hajiya duk kokarinta tayi akan Malam Kar ya Amince da Auren Amma Malam yaki yarda,Hakan yasa Farida tayi wanka ta shirya tace Wajen Manal Zan je ta taimaka min ta hadani da mijinta ya sa baki wallahi bana son Tanko gwara ko waye a bani akan na auri Tanko,Yazed Yana ji yayi Dariya yace Amaryar Tanko dama Manal zasu Miki Rana? Fuzail yanzu Baki ji kunya ba zuwa Neman Alfarmarsa? Ko gidan Manal Baki taba zuwa ba sabo da Hassada da bakin ciki yanzu Kuma Zaki tafi sabo da bukatarki?Ko kinje Malam bazai fasa ba sai idan Tanko ne yace ya fasa da kansa. Farida Bata kula Yazed ba ta dauki Hijab harda sa Hijab sabo da aji tausayinta ta fice tana zuwa gate din farko Sani yace kin daki gurbi sahibin naki ya fita yanzu ya tafi kasuwa zai Fara rage kayan lefenki jiya ma Akwati biyu manya aka siyo suna Nan,Farida ta Harari Sani tare da wucewa ciki,Tunda ta shiga iyakarta gate din farko ba a Bari ta Shiga gate na biyu ba bare ma ta Isa ga Wajen Iyalan sarki,ta Dade a tsaye sai lokacin ta tuna ta Kira Manal,Wayar ma tana Hannun Fuzail Yana Bude Mata Wasu Media,Aunty Farrrrrrr....yaga an sa tana kwance a saman kujerar da yake ta Mike kafafunta a saman cinyoyinsa tana kallo,Wayar ya daga tare da karawa Manal a kunne,Manal ta Mike zumbur Aunty Farida lafiya mutuwa akayi? Tsaki Farida ta ja tare da furta malama Ina gate din farko an hanani shigowa wajen ki,Manal Tace Bawa masu gate waya,suna karba Manal da Iyayi wai Tace Princess Manal ce sai da Fuzail ya kalleta Yana dariya,Me kula da gate na biyu yace wa? Ta sake cewa Mrs Fuzail da masifa,Sai lokacin Dogarin ya fara kirari Yana bada Hakuri,Farida tana kallo tana Ina ma ace nice,Nan take aka Bata izini taje har bangaren Maimartaba Nan ma Sai da Manal tayi magana sannan Farida ta samu ta Shiga,Saude Manal ta turo Direct part dinta aka wuce da Farida,Farida ta Zama wata Yar kwaya,gaba Daya ta chake sabo da kyau da Haduwar da take gani,mamaki ya isheta Wai Manal ce a cikin Nan. Tana zaune a palon kasa taji takun Manal da sauri ta kalli sama inda taji motsi Fuzail ta gani yasha wankan wani danyen Yard blueblack Kamar zai je party,ya zuba kyau ya Kara kyau,kiba da haske,Manal tana bayansa ya goyota ta matse cikin kana Nan Kaya wani matsiyacin Bumshort fari ,ya kamata Gam ya Mata kyau matuka,sai Yar t-shirt wata maroon,gashinta ya Sha gyara suna zuba kamshi,Farida jikinta sai yayi sanyi gaba Daya sai ta shiga tausayawa kanta,Manal tana wani mahaukacin kamshi tazo tare da Rungume Farida Aunty Farida oyoyo,Farida tayi wani saraaaaa sannan tayi karfin Hali tace ya gida ya Jin dadi? Manal ta koma ta zauna tare da Furta Alhmdllh tana murmushi,Tace ya su Hajiya su Malam,sati biyu kenan har yanzu ban samu na shigo ba makaranta ce tayi zafi,ga Kuma Prince idan nace zanje sai yace na fiye zuwa gida,sannan na Kira Hajiya nayi nayi a kawo min su Falaqi Hutu Taki wlh,Ko kwana biyu da sun min,Farida wani bakin ciki taji da ba ita bace Manal ce a wannan gida,da wannan Mijin nata hadadden gaske. Fuzail Ganin dama ba shiri suke ba Kuma tana kallonsa Bata Masa magana ba sai yace Sunshine Zan fita ni,da sauri Manal tace Ina Kuma zaka je Bayan Ummi sai Dare zata dawo,muna da inda zamuje ne da Ameer,Okay Allah ya dawo min da Kai lafiya,Ameen ya furta,ganin zai fita ko kallon Farida baiyi ba Manal ta Mike da sauri ta rike shi tare da janshi gefe tana cewa Dan Allah Aunty ce fa,Auntynki ko Amma Ni Bata girme Ni ba Bata Isa na gaisar da it ba,Manal tana rada tace za muyi fada fa,yau bazan Zo tayaka kwana ba,Shagwaba Manal ta fara Masa tana kukan shagwaba tare da rike hannayensa tana doka kafafu, Fuzail yace Dan Kinga Ina Wasa dake ne Manal baki Sanni ba shi yasa,ture Manal yayi tare da ficewarsa abinsa. Farida Baki ta tabe tare da cewa Nifa akwai abinda ya kawo ni,Manal abin Sha Dana ci iri iri ta kawo mata Amma Farida abinda ke damunta yasa ko ruwa Bata kurba ba,ta zauna tare da Bawa Manal labarin Tanko Amma Bata ce asiri Suka Masa ba Wai Tanko ne ya makale mata, Karshe Farida tace ki fadawa mijinki ya ja Masa kunne wallahi,Kuma ba ruwan Fuzail da rayuwata da har zai bada motoci da kudi a yaudareni,Ni ba Yar Kauye bace da za a Raina min hankali Kamar yanda aka Miki,Ki fada Masa yasa Tanko ya janye wallahi nafi karfin gadar zarensa,Manal haushi ya kamata tace ance Miki Fuzail ne ya tura shi? Shi da na rokeshi akan ya yiwa Tanko Fada lallai ya janye shine Zaki ce Fuzail ne yasa,nayi zaton ma abin arziki ya kawoki to baza a sa Tankon ya janye ba kiyi abinda Zaki Yi idan isarki da gadararki ce zata sa ya janye sai kizo ki sa ayi dole,duk abinda ake Miki bakya gani Allah ya shiryeki wallahi Ciwon Hassada ne da ke ki fara addua Allah ya yaye miki,Bafa tsoronku muke ji ba Kawai Dan a zauna lafiya muke hakura burar'ubar Nan fa muma mun iyata,Idan Zaki canja Hali ma ki canja wannan ba inda Zaki je,Fuzail baida time dinki wlh kallo baki isheshi ba albarkacina kike ci amma wallahi badan ni ba irin abinda kika Masa sai yayi maganinki ,Farida tsayawa tayi Kawai tana kallon Manal. Ganin damarta zata kwace sai ta sassauta Tace to Ni dai ki San yanda Zaki Yi Baku Isa na auri Tanko na zauna a karkashiinku ba,Murmushi Manal tayi Tace Dama nasan Haka ce zata sa ki tsani Tanko Haka amma Tanko wlh ba mummuna bane kowa ya sani,Kawai tun farko kice sabo da nine Kawai,Ae wallahi akan na zauna a bangaren bayi gwara na auri me yasar Masai, zabin Allah Zaki Nema Aunty,Farida Tace a'a mutum ma Yana zabawa Kansa ai da zuciya ake Aiki sabo da Haka Ni nasan abinda yafi dacewa da Ni Allah ya bani ko waye Banda Tanko,Shike Nan ga abinci Nan ki ci,mu wacce Kaza ce Bamu ci ba ai ba sune Suka kawo Ni ba,Ki Gaida gida Farida Amma Nima gidan Nan Allah ne ya kawo Ni ba zabi na ba,Zanci uwarki wallahi kika zabawa kanki dai Zaki min Iyayi shegiyar Yarinya sai Iyayin jaraba Nan kika dinga Kuka sai an aura Miki shi sannan kice ba zabinki bane,Dariya Manal tayi tare da juyawa a Gaban Farida tace Aunty ya kika ganni Dan Allah Dan Mijina me Dadi,Dariya Farida tayi tace to anji kina Jin Dadin abin ba sai kin fada min ba,Manal tace to muje kiga saman,Baki Farida ta tabe tare da furta Dan an nuna min wai kina Jin Dadi ko? To baza a kalla ba Tanko Kawai zaku sa ya daina so na daga Nan Zan dawo kulaki,Mikewa Farida tayi tace Kinga Tafiyata,Ki tsaya na dakko Miki kudi,Banso dubu Darin Tanko ta isheni Kuma wallahi asara zaiyi Dan ko ya fasa baza a biyashi duk abinda ya kawo ba sabo da shine tukwicin Karyarsa. Haka Farida ta koma Gida tana zuwa ta Iske wata tsaleliyar Mota Malam Yana ta murna Fuzail ne ya siya masa me tsada me kyau motar tayi matuka duk inda ka Shiga sai an San ka hau mota,Farida Ita ko murna bata Yi ba sabo da ta kanta take Yi. Bayan Farida ta tafi Sai Dare Fuzail ya dawo bayan Manal ta bashi abinci yaci ya koshi sunyi Shirin bacci suna saman bed Manal tana jikinsa a kwance ta fara rada Masa magana a kunne Dariya yake kyalkyalawa shi Daya,Wai Ashe labarin Karyar Tanko take bashi da yaje ya dankarawa Farida Fuzail yace Tanko anyi Yan iska,Fuzail yace ah wallahi bazata ta auri Tanko ba koma Mene sabo da wannan idan tazo gidan Nan kin Shiga uku fada zaku Yi tazo tayi ta kishi da ke ko ta ce zata taba min ke Ni Kuma ba abinda zai Hana ban kulleta a kurku na gidan Nan ba insa Dogarai su Mata Illa,a baya Ina goyon Bayan Tanko Amma yanzu Sam Sam baza ta yuwu ba Farida a Nan gidan Ina,duk da idan ta auri Tanko to dole Tanko Zai daina Gadi wlh Zan samo Masa aiki me kyau Kuma bazai zauna a gidan Nan ba yanci zai samu na gaske amma bana son fitina dole Tanko ya janye . Manal ta dinga Murna Tace ai ko Ni da nake Yar Kauye bazan auri Tanko......kafin ta karasa Fuzail ya saka bakinsa cikin nata yace Ina ruwanki da Tanko ma,kin San Allah ku daina haka,Ina ruwanku kowa Yana da baiwarsa Dan Kawai Ana cewa Bayi ne Kun jawo ma wallahi sai na maida Tanko Mutum verysoon Tanko Zai shaki Iskar 'yanci. Bana bakin ciki amma Ni dai tunda Farida Bata so a hanashi,shi Kuma idan Yana so fa? Sonkai ne fa ko shi ba mutum bane? Ya kaga Farida da Tanko duk wankan Nan a Tanko ta Kare da ranar Har Dinner Zan hada musu lafiyayya suje su cashe cewar Fuzail,Ai wlh abin kunya ne ace yayar matarka tana auren Bawa,Babu kunya aure fa kika ce ke Nifa gidan Nan Zan Bari jira nake ki samu ciki Kawai na Gama da Ummi shike Nan,Manal cikinta ta shafa tace naji alamarsa ya kusa tahowa cikin taba Nan kaji daga daidai Nan kaji tauri tauri inaga Shine a Nan,ta daura Hannun Fuzail a gefen cikinta can kusa da baya,Dariya Ya Kama Yi yace ciki a Nan ai sai asibiti cuta za ace ba ciki ba,maidata yayi samansa tare da furta zo na dubaki yanzu a bani kayan dadi. Manal da shagwaba Tace pls style din jiya ya bani wahala Allah yanda ka lankwasa min Hips ya kusa ballewa zafi yake min,Ina wajen? Ta nuna Masa ya dan latsa wajen ta kwalla Kara,yace Kai karfa ko da gaske kinji rauni ko kashinki ya goce,ai Kaine kasan ban Saba ba ban iya style din a kace sai anyi ai gashi Nan Kuma Kaine ka Danna min wajen da karfi sai da ya lotsa ciki,Sorry rashin Excersise ne Amma idan kin Saba shike nan,sai ka Kira me gyara ta bangaren mata ta duba wajen Allah Jurewa nake Yi da kyar nake tafiya, Knocking Suka ji sun San Ummi ce Baki ya toshe Mata Suka Yi shuru,tana bugawa Daya biyu ta ja tsaki Tace Bai dawo ba Allah yasa ba wajen Yar iskar can yaje ba, Jin ta tafi Manal Tace Kai ungo Jerusalema dinka,Faridanku Bata da kirki itace take cewa Haka,Manal tana Dariya kasa kasa Tace a wajenta na ji nima,daga Nan suka shiga murza juna yanda ya kamata,Dalibar tasa ta koya gaba daya ta Gama kashe shi da salonta hankalinsu ya gushe kalmomi masu Nauyi suke Furtawa juna. Belloti ya goge sosai ya kile ya Zama wani Dan birni gashi matashi me tashe Dan Fulani,Yana samun kudi a gidan giya shi yasa yake daukan wanka,Ubangidansa Uche machine ya Siya Masa Kago sabo dal Belloti Yana shanawa,a gari har yanzu Bai waiwayi kauyensu ba anyi Neman anyi Neman har an gaji Iyayensa sunyi kuka sun gode Allah Belloti Kam yace bazai koma ba sai da motarsa Sabuwa zai je suga yayi kudi. Christmas ce take karatowa Uche yace Belloti ya shirya zai rakashi Nasarawa Yayansa Emeka da matarsa a can suke da Zama wajensu zai je yasha biki,Belloti kullum Manal tana ransa Jin ance Nasarawa ai sai Belloti ya sa sabon layi ya Kira abokinsa Lawi,Lawi yaji ance Hello Belloti ne,Lawi ya dinga ihu da murna yace Haba Belloti Ko kaima kungiyar Yan ta'adda ka Shiga ne? Ya kamata ka dawo gida,Belloti yace sai nayi kudi har yanzu kudin Basu Kai ba,Sauri fada min Address din gidan su Manal Dake Nasarawa idan da Hali ma ka bani Address din gidan mijinta,kasan Kuwa wa ta aura? Dan sarki ne,Kai dalla matsa fada min Ni,lawi yace ban San gidan mijinta ba Amma nasan gidansu Nan ya bashi Address din gidan su Manal,Yana bawa Belloti ya kashe wayar tare da cire layin gaba daya Dan ma Kar a nemeshi. Bayan Kwana biyu Fuzail Tanko ya Nemo yace ya janye Neman auren Farida da yake Yi,Tanko Bai da ikon yiwa Fuzail musu Amma Kuma asiri yasa bazai iya Jin Maganar kowa ba akan wannan,Tanko rasa me zaiyi yayi sai Kawai Idonsa ya cika da Hawaye ya fara kuka sabo da bala'in da yake ji a ransa idan Matukar aka ce ya bar Farida shi Kam bazai iya ba,Mamaki ya Kama Fuzail da Manal,Yanzu har son Faridan ya Kai Haka? Tanko Kamar yaro ya daga Kai Wai ae,Tausayin Tanko ya Kama Fuzail sai kace tsafi Namiji da kuka Haka Kuma akan soyayya,Manal Itama sai taji Tanko ya Bata tausayi Yana tsugune a kasa Gaban Fuzail,ganin Haka duk sai suka kasa sake Yiwa Tanko zance Fuzail yace wannan wacce Jarabta ce Tanko,Tanko da Hawayensa yace Nima ban sani ba wlh ban San dalili ba,kana Addua Kuwa? Tanko yace Sosai ai ni kasan dama bana Wasa da Ibada,Azkhar kullum baya wuce Ni,jeka Kawai Fuzail ya furta,Tashi yayi ya fita da sauri,Manal ta kalli Fuzail tace Ni Kuwa baka min irin son nan sai dai in mutuwa nayi kayi kuka,Dariya ta bawa Fuzail ya gimtse ya fada jikinta ya fara Mata kukan karya,Ummi ce ta shigo ba zato ta Kama Fuzail dumu dumu ai Fuzail sai ya zarce da kukan gaske Kamar na gaske ya koma yi harda shesheka,Manal ta Bata Rai tare da tureshi Ni daga Ni baza kazo ka ci min mutunci ba sannan da masifa ta samu tace ka isheni,Ni Nace ka sa Hannun Jarin a can,Ummi tace Kai...Kai..wallahi ku kiyayeni Hannun Jarin ubanku tun kafin na karaso naji dariyar ku shine Zaku raina min hankali,Wannan shigar da kika Yi uban wa kika yiwa idan bakwa tare? Na Dade Ina zarginku dama Ana fada min Kuna tare kullum Amma ban taba Kamaku ba sai yau shi yasa na Kyaleku,Yau sai ka sake ta tunda baka da mutunci,Fuzail yace saki Kuma? Manal tana ji tace Ni magana ta Allah zuwa yayi ya fada min tsautsayi yasa yayiwa Yar Aiki ciki shine nace sai na fada muku shike Nan fa ya Kama kuka ba Dariya kika ji ba Ummi. Tsoro ya Kama Ummi ke karki min karya wallahi Zansa a daure ki,Manal Tace ki bincika a gidan Nan kiji ta Mike tare da saka Hijab ta fice daga part dinsa Yana cewa kiyi Hakuri karki fada Dan Allah,au da gaske ne Fuzail? Ummi ta tambayeshi Mukus yayi Yana alamar rashin gaskiya,fita Ummi tayi zuciyarta fal da damuwa tana rokon Allah yasa ba Haka bane,a ranta Dariya tayi Tace so suke su Raina Mata hankali ta kwantar da hankalinta ta koma sashenta. Ganin Farida ta dage baza ta auri Tanko ba Malam ya Kira Tanko cikin gaggawa yace idan ya shirya a sa Rana,Tanko gidan Sarki ya sanar inda za a sanarwa Maimartaba,Umarni sarki ya bayar a wucewa Tanko gaba ko yaushe a sa Rana a shirye suke,Yan Uwan Tanko da wakilan Sarki Suka je Malam ya matsa shi Nan da Sati biyu za a sa Rana,Haka aka tsaida ranar aure,Farida ta haukace ihun kuka take Kamar Mahaukaciya ta Kira Manal a waya ta zazzageta Wai duk itace ta hada Mata mugunta gashi Nan za a aura Mata Tanko,duk wani shiri Malam Yayi shi Dake akwai kudin ya Gama komai,Farida ba Wanda ta fadawa Haka ba Shirin da ta Yi,Farida Bata San Iyaye suna da power Haka ba sai yau,Kawarta Walida Tace ta gudu ta bar gida Farida Tace ba inda zanje Kuma ba Wanda ya Isa ya kaini gidan Tanko wallahi sai in gawata za a Kai,da a aura min Tanko gwara a bani ko waye a duniya,Walida duk da Yar bariki ce sai da Tace ke Farida ki daina cewa kowa,Farida Tace na ce Haka. Belloti Allah ya kawo su Nasarawa Lafiya gidan Emeka yayan Uche suka sauka gida hadadden gaske daki Guda aka bawa Belloti,girki dama ya Saba da cin abinsu shi yasa ko Uwar me Suka dafa Belloti ci yake,Abinci ya Sha Snail aka kawowa Belloti ya kwashi gara,sai da yayi kwana biyu a garin Yana yawo Yana shakatawa sannan ya nemi gidan su Manal,Ai Kuwa har gidan aka Nuna Masa yazo a Galleliyar Motar Uban gidansa Uche,Yasha kana Nan Kaya yayi kyau Belloti akwai kyan diri,Yaci sa'a ya samu Yazed,Yana Fitowa ya Gane Belloti amma ya waye yayi kyau ya kile ya zama Dan gayu,Yazed yace ba Kai naji ance ka bace ba,Dariya Belloti yayi Suka tafa irin shegen Nan yace wlh Neman kudi kawai Kano nake neman arziki kasan bazai yuwu a rayuwa ka zauna kana kallo a fika kudi Kuma a fika nishadi ba, Ina karka sake idan baka da kudi ka nemawa kanka nishadi,Yazed yayi Dariya yace Haka yake dama Yazed baifi Mate din su Belloti ba,dakinsa ya sauke shi tare da kwalawa Farida Kira ta kawo Masa abinci,tana Fushi ta kawo sabo da tana Jin haushin Yazed an hada Baki da shi za a Mata auren dole,Belloti yaga Farida Yar gayu Malam irin wacce suke mafarkin samu wayayya, Farida ganin Belloti ya dau wanka Dan matashi sai ya birgeta Tace dama shi aka aura min da yafi,Belloti Dan Karya harda cewa af na manta ban kulle motata ba,Jin da mota yazo sai ta Kara Jin kaunarsa,Fita yayi Yana bin Farida da kallo,Yana dawowa yaji Yazed Yana zancen auren Farida,Belloti yace Nima na shigo sahun Yan takara,Saura kwana shida fa bikinta kace ka shiga ciki kaima ai ba Nema cikin Nema,Belloti yace na yarda da kaina Allah Yana so na Yana bani abinda nake so ni Haka nake da sana'a ta, aiki nake a babban Super market inji karyar Belloti yace da gidana a Kano Rufin asiri Ina da shi,Yazed yace baka da hankali,Belloti yace wallahi na shiga cikin Yan takara babban Yaya,Fuzail yace to maji ma gani ci abinci,Belloti shi sai yaji girkin ba Dadi sabo da ya Saba cin na Igbo akwai su Snail da su kwari kala Kala. Tun daga ranar Belloti Bai sake zancen Manal ba kusan kullum sai yaje gidan su Farida sabo da ya ganta su danyi Hira,Ana Haka har biki ya rage Saura kwana biyu,duk abinda ake na aure anyiwa Farida shi dai dai gwargwado Kuwa Akwati biyar Fuzail ya hadawa Tanko komai anyi a mutunce,Ana gobe daurin aure Dangin Malam da Dangin Hajiya da su Annatu Suka cika gida Ana Shan shagali Banda Amarya da Mamanta,Farida kwana take kuka,Hajiya ta rasa inda zata sa kanta ta rasa me zata Yi a fasa auren gashi tasan abinda tayi,a ranar Ana gobe aure cikin mutane lokacin Malam da Yan Uwansa maza sun shigo Yazed suna ta Hira da Annatu da Dangi Hajiya ta fito tana Kururuwa Haka Kawai,Farida dama tana daki kukan take Hajiya ta cakumi Malam wallahi baka Isa ba kayiwa yata auren dole ba,dama ai ba sonsa take ba yazo da abin arziki ne nayi Masa asiri,asiri na muku wallahi wajen Malam naje azo aje Wajensa kuji Ni Nace ayiwa Tanko asiri lokacin munyi zaton me kudi ne Ashe Dan karya ne,kaima Baki na rufe maka nace a saka lallai ka daura auren wallahi Duk nice na jawo Hajiya ta zube kasa tana kuka,Malam ya bita ya kwada Mata Mari yafi biyar,ya rufeta da duka Yana Allah ya Isa tsakanina dake,Yan Uwansa ne Suka rikeshi mutane dangi Suka fito kowa Yana tofa albarkacin bakinsa Ana tsinewa Hajiya,Malam tunani ya fada yace wallahi duk abinda kayi sai an maka Nima nayiwa wasu gashi Ashe Ana ta Yi min ban sani ba,an cutar Dani an cutar da yarana kamar yanda na cutar Dana wasu,Allah na tuba Bai kamata ma naji haushi ba Amma wannan malamin sai an tona Masa asiri. Malam murmushin bacin Rai yayi bayan ya Gama zancen zucinsa yace muje ki kaini wajen malamin,Keyar Hajiya aka tasa da yayyen Malam su Uku aka tafi da Yan Sanda tare da Yan jarida,Malam Dan Haru aka Iske a dakinsa Yana kwance Yana Jan carbi Kamar mutumin kirki,Hajiya ta Shiga tare da cewa munafuki tashi duk Kaine ka jawo dubunka ta cika. Malam Dan Haru mikewa yayi yace wlh sai dai dubunmu ta cika da ke,Yan Sanda Tsawa Suka daka Masa Nan take Malam Dan Haru yace zanyi bayani,Yan jarida suna dauka ya bada labarin duk irin asirin da Hajiya tayi da mutanen da tayiwa da tun lokacin da Malam shima Yana malaminsa,Malam sai kuka yasan duk abinda yayi ne ake masa,Jin yanda Manal ma ba a kyaleta ba Yazed Ashe duk su Suka hanashi Rawar Gaban hantsi,suka Kori Annatu sannan shima aka Yi Masa,Bai damu da wannan ba sabo da idan ya tuna shima ya cutar da wasu da yawan gaske,a ransa yace dole ya fara Neman Wanda ya sani su yafe Masa, Kallon Hajiya yayi yasan shi ya jama Kansa shi yasa aka jarabce shi,Kuma tun farko laifinsa ne shi ya dinga wulakanta su Hajiya shi yasa har ta koyi zuwa gidan Malam,Dan ya koya Mata darasi yace idan an wuce da Malam kurkuku kema kiyi gidanku na sakeki saki Daya. Hajiya ta Fadi kasa tana Malam kayi min Rai Malam na tuba Hajiya tana kururuwa,Malam yace aure Kuma da Farida da Tanko ba fashi sai in Tanko ne ya fasa. Tuni Yan Sanda sukayi gaba da Malam Dan Haru tare da cewa Hajiya kema ki Zama cikin shiri zamu nemeki,Yan Jarida zasu magana da Hajiya ta fisge abar daukar tayi jifa da ita ta tashi ta tafi gidan yayanta tana kurma Ihu. Gaba daya Gidan biki ba Dadi,Farida tana Jin labarin komai wani kukan ya karu a Kan na Baya,gashi ance aure ba fashi, Ranar daurin aure da safe aka kawo Manal a wasu Shegun motoci Ana Mata kirari ga mace Daya me take Mata Baya da ita Suka shiga gidan,wani irin Material Manal ta zuba na Gaban kwatance sai kallonta akeyi Jakarta ma rike Mata aka Yi tafi karfin ta rike,Jikin Annatu ta fada su Hajiya Sharifa duk Suka saki Baki,Tace nahigai yanzu Kece Haka Manal kin Kara girma kinyi kiba kinyi kyau Haka kalli Fatarki Manal Kamar jini zai fito gaskiya angonki ya iya kiwo,larai tace yo ba Dole ba irin wannan koriyar Hinkafa da suke ci da yaluwa harda da ja,ga nama iri iri,Manal tana Dariya tace tare muke da shi fa,Sharifa da sauri Tace Allah? Iyye Wato bazai Zo ma ya Gaida surukansa ba ai Hike Nan ya kyauta ah nace kice Masa ya kyauta,suna Haka sai ga Fuzail kayansa ruwan kwai irin na Manal Amma nasa shadda,Nan take Sharifa tace anko sukayi ahe lobayya,Fuzail yaji Sanda tayi Gulmar ya fuske,gaba Daya kamshi ya turare su,Durkusawa yayi tare da gaisar da su suka amsa da Fara'a sai kunyarsa suke ji Wai suruki,Hajiya Sharifa tace ah Yasin abinku Ras duk Kun samu nutsuwa kaima kibar ahe kayita,Dariya Fuzail yayi kawai Annatu ta wani boye fuskarta Wai kunya,Masu take Masa baya suna daga kofa suna jiransa,Yana Gaida su ya Mike tare da riko Hannun Manal a gabansu,kunya ta Kama su Annatu ji suke Kamar su nutse suna ji yace sai karfe nawa zanzo daukanki? ,kwace Hannunta tayi Tace ba kwana zanyi ba na ebo kaya fa,Haka Mukayi Dake? Shike Nan Ni bazan ga Uwata ba,Baki Annatu ta bige Mata Tace biyar na yamma na yi azo a tafi da ita me zata Yi a Nan biki yau za ayi a Gama kwanan me Zaki Yi ga Baki ga Hanci,yaushe zaku koma? Sharifa tace jibi Inshaallah da Sassafe,yace to ba damuwa Allah ya kaimu. Yana fita Ya wuce wajen daurin aure,Yayin da Yan Sanda tun jiya da daddare suka sa Malam Dan Haru ya karya asiri Nan take,tun a daren Tanko yake Jin haushin Kansa me yasa ma zai auri wacce Bata kaunarsa,kwanan bakin ciki Tanko yayi Yana tuna irin wulakancin da Farida ta Masa,Ranar daurin auren ma da kyar ya shirya ya fito jikinsa ba kwari Haka suka Zo da su Sani,Kowa ya hallara tare da wakilan ango Dana Amarya da Kuma wakilin Maimartaba Sarki Abban Ameer,Haka Kawai Tanko a wajen Ana Shirin Fara khuduba yace a tsaya na fasa Kar a daura na fasa wallahi tunda Bata kaunata bana sonta nima,me zakayi da Wanda baya sonka,duk Wanda ya nuna Bai kaunarka Bai kamata Kai kaci gaba da sonsa ba ko ta karfi ka rabu da shi,ko anyi auren Nan ba inda zai je a Bata Wanda take so ni Tanko na janye Allah ya kawo Mata Dangote ta Aura. Malam shima Bai matsa ba Ana ta mamaki dama Amaryar Bata so,Fuzail yace Tanko kalau kake Kuwa? Tanko yace kalau nake Ranka ya Dade ayi min afwa wallahi na fasa har abada bana sonta Kamar yanda Bata kaunata,Abban Ameer me saukin Kai yace to yanzu ya za ayi Belloti Yana kusa yace Ni Ina sonta dama muna gaisawa idan tana so na a daura Dani,Tanko Yace ni Kuma duk abinda na kashe na bar maka a matsayin kaine kayi Sadaki Kawai zaka biya,har lefen na bar maka,Amma ba ita na barwa ba Kai na Bawa bawan Allah sabo Ni idan mutum Bai kaunata kwandalata bazai ci ba,Belloti yace Nima Haka nake bawan Allah zuciya ce Dani,sai da akayi Dariya a wajen, Malam da Kansa ya Nemo Farida har dakinta yace ki daina kuka ki godewa Allah Tanko yace ya fasa da kansa,Ihu Farida ta saki na murna,Malam yace ga Belloti Dan garin su Manal Kinga wannan mun San asalinsa sosai duk da cewa yanzu halin mutum ake so a duba ba gidansu ba ya kika gani? Farida ta rufe Ido tace gwara koma waye Malam,Ki daina cewa gwara Koma waye Haka zakice Allah yasa Haka shine mafi alkhairi,Alkhairi Allah ake Nema Farida,Farida Tace to tana murna a ranta tana zagin Tanko. Komawa Malam Yayi akace Belloti ya kawo Sadaki,Tanko yace Nawa aka yanke Zan biya Masa,Fuzail ya kalli Tanko Yana mamaki,Dan kudin Tanko da ya Tara ragowar su kenan dubu Hamsim Kuma dubu Hamsim aka yanke Nan take Tanko ya zaro ya biyawa Belloti,Belloti ya dinga Mamaki abinda Tanko yayi ya girgiza kowa sannan ya birge mutane wannan yasa kowa yaji kaunar Tanko a ransa,Tanko Farin jini yayi aka dinga Kallonsa Ana yaba masa,Baki dubu sai Allah San Barka ake Masa,Belloti ba walliyyai yace Kar a damu zai zaba a Nan Baida matsala a gidansu,Malam duk da Haka sai da Yaja Belloti gefe yaji sana'arsa da inda gidansa yake, sannan yace bazai yuwu ba sai Dangin Belloti sun sani ko a waya ne. Belloti sai ranar ya lalubi Babarsa yasan itace zata Goya Masa baya,tunda taji Danta yana nan da Rai murna tasa Tace yaushe zaka dawo yace Gwaggo sai Kun Amince an daura min aure Haka ya Dan Bata labari a takaice,murna yasa Gwaggo ta Kira Baban Belloti shima sabo da Murna yace Matukar Belloti zai dawo Kuma yaji Baban Manal ne ya bashi 'ya ai sai godiya yace a daura a wakilce su. Malam hankalinsa ya kwanta Nan Kuma aka nadawa Belloti wakilansa tare da Daura Auren Farida da Muhammad Bello Wato Belloti,Belloti ya tsinci dami a kala a banza yazo daga sama duk wannan jarabar fafutukar da Farida keyi Ashe Belloti ne,Belloti burinsa ya cika ya samu Yar birni wayayya me iya love hirarsu da sukeyi kullum a Majalisa da su Lawi kenan. Belloti ya Kira su Lawi a waya yace to fa Ni nayi gaba Allah ya amsa ba Manal din ma Allah ya bani ba Yayarta na samu,shi yasa Idan zaka roki Allah ka rokeshi da Babban masaki sai ya bani Yayar Manal ma wacce tafi Manal wayewa sai dai Ita ba wata kyakyawa bace gata Nan dai ba laifi sai iya gayu,Lawi yace Yar Mai ce? Belloti yace tabbas akwai shiga kanti,ka shiga Uku Belloti siyen manta kadai sai ya karya ma jari,Belloti yace ba komai akan ta zauna min a baka gwara ko na kanti ne farin ta siya ba matsala Ni tayi min,Malam Dan Haru kuwa tuni an shigar da shi Kotu zata yanke Masa hukunci,Yan biki maza da Mata labari ya watsu Ana ta mamaki Ana yabawa Tanko,Manal ta dinga mamaki Wai Belloti Bata San Bellotinta ya goge ba,bayan mutane sun watse Fuzail ya kirata a waya yace tazo waje zai tafi,Manal tana fita taga Ango Belloti Dake Bai San za a daura Masa aure ba da kananan Kaya yazo wajen yasha shegen black jean dinsa me Dan kyau,da kyar ta Gane shi,Yana ganin Manal sai da zuciyarsa ta kusa bugawa sabo da tsananin kyan da tayi,da ganin Yanda ta wani goge ta waye ta zuba kyau ga Kaya na nunawa sarki,tun a Nan yasan Manal tafi karfinsa,Fuzail ya kalla ya sake kallo da motoci da masu take Masa baya ga Dogarai,Nan Belloti ya dinga kallon Naira da Mulki. Manal ce ta Masa Magana Belloti Ango Kaine tayi Wajensa sai suka koma Fulatanci suna ta yaren,Kishi ya Kama Fuzail yaji labari ance tsohon Saurayin Manal ne,sai ya Shiga mota Kawai yayi tafiyarsa Yana ta Fushi zuciyarsa tana Jin zafi yanzu shike Nan tana can tana yiwa Belloti murmushinta me kyau Wanda shi ya kamata ya kalla,Manal sai juyowa tayi taga ya tafi tuni,sai da suka Sha Hira da Belloti sannan ta shiga gida ta Iske Farida cikin kayan lefenta ta Sha lace brown and milk,tayi kyau Tace Manal Dj za a kawo fa Yanzu su Walida Kawayena zasu Zo ku shirya tikar rawa,Murmushi Manal tayi Tace Farida ki rage murnar Nan kiyi Addua sannan tam,da Masifa Farida ta yo Kan Manal da abani Tanko gwara na auri ko waye wallahi,Wannan Bellotin yafi birgeni sau dubu akan Tanko,dama ai tsohon saurayinki ne nasan kishi kike,Waiyazubillah da Auren Nawa? Me zanyi da Belloti Ni Kam da Ina sonsa da tun a Kauye ban aure shi ba,Belloti shine Silar gudowa ta Birni amma Allah ya Baki Hakuri. Farida tana shafa jambaki Tace Ameen yanzu zai kaini wajen Hajiya naji halin da take ciki,su Walida zasu Zo ki kula da su Dan Uwarki Saura ki tsaya mulki ke ga matar Yarima to su Walida ne kin San halin Kawayena gogeki zasu Yi,Manal Tace kutmar wa suka Isa su goge wallahi da sun jama kansu,Mrs Fuzail Guda ai kallo na ma sukayi Basu Isa ko kallon banza su min ba,Ance Miki Manal din da ce me Awara? Ko yanzu na Zo daga Kauye? Farida ta girgiza Kai Naga yanzu kin sake fetsarewa wallahi Zaki San Ni ba Sa'arki bace,Manal Tace ke kin Sanni tun a baya duka nake Miki yanzu ma badan Allah yasa Ina tsoro ko Ina da ciki ba Hmmm... Dariya Farida tayi Tace to Manal munji kina da cikin Fuzail sai me? Anji kin auri me kudi so what? Farida tana fita motar Belloti ta shiga wacce Bata San ta Uche ba ce ya figeta sai wajen Hajiya wacce ta rame lokaci Guda sai Ido zuru zuru kamar tayi zawon wata Guda,Taga Faridanta ta Sha wanka a sanyaye Tace An daura da Tanko ko? Farida tace a'a da wannan Bellon aka Daura Dan gayu Wanda yazo gidanmu Wanda jiya Muka zo da shi ya kawo Ni da dare? Hajiya Tace Alhmdllh gwara shi,Ina su Falaqi su Sa'iha? Farida Tace sun tafi Wai gidan kwalliya Falaqi Yana wajen Yaya Yazed. Yar Hira sukayi sannan Farida ta dawo Belloti ya fisgota a mota kamar zai tashi gari faaaaaa duk Wanda ya ganshi da gudu yake kaucewa wuta Kawai yake shararawa shi ga me Amarya, ya kalli Farida yace akwai chasu a Kano idan Muka koma,Farida ta saki murmushi tana kallon Uwar Sumar Belloti daya Tara ta Yan Fulani me kyau baka me santsi,Kida Belloti ya ware a motarsa duk inda Suka wuce Ana Jin kidan sosai wakar Amarya da ango tana tashi,Belloti har sitiyari yake saki ya Dan Yi rawa da kirji yaci gaba da tuki, Belloti an waye yace muje Asibiti ayi Mana test sabo da tsaro,Haka ya kaisu wani lab aka musu gwajin aure Allah yasa komai lafiya kowa lafiya yake,Belloti yace yawwa dai dai kenan. Gobe zamu ware da ke tunda ba a shirya bikin ba daga Ni sai ke sai uban gidana zamu wuce Kano,Farida Tace kano ta dabo tumbin giwa tana rausaya Kai. AsmaBaffa [1/1, 10:25 PM] Sis Asma: 🧭🧭 MAFARKIN FARIDA🧭🧭 DEDICATED TO DUNIYATA AAMNA FANS GP 76-80 Official By AsmaBaffa Page naki ne ta wajena HABEEBATULKHAEER Jinjina ga GIDAN HAUSA NOVELS Belloti Yana sauke ta ya bada kudin Dj yace matsalar Ni bana saka manyan Kaya yanzu duk da kana Nan Kaya na shigo garin Nan,a Kira me Dj na cashe Iya rabona zanje na dawo da Yamma,Farida tana Murmushi tace a dawo lafiya ta Balle murfin mota ta fice shima ya Fisgi mota ya Kara gaba,Tana shiga ciki ta Iske Kawayenta da yawa su Rumaisa,Walida gasu Nan da yawa sunfi su Goma Sha biyar wasu ma suna Kan Hanya,ita dai Manal Shukrah Kawai ta gayyato sauran Yan makarantar tasu Bata gayyaci kowa ba,su Walida ne Suka ja Amarya saloon aka gyara Mata gashinta sosai, Yan Magungunan Mata Suka siyo Mata da wasu abubuwan na gyaran jiki Wanda zata tafi da su Yan kadan kasancewar Basu shirya komai ba sakamakon Tanko ne Angon,Amma yanzu tunda Belloti ne yafi Dama dama zasu shirya ko Yaya ne. Zuwa 2pm Suka dawo tare da sake sabon wanka Ana Jiran Masu Dj zasu Fara,suna ta daukan wanka wasu suna shigowa kuma sun Sha gayu,Su Annatu ne Suka Yi shinkafa da Miya sai Abincin da Yazed ya bada a wani Restaurant Ayo,aka kawo Fried rice lafiyayya da Pepper chicken ga lemuka Nan da ruwa sai ka gaji,Manal wanka ta sake Yi tare da Shafa lotion dinta me kamshi,Walida ta daga lotion din Jin matsiyacin kamshinsa Tace Nawa kika siyi wannan? Manal Wai Prince Charming ne ya siya ba Ni ba,Baki su Walida Suka tabe sabo da dama Mata Haka suke sun tsani a fisu,duk wacce kaji Mata suna Zaginta ko Ana tabe Mata Baki to tafisu ba yanda zasu Yi sai a dinga Mata gani gani,Rumaisa ce Tace naganshi ana talla dubu ashirin da biyar, Farida yatsina Fuska tayi tana taje gashinta Walida tace Farida ya Naga gashin naki Yana ta Kara tsayi ne? Tace sai ma yaji sinadarin jikin Muhammad,Wai harda canja Masa suna baza ace Bello ba. Dariya Manal tayi da sigar wasa Tace Zaki fada musu ne sai Daren farko Allah ya kaimu,Farida da masifa tace Wai Ina ruwana da harkarki? Ina magana da Kawayena kina tsoma min Baki ni kina nufin Ni yarinya ce Kenan fuuuu Farida tayi waje tare da Kiran Yazed Tace ka rabani da Manal wallahi a Gaban Kawayena zata dinga ce min Yarinya tana fada min Maganar data ga dama Ni sa'arta ce, Manal Bata Saka kayanta ba Tana kwance tana tunanin mijinta me yasa ya tafiyarsa dazu oho Bata sani ba,ta Kira wayarsa yaki dagawa,Muryar Yazed taji ya kwala Mata kira,Kasancewar ba Kaya a jikinta Hijab ta saka ta fita kawayen Farida suna wani tabe Baki Walida tace wlh Yarinyar Nan iyayinta ya baci Yar Dakikiya Wai Dan tana auren Prince Wai Charming Prince ko Prince Charming jaka,Rumaisa tace Banga laifinta ba ai abin Alfahari ne wlh ko nice abinda yafi Haka ma zanyi waye Bai son Harkar Hutu,Zugar Yan Rawar Solo ne Suka zo Mata suna da yawa Shegu ne wajen taka rawa,a Haka Kamar na kirki,Dj dinma nasu ne da abinsu Suka zo. Yazed Kuwa Hararar Manal yayi yace kin San Allah yanzu sai na sa a maida ki gida so kike Ana zaune lafiya ki jawo rigima bana son Iskanci fa,Sa'arki ce a mutane Zaki dinga kunyatata,Manal tace Ni wallahi ba abinda nace Wasa nayi Mata ma Allah Yaya,Wasan dole ne? Tunda Bata so ta fada Miki ki hakura Mana,Ko Wasa kayi da mutum kaga baya so ai sai ka hakura,ki shiga hankalinki ai ba Sa'arki bace,Farida ta Mata gwalo tace Wai Dan ta rigani Aure shine take ganin Kamar kanmu Daya Ni zata gayawa duniya matar da yaushe ma ta waye yaushe ma ta shigo birni Kawai Dan ta auri Prince sai ta rainani,Yazed yace kiyi Hakuri to ke Kuma kika sake Mata abinda Bata so wlh kin Gama bikin nan,Manal tace shike Nan ya wuce Indai nice baza a sake ba,Farida Tace sai kije ki zubawa Kawayena abinci Kuma Banda waccen girkin na mutan Kauye Wanda Yaya ya kawo shi za a basu,Manal Tace Ni fa wallahi ba dadin jikina nake ji ba,Kuma ma Ni akwai abinda ke damuna kina kallo Fuzail yayi Fushi yayi tafiyarsa na rasa dalili,Farida tace Wai ke Baki da Aiki sai zancen Fuzail...Fuzail...Yarima...prince haba uban waye yace ki tsaya da Mijin wata ba naki ba,Dariya Manal tayi Tace Kai Aunty Farida Ko Kara babu,Ke wallahi ki kiyayi tsayawa da Bello yawwa karki jawo min,kije ki Basu abinci ni ba ruwana da wani mijinki Yana Fushi,ya shekara Yana Yi,Manal tace karki jawo naki zubawa,da Kuwa Na Kai karar ki wajen Yaya Yazed wlh yaci Ubanki. Manal Cooler Kawai tasa aka ajiye musu da komai har ruwa da lemuka Suka ce sai an fara cashewa zasu ci a barshi,ita Manal Pepper chicken din ta zuba a plate Kawai tana ci da lemonta,Farida Tace kiyi sauri rawa za ayi fa,Manal Tace Rufa min asiri ni yanzu Fuzail ya kamani Ina rawa Gaban karti ai Naga ta kaina....ke dalla Yar Kauye ki zauna ki tsufa akan kinyi aure,Shukrah da shigowarta kenan itama taci gayu tace Manal dole fa muyi rawa,Gane min Hanya Yar gari. Manal Dakin su Annatu ta koma zata shirya ta sake kwanciya kusa da Annatu,Hajiya Sharifa tace ke Yar Nan ko ciki ne da ita ne Alqur'an,Naga tunda tazo sai kwanciya ta kwanta can Hyaraf ta tahi can Ni ko gidan Hutu ne ya lalata ki an Saba da Hawa gado kullum? Dole ta koyi bacci ai wannan ac Haka ko Ina sai sanyin Dadi ga gado Sabin by Sabin (Seven) Annatu tana jinsu suna ta tsokanar Manal ta musu shuru. Mikewa Manal tayi ta zauna Tace Annatu Ina Saniya ta? Ke karki dameni da jarabar Saniya bakya mantawa da ita tana can ta Haifi Yan biyu,Manal ta dinga Murna Tace Tinkiyata fa? Tsohon ciki ne da ita,Kaza ta fa? Idan Yaran sun girma ki dinga kamawa kina yanka su kici kinji Anna,to naji tashi ki koma wajen Yan matan ku can,Shiryawa Manal tayi ta saka wani Sabon lace dark green and Golden tayi kyau sosai Ana ganinta an San akwai Naira,Hajiya Sharifa da Bata gani tayi Shuru tace Uhmm matan manya a saka wannan a fita a saka wancen wannan kyau Haka dole Angon naki ya zauce to anga Jar fata jiki Kamar jini ya fito ba dole ba,hi yasa duk Rawar jikin Nan da yake akanmu nasan ba banza ba,kafarki kafarsa kullum nanai nanai da ke Yana Rawar jiki Unguwar ma baza a barki ki sake ba,Dahara tace Banga laifinsa ba,Yaran zamanin Nan dama Yaya bare Kuma an samu dama,Allah Ni kunya ma yake bani cewar Wata Hindatu tace Yana gaihe mu amma Idonsa Yana kanta Kai wannan Surukin namu,Wani kallo da yake mata Ni ban taba ganin irinsa ba a duniya sai yau hyu'umin kuma ya iya cewar Hajiya Sharifa,Tace yo aike Hindatu Baki hya kallo ba sai ranar da aka Daura Masa aure da Manal Munga bidiri ni Hyarifatu nace cab. Suna ta faman Yi Manal tana jinsu tace surukinku ne dai,Wlh Kuwa cewar Dahara,Kida ne ya fara tashi Yan Solo tuni sun Fara taka rawa ta fitsara Ana ta Shan kallo Mata da maza Yara da maza gasu Nan Yan solo sun ja Hankalin kartai,sai liki ake Ana zuba kudin ka rantse dama an shiryi abin,Amarya tana Shan liki,Yahaya tsohon abokinta shima suna wajen da abokansa suna ta cashewa da su ake iskancin Rawar,Yan matasa da su sunyi kicin kicin duk mutanen Farida ne,Hajiya ce ta dakko wanka cikin Shadda wata sea Blue dinkin manyan mata ,idan kunga Hajiya ba Wanda zai Gane ta,ta zuba Uban kyau ta Sha make up ta gaske harda Eyelashes aka sa Mata Kamar Budurwa Haka ta dawo dama Hajiya Yan Birni,Takalminta Kalar zaren dinkin dark pink da mayafinta har Jakarta me tsada dama sabo da bikin ta dinka,Malam can Yana Sallamar Baki yaga Hajiya ta zuba kyau Hajiya ba karya Yar birni ce ba a barinta a baya musamman a biki,Malam ya hadiyii yawu tare da sharewa Kamar Bai ganta ba,Su Walida Suka Yanyame Hajiya suna tafi suna ai sai Hajiya wallahi kinyi Kyau,Hajiya tana murmushi Tace Ina ta godiya ba adadi,Rumaisa tace Hajiya kinyi wlh, Hajiya Tace na gode ta wajena,dalilin Farida duk suna Dan Wasa da Hajiya kadan kadan,Hajiya Kamar kawarsu Haka suke Abu da ita,Walida ta rike Hannun Hajiya tace Hajiya shiga mu zuba liki,ciki aka shigar da Hajiya Ana ragargazar uban kida, Suka saka Hajiya a tsakiya Suka zagayeta suna zagawa suna cashewa ana liki Hajiya tana musu suna Mata itama,Hajiya tace ku fita na kwaso Shoki Nima yau sai na Rama wallahi,Manal Bata San ramuwa za ayi ba ta taho da sauri da kudinta Yan dari biyu biyu zata Yi liki,lokacin an tsaya da kida, Hajiya ita kadai a fili ta kalli Dj da karfi Tace Music......sai aka saki kida Hajiya nata Shokin ma har kasa ta tsuguna ta kwarfo shi itama dai dai Manal ta fara Mata liki tana Dariya Hajiya tana Ebowa ta juyewa Manal a tsakiyar kanta har da dangwara tafin Hannunta sosai a tsakiyar Kan Manal sai da Daurin dan kwalin Manal ya ware kadan Amma ba cire ba,Hajiya ta Kama bakin mayafinta ta sake kwaso Shokin da shi ta watsawa Manal,aka saki Ihu da dariya,Manal ta Gane Wato Hajiya ita a Mayafi ma zata kwaso me yawa,Manal taci gaba da zubawa Hajiya Naira tana Dariya sabo da Hajiya Shokin ta sake Ebowa da Hannu biyu ta watsawa Manal wannan karon Hajiya harda gwalo ta hadawa Manal,Su Annatu da suke kallo ma duk ta kwaso ta watsa musu,Farida ta shigo Itama kusa da Hajiya Suka Fara kwasowa tare suna watsawa Manal Shoki,Harda sa musu wakar Shoki ahh Shoki,Su Sharifa Suka ce Ana zuba bariki a wajen nan, su Yahaya da Basu San ramuwa ake Yi ba suka ce Hajiya Haka akeyi Bari ki gani Suka shige Suka dinga cashewa suna girgiza da Murguda Kugu Kamar Mata,Hajiya Tace Uwaku ba rawa nazo Yi ba. Fuzail da kishinsa ya koma gida,Ummi tana kallonsa duk ya kasa sukuni,Tace akan Allah baiyi Tanko ya auri Farida ba ko wa take? Sai ka zauna ka damu kanka akan me,tunda ka shigo kake kunci an rasa me aka maka,Yarinyar Nan ce ta min fitsara Dan taga naje gidansu Ina ruwana da safgarsu da har zata gaya min magana,Dariya Ummi tayi tace tukunnama Indai matsiyaci ne,wa yace kaje,kace ba kulata kake ba me ya kaika? Baza ki Gane ba Ummi,Ummi tace Ni dama wallahi Ina son magana da Kai naji a gidan Nan Ana gulma kana bibiyar Kuyanga yanzu Fuzail abinda zaka min kenan akan kayi lalata da Kuyanga wallahi gwara ka kula matarka Ummi ta fashe da kuka,Fuzail yace Ni karya ake min me zanyi da wata Kuyanga,wallahi idan ta tabbata ko kayiwa wata Kuyanga ciki a gidan nan ba Ni ba Kai Kuma kasan Maimartaba sai ya daureka wallahi Dan Allah karka ja min abin kunya,Fuzail yace tukunna ma Sai Manal tayi ciki kunji ance Kuyanga ce kwayi bayani,a fili yace Allah Yana bayan me gaskiya,Allah ya tona asirina Indai Ina kula kuyanga,kwafa Ummi ta ja tace ai Allah Yana gani ta fice a fusace. Fuzail ta matarsa yake,kasa nutsuwa yayi 2pm ya ci abinci lafiyayye ya sheka wanka ya fito cikin wata jallabiya Fara tas Kamar wani Balarabe Yana kamshi,bayan yaje Sallar la'asar yace Tanko yazo ya kaishi gidan su Manal,Tanko ne yayi Driving dinsa, har can lokacin Ana ta cashewa,Manal ya hango tana ta zirga zirga gyalenma babu ta ajiyeshi Haka suke yawonsu dukkan su matan,daga nesa yasa Tanko yayi parking Yana ta kallon Manal ransa ya Kara baci ya hasala sosai sai zirga zirga sukeyi tare da Yan Mata su Shukrah,duk ta fisu yarinta,Tanko Yana satar Kallon Fuzail Yana dariya a ransa yace jaraba sai kace shi kadai ne me Mata duk ga Mata Nan wajen ma da matane mazan Basu da yawa duk ya damu Kansa,Tsaki Kuwa Fuzail ya ja yafi kwando Guda,Ya Kira Wayarta Kuma a kashe Bai San ta kasheta ba ta bawa Annatu Ajiya Kar me Dan Hali ta sace mata. Tanko Yana sani yace Ranka ya Dade Kira maka ita za ayi ne? Da bala'i ya kalli Tanko Yace a Haka zaka je wajenta ka ganta,yo gani na nawa Kuma Tanko ya furta a ransa,Gajiya Fuzail yayi Akan ya barta a Haka gwara Tanko ya Kira Masa ita, Tanko kira ta kace tazo Tafiya gida zamuyi kace tazo mu tafi ka fada a Gaban Annatu dole zata Koro min ita,Tanko yasha yadinsa milk duk cikin kayan da Fuzail ya dinka Masa yayi kyau harda hularsa ka rantse ma Abokin Prince din ne,Yana tafiya sai ga Islaha da Dan farin Hijab dinta da Leda a Hannunta ta auno Madara ta yin Alawar Madara,tana kallonsa ta Gane Tanko da karfi Tace laaaaa Iliyas ? Tanko ya tsaya da dariya yace lallai kinyi kokari da kika Gane Ni Haba taya bazan ganeka ba tab Sannu Ina yini?Tanko yace lafiya Alhmdllh,Fuzail sai masifa yake a ransa ganin Tanko ya ma manta da aikensa ya Kama Hira da wata yarinya. Ina kika je Haka? Madara na siyo ta gobe,kaga wayata tana ta aikinta gaskiya me kyau ce kaji idan na Kira Goggota muryarta a cikin rangadadau, Tanko yace ba karamin Aiki na bane In Baki babbarta Islaha ta fara Masa fada wai Kai wallahi ka kiyayi wannan kyautar taka Yan Mata yanzu kulaka zasu dinga Yi su maidaka gara,ai Ni me kaunata nake Bawa abina,Ni kaina kana birgeni da ka bani Wayar Kuma sai naji wani tausayinka naji ka sake birgeni,Ai kyauta Dadi gareta cewar Tanko,ai Kuwa dai Nima naji,da Kamar Kar na karba,da tuni kin cuci kanki Tanko yace Yana kallon fuskar Islaha kyakyawa da ita me haske, yace kina da kyau duk masu suna da L masu kyau ne,Islaha tace uhm ai ni Zan fada maka Haka Ni da nake ganinsu a makarantar safe,Hmm Ni dai Zan tafi gida,Tanko tuni yace muje na rakaki a Ina kike ko a Nan Unguwar kike? Fuzail Yana Shan mamakin rainin Hankalin Tanko yanda yabi Budurwa ma ya manta da shi sun tafi suna ta Hira suna dariya,Islaha tace Allah ya kiyaye min zama a wannan Unguwar lalatacciya,Fuzail a fusace ya Kira wayar Tanko,Tanko ko duba Wayar baiyi ba Islaha ta tafi da shi tuni sun bar layin ma. Yana kallon Amarya da Yan Mata suna ta nishadi,Fuzail yayi Dariya shi kadai yace Allah ya tsare Allah ya jishe mu Alkhairi,Yana Haka sai ga Ango da wasu Yan matasa irinsa Wanda a garin zuwansa Suka Saba a wata majalisa,Motarsa ya kotse tare da parking Suka fito da kudaden liki Suka yiwa Amarya Liki Wanda abokan nasa ma Belloti ne ya Basu kudin likin sabo da su rufa Masa baya,Amarya ta Shiga,Belloti har zai taka rawa sai ya fasa Kar a ganoshi Dan Tasha ne,ya nuna nutsuwa da da'a sosai Farida ma Bata nuna zakewa ba ta nuna itace Amarya,Manal ta fito da wani kudin zata Yi liki tana cewa Ango ya shiga? suka Kama Fulatanci da Belloti lokacin data shiga tana Masa liki ta Gama ta fito,Belloti Bayan ya fito yaje wajen Manal Yana fada Mata su Lawi sunce a gaisheta suna Dan tuna gida suna Dan magana abinka da Yan gari Daya an taso tare gashi Kauye kowa yasan kowa dole a gaisa ayi Hira,shi Fuzail Bai San wannan ba,ransa yayi tsananin baci Kamar ya fashe Haka yake ji,zuciyarsa kamar ta fito sabo da kishin bala'i ne da Fuzail matuka. Nan take Idonsa ya canja yayi wani ja,farcensa yasa a Baki Yana kwankwasa hakorinsa da shi,Yana kallo gab da Magriba Manal suka shige gida sai gata sun fito da Mayafi sun Mike layinsu sun Kara gaba ko Ina zasu oho,dama Haka Mata ke biki wasu Indai Suka fito biki to fa shike Nan ba ruwansu ko Ina zasu iya zuwa Kuma a layin Haka da masu aure da marasa aure Haka basa yafa ko mayafi baza ka Gane matar aure ba. Basu Dade ba yaga sun dawo a Napep da ledoji a Hannunsu alamar wani abin Suka siyo ma. Bangaren Manal kuwa bata ma San Yana wajen ba,Unguwa da suka fita kayan Amarya suka karbo Wanda zata tafi da su ta Kai wajen wanki shine Suka karbo da Kuma sababbi da ta bayar a goge Mata,Tana Shiga Ciki taji Hajiya Sharifa da ta shigo yanzu tana cewa ke Manal Naga mijinki wallahi ki hirya daukanki yazo mun dawo daga makwafta muka ganhi Yana Alwala,Manal a ranta tace tab bikin ma baza a bar mutum ya huta ba idan na tafi Amaryar wa zai shirya Mata kayanta ga kawaye duk kwana zasu Yi ana Shan shafta ai bazai ganni ba,Shuru tayi tace Ina zuwa ta koma dakin Yazed ta buya a ciki,Fuzail gajiya yayi da jiran Tanko ya tura wani yaro gidan ace Manal ta fito anzo Daukanta,Su Annatu ba inda Basu duba ba ba'a ganta ba,an nemi Manal an rasa,Ana fadawa Fuzail yayi Dariya a ransa yasan buya tayi Ana Haka Sai ga Falaqi da su Masatura Dukkansu sun taho Wajensa sun Sha gayu,Yace duk kune Haka wannan wanka Haka,Yaya Fuzail Makeup Muka je Aunty Manal ce ta Bamu kudin,Malam yace zai canja Mana sunaye masu Dadi da Ma'ana,Fuzail yana murmushi yace Good ni Zan sake siyo raguna kowa ya ci Dadi, Falaqi yace dazu na ganta a dakin Yaya Yazed Tace Kar na fadawa kowa tana ciki Wai bacci zata yi,Fuzail yace Good je ku nunawa Annatu inda take sannan kuce Sauri nakeyi ta fito. Falaqi ya tafi da Gudu,Fuzail ya Basu sababbin kudi Yan Hamsim Hamsim yace kuje kuyi liki Kuma,Masatura suna godiya Suka tafi yace karfa ku Hana Falaq,to ai zamu bashi. Falaqi Yana Shiga ya Iske Annatu tana ta masifa Ina Manal ta tafi,yace tana dakin Yaya Yazed Kuma Yaya Fuzail yace tayi sauri su tafi,Annatu suna Shiga Suka ga Manal a katifar Yazed tana Danna Wayarta,Annatu tace to Hakima taso wallahi ko yanzu na mammakeki,Falaqi ta Harara tace zaka sani idan anyi hutu baza Azo gidana da Kai ba,Dariya yayi yace naji,Kayanta ta hada ba Wanda ta fadawa zata tafi tayi tafiyarta cikin fushi,tana zuwa motar ta Balle ta shiga tare da jefa Jakarta ta zauna tana hawaye,Fuzail yace tashi ki koma a kwana lafiya,Ba kunya Manal ta dauki Jakarta tana murmushi Tace na gode I love you ta juya zata tafi,a fili yace Kaiiiii Baki Bude,Juyowa tayi tare da shigowa cikin motar ta manna Masa kiss a kumatu Tace sai gobe ko jibi? Fuzail ya kalleta ransa a bace yace Baki San laifin da kika min ba? Laifi Kuma? Ni din? Baki ga Ina Fushi ba? Au Fushi kake Yi ? Dan Allah? ai ban sani ba wallahi Yi Hakuri ta dawo Tace me nayi? Au Baki San ma me kika Yi ba? Au na tuna me yasa ka tafi dazu bayan Kuma Kai ka kirani ai Ni ya Dace ma nayi Fushi da Kai,kasa na fito Kuma kayi tafiyarka Allah ka bani haushi gaba Daya badan na Bawa zuciyata Hakuri ba yau bazan kulaka ba kwata kwata ai Ni baka kyauta min ba,sannan yanzu kazo na tafi gida gaskiya banji Dadi ba, ka nuna min iyakata,ka kunyata Ni a Gaban mutane kaga Kuwa yanda ake sha'awar mu Ana yabonka ka iya kiwo yanda na canja na Yi kiba nayi kyau,sai dai kaji ana ta cewa wannan Yaron Dan Albarka ne,ai Yaron Nan Yaron arziki ne,ai Manal ta Dace,ai koriyar shinkafa yake bata tana ci,ai ac ta sanyayata ai Baku ga yanda yake shagwabata ba,Yana ji da ita,Yana lilitata,Manal tana Jin Dadi,Manal ta Fuzail,Manal din Yarima,Yariman Manal,Ni Kuma Ina yanga Ana fasa min kai ai dole Haba tayi girgiza da kirji a motar Jin wani kida sabo Yana tashi,Tace Ni Kai zanwa Rawar tawa,Oya Fara liki,duk masifar Fuzail Daya kwaso sai ta hanashi magana ma ta sashi nishadi Nan take ya manta da fushinsa yabi Manal da kallo Yana dariya marar Sauti ganin tsakaninta da Allah Rawar takeyi a zaune Kuma kidan take bi,Yanda yake kallonta yasa taji kunya ta fada jiinsa tana Dariya,Yace yanzu dai yau baza ki koma ba? Manal Tace please ka barni kwana Daya Dan Allah duk Yan matan kwana zasuyi,ku dinga yawo ba Mayafi a layi ko? Kuna Hawa Napep Kuna zuwa yawo,Kuna kula mazan wasu Kuna musu surutu Kuna dariya,a Haka Zan barki? Kin tambayeni da Zaki hau Napep ki tafi unguwa? Manal tayi Mukus tace Ni din? Harara ya watsa mata tace to kayi Hakuri kaji ta fada Masa inda Suka je,Fitowa ba Mayafi Kuma na daina Inshaallah, Karki sake ban so na sake ganinki da Belloti a tsaye kinji na fada Miki Ni bana so wlh,Tsohon saurayinki ne fa,har yanzu nasan Yana sonki,Kuma zaina fakewa da gaisawar zumunci Yana kallonki Yana Jin Dadi,Baki Manal ta Bude tace Allah sarki Belloti yayi Aurensa Ina ruwana da shi,kinji ko har Allah sarki kike cewa ai kema wa ya sani ko har yau Yana ranki,Na shiga Uku manal ta daura hannu a Kai tace Sharri zaka min Kuma? Ke kika sani kuma,sabo da Annatu Zan barki ki kwana,Ki kunna wayarki Kuma ki samu room ke daya 2am Oral xxx zamuyi,Manal ta zaro Ido ni dai Allah a'a, Alright sai kizo mu tafi gida,No na yarda sai ka kira,ta yunkura zata fita a motar yace Zauna ai Hira zamuyi zance na Zo sai 10pm Zan tafi. Manal Tace tunda ka barni na kwana ba damuwa,Ya fito daga motar itama ta fito ya daurata a saman bayan motar daram,Shima ya Dane gefenta ya zauna suna ta hirarsu ta masoya. Farida da sauran Yan biki suna hango su,sai da aka Gama Dj Suka koma ciki bayan sunci abinci suka Yi wanka aka zauna Ana kwasar shafta da Rashin kunya iri iri, Walida tace wannan guy din fa na Kanwarki Farida Yayi wallahi gashi Yana Sonta da yawa,irin Mijin da nake so me kwarzabar jaraba,ya dinga nace min Yana Nuna min caring, idan anzo harkar bed Kuma ba sauki,Shukrah tace ai suna son juna,Farida Jin ba ita bace sai ta canja zancen da cewa idan Ina Kano sai yaushe zaku Zo to? Rumaisa tace Bayan Amarci yayi sauki,Farida Tace kin tuna min ma ta Mike tare da dakko zumarta da tarkacen magunguna tana Sha. Sai 9:30 Tanko ya dawo,Ganin Fuzail Yana ta zuba Hirar love da matarsa sai ya koma gefe da Alawar madararsa a Leda da yawa Islaha ta bashi kyautarta,Sai bayan 11 sannan Fuzail yace zai tafi,kiss ya Mata a saman goshinta, Tanko da sauri yazo tare da mikawa Manal Ledar Alawar Madara,Manal ta duba ta dinga Murna Kamar taga Mama,Tace na gode Tanko wallahi kamar kasan ita nake nema,Fuzail yace sai kace me ciki,kudi ya Kara Mata kudin liki ya rakata ta shige gida sannan ya dawo Yana sane da Tanko,Tanko yazo ya Shiga mota ya jashi suka tafi, Fuzail Yana gidan baya yace wace wannan Yarinyar Kuma? Tanko yayi Murmushi ya bawa Fuzail labarin Islaha,Fuzail yace me yasa baka ce na rakaka zancen ba?yaushe zamu je? Tanko yace bazan je da Kai ba wlh Haka Kawai tana Dan ganin kyawuna ka jawo min ta daina gani Tace dama Kaine Saurayin nata,ba ruwana baza ka jawo min ba,sai dai na tafi da Sani tunda nasan nafi Sani Kyau,ai ba a tafiya da me kyau zance,Dariya Fuzail yayi yace shike Nan Allah ya tabbatar da Alkhairi,Tanko yace Ameen a sa Mana Albarka daga nesa. Tunda aka fasa auren Tanko yasha jaje wajen abokan aikinsa. Hajiya Kuwa a gidan ta kwana a dakinta tare da Yan uwanta Mata tunda bikin Yarta akeyi sai an Gama zata barwa Malam gidansa. Washe Gari da wuri Belloti yace Amarya ta shirya zasu Kama Hanya,Duk iya kayanta na sawa da komai an shirya,Yana zuwa a bayan motar aka shirya komai aka rufe,Malam da Yan uwa sunyiwa Farida Nasiha daidai gwargwado,Har Hajiya an Mata fada yanda ya kamata sai kuka takeyi Haka aka sata a Bayan mota sabo da Belloti yace zai dauki Ubangidansa a gaba,shi kadai Yaja Amaryarsa Ana daga Mata Hannu Suka tafi,a Kofar gidan Yayan Uche yayi parking,Uche ya fito da kayansu shima aka sake lodawa a motar sai lokacin ya kula da mace,Bai San Belloti aure yayi ba,yace Me kanayi da Mata ga Wannan cikin mota? Belloti yace muje Zan maka bayani Oga,Uche ya Shiga karewa Farida kallo wacce ke lullube da mayafi tana shesheka,Shi dai Uche ba tare da yadda ba ya shiga mota Belloti Yaja Suka dauki Hanya. Sai da suka danyi nisa Bayan sun hau babban Hanya Uche ya sake cewa cikin hausarsa da Bata fita we Ina Wana Mata za shi? Bana Gane ba,Beloti karka jawo nayi loosing Control baza kaji da kyawu ba ehem chike nan. Farida kuka ya tsaya tana zare Ido,Matsiyaci Belloti sai da ya tabbatar sun shiga daji sosai sannan yace Amarya tace,aure aka Daura min,Uche yace I don't Understand you aure like how? Aure daka sani wallahi kaji karshen rantsuwar mu kenan,Uche yasan idan Belloti yace wallahi to da gaske yake, Hannu ya daura a ka Yana ihu yace ewoooo.....ewoooo.....tunda kayi ransuwar masallaci irin naku fa to fa nasan da gaske ne,Ke wannan yaro baka da ankali,ya Kuna aure Kamar wasan kanan kananan Yara? Yaushe ka fada soyayyar Belloti? Yaushe kasan Hali nasa? Aiki Nasa duk baka sani ba ka yarda just like that,yace Yana sonka ka Amince kace yes wannan yaro baka da ankali wooooo Hausa people wooooo,Farida ya sake juyowa ya kalla ta zazzaro ido,Uche ya sheke da dariya yace abeg no vex kaso mijinka wooo ba ruwana,bani Zana dau nauyinka ba Ina fada maka gaskiya ne baka Yi hankali ba,ko baka da Iyaye ne? A street ya ganka? Farida ta fashe da kuka Kawai,Uche ya Bude Baki yace I'm Sorry Baby sunanka Ummee? Belloti yace sunanta Farida,chaii da Ummee yayi Kama a hausa people,karka yarda da wani Farida kafi dacewa da Ummee,Uche idan ya kalli Farida sai ya kwashe da dariya yace zaka ci Ubanka yaro dakinku Daya tal a gidana. Kidansu na church Wanda akayi da yaren Igbo Uche ya kunna,ya saki kidan ba Dadi Ana ta ambatar Jesus Ana gwalan gwalan din yare,Belloti duk ya iya wakokin sabo da Zama da su Uche sai bin wakar yake Yana tuki Yana shara uban wuta,Idan aka Ce Jesus sai ya daki sitiyari ma,Farida mamaki ya kamata,Sai ga Belloti ya zaro Wiwi ya kunna tare da furta Sorry Masta,Uche yace Miko min Daya Nima,Suka bulbule Farida da Hayakin Wiwi gashi sunki sauke ko glass,Farida dama ba kunya gareta ba Tace Dan Allah ku sauke glass kana uban shara gudu kana Jan wiwi ga Kun kulle ko Ina zaku sa min ciwon Kai ko tsoron mutuwa bakwa yi? Belloti yace kowa ya mutu kwanansa ne ya Kare Aljanna ta me Rabo ce Yana sheka dariya,Uche yace kai yarinya ka daina damuwa idan an mutu chike nan bacci akeyi me dadi a kabari ba Wanda zaiyi Disturbing naka, yana Kora wata Yar giya a karamar kwalba,Belloti yace ah Oga Ashe akwai ragowar Votka? Kwana Guda kenan ban Kora ba,ya motar kayan nan hope ba a Kama Mana ba? Uche yace Kaya suna Nan sunje tuni shi yasa na matsu mu koma akwai sabuwa an fitar da kwalaba karama Amma tafi ta Votka girma,Belloti yace Nice very very nice....akwai harka kace suka tafa,Farida taga ko kulata Basu Yi ba,Harkar gabansu Kawai sukeyi sauraronta ma basa Yi,Sai da aka Yi nisa Belloti ya juyo yace ke dama kina ciki ne? Ai na manta Dake wallahi,Farida ta harareshi tare da furta ta sama na tashi ai,karfa ka Raina min hankali wallahi nafika tijara,idan kanka Yana hayaki Ni wuta ke tashi a ciki,Uche Yana ji yace wuta na tashi a kanka zaka rasa gashi yarinya gashi wajen mace akwai Chau ,Tsaki Farida tayi Kawai,Belloti yace Zaki San kinwa uban gidana Tsaki Zan ga Tijarar da kika fini,wallahi kika min Iskanci a dajin Nan Zan tsaya na jefar dake,bana son Rashin kunya wlh ki kiyaye karki jawa kanki Baki Sanni ba bani da mutunci cikakken tantiri ne Ni,Bari muje gidan Zaki gani da idonki,ba wata Yar birni data Isa ta Raina min hankali yanzu,Aurenki nake Yi ki Lallabani ko ki Zama sakin Wawa kwananan Nan,Shuru Farida tayi Tace Amma kasan nayi maka Adalci ko zuwan farko na Amince na soka,da kika ga Baki da mafita ba ai dole ce tasa Kika aureni Amma da Wanda ya fini yazo ko kallona baza kiyi ba,wanne darene jemage Bai gani ba,wallahi duk abinda kikaga ya samu gafiya jelarta ce da ta Bari a waje,ki Lallabani mu zauna lafiya,bani da Burin zaluntarki ko Dan sabo da Manal,Darajar Manal zakici Amma idan kinyi Hakuri da abinda Zaki gani mun zauna lafiya,Ni soyayya nake bukata,idan Zaki min ba abinda bazan Miki ba,Bana Neman Mata shi yasa na aureki,Zaki ga abubuwa daban daban,idan kinji ki kinki gani mu zauna lafiya Idan kinki kince shishigi Zaki min Kuma jikinki zai fada Miki. Idan Baki yarda ba idan munje sabon Hari ki Shiga cikin bariki ki tambaya waye Belloti,Sabo da Manal kadai Zan Dan dinga raga Miki. Ina Matukar godiya masu sharhi. AsmaBaffa [1/1, 10:25 PM] Sis Asma: 🧭🧭 MAFARKIN FARIDA🧭🧭 DEDICATED TO DUNIYATA AAMNA FANS GP 81-85 Official By AsmaBaffa Page naku ne Bilyn Nas Nafee Leela Tajra lollipop Mom Aneesah Maryam Adamu Teema Malakso Fatima Bature Ali Mmn Muh Amina Baba Tafiya sukayi me Dan Nisa Belloti ya sake juyowa yace kina ciki ne?Farida tsoro ya kamata tace Dan Allah mu koma a dakko Yaya Yazed muje da shi yaga gidan,Belloti yayi Dariya yace kin fara tsorata kenan? Kin manta Sanda nace Zan dakko muku motar haya guda daya aje ko da kawayenki ne Hajiyanki tace ai tunda nace baza a Kai kayan jere ba komai na zuba a gidana ba damuwa,in Bari daga baya za a hada dangi suzo suga gidan daban tunda ba a shirya ba,ba uban Wanda nake Jin kunya a danginki tunda an rigada an daura magana ta kare,Malam Yana cewa zai hada dangi a Basu mota ke da Hajiya kuka zakalkale Kuna cewa da su Annatu Yan Kauye za a tattara a Kai Miki gida zasu lalata Miki gida,akan a kwashi Yan Kauye suje sai dai a tafi Dake ke Daya,Malam yace shi Kuma baza aje da kawaye ba sai dai danginsa idan Baku Amince ba kibi Ango ke Daya,kika biyo Ni,ai ban Miki dole ba,in Banda ke shashasha ce ance Miki aure Wasa ne? Dan kin San gidan Iyayena Ni kika sani? Kuma a kauyen nake? Ke Farida ban San Baki da hankali ba sai Dana aureki ke da Hajiyan Taki duk kwakwalwar tinkiya ce da ku,a Haka Kamar wayayya Ashe banza ce ai gwara Yan kauyen da ke,ke a jahilan ma kinfi jahili Jahilci wallahi har kina da bakin zagin Yan kauye? Uban me kuka Tara? Nawa ne da ku? Tasan laifinsu ne ita da Hajiya sukace baza a Kai musu Yan Kauye ba, ba bakin Kare Kai sai Tace an kusa zuwa ne? Belloti yace sa takalminki...Farida taga anyi tafiya tafi ta 1hr, Uche Yana wakarsa Yana cewa sa min wakar Emenyi Wanda yayi a France Church,Belloti yace wayyo kalbina wakar tana min Dadi duk da ba addini na ba,Baki Farida ta tabe tare da kwanciya a Bayan kujera ta rufe Fuska da mayafi,Belloti yasa Hannu ya dage mayafin tare da cewa gashi Nan nayi Budar Kai tunda ita kike bukata a dakko dangi suyi miki, kin rufe Fuska kamar Munafuka,Farida Bata ce komai ba,Uche yace Amarya kayi Chau,ka kula da mijinka wooo Everytime Beer,Consumer ne ni a Kira giya cewar Belloti,Waka Suka canja ta Yan Naija suna bi da bakinsu sun cika motar da Hayaniya,Farida a ranta Tace komai akayi da jaki sai yaci Kara,dama mutumin Kauye Ina zai waye,Belloti yaji tsakinta yace kwantar da hankalinki Amarya munyi nisa a tafiyar Nan bazan gaji ba Muna zuwa akwai Fresh Cucumber, sabo da Ni kin San Cucumber aka min ba Banana ba,Banana ta Yara ce ai ni Belloti Rabajas,ga katuwar Katifa sai ki juya sau Uku Baki Fado ba ba irin ta dakinki ba, Juyawa Farida tayi ko kulashi Bata Yi ba. Suka ci gaba da tafiya yunwa ta kwakwule Farida amma Suka ce su baza su tsaya ba giyarsu ta ishe su,Farida Tace Dan Allah karku kashe mu a mota kuna ta Shan Kayan Maye,just Ordinary Alcohol ce fa Cewar Uche,Belloti yace Kai rabu da ita cocaine Muka Sha Dan Uwarki. Shuru Farida tayi taga abin nasu ba arziki,Sai lokacin Farida ta tuna da Innalillahi wa innailayhirrajun....ga yunwa ga gudu bana Wasa ba,ga Shan giya suna ta tafiya faaaaaaaaaaa Haka Farida ta bude Jakarta kazar maganinta na Mata da Walida ta saka Mata a Leda Tace Kar taci sai sunje gidan Belloti yunwa tasa ta dakko abarta ta Shiga yaga tana ci tana Shan Malitinar Dake jakar ta,Belloti yace kaza Haka ba bismillah? Farida ta dauke abarta daga saman cinyarta ma ta rike a Hannunta sai da ta cinye abarta tas har Kashin sannan ta jefar da Leda ta goge Hannunta yace Kara wuta ja muje kowa ya mutu kwanansa ne ya Kare cewar Farida ta cika timbinta,Basu je Kano ba sai dare suka isa sabon gari,Wani Dan gida ne me Dan kyau yasha tiles harda Gate gidan Uche kenan Nan Suka shiga,Farida ta danji sanyi a ranta ganin gidan ba laifi koma yane da sauki sauki,Gidan ga haske ko ina,Belloti Yana kulle mota yace shigo min da kayana,Shi da zai mata iso amma shi za a dakkowa kaya,Belloti yayi ciki abinsa Yana Mika,Farida ta dauki iya kayanta ta bi bayanta,Daki ne Kato yasha tiles da toilet a ciki sai Katifa da sauran tarkacen girkin Belloti da Dakin tsaf da shi sai Yar Kura ta alamar me dakin baya Nan,Ina kayan Nawa? Farida Tace suna waje a Compound Ni baiwarka ce,Mari Kawai taji Belloti ya kwasheta da shi,yace ki kula wlh ba a Gaya min ko wacce magana,Idan baza ki gaji da furuci anyhow ba to Zaki ga anyhow,If you do anyhow you go see anyhow wallahi,Ina tausaya Miki bakya gani,Tsawa ya Mata dakko min jaka,Farida tayi waje da gudu ta dakko ta kawo yace Fara shara da mopping bana son kanzanta yanzu Zan fita kafin na dawo Naga ko Ina tsaf. Farida Hawaye ya zubo Mata na tausayin kanta Tace wallahi gwara Tanko na,na rantse da Allah bazan yafe maka ba,Belloti yace Bari na dawo mu Sha Amarci yayi waje. Manal Kuwa Ana tafiya da Farida bayan mutane sun watse,Hajiya ma tafiyarta tayi gidan yayanta,Su Annatu ne suka zauna zasu gyara gida zuwa gobe su tafi sun fasa kwana ukun da Suka ambata sabo da irin wulakancin da Hajiya ta musu akan Kai Farida daga Malam yace aje dasu suga inda Farida zata zauna, Manal kuwa Jin jikinta ba Dadi kullum canji take ji sai ta tafi wajen me chemist Salisu Tace Test zaka min na ciki,Salisu yace Bari na turaki wani lab akwai kawata tana da private kije su miki a can,Idan ya wuce Unguwar nan ba inda zanje kasan Ina da aure,Salisu yace ga wajen can Yana facing chemist Dina,Okay Manal ta Furta tare da tafiya wajen,Kudi ta biya tare da Mika musu takardar da Salisu ya bata,Gwajin da ya kamata ayi Mata suka Mata ya tabbatar tana da cikin wata biyu,Result suka Bata,Manal ta koma wajen Salisu tana murna Tace Alhmdllh na tsallake shiga layin juya,Salisu yace na tayaki murna,Manal da Murna ta dawo gidan Malam,Aka ga tana ta murna,Hajiya Sharifa Ce suke Dan Wasa sai Manal ta fada Mata a sirri tace karki fadawa kowa ciki ne Dani wata biyu,Hajiya Sharifa ta rangada Guda kowa yaji Ana tambaya Mene? Tace ance Kar na fada Annatu ce zata Yi miji,Shike Nan zancen ya watsu kowa da abinda zai fada ana murna,Annatu tana jinsu itama taji dadi,Manal guduwa tayi ta buya sabo da kunya,Yazed Yana shigowa Manal ta bashi takardar tare da furta Yaya Ungo karanta ta fice da gudu,Bai San Mene ba ya Bude Yana dubawa Dariya ma ta bashi ganin ta gudu,Takardarta ya jefa Mata a dakin Annatu. Ahayye suna ta shewa Fuzail yazo da wuri gaisar da su Annatu ya hade cikin kana Nan Kaya farare,bayan sun gaisa Hajiya Sharifa Tace wannan wandon idan fitsari ya Kamaka kafin ka cire ai kayi a wandon,Annatu ta harareta Wai suruki ne ba a Wasa haka zata bashi kunya,Fuzail ko a jikinsa shi badan yaga suna kunya ba Ina yasani shi,Bai ki yayi Hugging Annatu ba ma,Ko Manal Bata ganshi ba har ya tafi shi da Ameer suka Zo. Sai Yamma likis ya turo Tanko da mota ya dauki Manal Suka Yi Sallama da su Annatu ta musu kyautar atamfofi,Annatu nata kala Uku harda lace da Shadda,Fuzail ma kudi ya Basu sosai sannan yace gobe zai turo Driver ya kaisu har can gida. Manal Kuwa tana komawa gida Kamar jira ake ta fara amai,Angon Bai Sani ba. Sai da dare ta shirya cikin kayan kuyanginta ta nufi sashensa Yana jiranta,Kafin ta karasa ta fara Jin Amai ta tsaya can kusa da masu Aiki Mata ta dinga sheko Amai Dan Nikaf din ta dage kadan,an San wannan ta Fuzail ce karuwarsa ce ba Wanda ya Mata Sannu sai gulma ake,tana Gamawa ta jefar da takardarta ta gwajin ciki,Tana shigewa part din Suka dauke suka Bude suna karantawa Suka ga Ansa Halima Musa,PT test positive etc Ai Baki Suka bude kuyangi direct suka wuce da takarda wajen Jakadiya dama taji zancen,ai itama sai wajen Maimartaba. Manal Kuwa tana Shiga Yana jikin Kofar yace Oyoyo Oyoyo My Sunshine ta dawo ya dauketa, da sauri Tace sake Ni amai... amai...Abin yazo.... ta fada bedroom toilet ta dinga Amai ,ya bita Yana Mata Sannu,sai data Gama ta wanke bakinta tace sai Amai nakeyi tunda na dawo,Baby naje an min test fa ciki gareni,Ina result din? Manal Tace na jefar musu nasan zasu dauka yau zancen sai wajen sarki,Fuzail yace Nima Bari na kwaso Shokin Hajiya ya shiga kwaso Shoki Yana dorawa a cikin Manal Jariri ake yiwa,Manal tana ta dariya kafin a Kira mu fadar Sarki Bari na goge Duniyata,Saman Bed ya daurata yau ko Kofar ma baza a kulle da Key ba, Kayan jikinta ya rabata da shi kamar mayunwaci Haka yake Binta da Salo,gashi duk ta ciko tayi kiba da kyau skin dinta ta sake laushi,Fuzail yace kin Karo wulakanci Sunshine gyara yau na murnar Samun Baby ne,Ambaby da Ambaby zasu gaisa,Manal tana nishin Dadi tana lumshe Ido ta tare da Kama Boobs dinta ta sa Mai Daya a Baki ta jawo hannunsa ta daura a saman dayan tace start,Fuzail yace sai kace Driver ,kayi sauri kasan I miss you alot,Fuzail yaci gaba da sarrafata tana tayashi suna Jin Dadi, ta Zama wet sosai Manal ta Furta dawo Nan ta cika makil,Fuzail yace sai na fara bumdumar wankana tukun,ya samu Yana Shiga Suka gigice gaba Daya da sambatu suna kukan Dadi,Manal ce take Control idan tace...da sauri ya Kara wuta Tace Slowly....yeah...duk abinda tace Haka ake Mata tana ta bada salo shi Kam Fuzail Ras da shi wannan Yana birgeshi shi yasa yake Kara kaunarta ta daina kunya tuni,ta fishi ma rashin kunyar yanzu... Labari Yana zuwa Ran sarki ya baci hankalinsa ya tashi,Ummi aka Kira Masa ya jefa Mata Result ta duba tare da tambaya wace wannan? Karuwar danki ce da take zuwa da shigar Kuyangi gashi an kamata ciki gareta Kuma nasa ne,Hannu Ummi ta daura a ka Tace da gaske? Tsaki Sarki ya ja yace wallahi idan nayi Bincike ya tabbata bazan raga Masa ba,Ummi ta fice da sauri ta nufi sashen Fuzail sama ta haura da sauri,Cak ta tsaya Jin irin uban nishin da take ji ta San ko na mene,Kasa Bude kofar tayi Hawaye ya Shiga sintiri a kumatun Ummi tace ni na jawo da na barshi da matarsa watakil Yana Sonta gashi Nan na jawa kaina na shiga Uku ya zanyi ta juya kasa tana Hawaye a palon ta zauna tana jira taga ko uban wace. Bangaren su Fuzail Kuwa sai da suka Gama Jin Dadi su sannan Suka Yi wanka Manal ta maida kayan kuyanginta Tace Bari naje na kawo Mana abinci,a Nan Zaki kwana amma? Dama taya Zan kasa kwana,Daga shi sai gajeren wando ya dakko Manal kamar jaririya ta Sha Nikaf suka fito suna dariya kasa kasa,ba shiri ya sauke Manal ganin Ummi tana faman sheka kuka,Manal tana gani ta fece da gudu ta fice a part din,Ummi tace wallahi ko ke wace sai kin ci Ubanki Zan Kamaki ne. Fuzail ya zauna a gefen Ummi Yana tambaya lafiya kike kuka Ummi? Fuzail wace wannan? ance kayiwa Kuyanga ciki wallahi Maimartaba yace sai ya daureka Matukar da gaske ne,Ni gashi na gani da idona,Me yasa ka Zama makaryaci Fuzail? ba gwara kaje wajen matarka ba,Fuzail yace ya zanyi Ummi ai laifinki ne Namiji kamata ki hanani kula matata ta sunna,ko bana sonta ai tunda na aureta ya kamata na Bata hakkinta,Amma kin hanani kin zuba Cid kullum kina wajena dan Kar na kulata,Ni Kuma gaskiya bazan iya rike sha'awata ba shi yasa na nemawa kaina mafita na kawo tsohuwar budurwata kullum tana zuwa tana tayani kwana, Kuma wallahi bazan fasa ba na shiga Harkar kenan har abada bazan iya dainawa ba,duk laifinki ne Ummi,Dama kana son matarka kenan? Kin taba ganin Mutum ya auri mace da kudinsa idan baya sonta,bana son abata Zan aureta,Kawai karya na muku,Ummi ta Bude Baki da mamaki tace karya ta biyu kenan Fuzail,Yace suna Nan da yawa karairayin ma,ai Matukar Iyaye zasu dinga tsanani ga Yara to Kuwa zasu hadu da Karya tunda mutum zaiji tsoron fadar gaskiya yasan me zai je ya zo,Sabo da Haka Halima tsohuwar budurwata ce Yar Nan kasar ce tare Mukayi karatu a turai baza Kuma ta fasa zuwa ba,tunda Baku kaunar Manal verysoon zamu rabu tunda kunce Basu da kudi ai duk laifinki ne Ummi,gashi Nan kin jawo na fada Harkar banza,tun a turai banyi ba sai a Nan. Ummi hawayenta ta goge tare da dafa kafadar Fuzail tace Dan Allah Son karka saki Manal ka koma wajenta Ni na yarda gwara ita da ka kula wata banza wacce ba matarka ba,idan wata ma zaka auro ka auro ko Nawa ne yafi da ace kana Neman Mata,ga mutuncinka ya zube wajen Yan aikin gidan Nan Iyaye da Yan uwa Haba Fuzail kayiwa kanka fada Mana,Fuzail ya Bata Rai yace Nifa komai za ayi sai Halima Musa Kuma ba aurenta zanyi ba,Tunda bakwa kaunar Manal shike Nan na hakura,Ummi Tace ai tana da kirki,Yarinya ce me Hakuri ba ruwanta tun farko dama tana Dan birgeni Shedan ne,Fuzail yace daga baya kenan ya kyale Ummi ma gaba Daya ya shiga latsa wayarsa. Manal Kuwa part dinta ta faki Idon Yan Aiki ta koma tare da canja Kaya tasa aka kawo Mata abinci tana cikin ci sai ga Ummi ta shigo da Sallama harda fara'arta yau,Manal da sauri ta zube a kasa tare da gaishe da Ummi,Da sauri Ummi ta amsa tare da cewa ya School? Alhmdllh,ki dage sosai da karatu abinda Baki Gane ba kije wajen Fuzail mijinki ya dinga koya Miki,ki saki jikinki Nan gidan mijinki ne ki zauna ki kula da mijinki sosai,Manal ta kalli Ummi a ranta Tace wuya ce wallahi,a fili tace Ummi Naga ke kika ce Kar na shiga part dinsa karma na kulashi duk Yan gidan Nan Hajiya Babba ce Kawai sai mazan sune suke Dan kallo na ma, rike Hannun Manal Ummi tayi Tace Manal ki yafe min na Miki laifi kiyi Hakuri,Manal tace ba komai ya wuce Ummi,Dan Allah Alfarma nake Nema a wajenki Manal ki manta da wani ba a kaunarki a gidan Nan,aurenki akayi zaman mijinki kike Yi bana wani ba,Haba yanzu sai ki biye Mana kina son mijinki akan wasu sai ki fasa kulashi ai Allah ya hana,Ki ja Hankalin mijinki Kar wata ta kwace Miki shi kinji,Manal tace nima ai ba damuwa nayi da shi ba ko Mata hudu zai Karo ba ruwana. Uhm... uhm baza ayi Haka ba Yanzu Fuzail din ne bakya so duk kyansa gaskiya banji Dadi ba shi Kuwa Yana kaunarki yace,Manal Tace Ni ai Zan so shi ne tsakani da Allah badan kudinsa ko kyawunsa ba,Ummi tana Murmushi ta furta kina birgeni sabo da nisan tunaninki,karki Bari mijinki ya fada Harkar banza Dan Allah Manal baki San abinda ke faruwa ba,Zuwa Gobe Zaki ji komai a bakin Maimartaba,Manal tace shike Nan zanyi kokari,tashi kije part dinsa kuci abincin tare,Manal tace kin yarda? Sosai ma,Manal tayi murmushi tana cewa Allah idan ya min ba dai dai ba bazan sake zuwa ba,Ummi Tace bazai Yi ba ma Inshaallah ta Mike ta fice tana cewa a ranta yarinya kyakyawa kafin a samu irinta sai an tona ga hankali Amma har Yana da idon kallon wata Kai maza maza Mata basa isarsu. Ummi har tayi nisa ta dawo wajen Manal tace ki dinga Masa kwalliyar Jan hankali,Manal ta nuna Bata Gane ba Tace Kamar ya Tana turo bakin shagwaba ita a Dole an takura Mata,Ummi taje ta Bude akwatinanta ta zabowa Manal wasu matsiyatan Kaya Tace irin wannan,Idan yace Ni Yar Iska ce fa? No common Son ya waye ba irinku bane,Indai kika sa ya canja har kyauta Zan Miki,sai na biyawa Annatu da Malam Makkah,Manal Taji Dadi Tace harda Yaya Yazed ko? Ummi Tace har marar kunyar data zageni,Manal Tace Zan dage ki bani sati yayi yawa sai ya manta da kowa Zaki gani Kuma,Ummi tace na yarda dake,ai tunda ya auroki nasan na more suruka kaji Ummi da wayo. Fita tayi Manal ta kwashi Kaya ba Wani boye boye ta samu yanci ta shige wajen Fuzail Yana tsaye Yana duba Abu a jikin wata katuwar Flower,Manal ta Dane Masa baya tana Dariya tace yanci ya samu,Yace Me ya faru? Labarin Ummi ta bashi Manal harda tafi,Fuzail ya furta mu kam Zam zam,Kaga kayan data ce irinsa Zan na zaba Ina sa maka da kanta ta zabo,Fuzail yace wuya ce yana dariya shima Manal ta koya masa,Daukan Manal yayi Suka haura sama ta Bayan balcony dinsa suka fita suna kallon ko wanne Part,Ummi ce ta leko sai Kuwa ta hangosu itama ta window ta sama,Fuzail ya daga Manal Wai zai jefota ta saman Wai Dan Ummi ta gani,Karaf ta Bude Window tana antayowa Fuzail zagi,ajiye Manal yayi suna dariya a boye,Manal Tace Ummi Wasa mukeyi fa,Tace Banda irin wannan to Suka ce kamar Yara Suka koma ciki suna ta dariya,Manal harda hantsilawa saman bed kafafunta ta daga sama tare da mikar da su Suka kalli sama,Babyna fa Kar ki Masa Illa,Ina sane da abina Wai ka fini sonsa ne. Farida Kuwa Yana fita ta zage Haka ta gyare dakin tas Yana kamshi ta canja sabon bedsheet dinta da ta taho dasu Guda Uku,Toilet ta wanke sannan tayi wanka ta fito ta tada Sallah,Duk sallolin da ake Binta sai da ta Rama sannan ta shafa body lotion aka gyara ko Ina Yana kamshi,wata shararan rigar bacci ta saka blue,Dake tana da Yar kiba kadan tayi Mata kyau ta zauna cif,Farida an San darajar wanka tana gyara Dan gashinta Belloti ya shigo da ledojinsa na take away Yana ajiyewa ya shiga wanka ya fito,Farida Bata Yi zaton ma Yana Sallah ba taga ya tada Sallah a nutse karatunsa me Dadi,Tace Iyye a ranta sai da ya idar yayi adduoinsa sannan ya dakko avocado cream dinsa ya shafa,Sumar Nan Ana wani tajeta Ana murjeta da mai a jikin Mirror,Body spray ya fesa Farida tana ta satar Kallonsa sanye da Hijab dinta, harda wani shafa lipstick na maza,Guntun Boxers ya zura tare da feshe jikinsa da Body spray,Farida Taji wani Son Belloti Sabo da Mata da son Dan gayu me tsafta Rigar ma Belloti baza a sa ba. Lawi ne ya kirashi a waya Yana dagawa yace ya Amaryar Kuwa an kawo ta gidan naka? Belloti yace kwarai Kuwa muna tare ai yau Allah yayi Zan Shiga cikin kundin Tarihi,Lawi Yana dariya yace karka kwana da ko Dan kamfai ne,Belloti yace dama ai idan na kwana da wando ma ku taru ku fara tsine min a Majalisa tun kafin na iso kauyen ,Lawi yace sai da Safe suka Yi Sallama,Farida ta Shiga tsoro Kuma,sai da ya Gama yangarsa ya zauna a gefen katifar tare da cewa Baki iya kula da Miji bane in fita in siyo abincin, cin abincin ma Sai Ni Zan ciyar da kaina,Farida har zata Fadi bakar magana sai taja bakinta ta tsuke ta Bude ledoji,Taga kaji, fruits salat,ga sakwara da miyar Egusi,ga kayan Sha,Maimakon ango ya ciyar da Amarya shi Belloti Amarya ce zata ciyar da shi yace mu Bama Abu irin na kowa komai namu daban ne Bama kwaikwayon kowa. Shuru Farida tayi tace me zaka ci ciki? Yace sai na zaba ma Baki San Kai na ba Guess Kawai,Farida ta Bude Kaza yace Ina tare da Uche Why Zan fara ta kaza,Farida ta Bude Sakwara yace Ashe kin San dai dai Iskanci ne Kawai da iyayi da sanabe,Tace da cokali Zan baka? A'a da munjagara Zaki bani cewar Belloti,kije ki wanke hannunki ko Ni kazami ne kin shafa lotion chemical kizo ba wanke Hannu ki bani abinci salon naci man Bleaching a cikina,Hannunta ta wanko da sabulu ta dawo ta fara Bawa Belloti abinci a Baki itama tana ci sai da Suka cika cikinsu taga Naman Miya Ashe Snail ne Tace ba komai ai Naman cikin ruwa ne,Kajin Suka ci yanda suke so suka Sha Madara,Farida gaba Daya tausayin kanta take Yi,ita da take mafarkin tangamemen gida sai gata a cikin daki Daya,babu ko arzikin gado sai katifa,da na sani ya lullubeta ta fara tunano samarinta na Baya data dinga wulakantasu,Kamar tayi kuka sai ta danne Wai Amarya guda babu ko bed. Hijab dinta ta zare surarta ta bayyana,Belloti Yana latsa waya ya kalli Farida Nan take ya kashe wayar Yana Kare Mata kallo,yace da kin San kinyi wannan shigar Kika zauna min da hijab da Unguwa zakije ai da kinyi shigar banza kin tafi,yace ai sai kizo ki fara Aiki,Farida Tace ya Wai zaka Mai Dani na koma nice namijin ma Haba Dan Allah,Fuska ya Bata zakiyi ko sai na Mike Kinga tsayina kina kallo cucumber ta Mike ya fisgo ta jikinsa,dama Farida Bai San an Dan Saba murjewa a waje ba,ga yanzu ta Sha magunguna ga Kuma Belloti na birgeta sai kamshi yake,Farida tana Dan Jin kunya Yace ke Kamar ba Yar birni ba ku da kuke cakude da yare ma kala kala yawa kike wlh Ashe wayewar Taki ta banza ce,Farida tace ai wlh baka Isa ka ce min Yar Kauye ba yanzu sai na jika ma wando,Belloti yace Haka nake so Yar gari ,Ina jinki Indai na dauki charge zanyi motsi Nima,Farida a ranta Tace Dan giya Kawai,ta kwanta a gefensa inda ya kwanta,Wai ya naji Shuru ne?Farida ta fara kame kame Belloti ya gaji da kallon Nonuwa manya,yace sunan wata kabewa a Kauye Rugudun ya furta tare da latsa su,Hajiya Farida tunda Belloti Yana birgeta wani shock taji a jikinta,Yace bana son in ce ayi aki Yi,Farida a ranta Tace Wato idan kaki sharar kasuwa zaka Yi ta masallaci ko Maganar Uwata da ubana bana ji amma wani Kato sai Umarni yake bani idan naki Yi yaci ubana. Haka ta koma jikin Belloti make i enjoy this Blessing cewar Farida tana shafa kirjin Belloti a hankali,Belloti yace nine Blessing din? Yeah a wajena ba Farida ta furta tare da Fara kissing Masoyin nata dama su Farida an kware a Nan,Belloti yace Dadi gaskiya kinyi birni ba karya ya fara tayata yana cewa Allah da Baki iya ba yau sai na rankwashe ki sau goma Allah ya CeCe ki,Farida Taji Dadi an yabeta ta Kara dagewa tana aikawa Babynta sakonni,Belloti Yana shidewa yace na karba let's Enjoy our Self,Farida a ranta Tace ashe Yana Jin turanci a wajen Uche ya Dan tsinta maybe,Belloti yanga ta Gagara rikidewa yayi ya canja salon ya koma shine ogan,Farida Bata San Belloti an goge ba ta zaci ita kadai ce ta iya,Yanda yake Bata zazzafan kiss ya daure Mata Kai,Breast dinta ya shiga murzawa Yana tsotsa,Farida ta birkice Suka haukata kansu gogaggaun Yan duniya sun hadu, Farida sai Nishi akeyi ana Furta zafafan kalamai zuwa ga Belloti,Belloti shima Haka yace kinfi komai dadi Sweety. Belloti ya Mika Mata cucumber dinsa yace gata a kanta Mata suke kashe kashe,suna kashe Yaran kishiya da kishiya da Mijin ma gaba daya,Taki ce ke daya karki sake naji an dauki wuka a gidan Nan Matukar ba Albasa Zaki yanka ba,Dariya Farida ta dinga yi,tare da Furta to da wuri tsoron Belloti take Yi,Farida ta Zama wet sosai Belloti yace Haka nake so mu kwana cikin danshi yau,Bani nayi Sipping, Dukkan jikinta yake sarrafawa sai lokacin data zauce ya samu ya karanta Adduar Saduwa da Iyali,Sannan ya Shiga da zafinsa,Kara Farida ta saki kadan,Karki min kuka sai kin tona min asiri,Mukus tayi,sannan Belloti tuni ya fara aikinsa,Farida Zafi ya isheta sai lokacin ta tuno Maganar Manal,Sabo da Kar tayi kuka Bakinta ta toshe da hannunta,Belloti Yana sambatu Dadi,Yace na tuba bazan sake ba..... ki yafe min...I love you Yar Kurkura da Engine Daf, kina bani Ginger My wife...na daina fita ko Ina,sana'ar ma na daina zuwa sai abinda kika ce ....Farcy Beb me madarar dadi,Zan mutu....I don't want to Die please ahhhhh......a Kira min Doctor....Farida tana jinsa.....somebody Help me woooooo........cewar Belloti, Farida ta fara Hawaye tace Allah da zafi kayi sauri... . Belloti ba jinta yake ba cewa yake Kawai zai mutu....sai da ya samu nutsuwa sannan ya koma gefe ya kwanta Yana haki kasa kasa, tare da jawo Farida Jikinsa sai lokacin ya tuna Basu Yi Sallar Nafeela ba. Fuskar Farida ya leka yace gaskiya kinyi Zaki da yawa Allah ya saka,ai ban San Haka kike ba na daina takura Miki kinji,Farida Harda shagwaba Belloti yace sai abinda kike so Me Engine Daf,Gashinta yake shafawa yace Haka nake son matata ta kasance Dan uban ko wacce mace taje da Kyawun fuskarta Dana jiki mu mun Kama babban Ogan. Farida Dadi ya lullube ta tace Har Manal din? Wa yake ta wata Manal fata kamar Jan kosai ai su irinsu baiwarsu a iya skin ta tsaya ciki kamas suke cewar Belloti,Farida Taji tafi kowacce Mace Dace ma,sai da Belloti ya Gama zuba santinsa sannan ya dauki Farida Kamar jaririya Suka Yi wanka tare da tsarkake jikinsu,Farida ta gasa kanta sosai,Belloti yace muyi Nafeelar yanzu a Haka Suka Yi abarsu sannan Suka kwanta sai bacci Belloti ya Hana kwanciya da ko pant Haka suka shige bargo abinsu. Shukrah Kuwa Custome dinta ya dawo har gida wajenta ba tare da Bata lokaci ba Soyayya me zurfi ta shiga tsakaninsu,Rumaisa Kuwa da Fahad sunyi nisa tuni har Ana tunanin turo manya. Ameer cikin wata Shadda ya fito Gezna airport ya nufa da Niyyar dakko Mamansa ta dawo daga Abuja,Yana zuwa ya fito Yana jiranta waya ya daga Yana magana da Fuzail,Mama ce ta sakko da Jakarta tana ja Haka ga wata budurwa a Bayanta zata Kai 23yrs kyakyawa Yar gayu baza ace Mata Fara ba Haka baza ace baka bace,Ameer gaba Daya Budurwar ta tafi da Imaninsa wata Yar doguwa,Ameer yace Mama Barka da zuwa,Yawwa muje please Ina da abinda zanyi sauri ta furta tare da Bude mota ta Shiga baya tace Badi'at shiga muje,Da Yar muryarta Tace Yaya Ameer Ina yini? Lfy Kawai yace,Wai baka ganeta ba ne? Badi'at ce fa Yar gidan kawunka Alhaji Yusuf,Ameer yace oh Naga ta girma ne da yawa,Badi'at motar ta shiga tana satar Kallon Ameer ta Dade tana son Ameer sabo da shi ma tace zata Zo tayi Hutu wajen Mama Suka taho tare. Washe Gari Fuzail a part dinsa dama baya barin kowa ciki musamman yanzu da yayi Aure, bangaren shuke shukensa Suka je da Manal sun shimfida katon Carpet suna wata game a wayoyinsu sunyi connecting suna Yi tare,Sai cinye Manal yakeyi tace gaskiya na daina Allah sai cinyeni kake Yi,Dariya yayi yace to an daina Zo ki min massage naji kin iya,Manal Tace to da Murna ya gyara kwanciyarsa ta Shiga Masa Massage me dadi,Yana lumshe ido Yana playing musu sweet music a wayarsa,Manal sabo da zuwa school tana haduwa da mutane daban daban duk ta sake Zama tantiriya a wajen Fuzail Amma,Duk wasu wakoki da ake yayi ta sansu sababbin rawa ma ta sansu har ta iya wasu ciki,sabo da kullum a school sai Yan ajinsu sun cashe sakamakon yanzu makarantu musamman private sun Zama wasu iri,har rawa ake koyawa su Manal duk karshen Term,shi yasa basa kunyar mutane yanzu Yan primary ma a Gaban kowa rawa sukeyi sabo da yanda ake girke musu ganguna. Duk da Haka Manal sai taga Dama takeyi Amma ta iya shi Fuzail ma Bai San anayi ba a school din,sai yaga Manal tana rawa iri iri ya rasa inda take koya. Sai da ta Gama Masa massage yace Saura rawa,Kunya ta rufe Manal tace Ni Allah kunya nake ji da ka rabu Dani sai da kaga Watarana nayi da kaina idan naji dadin kida,Alright kawo min lemo,Yau fa Fatima tana Birthday a gidan Nan gasu can a part dinsu ana ta rakashewa,Baki Fuzail ya tabe yace Ni birthday baya tsarina kwanan mutum Yana karewa amma Yana murna Wai,shekarun mutum suna ta tafiya Kuma Wai Ana murna,Nidai zanje na kalli Yan Mata,Murmushi Fuzail ya saki yace ke fa ba Yan matan bace?wuce Nan ,Nasan dadinka fa ai Ni ba Yan Mata ba ce,Ameer ne ya Kira Fuzail a waya,ya Mike yace muje na shirya Zan fita,Okay Nima zanje wajen party na kalla,sai kin dawo ya Mike tare da rike hannunta Suka koma ciki,ya dauki wanka zai fita Manal ta hade Rai tace Indai ka wuce 9pm a waje Kawai ka tafi wani bangaren ka kwana kofa Zan rufe,da wuri Zan dawo Karfe nawa kike so? Karka wuce 8pm gaskiya Ni ta Furta da shagwaba tana gyara Masa agogon hannunsa,an gama Ranki ya dade Inshaallah ya Mata kiss ya fice,ita Kuwa gayu taci cikin English gown readymade Brown and White ta wuce wajen Masu party,sai wani kula manal sukeyi har wajen Zama na musamman aka bata,Maza da Mata sun taru suna ta rakashewa. Sai dare Maimartaba ya Kira Fuzail da Manal sannan ya Kira Ummi da sauran Iyalansa kaf,cikin Fushi ya kalli Yaron Nasa tare da furta Fuzail abinda naji na gani gaskiya ne? Fuzail babu Bata lokaci yace Haka ne amma ai duk kune kuka jawo har na fada wannan halin,zaiyi magana Sarki ransa a bace yace bana son Jin komai kanka kayiwa,ka dinga karya karya ba abinda zaka fada Mana mu yarda Ni tunda ka dawo in Banda bacin Rai ba abinda kake jawo min,yanzu Kai a kanka hakan ya Dace? Shine dai dai ai Maimartaba cewar Fuzail, Baki kowa ya Bude yace to wallahi idan bincikena ya tabbata sai na daureka karkace ban fada maka ba,Dan Iskan yaro duk abinda ake baka gani tunda kazo baka Jin magana sai Takaici kake sa mu. Abban Ameer yace Babu laifin Fuzail fa me yayi a nan? Duk laifin na Ummi ne ke ba aurenki akeyi ba kinzo kin tare a gidan mutane ko kunya bakya ji,kin Hana yaro sakewa kullum kin Wajensa Kamar kece matar tasa,Maimartaba Ummi itace ta Hana Fuzail shiga bangaren matarsa ta zuba Matakan tsaro,nasan da wannan ai abinda yasa na kyalesu shi Fuzail laifinsa ne akan me zai wani yarda da bukatarta tun farko mahaukacin inane shi,a'a Allah ya bada yawan Rai kaima fa ba son abin Nan kakeyi ba da goyon bayanka sai data kwabe kowa zai Fara zamewa cewar Hajiya Babba,To shike Nan sai ya shirya sabon aure,mace Zan zaba na aura Masa tunda ga matarsa amma Bata da amfani,Fuzail yace Wallahi bazan Kara aure ba,Sarki yace to ba a gidana ba kuwa Ni wallahi da wannan abin kunyar gwara da barinka nayi acan Brazil,Ina Zamana lafiya nace ka dawo,Yanzu Ni a barni Mana na koma,baka Isa ba ka Gama zaman waje sai dai da yawo,tunda Kai baka da mutunci Nan naji ance ka zuga Tanko ka koya Masa karya zai yaudari Yayar matarka shi da Bai iya karyar ba kwabarsa tayi ruwa,Kai Fuzail Wallahi ka kiyayeni daga Kai har Tankon naso daukan mataki a kanku,Fuzail yace Ni da kasa aka zaneni fa a Kan Titi,a gidan Ubanwa? Nima karyar zaka min inji Maimartaba yace wuyanka ya Isa yanka lallai aure za a Kara maka dole tunda matan kake so,Manal ta fashe da kuka ta Fadi a kasa ta fara Rusa kuka tana wutsul wutsul da kafafu,Baki kowa ya Bude aka koma kallon Manal,Hannu biyu ta daura aka na shiga Uku, Sarki Dariya ma ta bashi yasan kuruciya ce,Sarki yace kiyi Hakuri sarauta mu mun gaji aure aure,Bamu gaji Zama da mace Daya ba,Manal ta Mike Tace Ni ba'a kaunata dama tayi waje da gudu,su Na'ima Suka dinga dariya Sarki zata maidawa matarni shine ta fada ta fece. Fuzail Yana tsaye yace Ni to a barni na koma Abuja da Zama is better bazan iya abin Nan naku ba,Sarki yace da Kai mutumin kirki ne sai na barka tunda dama Mene amfaninka in Banda jawo magana,an baka sarauta kaki karba ba yanda ba ayi da Kai ba,bana so ni Ina da kudina cewar Fuzail,Sannu Billoniare idan kana da gaskiya ka Kira wannan me shigar Kuyanga kowa ya ganta Ni Kuma na yarda a cikin kasar Nan ka zauna a duk inda kake so da Matarka,Fuzail ya saki Murmushi tare da furta Bari a kirata,Manal ya Kira a waya tana ta kuka har tayi shigarta ta Kuyanga taji za a Mata kishiya zata je ta tons asiri sai ga Kiran Fuzail yace ki fito a Kuyanga kizo,Manal da masifa tace ai ba sai ka fada ba ta kashe Wayarta ta fito da sauri ta shigo,Manal a Gaban kowa ta tsaya,kafin Tayi magana Su Tanko sun Fara cewa ita ce wallahi,Tanko harda zakalkalewa Yana ke dai ba Yar arziki bace,bakar tantiriya......Manal ta Bude Fuska ta cire Nikaf Ummi da sauri ta hangame Baki,Fuzail Yana dariya yace to Manal ce kowa ya sheda sabo da Ummi Muka Yi Haka,kullum muna tare,Watarana ma Ummi kina part Dina a Palo Manal tana kitchen,Watarana kina Bedroom tana Palo,Kuma Nima Ina zuwa har shigar Dogarai nakeyi,lokacin da su Tanko suke ganina suna ce min Nadabo ai nine,Tanko ya dafa abokinsa Sani sabo da tsoro ga irin zagin daya antayawa Nadabo,Fuzail yace Ni ka zaga to ba Nadabo ba lokacin Nadabo ma baya gari,su Sale ma Ina Nan da ku sai nayi maganinku akwai ranar da Zan Tara kowa na bada labarin asalin haduwata da Manal da komai ma Amma ba yanzu ba bani da time. Yanzu Maimartaba idan na zaba Zan bar State din Nan sai da yawo nazo,sannnan zanyi gaba da Tanko,Tanko yace shike Nan ni Alhmdllh Nima Zan taho da Sani,aka Yi Dariya sabo da sai kace ranar ceto wani ya ceci wani,Fuzail yace ai zan zaba da kaina Wanda Zan tafi dasu,Sarki yace Alhmdllh Allah ya rufa Mana asiri,Ummi Farin ciki ya kamata Jin Manal ce ma ai Tace Amma Kun Raina min hankali akwai tamu da Kai Fuzail Wato mace tafi Uwa ko? Kowa da matsayinta Cewar Ameer Yana dariya,Abban Ameer yace karyar Fuzail ba fa akwai saura ,wallahi sai kunji ta yanda ya auri Manal da komai,Ameer yace Abba kayi shuru,ai bakinku Daya dama munafukai cewar Maman Ameer,Manal ita ta zancen kishiya take Yi, tace kishiyar fa? Sarki yace dama tsokanarsa nakeyi,taji Dadi Yan mazan Sarki dama tuni su sun San Fuzail son matarsa yake,Hassan Yace tab kune baku sani ba,amma Kuna kallo ko hararar Matar Yaya kayi shike Nan Kun kulla da shi,Amarya tace shi yasa ya dinga hararata Ashe yace ciwon idonsa ne ya motsa,Ummi tace wallahi akwai tamu da Kai na fada maka ta kalli Fuzail,Sarki yace cikin fa da gaske ne ko shima duk karyar ce? Fuzail yace da gaske ne a wajen test ne ta canja suna,Kannen Fuzail Suka dinga Murna Zasu Sha suna,Lokacin Ina kusa da gidan Devido ba suna cewar Manal dariya su Fatima Suka dinga Yi, Na'ima tace yayi matar Manya,Wato ke sai a layin su Devido ko to ai ba Lagos zai zauna ba ko Turai,Manal Tace mafarki fa sai ya tabbata idan Baku sani ba,har Fuzail Bai San komai ba akan mafarkin Farida Bai Sani ba bare Kuma Yan gidan Sarki. Bangaren Belloti Kuwa Washe gari ma da Asuba Bai kyale Farida ba sai da ya sake Yi,Sam baya fita ko Ina Yana makale da ita a dakin,Girki ma ya Hana tayi sai dai ya siyo Belloti sai kashe Yan kudadensu yake Yi,Uche ganin kwana biyu Belloti Bai fita Aiki ba ya dinga masifa shi Aiki ya Masa yawa,Belloti yace shi fa Amarya gareshi bazai iya ba sai Nan da Sati biyu zai dawo kasuwa,Uche yace bazai yarda ba sai dai Belloti ko ya dawo Aiki ko ya bar Masa gida,Farida tana labe tana jinsu suna fada,Kuka ya kwace Mata yanzu dama duk gidan Uche ne ma? Komai na Uche ne Belloti bashi da komai,Sheshekar Kukan Farida Suka ji tana zagin kanta,Belloti ya fito a gigice yace me ya faru Me Engine Daf? Haba Me Engine Roka,Farida ga wani son Belloti da Tsoronsa da Allah ya Dora Mata,duk masifa da Rashin kunya Bata yiwa Belloti,shima Belloti shi Kam ya fada kaunar matarsa Bai son bacin ranta ko kadan,Belloti yace kiyi Hakuri da farko birgeni Kawai kika Yi na aureki da karya, amma yanzu wallahi kaunarki nakeyi Me Engine Daf,Kece Rayuwata,a kanki naji na tsani sana'ar da nakeyi da rayuwata ta banza Wato shaye shaye da Rana tsaka na jefa kaina ciki,idan ya koreka Ina zamu zauna? Yace sai Allah ya budo Mana Hanya,Muyi waya gidanmu ko na fadawa Manal su kawo Mana agaji kaji Sweety cewar Farida. Belloti tsalle yayi ya dire yace wallahi karki sake naji kin fadawa wani zamu Bata da ke,Haka Kawai daga Dan Abu ya faru me yasa ke kike tsoron Talauci ne? Shi fa arziki Allah ne ke bada shi duk bala'inka sai Allah ya Tara maka zasu taru,wani ba yiwa wani arziki,ki sa a ranki wani bai isa ya baka abinda Allah Bai baka ba,zuciyata bata mutu ba,da karfi na Allah ya bani lafiyar Neman na kaina,dama Ni tunda na aureki naji bana kaunar ciyar da Iyalina da Haram,ke kin San giya nake siyarwa Zaki ce na koma Aiki ki dinga tawakali kina karbar kaddara yawwa Dan ya koreni sai me sai akace bazan rayu ba, Inshaallah kudi zanyi kudi kiyi Hakuri yanzu Kauye zamu tafi muje mu shiga tukunyar Federal,Mene tukunyar Federal? Tukunyar Iyaye mu dirki tuwo na wani Dan lokaci sannan na hada kudi mu dawo birni na fara sana'a,dama Baki San dangina ba Suma Basu Sanki ba,karki sake kice Talauci ne ya Koro mu Kawai ganin gida na kawo ki sai mu dan zauna kafin na daukeki mu dawo birni, Ni bazan iya rayuwar Kauye ba gaskiya cewar Farida tana kuka Tace Haka Kawai ka sake Yi min Karya ka barni a Kauye Ni wallahi Allah gidanmu zan koma,wayyo na Shiga Uku Hajiyata...wayyo Malam.....kaico na nice na jawa kaina. Fuska Belloti ya Bata zai bar wajen a fusace Tsoronsa yasa Farida ta rike kafafun Belloti kayi Hakuri Dan Allah,sake Ni tunda Naga Baki San me kike ba,yanzu Iyayena Nufinki baza muje su ganki ki gansu ba? Wai me yasa Baki da tunani ne? Baki yarda Dani ba? Allah ya Miki baiwa Farida duk Wanda ya rabeki sanadiyarki sai ya samu canjin rayuwa yaushe muka Yi aure kwata kwata ko sati bamuyi ba amma har nace na daina shaye shaye na hakura da sana'ata ta banza amma ke duk wannan Bai sa kinji Dadi ba sabo da ba kudi na kawo ba ko? Ke komai kudi Allanki kudi ko? Farida tace Dan Allah kayi hakuri Zan daina ka yafe min Ina sonka wallahi ko a Ina ne Zan bika mu zauna,ki daina Jin wani Abu a kaina wallahi da gaske nake Zan dawo Dake birni,Ina fa da arziki a Kauye Ina da abinda Zan siyar na dawo birni na fara sana'a,Sai lokacin Farida ta saki ranta Jin za a dawo birni,Rungume shi tayi sosai tace yaushe zamu tafi? Yace gobe Inshaallah,yanzu Ki fadawa Hajiya da Malam zamuje gaisar da Iyayena karki sake ki nuna wani Abu ne ya faru,Farida Tace ai dama bazan fada ba Kar ayi min Dariya,wallahi ko su Walida bazan Bari su ganni ba bare gwara na Sha wahalata Ni kadai Farida Guda a wannan matsayi ai da kunya,Yace ko Dan aci gaba da gyara min jikin Nan ai dole na nemi kudi,Wanda Bai ajiye ba ya shiga Uku cewar Belloti Yana karar da Kai gefe da Kalar tausayi,Me Engine Daf muje ciki na Baki Cucumber,Suka shige ciki Yana rike da Hips dinta. Kuyi Hakuri gobe bazan Yi posting ba Ina da Uzuri. Watakil Kuma nayi posting . Kwana biyu Ina Busy ne wlh afwan. AsmaBaffa [1/1, 10:25 PM] Sis Asma: 🧭🧭 MAFARKIN FARIDA🧭🧭 DEDICATED TO DUNIYATA AAMNA FANS GP 86-90 Official By AsmaBaffa Page naku ne Mmn Saddeeq Mmn Ummee Maman Muniba Auta Ummu Lateepha Ummi Deejat Fancy Honey Rike yake da Hips din Farida Yana Mata kirari kaga Farida....Hajiya Farida ikon Allah....Me Madarar Dadi...Me Engine Trailer, Me Engine Tifa,karama da Engine Manya.....Farida tana Dariya tana amsa Masa da Yeah nice....Ke kike da Falaqi....Yeah....Me Sa'iha...kaga ta Hajiya me komai Dozen.....ga Bello Me Cucumber Dadi kiji Dadinki,Gaki kinyi fes.. tas..Amarya ta,Farida Dariya take Yi sosai yanda Belloti yake Mata kirari kamar wani maroki, Farida tana wani Jin Dadi har wani juyi takeyi tana Jin Dadi, Farida an Zama Yar Gari Nan take suka Fara sarrafa Juna Belloti yana sarrafa Breast din Farida masu girma yace wannan Kalar na manyan Yara ne irinmu,Farida tana lumshe idanuwa Tace na your own....do as you like,Suna tsaka da Jin dadinsu Uche ya Shiga buga musu kofa da karfi,Suka ki kulashi Amma Uche Bai fasa dukan Kofar ba Haka Basu Bude ba ko bi ta kansa basuyi ba sai da Suka samu nutsuwa sannan Belloti ya bude ransa a bace shima Uche haka. Da masifa yace tuna maka zanyi ku bar min gidana gobe Early in the morning Nima Ina so nayi aure naji dadin ai baka Isa na dauki nauyinku ba a banza so karka manta gobe da safe before 8am Ina so Naga Room Dina Empty,Murmushi Belloti yayi yace ba sai ka sake fada ba ka batawa kanka lokaci ma na maimaitawa stupid man akan wannan zaka Zo kana buga min room Ina tsaka da Bata tana amsa dai dai gwargwado shine zaka dameni akan wannan wallahi sai na daure ka kaje Kauye kaga dukiyata karka raina min hankali Dan na koyi rayuwa na dawo Nan,in Banda lalacewa me ka koyamin? ai Kuwa ka waye na Wayar da Kai Sanda kazo daga Kauye Haka kake? Gashi Nan kayi kyau kayi kiba ka goge ka Zama Dan gayu,ka iya sa Kaya,Farida Tace karya kakeyi Uche a wayensa yazo birni dama,Belloti yace karki sake sa min Baki koma daki Ina ruwanki da fada da Namiji idan ba Ni ba? Ai Dani Zaki fada yanzu Kuma fada da wani ya Kare sai ni,Nima din karki sake naji kina tada jijiyar wuya Matukar ba Akan Cucumber, wannan na yarda ko wata kika ga zata kawo Mata Hari ki cinye Mata Iyaye bazan ga laifinki ba wannan nasan ta Kai ayi yanke ya nke akanta. Dariya sukayi gaba Daya har Uche yace Beloti I will Miss you,Harara Belloti ya galla Masa,Farida ta rike Dan Bellotinta Tace let's go and eat something,Belloti ya Mata kallon kauna tare da Furta ai yau final kafin muje Kauye fita zamuyi Joint mu rakarkashe dadinmu kafin mu sadu da Gabza a Kauye,Ran Farida ya jagule tunawa da tayi Kauye zasu tafi kamar zata Yi kuka,Belloti ya kalleta Yana Bata Rai sai Kuwa ta washe bakin dole ba shiri sabo da Kar Belloti Yaji haushinta,Son Belloti da Tsoronsa ya Gama ratsa jininta. Da Yamma likis su Belloti Suka dauki wankan sugar Farida sabuwar atamfa ta saka ta lefe dinkin Riga da skert tayi mugun kyau Pink and blue,Farida hips din Nan gashi nan Kamar me,ta zuba kyau ta kafa daurinta,Belloti harda Saka sabuwar shaddarsa wata Blue ya dinka su Kala hudu Bai taba sakawa ba Kawai ya ajiye masu kyau,Dinkin matasa,Belloti akwai Kyawun sura duk kayan da yasa kyau yake masa,Sumar Nan taci kudi Farida tana taje Masa tace Kar a aske min Sumar Nan Ina sonta da yawa,Belloti Yana waya da Babarsa Yana cewa gobe zasu Zo a gyara musu dakinsa Yana Jin Me Farida take furtawa yace an Gama,Tace da gemun ma da sajen duk a bar min shi,Belloti Yana wani daura agogo a dole Babban yaro Yana Mata magana da Ido Wai yaji za ayi hakan,Yana Gama Wayar ya dauki wayarsa da key din room din tare da rike Hannun Farida Suka fita ya rufe dakin Farida takalminta me tsini da hand bag duka pink,ta Sha Daurin Zahra Buhari,Farida tayi kyau sosai,Belloti yace kullum kyau kike karawa Farcy Beb,Farida Sarkin Fari tayi wani walwal da idanuwa tare da Furta kullum fa Fresh cucumber nake ci ba Dole na canja ba,Belloti yace hakane,Napep Suka shiga Farida tana mamakin kanta Wai ita me son mota yau itace ta Kare a Miji ko Keke baida shi,Kanta ta bawa laifi tasan ita ta jawowa kanta amma shege So Farida Son Belloti yasa Haka take gani yanzu gwara Haka akan a Bata duniya da abinda take ciki gwara a barta da Bellotinta,Hajiya ce ta Kira Farida suka gaisa,Farida tace Hajiya ya gida? Ke dai Bari gida Yana wajen Masu shi,Ni da nake Dan rabawa Ina Naga wani gida, kin ganni matar yayan ma abinci sai taga Dama take bani Farida,ga aikin gidan Nan kaf yanzu Ni nakeyinsa sai kace yarinya,da girmana ai Ko darajar girmana Yaya ya kalleni ya tausaya min sai ma zagina da masifa da yakeyi Wai laifina nane,Dangina yanzu bani da Iko na shiga cikinsu sai a dinga jefar min da babaken maganganu Ni wannan zaman ya isheni nasan Nan gaba ma Yayana Korata zaiyi daga gidansa....Hajiya ta karasa da kuka Tace Farida yanzu naira Hamsim gagarata takeyi ga yunwa ba a bani abinci akan lokaci duk na rame,Yan Yaran ma da suke zuwa wajena Ina kallonsu Ina Jin Dadi Malam ya hanasu zuwa,Yau ma Farida tun safe ba abinda na samu na saka a cikina,Yaya da matarsa sunyi Tafiyarsu Lagos Wai sai Nan da sati biyu zasu dawo Kuma wallahi sisi bani da shi,ko kwallon shinkafa Basu bar min ba,tasa key ta kulle store dinta Wai idan Ina da kudi na siyo da kaina ga kitchen Nan na dafa,Kuma Yayan ya biye mata Suka kwashe har yaransu Suka tafi abinsu,Ina Jin Farida yunwa ce ajali na,kowa na tambaya a dangi babu me taimaka min sai suce ba ruwansu Wai Ni na kashe aure na,yanzu bani da kowa Farida Sai ku yarana tunda mijinki Yana da Dan arziki Kuma kince Kuna zamanku lafiya sai abinda kika ce Dan Allah Farida ki turo min ko dubu biyu ce a accnt Dina na samu naci wani Abu,Allah ya kyauta kiyi Hakuri Hajiya Inshaallah Zan San yanda za ayi,Hajiya da sauri ta dinga godiya. Bayan Farida ta kashe wayar suna Napep da Belloti yaga ta fada tunani da damuwa sosai a fuskarta tana Neman yin kuka sabo da Farida Bata da ko kwandala Sadakinta ma Fridge aka siya Mata da shi anyi zaton za a Mata jere,Kuma kayan gaba Daya suna gidan Yayan Hajiya,Kiran Hajiya ta sake yi ta daga tare da cewa Farida kin tura? Farida tace Hajiya Ina kayan kitchen da muka Dan siya wasu abubuwan ki dauki wani abin me tsada ki siyar da su kiyi amfani da kudin,Hajiya Tace tab yo ai tunda na dauki Blender a ciki na siyar Yaya ya boye kayan a wani Empty house yasa key ya garkame Kuma yace idan na taba wallahi sai ya ci mutunci na,Farida Kawai ki bani ko dari biyar ce ma ki turo min abin kunya ne na Bude sirrina naje na tambayi wani kudi ke kin San me Mukayi wallahi Dariya za a min. Okay Farida ta furta ta sake kashe waya ranta a jagule Idonta ya ciko da kwalla zata Yi kuka,Belloti ya fahimci matsalar kudi ce,yace Lafiya Baby? Farida tana goge hawayen da ya zubo Mata tare da furta ba komai,Ya Zaki ce ba komai ki fada min idan Bai fi karfi na ba Zan Miki,Farida Taki fada sabo da boye sirrinta Su Farida ba a son Raini,Belloti ya matsa sai ya ji dole ta hakura Tace Hajiya ce take son Kudi ko 1k ne Wai amfani da zata Yi da shi Bata ce yunwa bace Kar ya Raina su,Belloti yace Akan wannan kike Kuka har baza ki fada min ba,ke Nifa bana son irin wannan, waye Bai San rayuwa ba yanzu,kune komai sai kunyi karya ta Yan Birni da kin fada min da tuni ba a tura Mata ba Zan rasa kudin Bata ne kika ji? To ko abokina na sa yanzu zai tura Mata bani accnt number. Farida Lokacin farin ciki ya kamata taji wani sabon son Belloti ya kamata Haka ta bashi account Number Nan take yayiwa Hajiya transfer na 5k, yace ki tambayeta idan ta gani sai ga Kiran Hajiya Tace naga 5k da accnt din mijinki 5k Bello Muhammad Tukur ko? Farida Tace ae,Hajiya godiya ta shiga zubawa harda sa Albarka Tace bani shi nayi Masa godiya,Farida tace My Hero ga Hajiya zata maka godiya Belloti yace Akan 5k Mene 5k gaskiya bazan iya amsa ba kunya ma nake ji 5k kacal a kanta za a gode min Fafur Belloti yaki karbar waya Wai kunyar Kansa yake Yi ma a hakan. Farida a ranta tace Allah me iko a baya 20k ma mutum ya bamu Bai Isa mu gode Masa ba bare 5k wa zai saurare shi ma duk talaucin mu,Wani Shawarma Joint Suka Shiga kida na tashi iri iri ya musu order na Shawarma da fruits salat Sai ice cream,Belloti harda Bawa Farida a Baki sai da Suka ci suka koshi suna hirarsu cike da nishadi da kaunar juna. Bayan Nan Shopping Mall ya kaita yace to karki karar Mana da Dan kudin tafiyar mu kauye yanzu Abu me ma'ana zamu siya,Wanne Body Lotion ne ya karbe ki? So nake a samu me kyau kiyi haske me kyau Normal bana son wannan hasken dau da kikayi kafin aurenki, gwara kiyi me kyau,Farida tace lokacin fa wata Allura ake min,Yace Kar a sake ba a gidana ba,Dan cream din ma me kyau Bai Isa ba sai anyi wani haukar haske tunda Allah yayo mutum Baki Ina laifi ma da Allah ya Bawa bature ikon Kirkiro body Cream a shafa ayi kyau duk haka ba a gode ba sai an Zama baturiya, siyi Cream me kyau me Dan tsada Wanda zai gyara skin ko hasken ne ayi me kyau na hankali na wayewa,Farida tace ai tunda nayi Allurar sau biyu na daina gashi duk na fara dishewa,Belloti yace yawwa kinfi kyau haka daga Cream na dubu Uku zuwa hudu Zan iya siya Miki dai dai karfi na. Sai da suka Gama shawarwarin me zasu siya na tafiya Kauye Wanda ko sunje bazai Kare da wuri ba zasu Dade sannan Suka shiga ciki,Farida ya Siya Mata body Lotion Kalar data zaba Dan 4k Guda biyu,sai na face dinsa,su shampoo Kuwa duk ya Siya Mata duk da cewa tana da wasu a lefe,Turare zai siya Tace Ina da Humra fa da yawa ga Kuma na lefe it's okay,Belloti shima ya siyawa kansa abinda zai iya,Har su kayan shayi cornflakes sai da ya Siya musu Kar ma suje Kauye a samu matsala tunda yasan Farida bata Saba da cima ba ta kauye ba,Sai da suka Gama suka dawo wurin 12am a daren suka shirya komai nasu har tsarabar da zasu Kai sun siya,Belloti gaba Daya Dan abinda ya Tara ya kwashe harda siyawa Iyayensa Buhun shinkafa,taliya,macaroni,Mai,su Indomie da su sabulan wanka da wanki. Washe gari 8am ya Kira wani Me Golf da ya dauka Drop zai kaisu har kauyen suka shirya kayansu tsaf sannan Belloti ya shiga bedroom din Uche ya bashi Hannu Suka tafa yace Zan wuce,Uche sai Kuma yaji ba Dadi gaba Daya yasan Bai kyauta ba,Nan take yace na hakura Bello ku zauna,mu zauna tare I'm so sorry for what I have done to you,Belloti yayi murmushi yace ai ba Haushinka naji ba Kawai Allah yayi tashi na ne ka barni na tafi Zan dawo verysoon Zan na zuwa Muna gaisawa,Uche Yace Alright Be a good Man ya ciro 10k ya bawa Farida yace ajiya gashi asha ruwa,Farida ta karba tayi godiya ta ci gayu cikin lace dinta peach doguwar Riga me kwala dinkin manyan Mata,Shi Kuwa Belloti wata Shadda ya saka ruwan toka an Masa gyaran gashi yayi kyau sosai da gani kasan ya waye ba Kalar Kauye bane. Har Mota Uche ya rakasu suka tafi suna dagawa juna Hannu,Belloti da Amaryar sa Ana bayan Mota,tafiya tayi tafiya Farida ta kwantar da kanta a kafadar Belloti tana ta bacci, sai da Suka shiga garin Bauchi Belloti ya fita ya siyo musu wani Naman rago gasashe da ruwa da yogurt har driver din nasa daban,Suka ci suka koshi a motar,a Haka har suka dauki Hanyar rugar me shegen nisa Kamar ba a duniya suke ba,Farida ta kalli Belloti Tace sannunku kunyi kokari kowa da inda Allah ya ajiye shi,Murmushi yayi kawai har Suka karasa garin Farida taga gidajen Basu fi Guda Hamsim ba,Tace Lallai Manal ta waye da wuri idan Haka ne to Kuwa ba karamar basira Allah ya Mata ba,kaima Haka my Husband,kalli ikon Allah Wai kana Nan garin a wannan nisan amma har Allah ya kawoka garinmu ka aure Ni,lallai Mijin Aure daban yake,wanda baka taba zato ba Ashe duk wannan haukar da nake kana Nan kauyen ma tuni,da ace a lokacin za a fada min bazan yarda ba Amma gashi ya faru,Belloti yayi Dariyarsa me kyau abinka da Dan Fulani me kyau ga Hanci,Yace Allah kenan ai Allah ba abin Wasa bane abinda ko a mafarki baka zata ba shike faruwa,Farida Tace ko a mafarkina na jaraba ban taba ganinka ba ko me Kama da kai,Suna karasawa kusa da gidan su Belloti Suka hango wasu lafiyayyun motoci Guda biyu da securities tare da Dogarai,Belloti yace ga kanwarki Nan Maybe Manal,Wannan da Alama da mijinta suka zo,Farida gabanta ya Fadi,Belloti yace ki daina damun kanki kina daukarwa kanki karya Farcy,ba a daka ta Dan Adam a rayuwa,idan ka biyewa Dan Adam to a rayuwa ba abinda zaka iya yi,Ki saki ranki,Farida tayi murmushi tare da Furta ba damuwa wancen ne kenan gidan Annatu? Yace yes shine Mana,kannen Belloti Yan Mata da maza ne Suka fito suna ihun murna da oyoyo,Nan take Belloti yasa suka kwashe kayan kaf tare da shigewa cikin gidan da su,gidan su Belloti na Bulon Siminti ne,su biyu ne gida na bulon Siminti kaf garin,Bayan Belloti ya sallami Me Golf ya tafi,Farida Tace to Manal dinfa ya kamata na ganta Kar na tafi Bamu hadu ba,Farida so take Kawai taga wani na gidansu ko zata ji sanyi a ranta,Yan kauyen sai kallonta sukeyi sunga Yar gayu,Ganin ta damu yace Kira Manal din a waya kiji ko da ita aka zo,Farida ta Kira Manal Wayar Bata shiga ba sabo da karancin network,Belloti yace Naga kin damu Jeki gidan Ina jiranki a gidanmu sai kin dawo,Farida da shagwaba Tace Kai da kake Dan gari muje tare,Haka Suka jera suka tafi gidan Annatu. Farida ce ta gyara handbag dinta tare da shiga gidan da sallama Belloti yace Ina jiranki a waje,Sallama tayi a gidan tunda taga wani shegen chogen takalmi me tsada tasan Manal ce ma,shiga tayi kusa da dakin,can ciki taji dariyar Manal suna magana ko da waye oho sai lokacin ta tuna taga takalman Fuzail masu tsada,ga kamshinsa ya cika ko ina na gidan,Gadon Annatu Me Spring ne yake Lilo Yana Kara kiiii...kiii....Manal tana ta dariya tana cewa prince da zafi fa kaji yanda ka sake Ni a saman bed na fada ka manta da Babynka,Farida ce da masifa tace Wai su waye ne suke dariye dariye Ana Sallama baza su amsa ba sabo da soyayya Haba,Manal tana daga ciki Tace ya naji kamar Aunty Farida kaji muryar prince,Shigo cewar Fuzail Yana Rufewa Manal cikinta da rigarta da ya janye Yana Mata Chakulkuli,Farida ta shiga,Manal ta Mike tsaye Tace laaaaa Aunty Farida yaushe kika Zo? Me ya kawoki kauyen Nan? Farida ta kalli Manal Tace uhm su Manal Wato dai an Zama mayyar miji Allah ya shiryeki yanzu har bedroom din Annatu? Tana Ina? Bata Nan sai anjima zata dawo ita Muke jira Bamu Dade da zuwa ba da Yamma zamu tafi,Farida ta Furta Uhm I can see,to kin manta garin Nan surukai na suke? Manal tace na tuna fa kinzo gaisar da su,yaushe zaku koma? Zanzo gidanki? Farida Tace to munafuka ba yanzu Zan koma gida ba sai na Saba da surukai na sunji dumi na,Dariya ma ta bawa Fuzail,Farida tace Kanina ya gida ya aiki? Bata taba gaisar da shi ba sai yau,Wai kaninta ta ma,Fuzail yace Aunty Lafiya nake,Farida Tace na gani ai,ka daina biyewa Yarinyar Nan wlh tasa kana ta rashin ta Ido a gadon Suruka tam,Fuzail dai Bai ce komai ba,Farida tace Manal Zan tafi gidanmu Zan na zuwa ai Muna gaisawa da Annatu kafin mu tafi,Manal tace hakan yayi zanzo Nima muyi Sallama, Alright Farida ta juya zata tafi,Manal Tace Aunty kinyi kyau wallahi sai kiba kike Yi, to ya na iya komai zam zam ai ko ya kika ce? ,Manal ta Kama Dariya tace Aunty kina Jin Dadi,zanci uwarki nasan Gulmar da kike ta Yi kizo mu sa labile tunda kin matsu kiji in ba munafunci ba mace da mijinta kin damu da matar wani kije kema a Baki Mana ai gaki gashi Nan,Tashi Manal tayi ta biyo Farida har tsakar gida tana karewa Farida kallo tun daga sama har kasa tace Aunty ana harka...harka...harka.....Farida tayi Dariya tace zanyi maganinki ne kin San Halina wallahi kika sake agaban mijinki Zan Baki kunya,Zan fadi kalmar fitsara a gabansa kinga Zaki ji kunya yayarki tayi Maganar banza Gaban suruki kin San Halina Allah idan kina min irin wannan abin sai na Baki kunya,Manal Tace ance Miki kunyarsa nake ji yanzu Ni,Yaya Aunty Hope dai Bellotin akwai Aiki? Hand bag Farida ta kwadawa Manal suna dariya Farida tace Cucumber ai tayi ta fice abinta,Manal tana ta dariya Wai Cucumber. Dawowa tayi wajen Fuzail Tace idan Annatu baza ta dawo ba mu tafi Dan Allah,akan me? Sai mu koma cikin garin Bauchi mu kwana a hotel gobe sai mu dawo, Fuzail yace sabo da me? Manal ta kwanta a jikinsa da shagwaba tace cucumber zaka bani,Fuzail yayi Dariya yace lallai Yarinyar nan to Ni tawa ba Cucumber bace Cassava ce,Manal ta fara Dariya harda rike ciki,yace karki kashe min yarona da dariyar masifarki,Jin sallamar Annatu sukayi da sauri Manal ta koma kasa saman Tabarma ta bar Fuzail a gefen bed sabo da daki Daya ne irin dakin kauye,Sannu da zuwa Annatu,Yawwa Ashe Kuna ta jirana cewar Annatu tana shigowa sai kunyar Surukinta take ji,a kasa ya zube tare da kwasar gaisuwa ta amsa da fara'a Nan take ta hada musu Fura lafiyayya Anna Ina su Khairan ne?Suna gidan Kakarsu tun jiya,Yaran Ni ban San ya za a saka su a school ba wannan ta kauyen ta Gomnati ce,ko Birni zamu koma da ku? Annatu ta Bude Baki tare da furta Allah ya kiyaye kin San dai ba zaman kaina nake ba,Mijin Annatu ne ya dawo daga Gona ya Iske Ana zancen yace na tafi na barwar wa duk tarin shanu na da sauran kadaronina,Fuzail ne yace to shike Nan Zan samu ayi sabon gidan a Nan din a canja ginin gida,Mijin Annatu ya washe Baki Yana godiya,Annatu ta kalle shi kawai ta tuna Sanda yake dukan Manal Bata Masa komai ba,tace Allah me iko yau Albarkacin Manal zaka ci Kuma,ba irin duka da zagin da baka Mata ba iya yaranka sune mutane to gashi yau arzikin Manal zaka fara ci Wanda ma ba a San iyakacinsa ba sai Allah,Mijin Annatu jikinsa yayi sanyi yace Manal ki yafe min,Kaga rayuwa shi yasa akace da na kowa ne baka San me Jin kanka ba Akan Mahaifiyarki na samu Yara ki yafe min. Baki Annatu ta tabe Masa tace da Bata yafe ba ai da baza ta bar mijinta ya taimaka maka ba,Manal tace Saudiya Annatu Inshaallah Zaku Yi aikin Hajji Yarima ya biya,Murna Kan murna suka dinga Murna,Manal tafi so su Annatu su koma birni sabo da karatun su Khairan amma ubansu bazai yarda ba sai dai Nan gaba idan sun girma sai suyi karatun a wajenta. Fuzail yace Gama mu wuce Ummi Inshaallah kafin ta koma Brazil zata Zo ta gaisar da ke Annatu cewar Fuzail,Annatu tana mamaki tace Allah ya kaimu,Ya Riga Manal fita ya barsu suna zance na sirri irin tsakanin Uwa da Yarta,Annatu Tace Ina Dan Uwan naki? Manal tace Yaya Yazed tab ya fada Miki? Baki ga gidan da Malam yake Gina Masa ba na Alfarma wlh sai dai Yaya Bai da matar aure,Allah zai kawo Masa ta gari ne,Shukrah fa an saka bikinta da wani me kudi babban Custome shima da farko wajen Farida yazo ta Masa wulakanci a Hanya ya hadu da Shukrah,Allah kenan Farida anyi banzar yarinya amma tunda kika ga Haka dama can ba rabonta bane Allah yayi duk ciki ba majinta, Allah ya Basu zaman Lafiya da Bellon,Manal ta Furta Ameen ai zaki ga tazo tana garin Nan tazo gaisar da surukanta, Mashaallah cewar Anna,Rumaisa kawarta itama an kusa bikinta Wai Uk mijinta zai tafi da ita can zasu zauna Kuma Anna shima Saurayin Farida ne,Dariya Annatu tayi tace Allah ya kyauta shi Kuma Tanko bawan Allah fa? Yana Nan an Kai kudin Aurensa da wata yarinya Islaha Bata fini ba Baki ganta ba wlh kyakyawa me haske Kuma suna da rufin asiri sosai ba talakawa bane ta kusa Yin candy ma final Exam suke Yi,tana karewa za a daura auren Fuzail ne zaiyi komai,Annatu make manal tayi tace ban hanaki fadar sunan miji gatsal ba,mantawa nayi fa Anna,to tashi ki tafi Yana jiranki,kudi ta ajiyewa Annatu masu yawa Tace gashi inji Shi yace a Baki kayan abincin Kuma Wai na Baban su Khairan ne,Anna Tace to angode Ana ta dawainiya Haka Allah ya Kara Budi,Manal tace Amin ta yafa mayafin Abayarta me kyau da tsada Wata dark green ta fita. Tana zuwa Suka je da Fuzail tare da gaisar da Iyayen Belloti,Lokacin Farida tana Sallah Manal Tace Bari na jira ta idar Ina Yayan Nawa Bamu gaisa ba,Fuzail sai ya hade girar sama data kasa Kar Manal ta gaisa da Belloti,Sai Kuwa ga Belloti ya shigo Dan saurayi da wankansa na Shadda ta Masa kyau matuka,Manal tayi Murmushi tana kallonsa Suka gaisa da Fuzail,Manal tana Dariya daga kallon Belloti shike Nan Fuzail ya fice waje Yana ta bacin rai,Manal ita Kuma mamakin wayewar Belloti takeyi a ranta tace yo dama Yana Zaune da ogar Daukan wanka ko Bai iya ba ai sai Farida ta gogar da shi bare Kuma Dama a gogensa ta sanshi,Belloti ya fita daban a garin yayi kyau sosai dama gashi ba laifi Yana da kyau,Manal tace Belloti lallai kana hutawa,Belloti Yana dariya yace Hutu ai sai ku kune manya,Farida itama kishi taji ta tuna Belloti yanda yace Yana kaunar Manal ga Manal yanda take da Arnen kyau gashi wani kyau data Kara taci gayu Haka Kawai Belloti yazo yaga muninta gwara Manal ta tafi sai tayi wayo tace Kai Manal kin Shiga uku wallah ki tashi ki tafi kin San dai mijinki Bai son jira ki tafi Yana mota mu ba ruwanmu idan yayi Fushi da ke,Manal zata Yi magana Farida ta katse ta da kin fiye surutu dare fa zai Muku a hanya,Ai cikin garin Bauchi zamu kwana sai gobe zamu bi Flight,to ku tafi sabo da yanzu rayuwa ba yarda duniya ta canja Ana fama da Yan ta'adda. Mikewa Manal tayi Belloti yace muje na rakaki,Farida tace karfa ka jawo Mata mijinta Yana da kishi,to na Riga na aureki wanne kishi zaiyi yasan dai ai bazan dawo na so Manal ba,Farida Tace zuciya Kashi ne da ita? Belloti Fuska ya Bata Kawai sai Farida ta Shiga hankalinta Kar suyi fada tsoron Belloti take ji,da Manal Suka fita a soro Manal ta bashi 20k tace gashi a kular min da Aunty,Fafur Belloti yaki karba Kuma baida kudi Amma ya rantse bazai karba ba,Manal Tace to shike Nan ka bawa Aunty na,Yace wannan Kuwa Zan Bata kawo ya karba yasa aljihu yace tana godiya. Ai Fuzail Yana ganin Manal dinsa da tsohon saurayinta sun jero ji yayi Kamar ya hadiyi zuciya ya mutu ya huta,danne bacin ransa yayi Bai Bari Belloti ya Gane ba sukayi Sallama,Belloti ya sake zagawa ta saitin window Manal yace mun gode Allah ya kaiku lafiya kinje gidan Khaltum Kuwa kawarki? Manal tace sai na sake dawowa dai,Okay to ya juya zai tafi Manal ta sauke glass tace ka gaisar min da su Lawi Dan Allah idan na dawo Duk zan neme su,Belloti yace kin tuna cin gyadar ku kenan Manal ta fara Dariya Fuzail Yana gefenta Kamar ya masgeta Haka yake ji,driver ya yiwa magana muje Yana Jan Tsaki,Driver Yaja Suka tafi Belloti ma ya tafi gida Farida gabanta sai faduwa yake Kar Belloti yaga kyan Manal yaji ya tsaneta ita,sai gani tayi ya dawo Yana ma Yi Mata wani kallon kauna,Farida dukkan Yan gidan su Belloti kaunarta sukeyi sunga Yar gayu,gashi wani mutunci da ladabi da biyayya take musu,20k din Belloti ya bawa Farida yace gashi inji Kanwarki,Farida Tace Uche ya bani 10k ta isheni ka rike wannan,Belloti yace a'a bana son gorinku na Mata duk ranar da fada ya hada mu sai kin tuno da kudin Nan naki ba ruwana ki rike abinki kayan Mata kayan gori,mace ta taimaki Miji Amma ba dama yayi katabus sai Gori da cin mutunci bada Ni ba Kar Azo ace Belloti ai na baka 20k kyauta ka biyani abata,Farida ta dinga dariya Tace Allah bazan Yi ba,yace sai dai in ban tashi Kara aure ba duk sai kin Fadi abarki ba ruwana,au zaka iya Kara min kishiya? Ni na Isa Ina Zan Kai matan misali na Baki fa,Indai ba Hali kika canja ba ko wata kaddara ba abinda zanyi da wata Engine Nan naki ya isheni,Farida Tace karka sa na tashi na Fara taka rawa,Belloti Yana dariya yace surukarki zata ganki dakin Nan namu ba sirri gareshi ba,Haka suke hirarsu. Da Yamma Goggon su Belloti tazo zata fara girkin dare,Belloti yace ki fita ki Taya Goggo Aiki kin San dai Dangin miji,Farida tana Dariya tace to ba musu, aikin da ko uwarta Bata tayawa amma ta yo waje ta dauki tsintsiya goggo tana ki barshi Farida Yara zasuyi daga zuwanki sai Aiki Dan Allah ki huta Haka,Farida tayi murmushi sanye da Hijab dinta Tace barni Goggo na motsa jinina ai Ni na Saba da Aiki dama tun a gida,Goggo tana Murna tace to madalla,Haka Farida duk girman gidan Nan ta share ko Ina ta gyara komai har Ledar tsakar daki ta ko wanne daki sai da ta goge,bayinsu yasha Siminti Nan ma ta sake wanke shi fes ta dawo ta karbi garrin Dawa tana tankadewa Ashe Farida ta iya Iskanci ne yasa basa Yi a gida gashi anzo Ana bautawa Uwar miji. Manal Kuwa tunda Suka tafi tana kallo Fuzail Yana Fushi Bata taba ganin fushinsa Haka ba,tunawa tayi ko Dan ta kula Belloti ne,a ranta tace Wai wannan wanne irin kishi ne haka mutumin da ya auri Yayarta mene Kuma ai sunyi zaman gari daya tana so ta Masa Magana amma ba fuska,Tsoronsa ma ta shiga Yana can gefen daya Kofar itama tana gefen Daya Kofar,Satar kallonsa takeyi Kawai ya zurawa Hanya Ido fuskar Nan ba Rahma,a tsorace ta dinga lallabo da hannunta Daya sai kace wani wahainiya a hankali ta sa Yatsanta tare da dungurar hannunsa sai kace wani Zaki ta gani,ko kallonta baiyi ba,ta sake Dora Hannunta a cinyarsa tare da girgizawa ko kulata baiyi ba,lafiya My prince? Wani kallo ya watsa Mata kawai tayi Shuru,ganin Haka sai ta ja gefe itama tayi shuru,Har suka je garin Bauchi Bai saurareta ba Kawai wani katafaren Hotel yayi musu Booking,Sauran Securities yace Kawai su tafi da Motocin can gida zasu taho gobe ko jibi,ya sallamesu Suka wuce Manal ta dauki jakar kayansu wacce Guda Daya ce dama Suka hada kayansu ciki,Gaba yayi ya barta ta bishi da sauri,Sama Suka hau aka Basu key din room dinsu,Wani Room and Palo ya Kama musu katon gaske sanyi da kamshi Kawai ke tashi,Toilet ya fara Shiga yayi wanka da brushi ya fito ya shirya a gurguje ya wuce masallacin Hotel din,Manal ma Haka ta shiga tayi wanka da Brush ta fito sai da tayi Sallar Magriba da Isha tayi Azkhar sannan ta shafa lotion dinta ta nemi rigar baccinta ta saka wata maroon me kyau. Knocking taji anyi ta manta Bata taba shiga Hotel ba Kawai ta tabbatar Fuzail ne ko mayafi Bata yafa ba ga rigar baccin sharara ta Bude kofa Allah yasa Fuzail din ne ransa ya sake mugun baci yanzu da ma'aikacin Hotel ne Haka zai kalle Masa jikinta shike Nan ya kalli banza,a tsorace tace Sannu da zuwa Tsaki Yaja ya hada da ita ya hankadeta gefe yayi gaba,Sharrin Manal sai ta tafi wani luuuuuu ta Fadi Tim a kasa ta fashe da kuka Tace ka dukeni? Fuzail ya tuna da cikinsa ya wani rude yaje ya tashe ta yace I'm sorry ban San Zaki Fadi ba na Dan tureki ban San Baki da karfi ba ne Haka,Manal tana kuka Tace dama kana sani Kuma ai dukana kayi,Ni din na dakeki? Kiji Tsoron Allah Manal Taya Zan daki matata Ni,Gashi Nan akan kana Jin Haushina ka dukeni,Tashinta yayi yace tashi to ya Dagata Tace Ni jiri nake ji wayyo marata Bari zanyi,Cikina ne zai zube,Bari zanyi,Fuzail yace daga Dan wannan faduwar sai ciki ya zube wallahi idan Mala'iku Suka amsa bakinki cikin Nan ya zube bani ba ke,Dan Iskanci sai kice ciki zai zube idan kika fada a dai dai fa,Ana so a furta alkhairi. Tashi tayi da kyar ta haura saman lafiyayyen bed din sannan ta lullube jikinta,Baza kici abinci ba? Manal tace ae na koshi,Baki da hankali Haka Babyna zai kwana da yunwa,Manal zata Yi magana ya lullube ta da masifa dama haushinta yake ji kadan yake jira,yace dama haushinki nake ji na hanaki Abu kinki ji ko? Ke me taurin KAI ko? Sabo da Ina lallabaki ko? Sabo da Ina Wasa dake ban Isa in fada Miki magana kiji ba?Manal jikinta yayi sanyi tace to kayi Hakuri na daina amma kasan zaman gari Daya ba Wasa ba,Kuma Muna mutunci ne Bai kamata ba sai yace wulakanci ne Dan na auri me kudi,Kuma ma ai yanzu ya rigada ya auri Farida mutunci ya sake kulluwa a tsakani ba yanda zanyi Indai ba zargina kake Yi ba mene abin damuwa sai idan Zarg....karki lalata min aure ya katse ta,Zaki ce Wani abu Nifa nasan soyayyar maza Haka Kawai Kuna Hira Yana Jin Dadi idan Kun gaisa ba shike Nan ba Mene na wani Hira har kina Masa dariya Ina kallo fa kina Kallonsa ko ban ganki bane? Manal kanta ta dafe tace Wayyo na Shiga Uku Ni na kalli Belloti? Karya ai Zan Miki har cewa kika Yi Yana Jin Dadi Baki kalle shi ba ta ya kika San Yana Jin Dadi? Kun wani jero tare kin San Allah ba Maganar Wasa last warning nake Miki idan ya wuce gaisuwa bana son wata Hira tsakaninku idan Kika sake duk abinda na Miki karki ji haushi,har Yana wani cewa kunci Gyada tare da su Lawi kina yaye Masa hakora wani zan dawo ai ka fada musu, ki koma Ina to wlh kin jawa kanki sai kin shekara baki dawo kauyen Nan ba na fada Miki Kar ma ki sake ce min Zaki je ganin Annatu,Manal Tace to naji ayi Hakuri bazan sake ba Sarkin Mita,nine ma me mitar?Wasa fa nayi maka,Tsaki Yaja ya Mike sanye da Jallabiyarsa ruwan toka zai fita Ina zaka je Kuma? Bai kulata ba ya fice,Saman bed ta haura tare da kwanciya ta shige Blanket sai gashi ya dawo an biyoshi da Abinci lafiyayye a tire,Dakin ya sawa key yace da Manal sai ki sakko kici abinci, idan kunga an damu da ku sai ku tsiri yiwa mutum Iskanci,ance kuyi Abu baza kuyi ba shi yasa maza ke Baku wahala,Manal tayi Shuru dai ta sakko tazo ta duba abincin duka Tace chips zan ci da tea Ni Kuma gashi Naga babu tea din,tun a Muna mota farkon tahowar mu kika dameni ke plantain Zaki ci nasa an kawo Miki da chips kince da Tea Ni bazan iya sake wahalar magana ba,Manal Tace shike Nan zanci haka tasan Idan ta sake magana yanda yake Jin haushinta sai suyi fada again shi yasa taci abinta Haka ta Sha lemo ta wanke bakinta ta kwanta ta barshi Yana ta waya da mutanensa na kasar waje akan business dinsu. Yana waya hankalinsa Yana Kan Manal dake Shirin Bacci ta rufe Ido yace Cassava din fa ko kin fasa, Dariya tayi tace kazo ka min wani fadan yanda kake Jin haushi na yau, Palo ya fito Yana Wayar a zaune saman kujera Yana kallon wasu wakokin Hausa wata Chanel tana sawa kala kala, Manal jin kidan ta fito palon da lemonta a Hannu tana sha tana rawa Steps takeyi kala kala tana gani a school friends nasu suna yi tana bin kidan harda Karo Volume,Fuzail Yana waya yace Babyna fa,Manal Tace ba abinda zaiyi Exercise nake masa,ya sake cewa Babyna fa Sunshine karki min asara bakya Jin magana kin fiye rigima idan an toshe Nan ki bula can,Cinyarsa ta koma ta zauna Tace Yaron Nan Yana takurawa rayuwata Allah,Zama tayi a Cinyarsa suna facing juna Yana waya tana tabe tabe a Fuskarsa duk ta hanashi Wayar ma,ta jawo gemu,ta shafa saje,ta koma gashin Kansa ta warwatsa shi,Hannu biyu tasa ta tallafe Fuskarsa ta matseta da Hannu biyu,ta lankwaso Kansa kasa tsaya na maka kitso Yana ta wayarsa cikin Harshen turanci. Mikewa tayi ta koma ta bayansa ta tsaya tana Masa kitso sai da ta gaji da murde murdenta ta dawo ta sake Zama a cinyarsa Daya kunnen da Wayar Bata jiki ta samu tana ta Masa Wasa da harshenta a ciki tana hura Masa Iska ciki,Zaki sa na kasa Wayar Nan ki Bari na Gama Kinga Cassava ta fara canja yanayi,Murmushi tayi Yana waya tana lashe Masa fuska wuri wuri take bi tana ta iya shegenta da sauri ya karasa Wayar tare da kashe kayan kallon da haske,Suka wuce Bedroom. Belloti tunda ya dawo ake ta labarin a Kauye Ana zuwa ganinsa yanda ya goge,Haka Farida ta Sha kallo ana cewa Belloti wata Yar gayu ya auro,Baban Belloti ganin Farida yanda take faranta musu Yana Sonta sosai,komai sai yace a kaiwa Farida,Haka Belloti sai abinda Farida take so shi take ci Yana kula da ita ganin Haka sai Dangin Belloti Mata da wasu Maza tare da Goggo Suka tsani Farida sabo da tunaninsu ta mallake musu yaro ita ke cinye Masa dukiya Bayan Basu San tuni kudin Belloti ya Kare ba kudin da Uche ya Basu da Manal shi Farida take bayarwa Yana musu cefane da komai Kuma da su Yan gidan ake cin komai tunda a tukunyar gidan suke karbar abinci. Wasa Wasa Farida tun abin Bai dameta ba har ya fara damunta komai sai suzo suce Belloti ya Siya musu sai da Dan kudin ya Kare kaf Basu da ko sisi,ga Hajiya tana ta bugo waya Bata da ko sisi a taimaka Mata,Belloti sai cikin abokansa na Birni yayiwa waya ya roke su daya su tura Masa 5k a accnt din Hajiya,Nan take wani ya tura kudin shike Nan aka huta. Goggo da kannen Belloti sai Suka daina Aiki ko Daya gaba Daya Farida Suka turawa aikin gidan,da Sassafe har Koko ita ke damawa,Haka shara da wanke wanke da girki duk ita keyi sai idan Belloti Yana gida zai tayata suyi ko Watarana ya hanata yi,Ana Haka masara da dawa Suka Kare aka kawo Wai sai dai su daka da kansu a turmi,Farida sissika ta samu,Da Sassafe Bayan ta Gama duk wani aikin gidan tana Dan hutawa,Belloti Yana dakin suna hira,Goggo ta shigo tace to ishashiya ke ga Yar birni ko kula Miji Kika iya sai ki fito ayi sissika da ke,Belloti yace Haba Goggo Wai duk abinda take muku bakwa gani duk Kun jawo tayi duhu ta rame Bata da hutu,har wanki da guga take muku fa,Baffa ne Kawai ke kaunarta a gidan Nan Dan tazo ta gaisar da ku Bai kamata ba , Goggo da bala'i Tace rufe min baki idan Kai ta shanyeka mu Bata shanye mu ba,gaba Daya ka tare gindinta sannan in zauna in girka tana zaune gansansan Mene amfanin Suruka,mu a Nan Suruka hutawa take Kai ka sani Indai danmu yayi aure Dole Babar Miji da Yan Uwansa su huta. Farida ta gaji sosai kullum Aiki kamar jaka Bata da hutu gashi Bata Saba ba abin duk sai ya dameta ga masifa da hantara kullum,kannen Belloti suyi Mata rashin kunya su zageta amma duk masifa da Rashin kunyar Farida sabo da tana son Belloti Bata so ransa ya baci sai ta hakura duk wani cin Kashi Haka ake Mata shi a gidan Bata iya magana bare ta rama sabo da duk Wanda ya shafi Belloti kaunarsa takeyi a duniya. Belloti Kamar yayi kuka Yana kallo Farida ta fita aka zuba Mata surfen Gero a turmi akace ke surfa wannan kunu za ayi mu Kuma ma daka dawa,Farida ta dauki jibgegiyar tabarya ta fara surfe da kyau,Goggo da bala'i Tace idan Zaki saki jiki ma kiyi aiki kiyi Nan Kauye ce da lafiyar mu muke ci,Farida ta fara surfe ta barke da kuka Hannunta ya fara kanta. Kannen Belloti suna tabe Baki suna Dariya,Hakan yasa Belloti yaje ya kaiwa Baffansa Kara, ai Kuwa su Goggo sun Sha fada Amma Basu yarda ba ko a jikinsu suka ci gaba da kuntatawa Farida,hakan yasa Belloti ya matsa shi shanunsa zai siyar da gonarsa zaije ya Kara jali a birni sabo da su Basu San Belloti baida ko sisi a kasa ba,tunaninsu kudi ne da shi Farida ke karbewa,Baffa yace Sam Belloti Bai Isa ya siyar da Ko tsinke ba,Wasa Wasa har Farida ta kwashe sati Uku a Kauye duk da tana shafa Mai me kyau Bata wani dauki haske ba sabo da wahala da cima marar kyau, ko shayi idan zata Sha sai dai Belloti ya siyo Mata a boye sabo da kayan shayin Daya siyo Mata a birni Yan gidan sun daka musu wawa ba komai. Wahala tayiwa Farida yawa idan tana so ta rage damuwa sai ta tafi wajen Annatu acan take cin me dadi,ganin Haka yasa Goggo ta fara bala'i ta hanata fita ko Ina a garin,tunanin duniya yayiwa Farida yawa,ta zauna tayi kuka taci kuka bazai irgu ba,Dana sani da nadama ta lullubeta kullum sai ta tuna samarinta na birni da tayi ta wulakantasu da Kuma halinta na banza da ta dinga Yi,da iyayenta da Bata yiwa biyayya ba gashi yanzu tana yiwa wasu biyayyar dole wacce ba Sannu babu na gode,Nadama ta Zowa Farida musamman da taji Rumaisa Fahad zata aura su chale Uk,Ga Shukrah ma Ashe wannan data wulakanta custome ne Bata sani ba, gata a Nan a Kauye soyayyar wani tana wahalar da ita,duk soyayyace ta jawo Mata ta hakura da halin da take ciki. Daki Farida ta koma ta fashe da kuka a Haka Belloti yazo ya isketa,Tausayinta ya Kama shi Yace Mene ya faru? Farida tana shesheka Tace Dan Allah ka maida Ni gidan mu please,ko mu fadawa Manal halin da muke ciki su kawo Mana agaji mu bar kauyen Nan wallahi na tabbata har gidan Zama zasu bamu,ko mu fadawa Malam ko Yaya Yazed,Dan Allah ka dauke ni daga garin nan,Farida tana ta sharbar kuka gaba Daya nishinta da walwalarta ta gudu a kauyen shi kanshi Belloti Bai Jin dadin hakan gaba daya,gashi har sun kwashe wata guda. Hawayenta ya goge Mata yace Inshaallah baza mu sake sati ba a garin Nan ba ko da kudi ko babu,Haka Belloti ya nemi Lawi Suka Yi shawara Kawai a siyar da gonar a boye a bar shanun,ai Kuwa Baffa Bai Sani ba suka siyar Belloti ya hada dubu dari biyu da Hamsim cas a account dinsa. Sai bayan ya siyar sannan ya sanarwa Baffansa,Baffa ya dinga Fada yace tunda ka siyar mene sai ku tafi ka Kara jarin Allah Sanya Albarka,Su Goggo suka dinga bakin ciki Belloti Wai bazai tafi ba sai dai ya zauna gaba Daya a garin,Belloti kuwa Suka hada nasu ya nasu,ranar Farida Allah sarki sabo da Murna ko bacci bata iya Yi ba,Da Asuba tana yin Sallah tayi wanka ta shirya sannan ta tashi Mijin Bata Dake kwasar bacci,shima Haka yayi Sallah ya shirya,Lawi da wuri ya Kira musu me Golf din da Suka saita da shi zai kaisu,suka tattara kayansu kaf Suka musu Sallama Goggo sai cika take tana batsewa,Lawi a sirri yace ga number din me gidan da zai Baku hayar Yana jiranku yace ba a state din Nan yake ba sabo da ku yazo. Bello ya karba sai Kano ta dabo suka dawo Yana Kiran me gidan ya Basu address din gidan da Suka Kama Hayar Wanda Lawi ne ya musu hanyarsa,Suna zuwa Alhajin Yana rantsatsiyar motarsa Yana jiransu bazai iya bada gidansa ba sai yasan waye me zaman Kar a Bawa samari su dinga kawo Masa Mata karuwai gida,Su Farida Suka fito suna kallon gida sabo Dan madaidaici harda gate yasha tiles ko Ina,Alhajin ne ya fito karaf Farida taga Alhaji Kasim saurayinta Wanda ta mareshi a Kofar gidansu har tana Kiran motarsa da Gongoni,Yayi mamaki ganin Farida yace Allah me iko....... Ayi Hakuri fans kwana biyu bana Nan ne nayi tafiya shi yasa ban samu time ba. Ina bada hakuri. Masu magana a groups da masu kirana a waya da masu min magana ta PC aji ko lafiya Ina godiya sosai,Allah ya bar kauna. AsmaBaffa [1/1, 10:25 PM] Sis Asma: 🧭🧭 MAFARKIN FARIDA🧭🧭 DEDICATED TO DUNIYATA AAMNA FANS GP 91-95 Official By AsmaBaffa Page naku ne Maman Nusy Maman Al'amin Maman Humairah&Ikhram Feenat Oum Abdallah Oum Naeem Mmn Waheeda Leemat Umma Musa Ummu Ilham Yar Gata Yar Abba Ta Annabi Maryam T Baliya Alhaji Kasim yace Farida kece Wai? Farida kunya ta kamata sai ta koma Bayan Belloti ta buya,Belloti yace lafiya ana Miki magana kina wani buya? Farida gefen gyalenta ta Kama tana ci a kunyace tace Ina yini? Alhaji Kasim yace rayuwa kenan,duk duniya ba Wanda ya taba kunyata Ni ya min wulakanci a idon duniya irinki Farida naji kunyar da ban taba ji ba,amma ba komai Ni bazan Miki Haka ba,Hannu ya bawa Belloti suka gaisa yace wanne Aiki kake Yi ne? Belloti yace da dai Ina Zama a shagon wani Uche Christain ne na daina sabo da har giya yake siyarwa Ni Kuma na hakura sabo da bana son Iyalina su taso a cin Haram,Ina ciyar da su da Haram ba tsari, Alhaji Kasim ya furta ka birgeni hakan yayi Haka ake son musulmi,yanzu kayi makaranta? Belloti yace a'a Uche dai ya dinga koya min karatu da Rubutu Sanda na fara sanin me nake Yi ya biya min Waec na zana ko duba Exam din banyi ba sabo da nasan Banda kudin daukan nauyin kaina karatu a kasar Nan ya Zama abinda ya Zama sai kana da kudi. Alhaji Kasim yace Alhmdllh tunda ka Dan Iya karatu da rubutun Zan baka Manager a gidan Mai na,idan Naga kwazonka ma Zan Kara maka gidan Mai biyu ko Uku ka dinga kular min da su,Belloti ya dinga Murna da godiya,Farida ma Sai godiya takeyi harda hawayen nadamarta tace ka yafe min Dan Allah,Alhaji Kasim yayi Dariya yace ai ya wuce Farida ba komai,ga gidan Nan ku zauna kyauta har zuwa lokacin da Allah zai hore muku ku mallaki naku,Belloti yace wannan taimakon yayi yawa,ba komai Dan Allah nayi ai,Haka suka Yi Sallama da Alhaji Kasim,Belloti bayan sun shiga gidan yace Wai me kika Masa? Farida ta bawa Belloti Labari,Belloti yace kinyi shirme ita rayuwa ba a haka gashi yanzu shine zai Zama silar cin abincinki kwana Nan Zamu samu Shinkafa Available,Dariya Farida tayi Tace wallahi Kuwa Harda shinkafa da Miya da Naman kaza,Ga dafaduka me yaji cewar Belloti,Da shayi me kauri ko? Belloti yace ai harda doya da kwai,ga dankalin turawa cewar Farida,Kwanan nan Zaki koma shafa lotion Dan dubu bakwai,Dariyar farin ciki Farida tayi Tace da takalmi coge me kyau,harda jakarsa za a siya Miki me Injin Daf,Ga su lemo Fanta da Juice,Belloti yace ai rabarbashewa zamu Fara har da Madara me gardi kiyi Addua ya tabbata,Farida tace daga yau na Fara Nafeelar dare kenan a samu aikin nan. Gidan ba ko tsinke a ciki abinci ma a Resturant Suka ci,ranar a saman Bedsheet Suka kwanta Kawai,washe Gari Kuwa kudin Belloti dubu dari biyun ya cire ya sa musu katuwar Katifa da tarkacen kayan girki sai abinda ba a rasa ba,kayan abinci Suka siyo daidai gwargwado sai kudin cefane da Suka rage,Haka a ciki sai da aka sake turawa Hajiya kudin abinci 5k. gidan nasu me 3bed rooms an Palo,sai kowanne room da toilet dinsa ga store da kitchen da compound,gidan ya hadu harda flowers ga wajen parking Wanda zaici motoci Uku,ko Ina yasha interlock,ga tiles har jikin bango,gidane bana Wasa ba,Belloti yace da Zan samu kudi gidan Zan siye Kawai ya koma namu,Farida tace gaskiya yayi wlh bamu da kunyar kowa yanzu da ace akwai furniture yaushe Zan Hana kowa zuwa ko nace wa Malam munyi wani sabon gidan ayi min furniture Dina na aure? Allah ya kiyaye Ni Zan Miki da kudi na,Suna Haka Manal ta Kira Farida,Dagawa tayi tace Aunty me duniya kin bar kauyen ne? Farida Tace ae mun koma gida,Manal Tace mu fa har yau Muna Bauchi,me kukeyi? Muna Hotel Honey moon muke Yi,Kun Shiga Uku wlh,Dariya Manal tayi Tace to ki bani account Yarima zai Miki kyauta,Farida farin ciki ya kamata tace kice Ina godiya Kar ayi min karamar harka,Manal tayi Dariya tace Yana jinki ai kina Nan Farida da son kudinki? Farida tace yo me Za'a fasa wa yaki Dadi da Hutu,duk Wanda yace ka fiye son kudi wallahi ya Raina maka hankali ma,uban waye baya son kudi. Yanzu idan baka da shi babu me harka da kai,idan kana da kudi ko baza ka bada sisi ba Haka zaka ga Ana kaunarka Ana ji da Kai,Manal tana Dariya tace ai nayi zaton Cucumber ta isheki rayuwa yanzu,Kin rainani Manal wallahi Zan fadawa Yaya Yazed a Gaban Fuzail kike min Haka ko? Ina Mijin naki?Manal ta tambaya, Fuzail daga ji an tambayi Belloti yace ta Baki accnt Ni bana son gulma,Manal Dan ta tsokani Fuzail Tace Bawa Yaya Belloti mu gaisa Dan Yayanmu Allah sarki Manal ta furta, Fuzail Yana saman kujera tana kasa a zaune yasa kafa a wuyanta tare da Danna kanta kasa Manal ta saki Kara amma bata fasa tambayar Belloti ba,Tace Aunty kinyi Dace wlh Ni ai ban San Belloti ya Kai Haka ba sai Rannan wani santaltali Haka,Aunty ana holewa Sannu...Farida tace ke fa munafuka ce Manal shi yasa bana daga Miki kafa,Manal tana Jin Belloti Yana cewa Me Injin trailer Zo ki gani,ta Muhammadu Belloti me komai Dozen,Me Injin Daf,Manal ta dinga dariya Tace Ina jiran accnt ta kashe wayar tana ta faman dariya,Fuzail ya kalleta Kawai yace sai kin haifar min Jariri ya Fado Yana sheka dariya ko? Ki ta dariya ke daya,Manal tace Wai kaji sunan Farida Me Injin Daf,Me Injin Trailer ta Belloti me komai Dozen,Dariya Fuzail yayi yace to yaro yaji Dadi sai ku takura Masa Haka kawai. Fuzail Nan take ya turawa Farida Dubu dari Biyar,Farida sai murna ta sake Kiran Manal Tace ki bashi na Masa godiya, Fuzail yace kice Kawai na amsa Nima na gode tukwicin kwada min botiki da watsa min ruwa da tayi,Farida tace Ina jinsa to kice yayi Hakuri tana Dariya,Manal tace an Gama me Injin Daf,lokacin Fuzail ya gaji da Halin Manal tana ta bashi dariya ya koma Bedroom ya kwanta Yana so yayi bacci ta shigo,yace Dan Allah karki Zo ki hanani bacci ke hannunki baya Zama lafiya,Dariya tayi tace sai nazo Kuwa Indai ba Wani Abu Zaki bani ba Karki Zo nan ki taso min da masifa kice cikinki ciwo kwana biyu Haka kike min ace har kwana biyu kin hanani Abu shi yasa fa yau na tashi da azumi na,Manal tace au azumi kakeyi shi yasa kake avoiding Dina? Ai Kuwa yau sai na balla shi,Dariya Fuzail yayi yace Dan Allah kiyi Hakuri kina gani kusan 5pm na kusa samun ladana,Me yasa baka fada min ba nace kayi Nafeelar azumi ne? to yau sai an bani Cassava yanzu,Manal ta hau cire kayan jikinta Fuzail yasa Pillow tare da rufe Fuskarsa,Bed din ta haura daga ita sai pant da wata Yar mayyar Vest farare,Baya ya juya da sauri tare da kankame Fuskarsa a cikin pillow,Manal ta rungumeshi ta baya suna dariya yace Zan Miki rashin mutunci, tashi yayi daga saman bed din zai gudu Manal ta cafko rigarsa tare da cikwikwiye shi duk yaso ya Bata Rai ya Mata Barazana ya kasa sai Dariya take bashi dole sai ta balla Masa azumi wai,Janyeta yayi daga jikinsa suna Dariya yace ki Bari please, Manal da gudu ta Sha gabansa tare da rungumeshi ta gaba tare da Furta Ahhhh... Dadi....fresh Cucumber tazo ga Gwagwalada....,Ba shiri Fuzail ya fara Dariya zai fece Manal ta rike shi Kam tana dage kafafu sama Wai sai ta Masa kiss, janyeta yayi ya gudu Palo ta biyoshi tace Jajjage Ambaby....ga abincin Baby Kar yazo duniya baka koshi ba gwara ka Sha abinka ya isheka tun yanzu,Ji Yayi zai canja yanayinsa hakan zai sa ta karya Masa azumi yace Dan Allah ki Bari na kusa kaiwa bakya so na samu Lada? Manal tace bakin ciki nake maka Ni ban samu ba Kai ka samu Hassadata ta motsa sai na balla shi wa yace karka fada min tun farko,Kwancinya tayi a jikinsa tare da turo Masa Kirjinta gaba,Fuzail ya tashi da sauri ya shige Toilet ya kulle sai da tace ta fasa balla masa azumin sannan ya fito ya wuce masallaci sai da ya Sha ruwa ya dawo. Knocking ya Mata tace waye? Ki bude,Jin Muryarsa ce ta Bude tana cewa Oyoyo Ambaby,kallo ya bita da shi yanda tayi wani kyau na musamman sanye take da wata English gown iyakarta cinya me sililin Hannu marar nauyi,kunya taji yanda yake Binta da mayen kallo yace Zo ki balla min azumin yanzu ya jawota jikinsa,Manal tace sai da ka Gama Shan ruwan karka shigo Dan Allah ka koma ka siyo min kifi shi nake so naci anjima,tunda sai anjima sai muje muci a can ko? Alright ta furta tana Jin kunya yanda yake binta da kallo tace Mene ne kake kallona Haka? Kinyi kyau ne da yawa kayan sun Miki kyau sosai juya na gani,Juyawa tayi tana murmushi yaga Hips sosai da sosai Wow.....ya furta,Manal harda cewa Wayyo Rika min shi Kar ya fado....Fuzail ya fara Dariya tare da cewa kin lalace da yawa Sunshine,ai Kaine ka lalatani kasan mu irinmu Yan Kauye idan Muka tashi Bamu iya lalacewa ba,tunda a gabana kika lalace ai shike nan Haka ake so,dama abinda nake so kenan cewar Fuzail,Daukanta yayi tace me kaci? Fresh Milk Kawai sai mun fita zanci abinci,wanka ya shiga yayi ya fito yaje Sallar Isha ya dawo Yana dawowa Manal ta cakare cikin Wata doguwar rigar atamfa me aljihu da kwala,tayi kyau Yar dagwas fuskarta ta fito a babbar yarinya,Fuzail Kuwa wani danyen yardi ya saka ruwan kasa sun zuba kyau,Hannunta ya rike suka fito,wata dalleliyar motarsa Dake ajiye a Hotel din Baka Suka Shiga shike driving da Kansa Suka je yawon shakatawarsu Suka dawo,Suna shigowa bedroom kafin ya karasa sa key a Kofar sun Fara kissing din juna,Fuzail kwana biyu baiyi komai ba Manal Bata da lafiya shi yasa ya Dan barta,jikinsu rawa yake Kamar me,Kissing juna suke Kamar zasu cinye junansu,Ledojin Dake hannun Manal ta saki a kasa tare da sakalo hannayenta ta wuyan Angonta suna tsotsar juna,makalkaleshi tayi tana manne shi Kamar sun zauce,tun a palon Suka Fara raba kansu da kayan jikinsu har zuwa Bedroom,light ya kashe Kawai Manal muryarta tana rawa tace ka Sha min tana daura hannayensa a kirjinsa,tana nishin Dadi tace yau Style goma zamuyi Kuma bana son Wasa Kawai karka tsaya kana min surutu....duk da baya hayyacinsa sai da yayi dariya. Su Falaqi sai Murna sukeyi Malam ya yarda an canja musu sunaye Falaqi ya koma Suhail,Masatura ta koma Arfat,Sa'iha ta koma Suhailat,Alhaqatu ta koma Raudah,Har a school an canja musu suna yanzu duk Wanda ya kirasu da sunansu na Baya basa yarda su amsa ma bare dole ka kirasu da sabon suna. Hajiya Kuwa haukacewa tayi Jin Malam ya manta da ita har Yana neman auren wata bazawara,Hajiya harda kuka tana nadamar halayenta,Hakan yasa ta shiga Kiran Malam a waya Amma yaki dagawa kunyarta ta danne tazo har gida tana kuka tana Bawa Malam Hakuri,duk ta rame ta lalace,Su Arfat (Masatura) sai Malam suke bawa Hakuri Amma Malam yaki yarda,Har Farida sai data Kira waya tana rokonsa Dan Allah Malam ka yafe Mana abinda Muka maka,Malam Yayi mamakin canjawar Farida,ba karamin farin ciki ya shiga ba lallai aure Rahma ne Wai Farida ke bada Hakuri,Bai Gama mamaki ba sai da yaji tace ya Nema Mata Yafiya wajen Yaya Yazed,Malam sabo da Haka yace ya yafe musu Kuma zai dawo da Hajiya Amma sai ta tabbatar ta daina kazanta sannan Kuma dole sai ya Kara aurensa,Farida a hakan ma godiya Suka Yi. Kudin da Fuzail ya bawa Farida da shi Suka zuba Furniture a gidan masu kyau Yan kasar Mu Nigeria amma Kalar na yan gayu,sannan Belloti ya fara aikinsa a gidan Mai,Yana ta kwazo ga rikon Amana ba zalunci, Yana samun kudi sai abinda Farida take so, Sai lokacin Farida ta fara Kiran Kawayenta su Walida tana damunsu da yaushe zasu Zo ne? Sunce zasu samu time suzo,an turo Mata ankon Rumaisa da Shukrah,tuni Belloti ya siyo Mata aka Kai dinki wajen Hadadden tela,Belloti kuwa tunda ya fara samun kudi kusan kullum sabon Kaya yake sakawa Yan daidai karfinsa yake siya kananan Kaya da manyan kaya,Haka Farida komai ya gani idan ya Masa sai ya siyo mata. Belloti Yana Office a gidan Mai wata Igbo Tasha kananan Kaya sun Mata kyau wata Yar gayu da ita ta Parker rantsatsiyar motarta zata Sha Mai Belloti ya hangota yaga kayan sun Masa kyau,Fitowa Belloti yayi har wajenta da Dan turancinsa ya tambayeta Dan Allah Ina kika siyi kayan Nan? Murmushi tayi tace ai a sabon Gari ta siya Botique din kanwarta ta bashi address din wajen,Belloti sai yaje can ya siyowa Faridansa harda wasu kalolin Yana komawa gida da su ya shiga 8pm,ya Iske Farcy Tasha gayu cikin wani Bumshort da wata Riga me sililin Hannu red and black,gashiin Nan yasha gyara,tayi wani fresh,kowa ya kalli Farida yasan tana Jin Dadi Yanzu tayi wani kyau,Belloti a gabanta ya tsaya tare da rike Haba ya Kura Mata idanuwa ya tsaya kamar gunki,Dariya ya Bawa Farida tace Baby Mene Haka Kamar gunki,Bai kulata ba yaci gaba da Kallonsa Kuma Bai motsa ba,gida yasha gyara sai kamshi yake ta ko Ina,Farida Ana kallo a wata plasma tv Yar katuwa Haka,mikewa tayi tace Bari na kawo maka ruwa,Belloti ya washe Baki yabi Farida da kallo. Farida tana farin ciki cikin Jin Dadi ta birge mijinta ta fara tafiya ta Jan hankali tana wani girgiza jiki,Belloti har ta kawo Masa lafiyayyen zobo me sanyi Bai Sani ba sai data ce Baby....kinyi kyau Me Injin Roka,ya karba tare da furta thanks Yana Sha a wani glass cup,sai da ya sanyaya makoshinsa sannan Farida ta jashi daki tace muje ayi wanka,Belloti ya rungumeta yace sauri zanyi yunwa nake ji,Farida tace ga girki can me shegen Dadi na maka abinda kafi so shi na maka,tayashi tayi ya cire kayansa sannan ya Shiga wanka Tace nazo na tayaka? No karki Bata min kwalliyar Mana yanzu Zan fito. Ko da Belloti ya fara wanka gaba Daya hankalinsa Yana Kan Faridansa. Tunda Belloti ya fara samun kudi yake turawa Iyayensa kudi Wanda zasu siyi kayan abinci,sai haushin Farida suke ji sun San tana can tana karbewa Belloti kudi,ya auri Yar bariki,Goggo tace Bari na samu lokaci da kaina zanje Birnin na gani da Ido na,ya auro karuwa gaba Daya ya haukace a kanta wallahi bazan yarda ba. Lokaci Yana ja Yayinda auren Tanko yazo gaf Saura sati Daya sai lokacin Ummi ta damu Fuzail ya dawo zata tafi ita amma tana so taga surukarta sai lokacin Fuzail Suka dawo gidan Sarki,sunyi wani kyau da haske suna ta hutawa,Ummi sai wani ji takeyi da Manal,ba dama taga Manal a kitchen sai ta dinga fada Wai cikinta Kar a samu matsala,Haka Yan gidan kowa kaunar Manal yakeyi sai Wanda ba a rasa ba sabo da duk yanda ka Kai sai ka samu makiya ba yanda za ayi ace kowa sai ya soka,Sabo da Haka akwai Wanda Basu damu damu da wata Manal ba a gidan,Sama sama ake Yi da su ba yabo ba fallasa musamman Yan bangaren Amarya. Yau 9pm Manal tana sashenta Ummi ta shigo ta samu Manal tana Gyara kitchen ta Gama girki, Ummi tace bakya Jin magana Manal, me Yaron ciki Lallabawa akeyi kina ganin kamar ba Wani Abu bane wallahi sai ki samu matsala,Dan Allah ki kyale jikana yazo duniya lafiya ku Yara dama Sai Hakuri Sam Baku San ciwon jikinku ba,Dariya Manal tayi tana mamakin Ummi yanda ta damu da ita da Yaron cikinta ta hanata sakewa baza tayi komai ba, Inshaallah na daina Ummi Zan kiyaye,Haka kike cewa kullum Kuma ki dinga rage karfin ac Kar sanyi ya Kama shi yazo ba lafiya,Manal tana Dariya a ranta tace to,Ummi yanzu ta Gama takura musu ta dawo Kan cikin Manal da Jariri. Ummi ta sake cewa girkin me kike Yi Kuma? Prince ne yace na Masa girki yanzu zai dawo,Ke sai ki biye masa duk ga Yan Aiki nan ko Ina Iyayin mazan zamani Zaki biyewa,Manal tace Ummi fada zaiyi fa ai ban Isa naki yin girkin Nan ba da na shiga Uku Yau,Ummi tace ku maza suke zarewa Ido Iyayin Yaron Nan yayi yawa Bari ya dawo mutum Yana da juna biyu baza a barshi ya sake ba,Fuzail ne ya shigo Yana Jin maganganun su Ummi me suke cewa Yace Ummi zuga min Mata Kuma zakiyi ta rainani? Fuzail na fuskanci ka rainani yanzu ban hanaka sa Yarinyar Nan Aiki ba? Kai Ummi wani Aiki tayi wannan so nake ma taje ta gyara min samana,Ummi ta kalleshi tare da cewa a'a ka barta ta huta ni sai na gyara maka saman naka tunda baka son Yan Aiki,Manal tana Jin Dadi a ranta,Fuzail Dan ya Kori Ummi ya fara kashewa Manal Ido Daya Yana Mata wani Signa da gira da Ido,ba shiri Ummi tayi tafiyarta tasan Dan nata ba kunya ce da shi ba. Bikin Ameer Rana Daya ne Dana Tanko sai shiri suke Yi ba Zama,Wannan karon Islaha taga lefe na gaske akwati Takwas aka Mata Kaya masu tsada,Itama na Matar Ameer Akwati goma Sha hudu,duk abinda za ayi anyi komai na auren Fuzail ne yayi musu Tanko da Ameer duk mutanensa ne,Sabo da abin Alkhairi da Tanko ya yiwa Belloti shi yasa Maimartaba ya bashi part Guda kusa da part din su Ameer, 3rooms an Palo ga kitchen da komai,Haka komai an zuba gidan Amarya ba ruwansu da kayan daki sarki yayi komai,Ganin Fuzail Yana son Tanko Ummi ta siya Masa sahaddoji da yardika sunfin kala goma Kuma ta bada kudin dinki,Tanko sai Dadi yake ji ya wani Zama Dan gayu ga tsafta yanzu Kar Islaha tace Bata sonsa shi yasa ya dage ya maida Kansa mutum,duk abokan aikinsa sun San Tanko yanzu yafi karfinsu ya musu nisa,shima duk silar Farida ya samu wannan alkhairin sabo da tsafta ma tun daga kaunarta ya Fara tsafta ya canja halaye sanadiyar Farida,Haka komai da ya barwa Farida a matsayin Belloti ne yayi sai ya samu farin jini da daukaka kowa yake kaunarsa Ana masa kallon mutumin kwarai,gashi sanadin Farida an ninka Masa abinda ya rasa a kanta,yanzu ma bikin nasa na girma za ayi komai na kwarai kamar shine Dan Sarkin Sanadin Farida,Tanko yace Ina haifar mace sunanta Farida wallahi kawai. Islaha gidansu Yan Izala ne ba Wani party da za ayi Walima zata Yi Kawai,Bangaren Amaryar Ameer Kuwa a can Abuja zasu Yi abinsu a kawo masa Amarya,Manal kullum sai ta Kira Farida akan lallai tazo musu biki ita da Belloti,Yanzu Farida Basu da kunyar kowa tace ai Inshaallah zasu zo har anko tayi na bangaren su Ameer Dana su Islaha. Belloti mutunci ya kullu sosai tsakaninsa da Alhaji Kasim,gidan Mai har biyu Belloti ke kula Masa da su,gashi Belloti Yana shirye shiryen shiga private University Nan gaba tunda ya duba Waec dinsa tayi kyau,Alhaji Kasim cikin motocinsa ya bawa Belloti kyautar 406 ruwan toka,Ranar Farida sai murna Kamar me,Lokacin Alhaji Kasim ya hada Belloti da danginsa dake Kano yace suje su gaisar da Yayansa Wanda Uwarsu Daya ubansu daya da Alhaji Kasim,Alhaji Al'amin shima me kudi ne sosai Yana da matarsa da yaransa shida Mata hudu maza biyu. Ranar Saturday ba Aiki da Yamma Farida ta Sha Shadda Wata sea blue me adon Silver,irin kyan da tayi ba a magana,Belloti kuwa Shadda yasha me kyau Silver color,sunyi kyau sun birge Yan gayu a motarsa suka je gidan dake sun San da zuwansu aka sauke su gaskiya gidan ya hadu na masu kudi ne. Alhaji Al'amin da Alhaji Kasim suna zaune a palon Su Belloti Suka kwashi gaisuwa,Matar Alahji Al'amin ta fito da fara'a cikin shiga ta Alfarma ta zauna Suka gaisa sosai,Yan Aiki Suka cika musu gabansu da Abinci iri iri,Hajiya Karima tace Bari a Kira Yaran ku gaisa ai ya kamata a San juna,Kiran Yaran tayi Suka fito Mazan Yara ne matan ma Basu da girma mace Daya ce Babba zata Kai sa'ar Manal,Belloti da sauri yace Rahila.... dama Nan ne gidanku? Rahila tace ikon Allah Kamar Belloti Dan fillo Wanda kaje bikin Maryam ta maka sharri ko? Yace nine Mana ai da badan kayi magana ba bazan ganeka ba,Address din da kika bani faduwa yayi wallahi naso na kawo Miki Ziyara Allah baiyi ba. Lokacin Belloti ya kalli Farida tare da furta Kinga wacce nake Baki labari ta taimakeni a wajen Yan Sanda,Rahila tayi Dariya tana bawa su Abbansu labarin abinda ya faru da Maryam ta Masa sharri,Alhaji Kasim yace wasu matan Basu da hankali wallahi ai gashi Nan Maryam din ko shekara Bata Yi ba ance Mijin ya sake ta tana gida tana Zawarci,Allah ya kyauta Farida ta furta tana karewa Rahila kallo wata kyakyawa da ita me hasken fata amma ba haske can ba,dariya Rahila idan tayi sai ta birgeka sabo da Kyawun murmushinta,gata Yar Duma Duma da ita ba ramammiya ba kuma za ace me kiba can ba. Farida ta Riga tasan Mijinta Yana Sonta Sai ta saki jiki Suka Fara Yar hira,Rahila ta janyeta zuwa dakinta,Kafin wani lokaci sun Zama kawaye,sai da Yamma zasu tafi Rahila ta kalli Kanin Babansu tace Abba Karami yaushe zamu tafi Nasarawa din mun fa Gama Waec,Ni daga Nan Ghana Zan tafi gaskiya,Farida tace mu jibi zamu tafi can biki idan ta shirya ba sai mu tafi da ita ba,Yawwa shike Nan na huta cewar Alhaji Kasim. Duk wani Shirin biki an Gama shi Saura kwana biyu biki Belloti ya dora mataimakinsa akan komai na aikinsa sannan Farida,Rahila da Belloti Suka dauki Hanyar Nasarawa,Belloti Yana Driving Farida tana gaba sai murna takeyi zata ga Yan Uwa,Rahila tana Bayan mota suna ta Hira abinsu har Allah ya kaisu lafiya,Rahila gidan Alhaji Kasim ta gwada musu suka sauketa a gidan tace sai munyi waya Farida,Farida tace kizo fa muje bikin Nan dake na Harkar masu Walosi ne,Mene Kuma Walosi? Masu Hannu da shuni Mana,Dariya sukayi Tace sai nazo ta shige gida da katuwar Jakarta. Belloti gidan Su Farida suka nufa tun kafin suje Farida tace Fara kaini gidan Yayan Hajiya Kawu Sani na fara ganin lafiyar Uwata,Belloti ya kaita Kuwa Farida ta shige gidan da sallama ta Iske Hajiya tana wanke wanke ,Salati Farida ta saki ganin Yanda Hajiya duk kibarta ta rame ta fikale,Farida tausayin mahaifiyarta ya kamata ta fara kuka tana tambaya Hajiya cuka kikayi me ya sameki? Itama Hajiyan Idonta ne ya ciko da kwalla Tace Rayuwa Farida,ya zanyi duniya ta juya min baya,na cuci kaina dama mutum shi yake wa Kansa yace an Masa,Kawunku tunda Suka tafi ko a waya Basu sake nemana ba,idan na kirasu ma basa dagawa,Dan abinda kike tura min shi nake cancanawa ga Matsalar Malam irin wulakancin da yake min,saukinta ma Yazed Yana tallafa min da Yan kudi,Nayi nadama Farida ki yafe min duk Ni na cuceki ban Muku tarbiyya ba,Dan Allah ki bawa Babanku Hakuri ko zai dawo Dani da wuri,na kusa Gama Idda fa,Farida tace Hajiya Nima da kika ganni yanzu ne Allah ya rufa Mana asiri Farida ta kwashe labarin tun tafiyarta da Belloti har zaman Kauye da komai ta fadawa Hajiya. Hajiya Baki bude tace Sannu Farida Munga Iftila'in rayuwa, mu Muka jawa kanmu sai mu tuba ga Allah karki fadawa kowa zancen Nan bare ayi Mana Dariya,ai bazan fada ba,dama wannan ai sai ayi min dariya cewar Farida,Bari na tafi gidan can,Hajiya tace amma a Nan ma Zaki kwanan mun kafin ku koma ko? Farida tace ae ai Zan zauna ayi bikin su Shukrah tunda tsiransu sati Daya Idan anyi sai na tafi shi dai Ana daura auren Su Tanko Zai tafi sabo da yanayin aikinsa,Allah ya nuna Mana cewar Hajiya,Belloti ya shigo ya gaisa da Hajiya harda Hira Hajiya sai sa Masa Albarka takeyi tana godiya. Farida ana gobe daurin aure ta tafi gidan Maimartaba wajen Manal,Belloti kuwa Yana cikin abokan Ango su Tanko shi a layin su Tanko yake ba ruwansa,Ranar da Farida tazo kwata kwata Manal ko a waya Bata saurari Fuzail ba,shima baya Nan suna Busy,sai dare ya dawo ya samu Bata bangarensa,Waya ya Mata kina Ina ne? tace kayi baccinka Aunty Farida tazo tare zamu kwana, ban Gane ba ke bana son shirme,Farida tace ke tashi ki tafi wajen mayen mijinki karki jawo min Ni waya dama zanyi da Baby,Manal tace Hirar zumunci mukeyi fa,mu ta kiyayya zamuyi ai ya kashe wayarsa,Sai da yayi Shirin bacci ya kwanta ma ransa na suya jira yake Kawai idan Bata Zo ba gobe ta Gane kurenta sai gata ta shigo,Hijab dinta ta cire kayan baccinta pink Suka bayyana,ya kashe light dama saman bed din ta Haye tare da kwanciya a gabansa ta matsa sosai tare da shigewa jikinsa ta makaleshi Tace gani cinyeni....sai ka sideni ka lashe ni....Yar Uwar mutum tazo baza ayi min afwa ba,ba tare da ya Bude Ido ba ko yayi maganaba yayi guntun murmushi Kawai. Washe gari daurin auren Tanko ranar Rahila gidan su Farida taje Wanda ta Bata Address tana shiga da Sallama ta Sha wani lace purple and peach ta zuba kyau,Yazed ne kadai a gidan Yana Zaune a saman wata kujera yasha Shadda Yana jiran Malam zasu tafi daurin auren suma Yana latsa wayarsa ya dago ya kalli Rahila zuciyarsa ce ta Buga, Rahila ma Haka ta kalleshi taga Haduwar Dan saurayi sai taji kunya ya Mata wani kwarjini,Kanta ta Sadda kasa Duk ta rasa inda zata sa kanta da kyar tace Farida nake Nema? Yazed uban Yan Isa fuskar Nan tamau yace Bata nan yaci gaba da latsa wayarsa. Rahila tace ko ta tafi gidan bikin? Yace ae Kawai,Tace Dan Allah inane? Tsaki Yaja yace ki kirata a waya Mana Ni Ina Zan sani,Rahila ta matsa inda yake tace to bani kujerar taka na zauna sai na kirata kafin Nan na sameta a Wayar,Yazed yace Baki da hankali Amma ko? Rahila da shagwaba tace pleaseeeee ........Yazed yaji wani yarrrrrr a jikinsa,Bai kulata ta ba ta jijjiga kujerar ka bani ko na zauna a cinyarka ta tsokane shi da sauri ya Mike ya bar Mata kujerar ganin Yar duniya ce Haka,dakinsa ya koma ya bar Rahila a zaune,Tunda Yazed ya Shiga dakinsa ba Zama yayi ba labewa yayi ya leko ta window Yana kallon Rahila,a ransa yace har saje ne da ita,kalli gashi har Gaban goshi me santsi,Kansa yayiwa fada Ina ruwanka Yazed Wai,komawa yayi ya zauna a saman bed sai ya kasa yaji Bai son daina kallonta ya sake lekowa ta window,a zuciyarsa yace gata da kirji...bakinsa ya rufe da sauri a fili yace nooo...Dan jikinta irin na Manal Dina ce shi yasa na damu da ita,Bari na kalleta sosai sai nacewa Manal Naga me yanayinta yaci gaba da karewa Rahila kallo Bata sani ba,sai da tayi 5mnt sannan Wayar Farida ta Shiga,da sauri ta fice ta bar gidan,Yazed Yana wayyo ta tafi ban Gama ganin ko irin kafafinsu Daya da Manal ba. A hakan tana tafiya ya Kira Manal,ta daga tace Yayana yace Ni ba gaisuwa nazo ba yanzu me irin yanayin jikinki ta bar gidan Nan,Kuna yanayi Baki ganta ba gashinta ma Yama fi naki baki Kamar me, Hancinta shigen naki,naso ma na gani ko irin kafarku Daya sai ta tafi,Manal tana ta dariya a ranta a fili tace Yaya wajen wa tazo? Farida take Nema gidan bikinku zata Zo Zaki ganta ne,Manal ta kyalkyale da dariya tace wallahi Yaya ka fada,Kauna ce ba Wani me Kama Dani sonta kakeyi Bari tazo na fada Mata Muna ciki wallahi,Bana son hauka Ina wasa Dake Ni Nace Miki Ina sonta ne?Kawai Yaja tsaki tare da kashe wayarsa..... AsmaBaffa. [1/1, 10:25 PM] Sis Asma: 🧭🧭 MAFARKIN FARIDA🧭🧭 DEDICATED TO DUNIYATA AAMNA FANS GP 96-100 Official By AsmaBaffa Page naki ne GIMBIYA DIYAR KATIBI Manal murmushi yayi kawai,ta Ajiye Wayarta gefe Ana musu makeup,Yan Abuja gaba Daya danginsu suna Nasarawa sabo da Haka sai Suka saukaka Kawai a daura a Nan tare Dana Tanko ba sai anje har Abuja ba,Ango Iliyas Tanko an Sha wanka yayi wani kyau dake baiyi wahalar komai na aure ba sai kiba da yayi ya wani hade gashi dogo sosai,Ya Sha farar Shadda taji Aiki babbar Riga,Ameer Kuwa Water Arsh yasa shima Babbar Riga 11am aka fara daura auren Tanko da Islaha Kan Sadaki dubu saba'in,Maimartaba da Kansa ya daura,Sai Ameer da Amaryarsa Badi'at shima Kan Sadaki dubu Saba'in gaba Daya sarki ne ya biya musu,Algaita da Maroka suna ta fama ana hada hada an kashe pics. Bangaren Islaha Amarya kuwa yarinya ce shi yasa tunda aka Daura Auren take kukan rabuwa da gida,ta kasa sukuni Ana magana sai kuka,an kashe kudi Tasha makeup amma duk ta Bata kwalliyar da Hawaye,Koda angwaye suka zo da kyar Kawayenta Suka lallabata ta daina kukan,har Fuzail aka zo yaci Uwar gayu cikin Shadda ta Alfarma sai kace shine Angon ana ta kallonsa,Ameer ma Yana Nan gidan su Islaha,Islaha ana hoto Hawaye ya kwace Mata Ameer yayi Dariya yace lafiya? Tana shesheka Tace K...ka....ka...kakataaaaa....ta karasa da kuka,Tanko yace Haba an Isla Isla na....aka sheke da dariya, Suna Nan Maman Islaha tace ga Fried rice din angwaye a take away,Islaha tace how many times Zan na repeating wannan Maganar Mama tun kafin abin Nan nace Ni Jullof rice...Ni Jullof rice nake so ita Zan Basu sai kusa ayi min Fried rice sai kuka tana Allah Ni bana sonta bazan Basu ba baza suci ba,Angwaye suka Fara dariya Kamar me... Fuzail yace tab wannan duk rikicin Manal gwara ita,a bamu Haka cewar Fuzail,Islaha tace Ni bazan Baku ba ai ba ita nayi Niyya ba sai dai ku koma gida haka,Tanko yace to idan anyi Alawar Madara a bamu mu raba,Harararsa tayi tace Ina Naga lokacin wata Alawar Madara Ni,sai dai idan an kawoni ka dinga auno Madara Ina Yi,Tanko harda biye Mata yace ko Dan Baki ma ai a dinga Yi su Sha,Islaha tace tab bazan samu riba ba sai dai nayiwa baki? Mama ce Tace ku rabu da ita Bata ji,haka aka kawo musu take away dinsu Fried rice da Rabin kaza kowa ga ruwan Roba ga lemo,Islaha zuciya tayi an bawa Angwaye abinda ba shi take ra'ayin Basu ba ta juya ta shige daki taci gaba da kukanta Wai an tozartata, suna ji Kawayenta suna Dan Allah kiyi Hakuri sai kin Bamu kunya an Raina mu ance Mana yara yanda Muke ji da kanmu,Ki daina kukan Nan,Islaha Tace Jullof nace ayi min Ni Jullof Zan basu,to shike Nan sai muyi Jullof din da Rana a sake kai musu can ba shike Nan ba, sai lokacin ta daina kukan,Dariya ma ta basu anyi hotuna Suka tafi da take away din a mota,Na Ameer dama suna Abuja matan sai da Yamma za a kawota a jirgi. Kawayen Islaha Jullof Suka Dora da kansu suka dinga Iyayi su a dole Yan mata garin Haka Suka cikawa girkin gishiri sai Almajirai ne Suka cinye. Da Yamma Badiat Amaryar Ameer aka fara kawowa gidanta ita kadai a layin gidan Maimartaba, Ameer shima Bai son Zama cikin gidan yawa shi yasa Abbansa ya dankara Masa gidansa daban a layin. Islaha Kuwa kazar Amare aka Kara Bata ta cinye da sauran Magunguna sannan tayi wanka tare da Sallar Nafeela tayi Adduointa,Gaf da Magriba aka kawo motoci da yawa,Islaha ta kalli Yan Uwa Yan biki tace ku tayani da Addua Dan Allahhh.....sai ta barke da kuka,Haka aka kawota sashenta me kyau su Manal suna wajenta har aka maida Yan Kai Amarya gidansu,Farida tace to Amarya sai hakuri da zaman aure,sannan Kuma yau wannan kukan zakiyi me dalili gwara ma ki daina anjima Zaki Yi babban kukan,Manal tace wallahi Kuwa yau Zaki ga Cucumber,Rahila Dariya tayi kawai,Manal ta dafa kafadar Rahila Tace karki damu Baki da matsala ke ta Yaya Banana ce baza ki Sha wahala ba,Farida tace wallahi Manal Baki da mutunci a Ina kika sani? ,Shukrah Tace a'uzu Manal wallahi Baki da mutunci Walida kawar Farida tace yo Nima sau nawa Ina ganin ta Yayana a wando wa yace su dinga yawo da gajerun wanduna a gida,suna ta dariya Rumaisa tace kunfi Karfina,Islaha tana jinsu Farida Harda cewa ko ta Angon naki mece oho. Kin shiga Uku Yau Islaha Zaki Suma yau cewar Manal Haka suka dinga tsorata yarinya tana ta kuka,Suka koma gidan Badi'at Suka bar Islaha da Kawayenta mutum biyu,Badi'at ma Haka Suka dinga Mata badala,Manal tace ai Badi'at ke Biggi ce ke kin waye Yan Abuja Baku tsoron Cucumber sai harka,Badi'at Bata kuka ta kalli Manal Kawai tace Cucumber Ina Shanta a zobo Mana? Suka Fara dariya Farida tace wannan Kalar ai ta gagari Gwauruwa samunta,ai wacce kike nufi kowa na ci Gwauro da gwauruwa,Ameer dai ya Dade a kasa ba Mata kawai ki shirya Dan Allah Banda yanga, Badi'at tace ku dai kuka sani ke Manal Ina ganinki Shuru Shuru ta Allah Ashe ba Haka bane? Nasiha nake Miki Mene nayi Marar kyau? Fuzail ne ya Kira,Sai wurin 9pm Belloti yazo ya dauki Farida da Rahila,Shima a gidan su Farida aka Masa masauki,Suna dawowa ya shige masaukinsa ya gaji sosai,Yazed yana tsakar Gidan sanye da 3qtr da Riga t-shirt yayi kyau dama gashi Dan gayu,Farida ya kalla data shigo yace Sister Kun dawo? Mamaki ya kashe Farida Yazed Bai taba ce Mata wani Sister ba harda wani sa Mata sabon suna sabo da tazo Masa da Budurwa,Farida tace ae mun dawo Brother,ya sake cewa a gida kuka sauke kawar Taki? Farida tana Dariya a ranta tace ai a Nan zata kwana,Wani farin ciki ya Kama Yazed yace ai Kuwa gidan Nan Kamar lemo ya Kare Kuma su Afrah ne Suka Yi jagwalgwalonsu baza ki iya ci ba,Farida tace a ranta Yaya Ni za a yiwa wayo Wai baza ta iya ci ba yake nufi ba wata Farida ba. Raheela ce ta shiga gidan a karshe tayi Sallama tace kin wani taho kin barni ga abinki kin manta to,Yazed sai satar kallonta yake yi,Raheela tace Sannu Yaya Yazed,Kallonta yayi kadan tare da Furta yawwa ya fara latsa wayarsa Wanda Bai ma San me yake dannawa ba,Raheela tace Aunty Farcy Bari nazo ki min massage na gaji ta furta tana shiga palon,Yazed a ransa yace Ina ma Ni zanyi tausar Dana girgije,fita yayi a motar Malam yaje ya samu kaza gashashiya Tasha hadi da su Ice cream tare da sauran kayan Sha ya dawo gida,Ko Belloti Bai bawa ba Kawai Farida ya kwalawa Kira ta fito sunyi Shirin bacci ya Mika Mata yace gashi Nan kici Kuma ke na siyawa yayi tafiyarsa,Raheela tana cikin Bedroom sunyi Shirin bacci taga nama, da sauri ta Mike zaune tace Kamar yasan yunwa nake ji Kai mun gode Dama bana sha'awar komai sai nama,Farida tace Nima haka amma kalli ya Mana yawa kaji har uku fa Bari mu dauki Daya mu bawa su Afrah Daya,sai Mijina Shima,Haka Suka Basu,Malam Kuwa ya Kai Masa tasa daban Yana kurmusu a dakinsa. Da Sassafe Yazed harda zuwa kitchen da Kansa ya duba kayan tea komai akwai,kwai ne ya Kare ga su Afrah sun tafi school sai yaje da Kansa ya siyo da yawa,Raheela Kamar gidansu harda shigewa kitchen ta hada musu Breakfast,Yazed sai zirga zirga yake a wajen,tana gyara kitchen ya shigo ko kulata baiyi ba ya Bude fridge ya dauki ruwa zai fita tace Ina kwana Yaya,Lafiya Kawai yace yayi waje,ya sake dawowa ya dauki cup ya fice,Yana shigowa ya Iske Raheela ta zuba dankali a plate dinsa sabo da Yazed shi kayan cin Abincinsa ma na daban ne masu tsada yake siya,Ajiye min plate Dina yace tare da Mika Mata wani yace juye a Nan,Raheela tace Ni anan nake son ci,Gidanku ne to harda shigowa kitchen ki Mana girki Ina ruwanki,akan wannan plate din ta dauki wani ta juye Tace ga abinka nan tayi waje. Suna karyawa Farida tace Yaya fa sonki yake yi ko Baki Fahimta ba? Raheela tace wannan masifaffen tunda nazo ya tsaneni Ni na fasa kwana biyun ma gida Zan tafi anjima,Farida tace ke wallahi sonki yakeyi sosai Yaya ko magana Bata hada shi da wasu,Shukrah ba irin son da Bata Nuna Masa ba amma kallo bata isheshi ba Haka Mata da yawa binsa suke kina ganinsa me Kama da Manal,Raheela a ranta Tace da Kuwa Na more a duniya Allah yasa ya kasance,a fili kuma tace dan Allah mu bar zancen Nan. Da Yamma Yazed da Kansa yace Farida baza ki zaga gari bane kizo na kaiki a motar Malam ki Dana kiji,Farida tace zamuje gidan Manal sai ka kaimu, yawwa dama zanje wajenta ban taba zuwa gidan ba,Farida ta zaro Ido tace to Yaya. Bangaren Amare Kuwa bayan kowa ya watse ya barsu Fuzail da masifa ya dawowa Manal tana kwance zata fara bacci yace Dan Iskanci Manal sai kuje ku zuga Amare,duk Kun tsorata su yanzu kinje kin jikawa Ameer Aiki Badi'at tana can tana kuka Tace kece Kika ce Mata da zafi zata Suma yau,Manal tace na shiga Uku Ni din yaushe? Karki sake Bata min rai ai gasu can ta kulle kofarta da key ta Hana Ameer shiga yanzu ya min waya. Manal Tace da Dadi fa nace mata Prince,Tsaki Yaja yace sai ki tashi kije lallai duk yanda zaki Yi kisa ta Bude kofa muje Fuzail ya tasa keyar Manal a gaba da hijab Suka tafi tiryan tiryan. Manal tana wayyo bakina ya ja min,mota Suka shiga yayi driving dinta har gidan Ameer, ko kula Manal baiyi ba har Suka je gidan Ameer yace ki Shiga ke Daya ki tabbatar ta Bude kofa,Ameer ta gani yazo wajen Fuzail ya shige motar sai magana suke suna tafawa. Manal ciki ta shiga har sama ta haura ta kwankwasa dakin Amarya,Muryar Badi'at taji tace Ni Allah tsoro nake ji Manal Tace Sumewa akeyi,Manal tayi Dariya tare da Furta dalla ki Bude Manal ce tun dazu Yan gidanku sun kawo Sako a Baki kin rufe daki, Jin Manal ce sai ta Bude kofa ta Sha kayan bacci farare tas,Manal ta kalleta ta sha kyau tace ki canja kayan bacci ba kyau kwana da fararen Kaya ko babaken Kaya sabo da Shedanu, Badi'at Tace wlh na manta Zan canja,ki zauna mu kwana tare please,Manal ta shige bedroom tana cewa daga Yar magana sai ki tsorata,Wasa na Miki fa ba Wani Sumewa ko wani zafi Dadi ne da shi,Ke Baki ga ko wacce mace da mijinta take Alfahari ba idan da zafi waye zai zauna to wallahi kinji na rantse Cassava Dadi gareta ki Bari ya Miki kiji Zaki bani labari sai kace ba Yar Abuja ba,kin girmeni amma Baki San harka ba shine Kika rufe Masa daki Wato Baki ji nasihar Iyayenki ba ko? Wallahi Allah da mala'ikunsa zasu Yi Fushi Dake su tsine Miki,Allah ya tsine Miki mu Kuma muyi me? Ai muma tsine Miki zamuyi,kiji Tsoron Allah yanda Ameer ke kaunarki shine Zaki kulle Masa kofa Kamar wata Yar Kauye. An waye yanzu an daina wannan Daren farko Yan Mata nunawa mazajensu kauna sukeyi, Badi'at tace Ni tsoro nakeji,ki daina Jin tsoro Dan Allah ba Wani Abu gobe fes Zaki tashi,Badi'at tace to shike Nan na gode,canja kayan baccin to Ina Nan dakin sai Ameer dinmu ya shigo Zan tafi,Badi'at Tace Kai Manal ko wayo Zaki min? Ina Naga wani wayo Ni kina ganina kwaila,Dariya sukayi tace kwaila da ciki Kuma gashi Nan ya fito ma Ana ganin katon ciki,Manal tace ga Ango Nan,Ameer ne ya shigo Yana baza kamshi yasha wani yadi me kyau Baki,da ledoji a hannunsa yace Madam Yana jiranki a mota,Manal guduwa tayi Tace Good Night,Ameer ya kulle Kofa tare da sa key ya kalli Badi'at Dake murmushi tana boye fuska yace ai dole kiji kunyar kanki,da Baki Bude kofar Nan ba da sai na cire Miki kunne gobe,Dariya tayi ya Shiga toilet ya sheko wanka tare da Alwala,sai faman sauri yake Haka sukayi nafeela,Kajin ma kin ci tayi sabo da tsoro sai Madara ta Sha kawai,Ameer sai Rawar jiki yakeyi duk ya rude abinka da tuzuru. Fara sarrafa Badi'at yayi tana Jin tsoro har ta saki jiki Jin irin sakon ya shigeta biye Masa tayi Suka dinga sarrafa juna sai da Suka fita a hayyacinsu sannan Ameer ya samu ya nemi hanyarsa,Badi'at Yar Madara ce bata da juriya sai kuka tana rokonsa ya Bari amma Ina ta makaro sai da Ameer ya juye abinda yake Damunsa tas sannan ya hakura,duk kalaman da yake Mata masu Dadi Bata ganewa kuka Kawai takeyi tana Kiran Mummy. Manal tana fita ita Kam motar gogan nata ta shige Bai Mata magana ba Suka tafi ya Gama gajiya sabo da zirga zirgar biki,Yana zuwa wanka yayi tare da Shirin bacci ya kwanta,Manal ma kwanciya tayi tare da Rungume shi,Fuzail yace Manal kin fiye rashin ji yanzu zancen cucumber Nan bazai wuce ba sai kin samu matan mutane kin zuga su,ke Haka aka Miki? Manal tace Kai baka zuga Ameer ba tsakaninka da Allah Ina jinku fa har Kuna Tafawa,Murmushi yayi yace Allah sarki tuna Masa nayi da karatun addini ya dinga kula da matarsa akansa, ae Naga alama ai cewar Manal,Ido ya lumshe zaiyi bacci Manal ta girgiza shi ya Bude Ido ya maida ya rufe,Hannunsa ta dauka tana girgizawa da wakar yara Kinga na Daya....Kinga na biyu..... Kinga na Binta Ras...hannunsa ya kwace yace bacci,Manal tace Yau baza muyi Hirar ba? Ba tare da ya Bude Idonsa ba yace Yeah Yana juya baya sabo da takurar Manal,Gabansa ta koma tare da furta Ambaby yace Cassava yake so....tana Masa wata Uwar shagwaba,yace to Bari nayi bacci idan na farka sai ayi,to ta furta tana shafa Masa gashi a hankali Tace karfe Nawa Zan tasheka,Dariya ta bashi sai kace bashi,yace 4am,ahhhhh Kawai kace sai da safe bazan iya ba yayi yawa,3am to,Ina laifin 2am ma jiya fa sau Daya ka min ko dai ka Fara tashi daga me kwazo ne? Sai ka dinga lanjaramin sau Daya kana bacci,dole ta bashi dariya yace au lanjara miki ma nakeyi? Kika sake sai na karya Miki Kugu gobe Inshaallah,zata Yi magana yace Dan Allah kiyi bacci Yana me kankameta a kirjinsa,duk da Haka sai da Manal tace ko kiss babu? a goshi ya Mata duk Idonsa a rufe yake, Shagwaba ta fara Ni a Baki....Haka ya tsotsi bakinta sosai sannan tayi bacci ya kwasheta Bata sani ba. Bangaren Ango Tanko Kuwa sai da su Sani Suka rakashi Yana baza kamshi,Su sani Addua sukayi da Nasiha me ratsa jiki Suka yiwa Amarya da Ango,Sani zai sake magana Tanko yace da Allah ku tashi ku tafi ko kuje masallaci ku karasa a can Zaku fi samun masu sauraronku,Suka ce Iyye abinda zaka Mana kenan? Tanko yace aje a rungumi Dan tumbin pillow,sukayi Dariya yace pillow me tauri kamar buhun gishiri Dan Allah muje Zan rufe gida ,Haka Tanko ya kulle ko Ina ya shigo da kayan makulashensa masu yawa,Islaha sai kuka takeyi,Tanko ya lallasheta har ya gaji Taki yin Shuru sai ya zauna a gefenta shima ya fara shesheka,Islaha tun tanayi sai ta daina tace lafiya Wai? Tanko ya Daura Hannaye biyu a saman Kai yace Shike Nan an Rabani da Ummata Ni yau Ina Zan sa kaina.....ka taso cikin Iyayenka a dauke ka a bawa wata mace yarinya karama.....Tanko ya sake fashewa da sheshekarsa Kamar yaro,ace Yarinyar ma Kamar Islaha a daukeni a Bata Ni ace itace zata juyani,Shekara da shekaru Ina Gaban Iyayena an Rabani da su gashi za ayi min ciki.....Islaha ta dinga kyalkyala Dariya ta daina kuka tuni Tanko Kawai ke Bata Dariya. Yana shesheka yace m...mu...muje...muyi Sallah kizo ki bani pepper soup na sharba,Islaha Bata Gane me Tanko yake nufi da Pepper soup ba Tace har da shi ka siyo? Tanko yace Sosai ma ai tun safe 11am na biya kudinsa,Islaha tace Kai Dear wannan kukan naka na gaskiya ne Kuwa? Naga Banga alamun kuka ba,ya na iya tunda kin Rabani da iyayena,Dariya ta dinga Yi sukayi Alwala tare da Gabatar da Sallar Nafeela sannan suka ci kajinsu da sauransu,wanka Tanko yayi yasa kayan baccinsa Islaha ma Haka amma sai Taki sa kayan Wai sai Tanko ya rufe idanuwansa tace T&K ka rufe idonka Zan saka kayana,Haba Islaha ta ki min zigidir Mana na Sha Romo,Islaha tace kai Dear dama Haka kake? Ni me yasa ka rufe Ni ka boye min munanan halayenka sai yanzu zaka dinga baro magana masu nauyi wallahi Nan gaba ramawa Zan dinga Yi ka sanni,Tanko a ransa yace da naji dadi ai Ni Haka nake so Allah yasa ki dinga ramawa,a fili yace ai baza ki iya ba ke yarinya ce,Baki Islaha ta Bude ance Mata yarinya baza ta yarda ba. AsmaBaffa [1/1, 10:25 PM] Sis Asma: 🧭🧭 MAFARKIN FARIDA🧭🧭 DEDICATED TO DUNIYATA AAMNA FANS GP 101-105 Official By AsmaBaffa Page naku ne Maman Kwankwaso Aunty Zee Umar Abubakar Fa'iza Ummu Nana's Bilkisu Ma'aruf Fatima Baby Nana Aisha Ummu Faruq Nusaeba 50 Jinjina ta musamman ki UMMI DEEJAT ja Goran masu Sharhi na AsmaBaffa fans Gaisuwar Ban girma FANCY HONEY ta AsmaBaffa me Komai Dozen. Zazzafar Runguma ALHUSNA (MRS IDRIS) Na hada kanku na gwara AUTA and UMMIN SADDEEQ UMMUL KHAIR da HAJIYA KHAUSAR na Mana Selfie kyas kyas... Bakin Tanko ya rufe Mata,toilet ta shige da kayan baccinta ta saka harda saka Riga me kauri ta fito,Tanko ya kalleta yace ko pencil Jean kika saka Zan iya cireshi ba gagarata zaiyi ba,saman bed Tanko ya Haye ya kwanta tare da furta yau Dole nayi gadarar kwanciya ya baje tare da tattale kafafu gani Ango ga gado lafiyayye,Islaha Taki Hawa bed din Fafur,Tanko ya gaji da jiranta sai ya fara Mata Dan Kira Siiiiiiiiiiiiiii.....Siiiiiiiiiiiiiiiiiii..... Siiiiiiiiiiiiiiiiiii.....Yana Kiranta da yatsansa sai kace wani kwarto,Dariya ma ya Bata ta hau saman bed din a tsorace,Tanko yace bafa daga Miki kafa zanyi ba bazan Kuma wani boye Miki ba Sweety angwancewa zanyi,Nasha fama shekara da shekaru Ina fama,Badan tsoron Allah na ba da tuni Dan Iska kika aura,Islaha tace da Kuwa nayi kukan Daya isheni,To ya zakiyi tunda kin gani kina sona,Dan Billen naka birgeni yakeyi T&k cewar Islaha,ai Kuwa gogeshi za ayi Ina samun kudi zanje a goge min shi me za ayi da shi,Dan Allah ka barshi Yana maka kyau Ni inaso,tun farko fa ni Dana ganka Billen ne ya tafi da imanina,Ke baza ki cuceni ba kwana Nan zanyi kudi idan na tafi wajen Fuzail baza ki jawo a kalle Ni a gara ba,Nima Handsome Zan dawo,Yana magana a hankali ya jawo Islaha jikinsa Tace turarenka Dadi,Yarima ne ya siya min su na Amarci,Yana sonka gaskiya,Tanko Yana janta da Hira Yana shafe yarinya,Tanko an Zama Dan gayu ko Ina yanzu fes,ya fara kissing Islaha Tace Wai ya naji kamshim mint ka San min Alawar Mana Ni sai ka Sha ka hanani Haka ake yiwa Amarya rowa,Tanko yace mouth freshner ne,Dariya ya fara Yi shi kadai lokacin Daya tuna Farida Yana kazaminsa duk ta shanye kazantarsa,Islaha Tace lafiya yace ba komai,Yaushe za a min Alawar Madara Tanko Yana Mata wayo tare da zura Hannu a rigarta ya Kama Boobs dinta Tanko yaji laushi,Yace Uhm....uhm....harka....Yar baiwa sai kace auduga,Islaha tace yanzu bani da ikon hanaka shike Nan? Tanko yace kina hanawa za a zuro Hannu ta sama sai kin Sha Mari wasu Amaren Haka ake musu idan Suka hana Miji jikinsu Bayan ya biya sadaki sama ta Daya ce take girgiza. Ikon Allah ban taba ji ba a Islamiyya,ai malaman naku ne dakikai karatunsu baiyi zurfi ba,Islaha tace to ai gwara daka fada min da bazan yarda ba Kuma da Dadi Dadi dai,Tanko da sauri yace sosaiiii......Nima ki dinga Yi min wala'allah idan Ina Jin Dadi kiyi mafarkin kina aikin Hajji labbaikallahumma labbaikh sabo da farantawa Miji,Islaha tayi Dariya Kawai taci gaba da Taya Tankonta tana Jin dadin abinda yake mata,Tanko a hankali yake Binta Yana Mata wayo baya gaggawa,sai da yanayinta ya canja,ta Shiga Nishi tana Jin dadin abin sosai Yana Mata salo salo dama Tanko Dan duniya,Sai dai da yazo baje harka ya shiga a hankali da nutsuwa amma duk da Haka Islaha ihu ta saki tace wannan ba Dadi.....ta kwalla Kara ta dinga bige bige kamar me Aljanu,Tanko ya danneta kamar zai yanka kaza babu ta inda zata motsa,Islaha da marayan kukanta da muryar tausayi ta Fara cewa yarinya ce Ni....Yarinya ce.....Yarinya.......Zan zageka....Zan zageka.....Zan maka Baki.....Zan tsine ma.......Tanko Ina Dadi yayi yawa yace Haka nake so. Tanko Ihu yake Kawai da maganganu barkatai Yana furta Pepper soup dinki yayi Sweety,Yar farar yarinya me zamani....Yar Fara me zamani....sai maimaita Abu Daya yake Yar Fara me Zamani....Yar Fara Me Zamani.....Islaha sai kukan jaraba da karaji takeyi Kamar tana gadon asibiti zata Haihu,Tanko Kuwa Shar da shi sai da ya Gama samun abinda yake so sannan ya fara kula da Islaha aka koma lallashi Kuma,Yana wani girgiza Mazaunanta tare da cewa Yar budurwata...Yar Fara....Yar Baiwa...hellooooo....Yar Baiwa? 2am dot Ashe Manal ta saita Alarm ya tashe ta sai Wayarta ta hau Kara dama ba Wani baccin kirki tayi ba ta Riga ta kwallafa ranta akan Prince,duk karar Wayar Nan Bai tashi ba,Wayar ta Dora Masa a kunnensa dole sai ya tashi,ba shiri ya farka a firgice,yace yanzu kin min Adalci kenan? Ni adalcin kayi min? Itama Manal Tace,ko dai wani abin kika Sha ne Garin shaye shayenku na mata? Manal tace ka tashi Malam idan baka da lafiya kayi bayani na Nemo maka magani cikin sirri bazan fadawa kowa ba,jiyane fa Kawai na Miki sau Daya shine har Zaki lakaba min cuta,ae Mana ai gwara mu tari cutar da wuri Kar mu cutu da yawa,murmushi yayi yace ki Bari da Asuba yafi dadi,bana so ni yanzu nake so idan baza kayi ba Kuma to,Zan Miki Mana ai dole amma sai kin fada min me kika Sha Indai Baki fada min ba to baccina zanyi,Dariya tayi tace da kaina nake so Baby ne yake so,nasan ki fa Sunshine ke da idan kika nuna kinaso ko ya nayi Delay sai kiyi Fushi sai na lallabaki da kyar,in ta binki kina min yanga yau Amma bakiyi Fushi ba why? Daukan hakkina kakeyi da surutun Nan Bari kaji banyi baccin kirki ba Kawai sabo da kana bacci nayi baccin dole nima,Idan baka min ba cuta zanyi gobe,Ido ya zaro yace ko Farida ta Baki Abu ne? Nasan Yar duniya ce,Manal tace wata Alawa ta bani ta Mata na Sha,ai sai Fuzail ya dinga bala'i da masifa Kamar zai cinye Manal,Ashe lallabata yayi yaji gaskiya dama,yace wa yace idan Ana da ciki ana Shan wani abu,Zaki kashe min da,ko ki nakasa yaro wallahi yazo duniya ba daidai ba ko hmmmm Zaki ga abinda Zan Miki,Manal tsoro ya kamata tace mu ai Bamu Sani ba,shi kadai kika Sha ko? Tace ae,yace to ki fada Mata itama ba a Shan Abu idan Ana da ciki Baki da hankali ga fruits Nan abinda aka sani ki dinga amfani da su sai abaki abinda Baki San da me akayi ba ki Sha,Bari Allah yasa ki sake shan wani Abu da Baki sani ba Hijira zanyi na bar kasar Nan sai kin Dade Baki ganni ba. Shuru ta Masa ya Gama fadansa ya wuce toilet Yana ta jimami a ransa Kar Dansa ya mutu,dakinta taje ta dakko Ledar Alawar ta karanta taga ansa da Milk aka Yi ta,Toilet ta shiga,Yana Fitowa yaga Bata dakin,ya jira Shuru Bata dawo ba,bedroom dinta ya duba ya jita a toilet Kamar tana wanka,a bakin toilet din ya tsaya me kikeyi Kuma? Budewa yayi yaga tana wanka yace da tsohon Daren Nan kuma Nan kika koma sai sanyi ya Kama Jariri bawan Allah,Ko kulashi Bata Yi ba,tayi fushi tana yawan Jin zafi tunda ta samu ciki sai tayi wanka take Jin Dadi shi yasa Bai Sani ba shi,towel ta daura ta fito bayan ta Gama,Yana gefen bed Yana jiranta a ransa Yana Adduar Allah yasa ba Fushi tayi ba,tana dadewa Bata Yi Fushi ba Amma idan tayi kafin ta hakura ta sakko sai an Sha fama,Bata iya Fushi ba idan ta tashi Yi,Hannunsa ya Kai da Niyyar jawota jikinsa da sauri ta make Hannun nasa tare da Furta don't touch me,kin fasa? Ae kaje da abarka tace,to Ina so ai,Bata saurareshi ba ta saka kayan baccinta,yanzu Haka Zaki zauna? ae Ina ruwanka,Ni din? Ae Kai din,Manal a ranta tana cewa Allah yasa ya min ta karfi haka Kawai na saci Alawar Nan a jakar Farida Bata sani ba,sai da Farida ta Hana Manal Amma ta sata ta sha sabo da koma mene Babba Babba ne dole,sabo da tana da ciki Kuma ta hanata gudun Matsala Amma ta saci Uku ta shanye duka. Tana Fushi zata fita ya cafko Hannunta a ranta sai godewa Allah take yi,a fili kuma tana tirje tirje harda kuka tana ni an takura Min nace bana so bana so dole ne kaje kayi baccinka karka tashi sai Nan da shekara ma,prince Bata surutunta yake ba ta Riga da ta kunna shi saman bed ya dorata tare da rabata da kayan jikinta harda kin tayashi tayi fushi ita,sai da taji abin yafi karfinta Bata ma San ta fara tayashi ba,Sanda ya fara Mata ficewa tayi a hayyacinta gaba daya shima Haka shi wani dandano yaji na musamman maganin yayi gaskiya,Bai gaji da wuri ba Manal Taji jiki sosai Amma Sam Bai isheta ba,duk bala'in dadewar da yayi. Bayan sunyi Sallar Asuba yanda take sake Murza shi yace wai Baki gaji ba? Manal tace Kamar ma ba ayi komai ba,Yace to tsaya karki karar Dani sai naci na koshi,Dariya tayi yaje ya kinkimo fresh milk da su Nama da kayan marmari ya cika cikinsa itama Manal taci tayi dam Suka koma Buga harka, a Haka kokari yake Kar ya kawo sai ta gamsu Amma Manal ko ta kawo to fa karaye za aje,Fuzail yace Kar cikin Nan ya zube gaskiya wlh bazan sake ba Haka kawai,Manal jaraba ta isheta Tace please Zan samu wani cikin ai,Baki ya Bude yace Wai wanne Dan Iskan ne ya Bawa Farida wannan maganin Haka? Tace Belloti ne ya siyo musu suke Shan Daya duk sati Ni kuma na shanye har uku lokaci Guda,Manal ta lallaba Fuzail tace ka min a hankali to yanda Baby bazai samu matsala ba,Cikin Nan fa baiyi kwari ba kiyi Hakuri ki danne sha'awar Nan,kuka Manal ta saki tace ai dama Ni ka daina so na yanzu sai kayi ta min fada kafi son Babynka Ni ka tsaneni komai kace Baby Ni Banda ni,Fuzail a Haka ya Kira Doctor ya bashi shawara yanda zaiyi,Haka yabi da Manal yayi Mata ya Kai sau hudu zuwa biyar ai Fuzail shima duk Yi sai yaci abubuwa amma ya Gaza yanzu Kam,Zazzabi ne ya lullube shi Manal zata karasa bawan Allah, paracetamol ya Sha yace Kira Farida please a samu makarin wannan jarabar,Manal tasan sata tayi ba Bata akayi ba,kame kame ta fara baza ki kirata ba? Wayar ta dakko tayi Kamar ta Kira sai Tace Wayar a kashe. Wayar ya fisge tare da latso number Farida bugu Daya Farida ta dauka tare da cewa Sis zamuzo da Yaya Yazed anjima da Rana,Fuzail ne ya furta,Oh Ina kwana Suka gaisa,Farida tace lafiya da Sassafe Haka? Dan Allah wacce Alawa Manal ta dauka a jakarki? Na Shiga Uku tana da ciki ta Sha? Kun San irin wannan tana da ciki sai ki zubo a jaka kizo da ita ke kin San Bata Jin magana,Fuzail ya fara yiwa Farida masifa ya daura Mata laifi,Tace bafa Ni na Bata ba wallahi ban San ta dauka ba,to Guda Uku ta shanye yace sai ki Fadi makarinta, Farida tace bani da makarinta Amma tunda tun jiya ta Sha zuwa Rana zata sake ta,waya ya kashe yana daga kwance,Yace yau anyi na 1week sai na farfado,Manal ta fara shafa kirjinsa yace ba Yi Miki zanyi ba ki daina ma,Manal Tace Zan Rama,ganin Bata hakura ba ya dakko maganin baccin da Likita ya rubuta Mata farkon samun cikinta sabo da karancin bacci data dinga fama da shi,Mika Mata yayi yace Sha ki samu bacci kinji Sunshine Dina,Manal tace Ni Nasha maganin bacci gaskiya a'a dadin cucumber nake hangowa kawai,Dariya yayi Yana Mata wayo yace to Bari na huta Zan Baki yanzu Sha maganin lokacin kin huta kema,zata sake magana yace Shiiiii bana so musu karbi,Karba tayi tana kwabe Fuska ta shanye,ko minti biyar Bata Yi ba bacci yayi gaba da ita,shima baccin ne ya kwasheshi yaji jiki yau. Sai 2pm su Farida Suka cakare,Raheela ta sa wata Arabian Gown tayi Matukar kyau Kamar me,Farida tace gaskiya kin hadu Raheela wannan kyau Haka,Raheela ta kalli Farida tace hmmm kalleki fa ke Farida a duniya kin iya wanka wlh kowa ya ganki yasan kin iya sa Kaya mashaallah ta Belloti Farida tace bana son Bellotin Nan da kuke fada na fada Muku ko kuce Muhammad Kawai is Better Mene wani Belloti bayan Bello ma Sai an Kara da wani ti Wai wani Belloti Yan Kauye sun cuceni wlh,Duk wacce ta sake cewa Belloti sai munyi fada Allah. Farida ta fito zata dauki Abu taga uban wankan da Yazed yayi ka rantse ranar Sallah ce,Bata taba ganin yayi kyau Haka ba sai yau. Wajen Raheela ta koma tace Dan Allah kaiwa Yaya Cumb din Nan kice nasa ne ya manta shi a Nan,Wayo Farida ta hada,Raheela ta Bata Rai Nifa bana son wannan Dan girman Kan Kar ya min wulakanci wlh,Idan baza ki Kai Masa ba bani Kawai kin tsani bawan Allah,Raheela ficewa tayi ta duba baya nan tace baya Nan fa,Ki duba dakinsa,Ido ta zaro da sauri Farida ta Bata Rai Tace bani idan baza ki Kai ba, dakinsa ta nufa Yana jikin mirror Yana ta fesa turaruka Yana ganinta ya hade Rai a ransa Kuma sai murna yake Yana Jin Dadi,lafiya? Ya tambayeta Yana Mata wani kallon raini,Raheela tace Aunty Farida ce tace na kawo maka Cumb dinka,Kuma sai kin biyo Ni dakina? a ransa Kuma Yana Weldone Farida Weldone Halina dake wayewa, Raheel Tace gashi tana Mika masa,yace ki shigo ki ajiye idan Kuma gashinki kika taje min da Cumb ki tafi dashi na bar Miki,Bani da Dundrub fa Cewar Raheela,wa ya sani Abu a duhu a Nan ya nuna Mata Saman mirror, tazo zata ajiye hucinta Kawai da yaji kusa da shi sai da tsigar jikinsa ta tashi ya rumtse ido tare da dafe Kai da sauri,ganin zata tarfa shi yace Dan Allah kiyi sauri ki fita turaren jikinki kauri zai sa min ciwon kai. Hararsa tayi zata fice yace dawo duba kasan pillow ki dakko min paracetamol sauri,Tsaki ta ja a ranta taje duban duniya Bata gani ba ta juya baya Yana ta kallonta ya murmushi Yana Jin Dadi idan ya fahimci zata juyo sai ya s dafe Kansa da sauri ya Bata Rai,ta gaji tace ban gani ba yace duba Dayan zata zagaya yace kibi ta saman bed din Mana Haba kiyi sauri,ta haura saman Bed tana dubawa,Yazed a ransa yace yau zanyi bacci me Dadi ta hau bed din nan,ta Gama dubawa babu yace Dan Allah fita na duba da kaina,Raheela ta dire a kasa Tace kayi kyau yau,yace mashaallah kurwata tafi karfinki,Dariya ya Bata ma,tana ficewa ya dinga Murna ta yaba. Yana Fitowa yace Farida Zo na kaiki,Wai bazai ce kuzo na kaiku ba,suka fito lokacin Belloti ya tafi wajen Yayan Uche sai gobe zai tafi,Suna Fitowa Suka ga motar Malam ta Sha uban wanki tana kyalli,yace ya Naga ku biyu? Farida Tace ai tare zamu tafi,nayi zaton yau zata tafi gidansu,Farida Tace ka ganta Yaya nayi nayi ta sake kwana Wai da Magriba zata tafi gida,Yazed yaji wani dukul yace ai Kuwa maybe anjima a sa dokar kulle yau da safe Gomna ya sanar,Farida taje gano Tace Kar dai kace labaran Dana ji dazu Yan bindiga Dadi sunyi harbe harbe a gidan Gomanti shi ya jawo,ae shi fa da yuwuwar ma suce har jibi ba shiga ba fita. Yaushe ya faru Raheela ta tambaya tana dafe kirji ke Baki gani ba a social media? Cewar Farida,Raheela Tace shike Nan ai dama a gida bance Zan dawo yau ba sai na Bari sai gobe ko jibi,Farida Tace sai mu tafi tare Nima naje na kwana ko Daya ne a gidan Uncle din naku,Yazed yaji Dadi ya tabe Baki yace da aurenki ki dinga kwashe kwashe ku Shiga mu tafi,Raheela da sauri ta tafi zata Shiga baya,Farida Tace ke koma gaba Mana,Haka ta koma gaba tana tsoron Yazed,tunda yazo driving yake tafiya a hankali Kamar bazai tafi ba,Haka Yana biyo wani layi yasan mutane a wajen sai ya sauke glass ya dinga tsayawa Suna gaisawa ta glass, Farida tana ta dariya kasa kasa,sai da Suka Yi Dan nisa dai dai wani kanti Farida tace tsaya Yaya Zan siyo Abu a nan ki jirani Raheela tace to,tana fita Yazed sai wani basarwa yake yace ki gyara kujeraki ta Mike da yawa tana bani matsala,Ina ruwan kujerar mota da tukinka,Tsaki Yaja tare da sa Hannu da Kansa ya taso sosai Kamar zai kwanta a jikin Raheela ya dinga ta gyara kujera yayi baya da ita ya Danna ta koma gaba Wai saitawa yake. Wayar Raheela ce tayi Kara ta daga tare da furta ranka ya Dade,Yana Jin Namiji ne ya fake da gyara kujera ya tankade Wayar Hannunta ta Fadi kasa a ransa sai kishi yakeyi har Farida ta dawo Suka tafi gidan Manal,Lokacin Manal Alawa ta sake ta baccin ma tashinta kenan ta Iske Fuzail yayi wanka ya shirya cikin Jallabiya Fara har yaje Sallar la'asar ya dawo,a gurguje itama tayi wanka da Brush tare da Sallah,tunawa tayi zata Yi Baki a gurguje ta shirya,Fuzail ya shigo tace Sannu da zuwa ya jikin? Murmushi yayi yace naji Dan sauki,Bari na dafa ma wani abin,ki huta naci abinci wurin Ummi jibi zata tafi ma,Allah ya kaimu zamu missing Ummi. Su Farida ne Suka shigo har Yazed Manal Jin Muryar Yazed ta fito da sauri tana Dariya zata Rungume shi Fuzail ya riketa da sauri harda wayancewa Baki da lafiya kibi a hankali ya zaunar da ita a kujera,duk da Haka sai da Manal ta koma kusa da Yazed ta zauna tana Masa Sannu da zuwa Suka gaisa Tace Yaya sai yau yanzu ka kyauta kenan? Harda kwalla ta kwantar da kanta a kafadarsa,Fuzail kishin jaraba ne da shi kasa Hakuri yayi yazo Gaban Yazed yace Bamu gaisa ba ya Mika Masa Hannu tare da cewa da manal matsa Mana tana Dan Matsawa ya zauna a tsakiyarsu ya shiga tsakaninsu ya zauna daram,Manal Tace Yaya kayi kyau,Aunty Farcy Ina Mijin naki? Fuzail Yana jin haushi da sai lallai Manal kullum sai ta tambayi lafiyar Belloti,Raheela ta kalla tace Amaryar mu sannu,Prince ga Budurwar Yaya Nan ita Muke so a tayamu Addua,Da fatan Raheela Zaki karbi Yayan Nawa Muna ciki,mun fada da yawa,Raheela taji kunya,Yazed ma Haka Manal ta tona Masa asiri lokaci Guda,yace ke dai baza ki waye ba yacewa Manal,Manal ta Mika Hannu ta tsalle ta saman Fuzail zata rike Yazed Dinta Fuzail ya bige Hannunta yace ke kin fiye kiriniya bakya Zama lafiya ki kyale shi ya huta Mana,Sawa tayi aka kawo musu kayan motsa Baki Suka Fara Hira,Raheela sai ta kalli Manal ta kalli Yazed kamarsu Daya. Fuzail ya kalli jakar Farida yace ki dinga Adana hand bag dinki ki daina barinta Galala,Farida ta Gane Kar ta bari Manal ta taba,Farida tace to,Yazed ya Mike yace idan Kun Gama ku kirani ya tafi,Manal Tace kuzo mu leka gidan Amare,Fuzail yace sai dai suje amma Banda ke,hakura tayi tana kallo su Farida Suka tafi can,wajen ta Tanko Suka Fara zuwa Suka ji kamshin girki me Dadi tun kafin su shiga,Amarya bakya laifi cewar Farida ta leka kitchen sai taga Tanko ne a ciki da jallabiya brown Yana ta soye soye,kamar Bai taba ganin Farida ba Haka ya nuna Suka gaisa yace tana cikin daya palon,suna zuwa tana kwance a doguwar kujera ta Sha Shadda tana kallo da remote a Hannunta,Islaha ta dinga murna. Farida tace ya Jajjagen? Islaha tana Jin kunya Tace ya daku lukwi,Haka ake so Suka gaisa da Yar Hira sai ga Tanko da tire Yana wakarsa kasa kasa Kamar wani me girki a Resturant Yana la...la.la..la,Islaha tana daga zaune Tace sweety a kawo musu ruwa,Farida sai kallon Tanko takeyi yanda ya Zama wani Dan gayu kyakyawa,gashi dogo,Tace a ranta Wai dama duk Haka yake ban sani ba, istingifari tayi dai ta zauna ya kawo musu lemo da snacks sannan ya zauna Suka gaisa,Farida kunyar abinda tayiwa Tanko yasa ta kasa Zama Tace su tafi ta musu sallama. Basu je wajen Ameer ba Suka koma tare da Kiran Yazed Suka tafi. Tunda Manal ta fadawa Raheela Yazed Yana Sonta Sai ta fara Jin kunyarsa Kuma,Shi Kam sai Dadi yake ji,Yana kallo ta tafi gida Bai iya karbar number dinta ba sai Farida ce ta bashi tace Yaya ka fada Mata wallahi tana da samari masu sonta,gabansa ya Fadi yace dole yau da dare ya kirata ya fada Mata ya gaji. Ko da Daren yayi kasa Kiranta yayi sai text ya tura mata kamar Haka Hello Yazed ne,Maganar da Manal ta fada Miki gaskiya ne,ya kika gani? Itama tace Hmm Ina godiya amma ka Dan bani time. Washe gari Belloti cewa yayi ya fasa barin Farida ta zauna har Nan da sati wani biki Kawai zasu dawo Ganin dakin Amare,ba yanda Bata Yi ba yace shi bazai iya Zama shi Daya ba,Haka ya kwashi Farida Suka tafi sai hakuri ta Basu,suna tafiya a mota Belloti Yana driving yace 3days babu Injin Dap Ina lafiya,Kamar nayi tsuntsu Haka nake ji na yau ba bacci huce gajiya zamuyi Kara'i cucumber zata yi,Belloti idan yayi maganganunsa sai ya juyo Farida ta manna Masa kiss a Baki da sauri ,Belloti sai wuta yake a Hanya Kawai Faridansa yake hangowa suna zuba love. Malam ranar da aka Daura Masa aure ranar Amarya ta tare,washe Gari aka sake daura Masa aure da Hajiya itama ta dawo,Hajiya harda zuwa gidan make up bayan gyaran jiki data Yi ba'a magana. Bangaren Yazed Kuwa tunda ya fada tace zata Yi tunani Bai sake Kiranta ko text ba bare yaji amsa,gashi kullum tunaninta ya hanashi sakewa,Farida ya Kira a waya,tana dagawa bayan sun gaisa yace ki tambayi kawarki ta Gama tunanin idan Bata so tayiwa kanta sai na fada safgata,Farida tayi Dariya a ranta Tace zaka sani Bari muga karyar Ji da Kai,a fili tace Zan nemeta,yace better idan Kuma tayiwa kanta ne to shike Nan, ki Gama jin me yace bata yi ba ya kashe wayarsa. AsmaBaffa [1/1, 10:25 PM] Sis Asma: 🧭🧭MAFARKIN FARIDA🧭🧭 DEDICATED TO DUNIYATA AAMNA FANS GP 106-110 Official By AsmaBaffa Page naku ne H Umar Rukey Muaz Munie Bash Ummu Abba ~- Farida yayanta take nemowa aure Haka ta dage tana kamun kafa wajen Raheela har gidan su Raheela take zuwa,Raheela tana sonsa sosai Tace ta Amince,Farida tace kiyi Hakuri da halin Yaya Nan gaba Zaki ji Dadi kin San shi Shuru Shuru ne,kunya ce da shi kiyi Hakuri Zaki ga kamar Yana da girman Kai Nan gaba zai daina,Raheela sabo da ta rigada ta fada sai ta yarda ai ba girman Kai ne da shi ba Hayaniya ce Bai so sai kunya Dake Damunsa,Farida Kiran Yazed tayi tare da sanar masa,murna ta kamashi kamar yayi hauka yace kice da gaske nakeyi idan ta Amince a kawo kudi,Baki Farida ta Bude tace Yaya Haka akeyi? Sai fa kazo zance sosai kowa ya sanka an San asalinka sai ka nema a baka dama a Kai kudi,Yazed yace to ba ta Sanni ba Mene Kuma zanje zuwa Daya biyu shike nan,ke da kika auri Belloti ai Bamu sanshi ba,Kai Yaya ai Ni kaddara ce tazo min a haka,Nima tawa hakan zata Zo,Farida tace to shike Nan yanzu Mene next? Kije ki mata siyayyar abinda ya Dace ki Kai Mata kice inji Ni,Okay to Zan Kai,Zan Miki transfer,Ina da kudi fa Cewar Farida,bana son naki nafi so na turo da kaina yanda za a fi siya Mata me tsada,bana son karamar harka kin San bana son raini Harkar girma Kawai,Dariya Farida tayi Tace ba damuwa. Haka Kuwa ya tura kudi Farida taje ta Mata shopping abubuwa na kayan Mata Wanda tasan zata birgeta ta kai,Raheela Ana ta murna ta turawa Yazed da text na godiya. Reply ya Mata da Baki ga komai ba sai Allah yasa na aureki Zaki San kin auri Miji,Zan shagwaba ki,wannan ba Wani Abu bane. Raheela kwana tayi tana murna yau akan Kawai ya nuna ya Dan damu da ita ya nuna zai kula da ita ,a hankali ya dawo idan ya Kira ta sau Daya sai ya Dade Bai kirata ba,itama Haka take Masa Haka text ma basa zafafawa gashi kowa Yana kaunar kowa Kamar hauka,Raheela ta matsu yazo shima Haka,Ranar Friday yace zaizo Sunday ta shirya,Raheela duk ta wani gigice ta rasa inda zata saka kanta sabo da Murna,Kannenta suna Palo suna kallon wakoki sai gani Suka Yi ta fito tana ta chashewa Kamar ta zare ,Mamansu ce ta fito ta ganta tana ta rawa Tace ke Kuma lafiya Dan abin kunya a Gaban kannenki ke da ba a ko Ina kike rawa ba? Raheela Tace Mama Nayi goshi,Dariya sukayi gabadaya tace Nayi goshi fa,Mama Tace ke kika sani Suka barta,a ranar yini tayi tana nishadi ko magana kadan akayi sai ta washe baki,Dariya ba yankewa,Ranar Kuwa da zaizo gani akayi tana ta girke girke kala kala,ba Wanda ta gayawa ba Kuma Wanda ya tambayeta,har ta Gama ta fesa wanka,Sabon dinkinta data karbo wata atamfa dark milk and brown Riga da skert ta zuba kyau Dinkin Yan gayu,Mayafi,takalmi dark milk ta zauna tana jiransa. Yazed Kuwa Kayan da zai saka sai a jaka yazo da abinsa Kano duk da cewa a Jirgi yazo amma Dan Kar su lalace Raheela Bata gani ba Bai saka su ba,Belloti ne ya dakko shi a Airport zuwa gidansa,Yana zuwa Farida sai murna takeyi,shima Yazed baiyi zaton gidan Belloti ya Kai Haka haduwa ba,Bai San irin wahalar da Suka Sha ba a baya. Abincin Farida ya fara ci ya kalli Farida yace dama Haka kika iya girki? Dariya tayi yace me yasa mu bakya Mana a gida? Belloti yace ai Ina Jin Dadi a kasar Nan,Yana Nuna Farida da Baki yace wannan Yarinyar Indai kudina sun Kai Zan iya siya Mata jirgin sama ma,Yazed ya dinga Dariyar Belloti,Belloti yace tsakanina da ku sai Addua kunyi Rawar gani da kuka iya bani Yarinyar Nan ba tare da tararrabi ba,Yazed Yana dariya yace dole kayi kiba wannan irin girki Haka,Belloti ya Miko hannunsa tare da furta kalli yanda fa skin Dina ta wani Yi balance,amma kafin Na aureta sai kace bayan Bishiya skin Dina a takure ,Anya Kuwa ba home management ta karanta ba? Dariya ta Kama Yazed yace ai Bata Dade da Gama secondary ba ka aureta,Baki Bude Belloti ya furta amma ta iya abin duniya Haka? ai tare zamu shiga University verysoon,so nake kudina su Dan Kara yawa sai na Nema Mana private me sauki mu shige Home management zata karanta tazo taci gaba da kula da gida Kawai girki kala kala masu Kara lafiya,Yazed ya dinga dariya ya Mike yace Bari na shirya kar ku kasheni da dariya,Farida Tace ai ya iya cefane Yaya ka godewa Allah kanwarka tayi Dace. Yazed wani room Farida ta kaishi harda sake sabon wanka Wai ya Sha Kura a Hanya,Wata Gezna ya Sha Ita ba golden ba ita ba milk ba,hularsa hadaddiya Kalar kayan ya tsirata a Gaban goshi yanda samari ke Yi,takalmin ma iri Daya,cover din wayarsa ma Haka,Sumar Nan Tasha gyara da yawanta gata Nan ta Bayan hula baka wuluk,Yana zuba kamshi ya fito palo,Belloti yace Wow Kamar kasan kano sai da hula....Farida Tace ai dole yau ta kasa bacci,Belloti harda Karin gishiri wane mutum taga wannan tayi bacci ai karya ne Ina bazai yuwu ba ai yau yanda taga Rana Haka zata ga dare,wani ita tayi bacci yau,Yazed irin babban Yayan Nan Harda basarwa Wai baya Wasa da su Kar su Raina shi mutumin da Bellotin ma ya girme shi da kadan,Belloti ne ke Driving suna tafiya cikin nutsuwa Yana satar Kallon Yazed yanda yake ta kallon Kansa a mudubi Kamar mace,Dariya ta Kama Belloti a ransa ya furta yaro Dan ma baka tsoma Cucumber a gidanta na gaskiya ba ai da ka haukace da hujja. Har Gidan Su Raheela Belloti yayi parking motarsa,Yazed yaga irin tsaruwar gidan da kyawunsa a ransa yace lallai masu kudi ne,Direct Belloti ya Masa iso har cikin palon Mama Bayan ya aiki me Gadi ya sanar mata,Bayan sun Shiga Mama ta fito da fara'a da mutuntuwa suka gaisa sosai,Belloti ba ruwansa yace Yayan matata ne Farida sunansa Yazed,yazo ne nace ya kamata yazo ku gaisa,Mama Tace mashaallah ai ya kyauta mun gode Abban Yara gaf yake da shigowa Inshaallah kafin ku tafi sai ku gaisa,Yazed yace Allah ya kaimu,Belloti yace Bari na kaishi palon Baki a turo Raheela mu gaisa ai ya santa sosai Sanda taje can. Sai lokacin Mama ta gano dalilin Raheela da take ta faman murna tayi girki yanzu Kuma ta sheka gayu Ashe da dalili,Mama ta yaba da nutsuwar Yazed yayi Mata har ranta wani sabuwar girmamawa ta sake musu ta daban,suna barin palon Belloti yace ka samu shiga shike Nan,Yazed yace Hmmm Kawai Yana wani Taku dai dai,Belloti ya kaishi palon bakin Dake shi ya Zama Dan gida tuni,Zan wuce Yaya Yazed idan ka Gama ka kirani, Alright ya furta Yana latsa waya,Bellotiba ransa yace zaka daina wannan girman Kan Bari tukun kaji karar Inji. Bayan ya tafi Raheela an kashe uban dauri aka fito, kallon kwaf ya Shiga Mata ba tare da ya shirya ba,duk yanda ya Kai ga son kin kallonta abin ya gagara Haka ya kafeta da kallo itama Haka wankan ya tafi da Imaninta,ya Gama da ita Sallama tayi Masa ya amsa a hankali sannan ta karaso tare da Zama a kujerar Dake facing juna da shi,salon yace Raheela Mai ladabi ce tunda ta fuskanci Yana da son girma harda wani rusunawa tare da cewa Barka da Rana,Ina yini,Ya hanya? Fatan kazo lafiya,Yazed a ransa yace Iyye harda rusuna min Kai lallai Yarinyar akwai tarbiyya a matan Nan na zamani mace ta rusunawa saurayi ai ko mijinta ba kowa ba,sai yaji wani ta sake birge shi,da sakin fuska ya amsa daga Haka Bai sake magana ba,Raheela ta gaji da shurun Tace ya su Manal da Malam?su Afrah fa hope kowa lafiya? Yazed yace kowa lfy Alhmdllh ya sake Shuru ya rasa me zai ce to,sai can Yana latsa waya ba tare da ya kalleta ba yace kinyi kyau,taji sanyin Dadi Tace kaima Haka,Hannu ya Mika Mata Wai ta dawo kujerarsa,tasowa tayi ta zauna a gefensa yaji wani tsigar jikinsa na tashi,Cassava ta fara harbawa ba shiri yace koma kujerar ki Wasa nake,haushi taji tace Wai ko baka damu Dani bane? Sai kana Abu kamar dole Ni fa Ina da samari na masu kaunata sai na zabi Daya ciki idan wahalar Dani zakayi gwara Kar Abu yayi nisa. Yazed harda nuna Kansa da yatsa da kike? Ni kike fadawa kina da wani?a ransa sai bakin kishi yake Yana tsoro Kar ta guje shi,yace me kike so na Miki? Tana shagwaba Tace ba caring ba komai,babu su I love you,I miss you,Kira,text duk babu,to ai Ni ban taba soyayya ba shi yasa Amma tunda Haka ne karki damu sai kin gaji da jinsu,a Haka dai suka danyi Hira sannan Ya Kira Belloti zasu tafi ya Bata kudi Taki karba,Belloti Yana tsaye a gefe ya basu waje Amma Yana Jin me suke cewa kasa kasa,Yazed yace ki karba bana son musu,Raheela Tace Nifa bazan karba ba,Ki karba tun kafin na cusa Miki su a cikin Bra karbi,Dariya tayi a kunyace dama ya iya irin Haka shima,Belloti Yana ji yace Kowa dai shegen Kansa ne a Haka Kamar na Allah yanzu Kuma Muna barin Nan sai aga ya dakko carbi,Karba tayi tana godiya Suka tafi. Tanko zaune yake a Main Palo yasha kana Nan kayansa marasa nauyi blueblack sun Masa kyau Kamar ba shi ba,Islaha ce ta fito sanye da irin kayan nasa sak sai dai nata na Mata ne ,rigunan masu dogon Hannu,wandon muma Pencil,sunyi kyau tunda Tanko yayi First night Bai sake ba sai Romance sabo da ta warke har 2days yanzu Kam yau bazai iya kyaleta ba,tana zuwa ta fada jikinsa tare da wani langabewa tace jikina ba Dadi,Tanko yace kice Nasarawa ta Kama da wuta Kawai Islahata Guda the love of My life Bata Jin Dadi ai Gari ba lafiya,gidan Sarki yau kowa ya kuka da Kansa matar T&K ba lafiya,Dariya tayi tare da yin wani Fari da idanuwa Tana lumshewa, Tanko yace barni Haka...barni Haka....wannan idon naki me Kama da lantarki Yana narka min zuciya,Ina kaunarki ya furta Yana karewa fuskarta kallo Yana cewa gaskiya zamu Haifo Yara masu kyau,Islaha taji Dadi tare da sake narkewa a jikin Tanko,ya dauki waya Yana musu Selfie, suna gamawa Yana Murza Albarkatun kirjinta ya furta so sweet kinji su so soft ko ke bakya ji? Ko da yake baza ki sani ba ke nine Zan dinga sanar dake ko? Islaha Tace ae tana tsoro Kar Tanko yace zai Kara me zafi,Ganin ta fara tsorata yace me Zaki dafa Mana yau? Islaha tace abinda kace? ai tare zamu Yi muje na tayaki,hannayenta ya rike tare da tashinta tsaye sannan yasa hannaye biyu ya tallafi hips dinta yace Oya let's go,Islaha da shagwaba tace Ni ka durkusa ka goyani, Tanko ya duka ta hau bayansa tana Jin dadi suka shige kitchen.. Zuwa dare sunyi Shirin bacci Tanko Yana jikin mirror yana ta faman kallon Fuskarsa yace ya Naga Tanko kana ta Haske ne? Dama Haka u Yake da haske? Sajensa da gemunsa ya shafa yace ahhhh gashi sai Kara Fitowa yake yana wani kwanciya Shegu kudi,Islaha Dake saman bed ta kama Dariya Tace Kai Madara ce,kullum idan Ana Shan Madara Haka ake komawa,Tanko Yana taje Suma yace kaji Wanda suka San sirrin madara iceko dai kina Shan Alawar Madarar Dani tun kafin na aureki? Islaha Bata gano ba tace ae ai har madarar nake shanyewa idan na siyo nayi ta hambada,Tanko yace Bari nazo Nima ki hambada min tawa kason,Islaha Tace Eyyaaaaaaa.....ka makara ai tabi hanjina Kuma ma tuni tabi toilet Kai yanzu ma toilet din ko an duba baza a ga Kalar Nawa ciki ba,Tanko Dariya kamar zaiyi me,yace ai bin jiki takeyi tana Nan a jikinki,to Taya zaka samu taka? Bari Zan nuna Miki ai ya haura saman bed din da wayo ya fara Sarrafata,tace banda irin na rannan,to ya Furta ya shiga bajeta yanda yake so kafin daga bisani ya fara Neman hanya,Islaha Tace kayi min alkawari fa,yace ai shi Zan cika Miki yanzu ya danne Yar Islaha Allah sarki Tanko yace Choosy dinki ne fa,ban Gane ba? Ba kinyi Choosing Dina ba kina so na aka Daura Mana aure ai na koma your Choosy,Komai ma Nawa ya koma Choosy sabo da Haka yanzu Zaki karbi Choosy cewar Tanko Yana Bata hot kiss a Baki Yana tsotsa yanda yake so sannan ya shigeta a hankali,Islaha zatayi kuka yace Choosy ne fa a ciki ai Dadi gareshi,Islaha Tace wallahi Choosy bashi da Dadi Indai Haka ne ai tun farko bazan Yi choosing dinsa ba bare ya koma Choosy,Tanko Yama fice a hayyacinsa tuni Yana furta Mata kalamai masu zafi. Ameer Kuwa tunda yayi sau daya Badi'at rainon carpet tsoronsa take yi, Ya rasa yanda zaiyi da ita ba irin lallabata da baiyi ba Taki yarda,idan tayi baki sai ta makale a wajensu ko ta fake da zuwa gaisar da Mama sabo da gidan gaf yake da gidan Sarki,Ameer sai Fuzail ya Kira ya fada Masa,Fuzail yace Kai wannan Matar taka gwara Yar Kauye da ita dama a birni akwai Dan kauye a Kauye akwai dan birni, Ameer yace zanci uwarka My love zaka zaga Ni Haka nayi maka? Dariya sukayi yace Bari na tura Mata Manal wayayyar matata kasan tawa wise ce yanzu zata saita ma harka,tayi sauri tazo kafin dare zanje wajen Mama kafin na dawo ta Gama saita min ita,Manal tana kitchen lokacin Prince ya kirata a waya sabo da shima tunda Ummi ta tafi Bai samun Zama sosai Yana shirye shiryen komawa Abuja,tana daga wayar Tace Prince Charming How far? Fada Mata yayi bukatar Ameer,Manal Tace to,mugunta ta Shiryawa Badi'at ta dakko ragowar Alawar data sata Guda biyu Ashe sai data sake rokar Farida ta Bata Guda biyar ta boye abarta sai ta Haihu zata dakko itama ta dinga Sha,tana zuwa Bayan sun gaisa da Badi'at sun Dan taba Hira Tace Badi'at Wai ya Naga kamar bakya tafiya dai dai ne? Ko har yanzu Baki warke bane?Badi'at tace magani na Sha na bature na warke tuni amma ba can ba Kawai dai Ni har Tsoronsa nake ji bana son na sake Jin azabar Nan,Haba sai kace Baki waye ba,ai yanzu an daina wannan ai sai a kwace Miki Miji kina nan, wallahi karuwai sunyi yawa yanzu ki tsaya ki nunawa mijinki kauna,Badi'at Tace na sani ai wannan zafin ne yasa nake Dan tsoro, Alawar Manal ta zaro a jaka Tace ungo maganin idan kika Sha Kamar Allurar kashe zafi ce Amma ta Mata ki shanye yanzu Inshaallah ba abinda Zaki ji,Badi'at ta karbe ta bare Guda ta shanye tace Haba ko Mene ai Nasha Indai Akan wannan azabar ne,suna Hira ta shanye Guda Tace kinji Kuwa Dadi ne da ita Kamar madara ta sake shanye dayar tace har tausayi Baby yake bani Ina so in faranta Masa na kasa yau dai to Zan gwada yarda,Manal ta Mike Tace Zan tafi karki Wasa da damarki. Tun kafin ma Ameer yazo Badi'at ta canja sha'awa ta masifa ta addabeta,Ameer Yana shigowa ita tafi Manal hauka ma Kawai dakumarsa tayi,Ameer dama kadan yake jira ba ruwansa da dalili suka Shiga sarrafa juna kamar me daga Nan suka fada duniyar Dadi,Zafi dai Badi'at na ji Amma sha'awa Bata fasa ba da jaraba Kuma tana Jin Dan Dadi a Haka ta jiyar da Ameer dadin da Bai taba ji ba,ta zauta shi kaunarta ba shiri yace yanzu nasan Ni Ango ne,Mamakin Ameer yaji ta Kuma Nema da dare,taji rauni amma ta kasa hakura,tsoro yaji ya sake Kiran Fuzail Cikin dare Lokacin Fuzail suna zuba harka Manal tana tsaka da Jin dadinta Tace wash Prince ka jawa Annatu,Rigar mu ta Shiga Uku zasu Dade Basu ganni a garinsu ba,Ina Nan manne da kai to abin dadin Yana jikinka Ina Zan tafi na barshi....wayar prince ce tayi kara,Bai kula Wayar ba,yace rannan Manal tayi na 1week a kwana Daya Amma ko 2days Bai iya ba ya dawo ya damu Manal. Sai da suka samu nutsuwa sannan yace Sunshine duba Wayar ki gani waye? dubawa tayi tace Ameer ne fa,Kira back muji,Kira tayi yafi sau biyar amma ba a daga ba,sharewa sukayi,Bayan sunyi wanka Nafeela Suka Yi sosai akan Allah ya sauki Manal lafiya ya Basu Yara na Gari masu Albarka,cikin Manal kullum Adduar da ake Masa daban Yaron tun Yana ciki ake zuba Masa Addua ta kirki. Washe Gari da ya nemi Ameer sai ji yayi ma suna asibiti ana duba Badi'at,Fuzail can yaje Ameer yace an duba ba matsala Manal ce Wai ta Bata wata Alawa ta sha'awa kasan Bata Saba ba sau Daya ma ya aka Kare yanzu sai da suka Mata wata Allura ta kashe sha'awar,Badi'at sai kuka takeyi an Gama Jajjage waje Kuma ita Tace dole sai an mata,Takaici ya Kama Fuzail ya tafi gida a fusace Ameer Yana ta Masa Magana amma yaki kulashi,Yana dawowa gida ya Iske Manal a Palo ta baje tana ta cin wake da shinkafa ta cakude ta da yaji,tana ganinsa ta boye sabo da ya hanata cin mugun yajin Nan,a fusace taga ya haura sama tana Masa Sannu da zuwa Bai kulata ba taga ya jawo Akwati katuwa,Gaban Manal ya yanke ya Fadi tace lafiya? da Masifa ya ce tunda bakya Jin magana ban Isa Dake ba bar Miki gidan zanyi kiyi abinda kike so,Manal Tace me nayi? Me kake Shirin Yi? Yaji zanyi tunda bakya Jin magana daga nace kije ki lallabawa Ameer Mata sai kije ki Bata wannan Yar iskar alawar,kika ce Uku Kika sata kawai,Baki da hankali sabo da ba jikin bane shine Kika cuci Yarinyar mutane tana can asibiti. Zumbur ta Mike tace wlh Ni Ameer Kawai na gyarawa ita, Kaine fa kace naje na saitawa Ameer ita,Ni Kuma naje na cika aiki , Kaine fa kace Kuma yanzu Dan Allah Ni....uhum..uhum.....Dan Allah Kuma ni.....Dan Allah karka tafi please,tunda baza kiji magana ba tafiya zanyi cewar sa,yanzu idan ka tafi wa zai bani Cassava? Ni Cucumber nake ji gaskiya..... Manal zata fara shagwaba Ni...Ni....dai....Kar ma ki fara,ya ja akwatunsa yayi tafiyarsa zai fita ya juyo ya kalleta tare da furta idan kika sake ciwa Dana yaji Sai na Kai kararki gida Yaya Yazed Zan fadawa ki kula,yayi ficewarsa,Manal tana kwala Masa kira tana sharbar kuka amma yayi tafiyarsa, Airport aka kaishi sai Abuja ya bar Manal tana ta nadamar rashin jinta a fili tace maganina kenan sai da yace Kar na Kuma ko kallon Alawar Nan gashi Nan naje na bawa wata sabon aure,ya akayi Wai ban tuna bane Amarya ce,Haka bawan Allah Yana so na ya dinga ta daga min kafa Yana kyaleni Yana min abinda nake so, a kaina sai dai a mutu amma Ni sai nayi ta rashin ji Zan gyara halayena,to Wai Ni me nayi ne ma Kawai rashin kyautawa ta Dana Bata Alawa bayan sabun Shiga ce,kuruciya ce ta min yawa Zan bashi hakuri,ita kadai take ta maganganunta. Bangaren Fuzail Kuwa dama can Yana da Shirin tafiya Abuja yau akan harkokinsa na komawa can da Zama yasan Yana fadawa Manal zasu Fara rikici zata ce sai ta bishi shi yasa Kawai dama tana zuwa yayi amfani da ita Amma ta bashi haushi yace Kar ya sake ganin Alawar Nan shine harda zuwa ta bawa Amarya ma,Bata Jin magana kenan ta Raina shi,dole ya koya Mata hankali,Mata idan Suka samu sake mutum Bai Jin da Dadi. Tunda Yazed ya tafi Kuwa Kamar su Farida sun sani da kyar Raheela ta samu da Asuba tayi bacci tana ta tunanin sahibinta shima Haka,a ranar wurin Magriba yabi jirgi ya koma,zuwan Yazed Uku Zance aka Kai kudin aure tare da sa Rana Nan da wata Uku,Manal tana ta Jin haushi lokacin cikinta ya tsufa ko kyau baza tayi ba. Fuzail Kuwa tunda ya tafi ya kasa sukuni ji yake me yasa ma Bai taho da Manal ba,anya Kuwa zai iya bacci,a wani katafaren hotel Bayan yaci ya koshi ya kalli dakin yace komai yaji Amma ba Sunshine a kusa Mene Haka kenan?,Kamar yasa ta taho amma idan ya tuna gwara ya Dan hora ta sai ya fasa a Haka ya kwana Daya da kyar,in Banda tunaninta ba abinda yakeyi,shi kadai ya dinga dariya,abinda ya kaishi ma kasa yinsa yayi ga Cassava Taki kwanciya tunda ya bar gida. Manal Kuwa ranar ganin da gaske tafiya yayi sai kuka kwana tayi tana kuka,da Sassafe Ummi ta Kira a waya,Lokacin Ummi tana gidan Dan uwanta suna shirye shiryen za a maida Aurenta ita da Mai martaba,ta karkashin kasa suke komai ita da Sarki ba Wanda ya sani,zuwanta gidan yayi sandin tasar da tsohuwar soyayyarta ita da Sarki,Yana ta ganinta tana chasa gayu yaji bazai iya ba Itama Ummi Haka tunda ta dawo taji sha'awar komawa dakin mijinta,daga Nan suke komai a boye sai komai ya tabbata sannan mutane zasu ji,Manal tana kuka,Ummi tace lafiya? Manal tace Prince yazo Nan ne? Sai kace mace yayi yaji Ana tambaya ko yaje can,Ummi tace Bai zo ba lafiya? Manal tace ba komai Kawai yace zai zo ne wajenki ya taho Kuma na kasa Samunsa,Fuzail din ne zaizo Bai fada min ba Anya Kuwa lafiya? Naji kamar kina kuka Mene ne? Manal tace dama Wai akan mun Dan samu sabani shine Yace yayi yaji ya hada kayansa,Dariya Ummi tayi tace Bai so ya Miki fada ne fa Manal akan ya Miki fada yaga gwara ya bar gidan kawai, zai dawo ne,karki damu,Manal Tace Ummi yace bazai dawo ba Dan Allah ki Nemo inda yake sai naje bikonsa,Ummi tace zai Nene ki ne, wayarsa ko na Kira baya dagawa sai ya turo min text yace Kar na sake kiransa yanzu Ummi Haka ya dace Dan Allah?Ummi Tace Bai Dace ba Sam kyale Ni da shi,ya makarantar? Alhmdllh munyi hutun sati biyu ma,Okay to karki damu kici ki koshi kiyi banza da shi idan Ana damuwa da maza yanga sukewa Mata ki nuna Baki damu ba,Manal tace ai Ni nayi Masa laifi idan nayi Haka ban kyauta ba,Ummi Tace Haka zakiyi yanda nace shine Kawai,Ni dai zuciyata baza iya ba Manal ya furta,Ummi Tace to sai ya dawo Zaki ganshi. Ummi tana kashe waya ta Kira Fuzail ta hau shi da fada lallai ya koma gida,Dan Iskanci yarinya tana da ciki dama Haka kuke sai Kun Gama da yarinya Kuma ku tsiri Iskanci wlh idan baka koma ba sai na Saba maka,Ummi ita.....bana son ji Kawai ka koma yarinya tana ta uban kuka sai cikinta ya samu matsala ko? Haka kake so cikin nata ya samu matsala kana sa Mata bacin Rai. Kiyi Hakuri Zan koma gidan Nan nake so Naga yanda aka hada shi,to shike Nan amma fa ya kamata kazo Brazil ka duba abubuwanka na gaji da kular maka da Business,Ina bibiyar komai Nawa fa Ummi nafi so Manal ta Haihu sai muje ko Ina Naga komai kin San Michiel idan Yana Kan komai har ya fini kula da alamuran ma,na sani ai Allah ya kaimu ta Haihu ai dole Ni Zan ci gaba da komai kafin ta haihu nafi so ka zauna ka kula da ita kafin ta haihu zanzo ai Inshaallah,Allah ya kaimu yace Kinga tunda Maimartaba ya barni na zauna inda nake so Nan gaba Kawai zamu koma Brazil ko London da Manal sai mu dinga zuwa ganin gida akan lokaci Kawai,idan ya barka shike Nan nasan yanzu bazai hanaka komawa ko wacce kasa ba tunda ka auri bahaushiya Yar uwarsa dama Haka yake so,murmushi Fuzail yayi Suka Dan taba Hira Kan harkokinsu. Bangaren Yazed Kuwa shirye shiryen biki sukeyi bangarensa da bangaren Raheela sai dai ango da Amaryar basa wani soyayya sai dai suna Dan kula juna sama sama,duk yanda Raheela taso ya nuna Mata so da kauna yaki dole itama ta bishi a yanda yake so,hakan yasa take jimamin aurensa tasan zai wahalar da ita ,ita ta kasa Gane masa,ba waya ba komai sai yaga dama gashi an rigada an Gama komai shi yasa ta mikawa Allah alamuranta Bata wani murnar auren jikinta a mace yake gaba daya Kamar auren kiyayya,sai Farida ce ma ke Dan Kara Mata karfin gwiwa tana kwantar Mata da hankali. Bangaren Prince Kuwa kwanansa biyu kacal ya tattara ya taho gida ya kasa Zama yayi kwanakin da yake so,Manal tana bedroom da katon cikinta kafafunta sun kumbura da jikinta Bata San dalili ba tana shafa musu magani tana faman Hawaye sai kace famfo taji kamshin mutum a kanta da sauri ta dago kanta da Hawaye a fuskarta. Maman Samha Ina gaisuwa. AsmaBaffa [1/1, 10:25 PM] Sis Asma: 🧭🧭 MAFARKIN FARIDA🧭🧭 DEDICATED TO DUNIYATA AAMNA FANS GP 111-115 Official By AsmaBaffa Page naku ne Jamil 50 Sadiya Muhammad Bala Sadiya Aliyusafiya89 Bilkisu Aminu Ibrahim Safiya Bature Mom Aneesa Hajjaju Khadija Maman Dr Ina miko gaisuwa Mai yawa Bestynbeelat Maryam T Baliya Maman Murtala Ido suka hada da prince ta wani Kara kwabe Fuska tare da amsa sallamarsa Alkslm, ganin ya dawo sanyi taji a ranta a fili kuma Bata Yi murna ba,sai ma hawayenta data goge,Kafatar ya Dan latsa da yatsa Yana tambaya lafiya? Shuru ta Masa yace Ina tambayarki tashi mu tafi asibiti Manal Nan ma tayi Masa banza,Ni kike sharewa Sunshine? Ya Furta tare da Zama a gefenta kafadarsu tana gugan juna,Maganar duniya yayi amma Manal Taki kulashi,hakan yasa ma ta kwanta tare da juya Masa baya,Okay naji nayi Miki laifi I'm sorry...so sorry Baby kin San kin Bata min rai taya Zaki Bawa Amarya magani Wanda zai iya cutar da ita,da ace wani Abin ya sameta fa ya zamuyi? Na Miki fada Amma bakya Jin maganata idan nace a kyale abu baza a daina ba,ban Isa da ke ba,ban Isa da gidana ba haba My wife,Karka dameni Dan Allah ka koma inda ka fito Ni bana son hayaniya sai da ka tafi yawon duniyarka zaka dawo ka dameni dama can kayi Niyyar tafiya wajen Budurwarka,ai Naga take takenka dama Budurwa kayi sabuwa mene idan ka fada min zaka Kara aure,Zan hanaka ne? Na rigada nasan nayi maka kadan, inji na ni na machine ne ba shike Nan ba tunda ko Haihuwa banyi ba ka tafi Neman aure ai na sani. Dariya ta Bawa Fuzail yace me yasa kike son kala min abinda banyi ba? Bana son shirme tashi mu tafi asibiti,bazan je ba da ka damu Dani ai da baka tafi wata Uwa duniya ka barni ba har in kiraka ka dinga kashe min waya Wai Kar na sake kiranka,Manal tana nuna kanta Tace ni...ni...kamar Ni? na girmi wulakanci wlh kayi kadan ka wulakantani, sai yanzu ma Naga dacewa da Farida ta kwala ma botiki,Ni harda wani taimakonka ba komai ba laifinka bane, dama sai da akace ba Yan goyo bane ku naki yarda harda dakko zani na goyaka a bayana, ba ruwanka da rayuwata,laifi fa kika min Sunshine,naji na maka laifi ai na baka Hakuri ko? To kiyi Hakuri bazan sake ba,bazan hakura ba ta furta Masa direct, Kamar Wasa Manal sai ta koma part dinta ta kulle ta barshi,ba yanda baiyi ba Taki kulashi. Rasa inda zai Kansa yayi lallashin duniya da buga kofa Taki kulashi ma,a jikin Kofar ya tsaya tare da furta Manal Hospital fa please....Baby.....Sunshine......dan Allah kiyi Hakuri ki fito ko baza ki kulani ba muje Asibiti,Shuru ta Masa tana ji dole ya hakura zuciyarsa a cunkushe, Haka ya koma bangarensa ranar kwana yayi baiyi bacci ba ga rashin lafiyarta ta dameshi,gashi ya Mata laifi tana Fushi da shi ga sha'awarta ta dame shi,da safe 9am ya shigo bangarenta sai ji yayi ance ta tafi asibiti ma,Tsaki Yaja ya fili yace Wai me take nufi ne da wannan uban zuciyar tata,yarinya sai taurin kai zama yayi Yana jiran dawowarta tare da zuba Uban tagumi. Sai wurin 2pm ta dawo Yana Zaune yaga ta shigo jikinta a sanyaye suna hada Ido ta fashe da kuka,gabansa ne ya Fadi yace lafiya?rudewa yayi ya rungumeta tsam a jikinsa taci gaba da kukanta,mayafin ya zare Mata ya kaita Bedroom tare da zaunar da ita a saman cinyarsa Yana tambayarta lafiya? Result ta Mika Masa ya duba yaga ance tana da hawan jini an Rubuta Mata magunguna,hankalinsa ya Dan kwanta sabo da yayi zaton wani Babban Abu ne,Mene ne to Dan kina da hawan jini na masu ciki ne dama wasu suna Samunsa idan suna da ciki kina Haihuwa Zaki warke ko Likita Bai Miki bayani ba? Manal tace da gaske yake? Sosai ma Inshaallah Zaki warke,Dan ya kwantar Mata da hankali yace ai Nima na taba Yi gashi na warke,Sanda kana Brazil? Fuzail yace Sosai,Sanyi taji a ranta ya Shiga kwantar Mata da hankali har ta manta ma tana Fushi da shi,sunyi missing juna suka fada saman bed suna nunawa juna kauna Kamar zasu cinye kansu Manal da katon cikinta ya girma sosai,sai da yayi nisa gab da zai fada wata duniyar ta zare jikinta,lafiya? na gaji ni Allah bacci zanyi bani da lafiya,Hankalin Fuzail tashi yayi ya kankame Manal,Tace wayyo cikina da sauri ya saketa Yana lallashinta,har yanzu Baki huce ba? na huce Mana,Baki yafe min ba ko? Shine Zaki min wannan hukuncin? Manal Tace a'a ba Wani hukunci,Rirriketa yayi yace please ki bani Sunshine Dan Allah nace,bazan iya sake kwana Haka ba,Sanda ka tafi ka barni ka tuna Ni Zan iya nemanka ko bukatarka ce Kawai bukata,na dinga hadaka da Allah kaki saurarona,na yarda nayi laifi na fada Miki Zan fada Miki Kuma me ya kaini Abuja akan komawarmu can naje Naga tsarin komai ba Wani Abu ba,nafi so sai na Gama komai idan kin Haihu sai mu koma,Manal tace Alright it's okay Amma Allah Indai ka sake min Haka Ni bazan iya hakura ba,bazan sake ba nace ko please ya Furta,Manal sai lokacin tace a bani Cassava na shanye abata to....shi yasa kike birgeni,gashi Nan kin Gama zauta ni Bana iya komai idan bakya kusa,Manal harda yanga daga Nan suka fada sabuwar duniya,sai da Manal ta nemi afwa sannan ya Dan rage zafinsa. Sai da suka samu nutsuwa ya rungumeta sosai Yana shafa gashinta cikin rada yace I'm Sorry My Sunshine Nasha wahala Dana tafi babu Ke kusa ba shiri na dawo gida,naji jiki shi yasa na dawo gida ba shiri bazan iya rayuwa babu ke ba,Manal tace hmm Kawai,Karki sake na sake abu kisa damuwa a ranki gashi kin jawo Mana Hawan jini,ai Kaine kasan Ni bana son damuwarka bana so na Bata maka Rai shine kayi Fushi Ni Kuma Ina da sa abu a Raina shi yasa dama Doctor Tace jini na ya kusa Hawa na kiyaye Kuma ka tafi na Shiga damuwa ai gashi Nan ya hau sai kaji dadi. Zai warke Inshaallah kinji,Allah yasa ta furta tana sake shigewa jikinsa yace nayi missing da yawa second round Baby,Manal tana Jan aji Tace sai 5:30am,da Asuba fa kenan kike nufi? Baka ga bani da lafiya ba,Dan Allah kiyi Hakuri ki taimaki Dan Ummi nayi missing dinki da yawa bazan iya kaiwa 5am ba,Manal Tace bacci idan ka shirya ka tashe Ni,bafa Haka kike min ba Sunshine ko har yanzu Haushi na kike ji?haushin me Zan ji,ko 30mnt ba ayi ba Fuzail ya damu Manal sai da ya sake,a Haka kafin safiya yayi sau Uku,bayan Sallar Asuba ya sake Yi. Ameer kuwa dadin da yaji da Manal ta bawa Matarsa alawa yasa ya Kira Fuzail Duk da Badi'at taji wahala yace daga yau na Zama Abokin Belloti nima,Fuzail ya dinga dariya yace Dan Allah ku Nemo inda ake siyar da ita ko kwali Guda na siya wacce zata Mana shekaru,Suna ta dariya,Ameer yace ku bani number din Belloti shegen Gari, Haka aka bashi number Belloti. Rumaisa tana can da Fahad dinta a kasar waje Yayin da Shukrah ke GRA katafaren gidanta ita Daya tal. Ameer ne ya Kira Belloti Suka gaisa yace Ameer ne Abokin Fuzail Belloti yace ah guy ya garin ne ya ake ciki ya amarya? Ameer dama Nan yake so a tabo,yace Dan Allah Alawar daka siya nake so wata wacce.....ba sai ka fada ba na ganeta ai kala wajen biyar ne alawoyin kowacce da aikinta akwai ta Mata akwai ta maza akwai wacce ake Sha mace da namjin,Ameer yace kana birgeni kasan Kan gari Belloti yace ai ba a Zama Haka matan yanzu sai Namiji ya hada da tsumi shima sabo da kullum a cikin Shan Kayan aiki suke idan ka zauna sai a zaune ka,Ameer ya dinga dariya Belloti sai kace wata mace,yace akwai wasu tsumi ma na karfin maza zaka Dade kana Aiki ba tare da Injinka yayi sanyi ba,Ameer yace a sa Mana a mota a kawo Mana sai mu karba a Tasha,Belloti yace angama,ai Ni sabo da a Kauye abokaina da yawa suna da Aure sannan wannan Alawar Uche ne ya bani as a gift na aure na.,Ameer yace shege Uche,Haka suka Gama iya shegensu sannan Suka Yi Sallama. Kwanci tashi ba wuya komai Yana tafiya dai dai cikin so da kaunar juna,cikin Manal ya Gama Isa Haihuwa ya cika wata Tara cif Yayin da bikin Yazed Saura kwana Uku rak duk wani shirye sun gama. Manal tana Jan cikinta Haka take lallabawa sai da Fuzail ya kyaleta dole ta tafi gidansu zata kwana,Farida sunzo Belloti Yana can sai an daura Aure zasu taho da amarya gaba Daya,a Haka Kuma Belloti yace Faridansa a jirgi zata je ba Hawa mota, ya dage ya Siya Mata ticket. Dangin Malam Dana Annatu sun cika gidan Malam,Hajiya da kishiyarta Karimatu Suma nasu Dangin sunzo,Hajiya wannan lokacin ta nutsu duk wannan bakin cikin babu da ita ake komai itace Akan komai ma ka rantse ita ta Haifi Yazed,Haka Amaryar Malam ma mace me Hakuri ba ruwanta ango yayi gayyata ta gaske,Ana shagali Amarya tsoro ne a ranta sabo da Yazeed ba Wani Daukanta yake da muhimmanci ba,hakan yasa Tace baza tayi komai ba a daura Aure Kawai ya Isa. Manal tunda tazo gidan Bata tashi ba,Sallah ma a zaune takeyi,Fuzail sai aikin bugo uban waya ba ji ba gani,washe Gari da safe Ango,Fuzail,Ameer,su Malam harda Maimartaba da tawagarsa da wasu abokan Ango jirgi Fuzail ya biya musu Suka tafi masu zuwa Kuma wasu Suka wuce a Motoci lafiyayyu, 11am dot aka Daura Auren Yazed da Raheela,Ango yasha farar Shadda irin kyan da ya zuba ba'a magana,Bangaren gidan Maimartaba Hajiya Babba da Amarya tare da wasu Yaran Mata biyu sunzo gidan su Manal sunyi Allah Sanya Alkhairi,Farida ansha Lace,Manal Kuwa Shadda tasa doguwar Riga katuwa sabo da cikinta,Farida ce akan komai tare da Kannenta,Yazed ko pics dinma Bai tsaya anyi ba Suka taho gida,bayan sun dawo prince direct cikin gidan ya shigo sabo da ya Gaida su Annatu sannan ya duba lafiyar Manal,tana bedroom a kwance tayi turus,Bayan ya gaisar da su Annatu ya Shiga wajenta. Zama yayi a gefenta tare da duka Kansa a saitin kunnenta Yana tambaya ya jikin? Kalau kike Kuwa? Manal ta fashe da kuka tace Dan Allah ka kaini asibiti a janyo min nakuda ta karfi wallahi na gaji,Edd dinki fa ya cika tun last week kiyi Hakuri kin kusa,tunda ma an samu hawan jinin babu ai da sauki,lallashinta yayi kafin Maimartaba ya Kira shi a waya ya tafi,Yana zuwa Kiran Maimartaba yace aikenka zanyi Lagos zaka Kai Sako,yace Manal fa ta kusa Haihuwa Taya Zan dinga nisa da ita,yau zaka je ka dawo Inshaallah minti Nawa ne a flight,Fuzail badan yaso ba Haka ya Kira Manal a waya ya sanar Mata Tace a dawo lafiya lokacin Kuma ta fara Nakuda tun safe take Jin ciwon kasa kasa Bata San nakuda bace sai da taji abin ya gagareta sannan ta Kira Farida,Tace Farida ku kaini asibiti Ina Jin mutuwa zanyi,Farida tana Jin Haka ta bazama ta sanarwa su Annatu da Hajiya Sharifa a sirri sabo da mutane a gidan da yawa. Kafin a Kira Yazed yazo a kaita asibiti Manal ta fara kuka duk ta tonawa kanta asiri,Yazed yazo aka tafi da ita Asibitin da take ganin likita,anji matar prince da wuri aka karbeta Ana lallabawa dama abinka da private,Manal duk kukanta ya ishi mutane,Hajiya Sharifa tace ke Dan Allah karki ja Mana abin kunya mace da kukan Haihuwa,duk macen da tayi kukan Haihuwa sau Daya to har ta Gama haihuwarta sai tayi kuka abin kunya ne wlh,Yazed yace Dan Allah ki kyaleta tayi abinta haba kin takura Mata,Kafin masu dubuta su Zo Manal ta zaci Yazed ai shine prince rigarsa ta rike Tace ka cuceni Fuzail ka cuceni.....ta fisgi rigar Yazed Kamar zata yagata....waje aka Yi da Yazed Manal tana Allah ya Isa Fuzail ai dole ka fita ka Gama Dani,gaf da zata Haihu Hajiya Sharifa Tace Addua akeyi,Manal ta fara Summassabila yassara ......Summassabila yassara Allah ka yassare min......Kan Jariri ya fito ta sume sai da taimakon likitoci ta karasa Haihuwa mace ta Haifa wata firit da ita Bata da wani girma sai wahalar masifa,Hajiya Sharifa Tace sai kace bakya cin kayan Vitamins Yar nan, Kina gidan me kudi komai gahi Nan abailability (available)wannan yarinya Kamar Yar gidan masu fama da cutar yunwa akanta kike wannan kukan he kace Ana gididdibaki Kai wallahi Kin bada Mata kinji kunya Manal,Manal ta Haihu lafiya ta Gama abin kunyarta na uban kuka da fadar maganganu da zagin Miji,sai tayi tsuru tsuru,Hajiya Sharifa tace hegen Ido Kamar me Jin bacci kin Gama abin kunyar a cikin gidan biki kika dinga tsala ihu wallahi Bari Fuzail ya dawo sai na fada Masa,har kina zaginsa Dan Ubanki Sanda kike manne masa wa yaji kanki sai yanzu,Manal dariya tayi Tace wallahi kinji kuma sai naji na warke garau,Kyace Haka Mana tunda ke Baki da juriya. Yazed Yafi kowa Murna Jin ta Haihu lafiya,su Annatu da Farida duk sai gasu sunzo Suka ga Manal ras da ita,an gyarata an gyara Jariri tsaf,Hajiya Sharifa ta kalli likitar tare da furta ai he ku sallamemu ko? Likita tace ai mu Nan ba a gaggawa Baki ga wasu sai an sallamesu ba Kawai a dawo dasu jini ya balle ko wata matsala,Sai da Manal tayi wanka ma tare da canja Kaya,Farida tana zuwa ebo Mata tarkace gidan Sarki ta fada musu Manal ta Haihu,Kafin kace me sai turuwar zuwa sukeyi Ana nunawa Manal gata. Yazed ta tambaya ka fadawa Prince kuwa na bar wayata a gida,Yazed Ango yace na manta wlh kukanki ne ya dinga daga min hankali,Nan take ya Kira Fuzail lokacin Yana jirgi wayarsa Bata shiga sai hakura yayi,sai yamma wurin Magriba aka sallami Manal Suka koma gidan Malam,Yan biki sai turuwar ganin jaririya akeyi Yar ficika da ita sai Kyawun masifa Hanci dodar. Ai Kafin kace me su Hajiya Sharifatu an Dora tukunyar ruwan zafi katuwa,tana tafasa ta Kira Manal Suka shige toilet,Manal taga ganyen Dalbejiya Yan kauyensu sun samo sun wani gyarashi fes,Hajiya Sharifa ta sa Mata kujera tare da furta zauna ki Bude kafafun ga towel ma harda shi Zan gashe Miki wajen,Sai kace wata kaza Wai so kuke ki maidani baka da ruwan zafi Ni gaskiya bazan yarda ba,Wallahi ko ki tsaya ko na fadawa Annatu,Manal dai Taki yarda,Hajiya Sharifa ta fito tace Annatu Taki yarda fatarta Wai zata lalace,ita din banza wa zai barta ta lalace ai yanzu danya ce,Annatu lekawa tayi tace idan Baki tsaya ba wallahi sai naci mutuncinki wannan wankan mu shi zamuyi Miki,Manal Tace Ina da hawan jini fa na haihuwa, a asibiti sunce Banda ruwa me zafi da yawa Babu wankan jego ku tambayi Prince kuji,Annatu Tace da mu da aka Mana mutuwa Muka Yi wa yasan wani hawan jini,Hajiya ce Tace karfa ku kashe yarinya da ruwan zafi yanzu an waye mu a Nan birni ba a wannan Dan Allah karku Yi Mata babu wani danya Matukar zata samu abinci me kyau ba wata matsala,Hajiya Sharifa Hannu ta dagawa Hajiya baza ki koya Mana saka a mugun zare ba wanka Dole ayi mata.. Farida tazo zatayi magana Suka ce kema Muna jiranki nice Zan zauna a can gidan Alhaji Belloti Cewar Dahara,Allah sarki Manal Haka Hajiya Sharifa ta Mata wanka da ganyen Dalbejiya da tafasheshen ruwa,bayan Haka ta gasata da towel,Manal Nan Ana jiyo ihunta a tsakar gida,mutanen Kauye suna Kai wannan yarinya Bata da juriya yanzu wankan ma Sai an Masa Kuka,Manal Nan take ta fara Jin jiri jiri a Haka aka Gama suka fito Idonta yayi jajir na bala'in ruwan zafi Haka fatarta ma duk tayi ja dau,ta kalli Annatu ta fashe da kuka tana Dan Allah ku barni Haka karku lalata min fata,Annatu tace yo ai dole sai an daki nono da ganyen ruwan zafi sannan nono zaizo da yawa,Ni a barshi ko Madara na Bata,Baki Suka bude ga Nonon Uwarsa,Hajiya tace a ranta Aiki sai mutanen karkara. Hajiya Sharifa ta dakko zanin atamfa aka yafawa Manal ki dinga rufe jikinki sabo da Aljanu me jego Bata Fitowa Haka Kawai he da dalili maza Higa ciki,Manal ta fashe da kuka taki Shiga ta tsaya tana shagwaba,Su Dahara Suka saki Salati kin Haihu ma baza ki daina iskancin Nan ba,to ki sani yanzu dai kin tsufa,Manal Tace walli ban tsufa ba ehe,Fuzail Bai San ta Haihu ba Yana dawo daga airport ko gida Bai je ba ya taho gidan hankalinsa Yana kanta yanda ya barta tana kuka,ba ruwansa da ayi Masa iso sai ganinsa sukayi ya shigo duk anyi zaton yasan an Haihu sai Barka ake Masa,Hajiya ma tace an samu karuwa Allah ya raya nayi Yar kawata Yar ficika,mamaki ya Kama Fuzail shi dai yayi Shuru Farida Tace yanzu ta Gama kuka an Mata wanka tana ciki shiga,Shiga yayi kawai Manal tana shafa Mai me kamshi,Hajiya Sharifa tana yiwa Jaririya wanka yace ban Gane ba wai,Manal kukan ta daina ta fara murmushi suna wani kallon juna Tace na Haihu fa dazu kana tafiya na fara nakuda. Fuzail ya kalli Yar jaririyarsa yace Kan uba duk cin Nan da kike yi? Kaima ka fada cewar Hajiya Sharifa,Zama yayi a gefenta yace Mene ya samu fatar ko duk wahalar ce? Idonki sunyi ja,Hajiya Sharifa tunaninta birge Fuzail zata Yi ta fara bashi labari tun daga Fara nakudar Manal har haihuwarta da wankan da aka Mata na jego,sai taga ya juya Yana lallashinta,Hajiya Sharifa taga yanda suke magana cikin rada kunya ta kamata,Harda taya Manal Shiryawa,taji yace panties din fa Wanda na siya na jego? Manal Tace suna gida sai na koma,Hajiya Sharifa ta zaro Ido a boye kunya ta isheta tana Gama wanke jaririya ta dakko set din mayukanta zata shafa mata,Fuzail yace waccen blue din Zaki Fara shafa Mata sabo skin dinta waccen ya Mata karfi sai tayi 1year za a fara shafa Mata shi,Hajiya Sharifa a ranta Tace to Dan Iya,Wanda yace shi ta shafa Mata,Kayan ma da shishigin Fuzail duba kayan da aka kwaso yayi ya zabo wasu farare yace zata Fi kyau a wannan a sa Mata su,Manal Tace Baby Kamar pink din zasu fi,no a sa Mata white din,Hajiya Sharifa da harara tace idan Kun Gama zabin ku bani wacce Zan saka Mata ko na bar muku abarku ku sa Mata Ana muku Abu baza ku gode ba. Mika Mata white din yayi tare da furta Thanks,Manal da shagwaba ta nuna Masa wuyanta Tace duba min Nan Kamar na kone ko? Kaiiiii wajen yayi ja baza a sake wannan wankan ba,tsaya na Miki Addua a wajen har da karanta fatiha kafa bakwai Yana tofawa Manal a wajen da Tace ya kone,Hajiya Sharifa kunya ta isheta da sauri ta karasa shirya jaririya ta sheka kyau,Tana kallo Fuzail harda kissing Manal a saman goshi babu kunya,Babu ko kunya,Sharifa da sauri Tace Kai karbi yarku ga ruwan da za a Bata Nan ta Mika musu ruwa Faro,Fuzail yace Bata bukatar ruwa, Nonon uwa zalla ya isheta, mu da aka sirka Mana da ruwa gashi Nan shi yasa kika ga Muna yawan mantuwa Bamu da wata basira Cewar Fuzail,Hajiya Sharifa tace yayi tsari man ai da ka sani Ungozoma ka karanta kaga sai ka dinga Bawa Mata shawara a asibiti,karyar banza maji ma gani ta Mike ta fice bayan ta dauke ruwan wankan ta goge room din. Shi Kuwa Fuzail tuni yarsa yake yiwa Addua yanda sunna ta koyar,Manal tana Daure da towel yace a Bata nono Kinga tana cin hannunta,Manal tana kallon fuskarta a karamin mudubi Tace gashi Nan ai kana gani ka Bata,ya kuwa janye towel kasa,Sai ya kasa bawa Jaririya ya tsaya tare da kafe Boobs din me jego da kallo Yana hadiyar Yawu,Yace Kinga yanda Suka Yi kyau Suka Kara girma sai sheki sukeyi yanzu Kuma ba nine Zan Sha ba? Ya tambayi Manal,ba tare da ta kalleshi ba tana kallon Mudubi tace ka Bata Mana to ta Sha ko sai yunwa ta karasa ta kana ganinta dama karama,Fuzail yace na taba Nima? Dariya ya bawa Manal Tace idan ka tashi Cassava wa zai baka abin sakata ciki? Ba komai Zan jure ya furta Manal tace taba to ka tashi ka tafi tun kafin a fara min surutu,da Kansa ya Kama Nonon Yana cusawa jaririya a Baki Hajiya Sharifa da Dahara Suka shigo da kwanon kunun kanwarsu me zafi,Salati suka saki Manal Tace lafiya Wai? Shima Fuzail Bai kalle su ba ya maida hankali sai jaririya ta Kama nono,Dan Ubanki Manal Haka ake shayar da Jariri Ashe ku idan aka barku ku Daya kasheta zakuyi to wlh Zan fadawa Annatu dole a tafi Dake Kauye,Manal Tace me nayi Dan Allah tunda na Haihu kuke cewa a Bata ta Sha Kuma gashi Ana Bata kunce ba Haka ba Ni na gaji ne idan zai Bata ya Bata ai ba hanawa nayi ba gashi Nan,Fuzail yace yes....yes.....yeahhhh......Good girl.....ta fara Sha yace kin gani ta sani Allah me iko Kinga Allah ya Bata basira ta Gane abincinta,Manal Tace tana ja naji a jikina zuuuut.....Kai Amma da zafi cireta zafi....no....zai daina a hankali tsaya ta koshi....Hajiya Sharifa ta rike Baki tare da cewa yau mun higai me Zan gani Dahara kin gani,Dahara tuni kunya tasa tayi waje, Itama Sharifa ta fice da sauri,Fuzail ko a jikinsa sai ma Daya nonon da ya canja Mata Manal tana Gyara Mata sosai,yace to na Sha Dayan? akan me da girmanka banci komai ba fa so kuke ku ramar Dani Kai da jaririya,Kadan fa please zuka daya zanyi Ina Sha kadan Zan tafi,Fuzail harda Bismillah yasa Baki yana zuka Farida ta shigo,mamaki ya kamata ta koma da sauri,Manal taga shigowar Farida ta kwace abinta Tace kaje pls gobe ka dawo,gobe zamu tafi gida ko? Sai abinda Annatu Tace kana ji suna zancen tafiya Dani,Haba bazan Bari ba wlh Kima fada musu,Ummi fa an maida Aurenta da Maimartaba week din Nan zata dawo da Zama gaba Daya Nan gidanmu,Manal tana murna yace amma naji Dadi abin yayi wlh,Bari naje a kawo Miki kayan ci ko? Manal tace ae da fruits da nama,Karki damu ya Mike ya fita Yana ta kallon yarsa kyakyawa. Sai da ya fita Annatu da su Hajiya Sharifa Suka Fado dakin Suka dinga yiwa Manal fada Akan shayar da jaririya suna koya Mata yadda akeyi,Sai da suka Gama suka fita Jaririya tana cikin Showel Farida ta shigo tana Dariya Tace Manal wallahi kunga ta kanku,Ina ganin Sweetheart Dina Maye Ashe naki Ogan ya ninka Nawa maita,yau fa kika Haihu ko kyankyami Bai Yi,Manal tace to kema Indai Belloti ne zamu gani Allah ya kaimu,ai wlh gwara Sweetheart da prince dinki. A ranar da dare su Belloti Suka zo da Amarya mutum hudu Kawai Yan rakiya Mata sai maza Uku ciki harda Belloti aka bi flight,Farida sai murna takeyi Sahibinta zaizo wani wanka ta canja na musamman Manal tana kallonta tana ta faman cakarewa,Farida ta dauki waya tana Hello sweetheart Kun iso Masha Allah Alhmdllh sai Kun karaso gidan hope cucumber ta tana Nan lafiya ko? Belloti yace kin ganta Nan tunda taji ta kusa zuwa wajenki ta Mike tsaye har karewa Driver glass din gani takeyi,anyi anyi ta zauna ko ta kwanta Taki,ba Farida ba har Manal sai da dariya ta kasheta,Tanko Yana motar domin shi ya dakko wasu daga Airport,Tanko yace na fa ganeka karka Raina min hankali,Dariya sukayi tare da tafawa Tanko yace harkar Nan tayi nafi so Kawai inji na tsunduma cikin tafki Ina facaka,Yan Mata suna Bayan mota Basu ji me suke cewa ba sabo da kasa kasa suke maganar,wata a ciki ta kafa musu Ido ta Mudubi Tanko yayi maganinta ta hanyar kashe Mata Ido daya tare da dage girarsa Daya har sau Uku a jere,ba shiri Budurwa ta dauke Idonta da sauri Yana zuwa Farida tace Manal karki ce da Bello aka zo garin Nan Kawai na tafi gidan Shukrah karki sake naji kince yazo yawwa kin San su Hajiya Sharifa ba mutunci ta sani ba,Manal tace aci Dadi lafiya,Farida ta yafa Mayafi tana kamshi tayi waje,Yan Mata suna shigowa gidan Malam sabo da Nan za a fara Kai Amarya gobe Kuma sai a kaita gidan mijinta. Farida ta shige mota Suka gaisa da Tanko ya kaisu Hotel abinsu ya tafi Suka shige room dinsu,Belloti a haukace yake yin komai yanda yake murza Farida kowa yasan yayi missing dinta daga bisani yace bani Injin Trailer yanzu,anjima sai a bani na roka, sauri Baby karbi cucumber,Farida ma ta zauce tace bani wuta My Heart wuta sosai zaka sai ka kure malejin inji. Yazed Kuma ya Gama sa rai yau za a Kai Masa Amarya gidansa sai yaji ance a gidansu zata kwana sai gobe,Takaici ya kamashi yace Mata sun fiye bidia wallahi a bani matata baza a bani ba sai kace su Suka bani kudin auren,in Auri abata da gumina Azo a fini iko da ita,Abokansa suna ta Masa dariya ya Mike ya shiga gidansu,Hajiya Sharifa itace me daukan rainin su shi yasa ya nemeta yace Aunty,Tace mene? Tana wanke cup Yazed yace mu Dan saka labile Mana muje tace Suka Yi wajen Kofar gida Tace ba kowa a Nan fada min. Amaryar Mana danginta suna ta bugo min waya Wai suji ko an kaita dakinta lafiya Ni dai nace su jira ba a kaita ba bare nace an kaita lafiya,au duk garin Nan da Suka zo ba lafiya Suka zo ba sai an kaita dakinta sannan Suka iso lafiya? Yazed yace ae Mana ai Ni dai bazan musu karya ba gaskiya nace sun Isa lafiya Bayan ba a Kai amarya ba,kuje a kaita sai na fada musu gaskiya ga motoci Zan kawo,Zanci Ubanka Yazed ya zaka Raina Mana hankali duk abinda ake baka gani,Yazed ya kumbura suntum yace me kuka iya Banda girki gudunmuwar Taku da kuka hada Nawa kuka kawo dari biyu biyu fa kuka Tara kuka bani dubu Uku, sai da na auri abata da kudi na a rike min Mata,wallahi sai na fadawa uwarka zaka sani baza a kaita yau ba din kazo ka dauketa ka tafi,a bani ita Mana a gani idan ban tafi da ita ba,Tsaki taja tayi tafiyarta abinta wajen Amare Wanda daki Guda aka ware musu ga abinci lafiyayye a sauke su da Shi ga kaji. Yazed Bai hakura ba ya koma dakinsa yasa Falaqi ya Kira Masa Amarya a sirri,Raheela ansha gyara ga lalle na ubansu,suturar ta manya ta gaske wani dark Blue and black material,Falaqi ne ya nuna Mata dakin,ta shiga da Sallama,murmushinsa me tsada ya sakar mata,Fuska ta Bata Kamar Bata sanshi ba Itama Haka ta nuna Masa,tana Shan kamshi Tace gani fa sauri nakeyi,,Yazed ya kalli Yar farar magensa dake cin abinci a gefensa yace dama mageta ce Tace a gaishe ki,Raheela taji sabon rainin hankali a ranta tace Zan Rama ne Bari tukun Ina Nan da Kai. Juyawa tayi tare da tafiyarta tana girgiza jiki Yazed sai ya sake rudewa ya fada saman bed din tare da runtse Ido ya shafa cucumber dinsa tare da furta ban San me yasa ba idan kika ga wifey ba kike Haka Haba mana sai kin jawo min raini. Manal da Sassafe su Hajiya Babba Suka zo tare da tattara komai nata Suka tafi da ita Fuzail yaje ya zuga su Dan Kar a tafi Masa da Mata Kauye,Annatu tace ai Kuwa sai dai Hajiya Sharifa taje ta zauna tare da Manal ta kula da ita sosai tunda mijinta baya Nan ya tafi cirani sai Nan da wata biyu zai dawo,Hajiya Sharifa sai murna zata zauna a gidan hutu ta bisu Suka tafi abinsu, Farida Kuwa an rasa inda ta tafi babu Neman da ba a Yi Mata ba. Washe gari da wuri Yan kawo Amarya Suka koma Kano Banda belloti Yana tare da sahubarsa, Zuwa Yamma likis aka dauki Raheela Amarya sai gidan mijinta sabon gida me shegen kyau gidan Dan gayu uban iyayi ai Kuwa kowa yaga tsaruwar gidan,gashi an Mata Kaya na Alfarma,Iyayenta sun kashe kudi sosai,Bayan kowa ya watse Ango ya dau sabon wanka cikin wani yard,kamar a sace shi Haka ya Zama,Gidansa ya shigo harda kulle ko Ina na ciki,Ga ledojinsa a hannu.... AsmaBaffa [1/1, 10:25 PM] Sis Asma: 🧭🧭 MAFARKIN FARIDA🧭🧭 DEDICATED TO DUNIYATA AAMNA FANS GP 116-120 Official By AsmaBaffa Page naku ne Nana Mahmud Yar Abba Maryam Cwt Fauxah Balki Yabo Hadiza A Mamu Kofar room dinta ya karasa da Niyyar budewa Yana Murda Handle yaji ta Gam a kulle, knocking ya Shiga yi amma Shuru Bata Bude ba,tsayawa yayi har tsawon minti biyu sannan ya sake kwankwasawa tare da Sallama ta ciki yaji ta amsa Masa sallamar Yana tunanin zata bude amma shuru,sunanta ya Kira Raheela....lafiya what's going on? Common open the door, bazan Bude ba yaji ta Furta,why? Sabo da Haka nake so, Alright Bude ki karbi abincin to,sai in baza ka shigo min room ba,Murmushi yayi tare da furta yeah bude ki karba,Sai lokacin ta bude numfashinsa ne ya dauke ganinta sanye cikin wani guntun wando na bacci da Yar rigarsa Rainbow color, tun daga sama zuwa kasa yake Kare Mata kallo Kamar zai cinyeta,hankalinsa Baya jikinsa yaga Cinyoyi da kirji masu girma ga hips,Hannu tasa tare da kwace ledojin ta Bude ta dauki abinda zata iya ci ta bashi ledarsa tace gashi,Sai lokacin ya dawo Hayyacinsa ta maida kofarta tare da kullewa abinta,Bedroom dinsa ya wuce Yana Shiga ya fada saman bed dinsa tare da lumshe idanuwa ya dafe Kansa yace mutum da matarsa baza a Bude Masa kofa ba,Ina sonta fa na aureta Amma sai yanga take min,me take so? Ni me nayi Mata ne Wai? Kamar Bata so na ta aureni,Mikewa yayi ya sheko wanka tare da Gabatar da Nafeela Bai iya cin komai ba hankalinsa da tunaninsa Yana Kan Amarya Haka ya kwanta. Kasa bacci yayi haka itama bangaren Raheela Bayan ta Gama cin abinta bakinta ta wanke ta kwanta sai ta kasa bacci tana faman tunanin Angon nata irin yanda take sonsa da yawa abin har tsoro yake bata. Yazed Kuwa kasa hakura yayi ya jawo wayarsa tare da tura Mata message Kamar Haka Wifey ko kinyi bacci? Wayarta taji karar shigowar message ta saki murmushin Jin Dadi sannan ta Masa reply da No...kallo nake Yi. Murmushi ya saki tare da cewa Yanzu ko Hira baza ki Bari muyi ba first night Guda? yeah ta bashi amsa kawai,Ya tura Mata Alright na kiraki a waya? Idan kana so ba Tace,ai Kuwa sai ga kiransa kirrrrrrr......sai da ta tsinke ya sake Kira sannan ta dauka tare da lankwashe Murya Tace Hello, wani Dadi yaji yace kinci abincin? tace ae,Good Girl inji mage ta tace,Dariya ya Bawa Raheela Wai bashi yace ba mage ce ma,Bari muyi Video call ki ganta dazu aka kawo min abata gidan Nan,Raheela Tace okay,Video call ya Kira tare da hasko Mata magen tana cin nama kusa da kafarsa a kasa,Raheela tace na ganta bata muyi magana sai na Mata godiyar yabona da tayi abinci take ci Baki gani ba,Raheela tana sani Tace wash....da sauri yace lafiya? tace ulcer ta ce ta tashi kirjina ciwo yake under ma ribs cage,Sannu tana yatsina Fuska ta Danna Breast dinta tana wani Nishi Kamar suna sex Wai duk cuta ce,Yazed Zaucewa yayi gaba Daya ya rasa inda zai saka Kansa yace ki Bude kofar Nan nazo na duba ki,Raheela tace no Zan Sha magani yanzu,Ana ganin nipples dinta ta rigar,Kamar zaiyi hauka Haka yaji wannan dalilin yasa ya kashe wayar tare da balbale yar magensa da masifa ai duk kece Kika jawo min dalla fita ya Fisgi mage tare da Bude kofarsa ya wulullukota waje ya banke kofa Yana masifa,yace na rasa me Wifey take so na mata,Ni Wai me nayi Mata ta tsaneni Haka? Ita kanta Raheela sai ya Bata tausayi ta dinga dariya sannan tayi Addua ta kwanta bacci me dadi yayi gaba da ita,shi Kuwa da kyar ya iya rumtsawa ranar. Bangaren Farida Kuwa sai washegari wurin 12 Belloti yace suzo ya Gaida su Hajiya sai su tafi Kano,Haka Kuwa akayi ba Wanda ma ya tambayi Ina taje tunda aka ganta tare da mijinta,Sai da Belloti ya gaisar da kowa har da bawa Annatu dubu goma,Ita ma Hajiya 10k,Kishiya 5k,Farida tattara kayanta tayi Suka musu Sallama zuwa gidan Manal Suka sake ganin Jaririya Suka tafi abinsu sai Kano ta dabo. Tanko da Amaryarsa Islaha suna ta cakaki su biyu rak Amma Kamar mutane da yawa ne a gidan,Islaha tace Yeeee Wasa ya Kare tare da kashe tv game din da suke Yi tana cewa yanzu nice Yar jarida na Zama Yar jarida zanyi Hira da Kai a gidan Tv, Tace ko zamu iya Jin ta bakin Alhaji T&k Wanda aka Fi sani da Tanko wanne irin gwagwarmaya ya Sha a rayuwa? Tanko harda gyaran Murya tare da furta ehem gaskiya ba karamin gwagwarmaya na Sha ba sabo da har kanzo naci Suka kwashe da dariya,yace an taba kulleni na Sha Bulala dari sabo da Rashin ji na,Islaha sai Dariya take Tanko Yana ta Mata soki burutsu,Tace ko zamu iya Jin wacce Nasara ka samu a rayuwa? Tanko yace babbar Nasara ta itace na taba Zane Dan sarki Guda da hannuna sakamakon Bamu San shi bane wannan ma wata Nasara ce suna ta dariya sabo da munafuki Ameer ne ya fadawa Tanko a boye sun Zane Fuzail Basu Sani ba,Islaha Tace ya akayi ka hadu da Matarka? Ko zamu iya Jin irin yanda Alhaji T&K ke son matarsa? Tanko yace Yo a Napep Mana na tafi Neman auren wata wacce nake sa ran Zan aura sai Kuna cikin ikon Allah a hanyar na hadu da wacce tafi waccen komai,Ina sonta da yawan da yafi gashin tinkiya musamman sabo da kyawawan halayenta gata Pepper soup me dadi idan Ina ci bana so Gari ya waye,Islaha ta rufe Ido tana Dariya, Tanko yace shima Yau muna dauke da babbar bakuwa Wato Hajiya Islaha Me farfesun Dadi wacce ake wa lakabi da an Isle Isle suna ta uban dariya da Hayaniya Islaha tace sunkuya kayi min doki doki,Tanko ya duka ta Haye sama Yana tafiya da rarrafe a saman carpet, Badi'at Amaryar Ameer ta shigo tana cewa Baki kuka Yi ne Haka,Islaha an matse cikin kana Nan Kaya wando legins da rigarta me dogon Hannu Fara gashin Nan ya Sha gyara,Sannu da Zuwa Aunty cewar Islaha Kamar babbar mace mamakin da Badi'at take kenan Yara kanana Wanda Kannenta ne na wajen Uku sun fita iya sakin jiki da Miji,ita har mamaki suke Bata Basu kunya,ita me yasa ta kasa ne har yanzu sai tayi ta Jin kunya da tsoro,gaisawa sukayi da Tanko Islaha ta kawo Mata lemo da snacks,Badi'at tace kwashe snacks Ni Abu me yaji nake so me zanyi da snacks,Islaha tace ganin ku Yan Abuja ne ai shi yasa Naga sai Zaki da maiko,Tanko yace Nima nayi tunanin hakan,aka kawowa Badi'at wani potatoe balls yaji nama da kwai,Badi'at tace a ranta Yara da iya abun duniya Ni yaushe ma na iya wannan abin dole na tashi tsaye Tana kallo Islaha ta zauna daram a Cinyar Tanko Tanko rada ya Mata tana kallonmu fa,Islaha ba sirri tace ai itama tana Yi Aunty ai itama ta fimu su da suke Yan Abuja,Badi'at tayi Dariya tana cin abinta Tace kin dameni da Abujan Nan sai kace kasar waje,ke da Manal Haka kuke ce min wlh Zan Rama ne Komai nayi kuce Yar Abuja,Manal fa sun dawo kije ki gano jaririya me kyau wlh,Islaha Tace suna dawowa muka je ai da shi mun gano Baby,Badi'at tace Nima naje ai Ameer tun suna asibiti yake sintiri,Suna ta Hira Tanko ya tashi ya fice ya bar Islaha da Badi'at suna Hira. Abokan aikin Tanko duk inda Tanko ya gilma sai sun Masa tsiya yayi kiba da haske,har ya gaji ya daina ma maida musu martani. Manal Kuwa tunda Suka dawo Yan Uwa da abokan arziki suke sintirin zuwa ganin Baby,kaf Yan Uwan Fuzail ba Wanda bai je part din prince ba dama tunda Suka dakko Manal Part din Fuzail aka kaita tare da Hajiya Sharifa, sunyi Niyyar komawa part din Manal Prince yace su zauna Kawai a Nan ga rooms Nan barkatai,Maimartaba ma da kafarsa ya taka yaje ya gano jikarsa Yana murna,Gab da Magriba sai lokacin mutane Suka tafi ba kowa sai Hajiya Babba,Hajiya Sharifa da Kuma Wasu kuyangin Suma Manal sallamarsu tayi kasancewar Prince Bai son taron masu Aiki,suna Gama Mata abinda zasuyi tace su tafi,dakin Fuzail ne kadai da kanta tayi kokarin gyarawa,Hajiya Babba murmushi tayi Kawai tace kinyi kokari Manal Haka ake son mace da karfafa jiki jiya Kika Haihu yau gashi harda gyara dakin miji Haka ake so kin birgeni wlh bana son mace me son jiki,Manal ta dakko room freshner da turarukan wuta masu shegen kamshi ta haura sama har toilet din Me gida sai da ko Ina ya dauki uban kamshi a saman prince. Hajiya Babba da kanta tayiwa Baby wanka aka shafe ta da mayukan jarirai,Kayan da za a saka Mata Manal ta dakko wata pink rigar Mata da wando masu Dan kauri Tace a saka Mata wannan,Hajiya Sharifa ta watsa Mata Harara tace ke Wai Allah da yayoki Baki da kunya Yar fari ce fa, Hajiya Babba tana Dariya tace ai yanzu an daina wannan Hajiya Sharifa,sai da ta shirya jaririya tsab kayan ma Sai da Manal ta shafesu da turaruka,Sallah tayi sannan ta yiwa su Manal Sallama ta tafi,Hajiya Sharifa har da godewa Hajiya Babba,bayan Manal tayi wankan towel tunanin Hajiya Sharifa ai ta Gama wanka Haka zata kwanta ganin Manal da shigarta me kyau cass da ita,Ana yin Sallar Isha sai taga ta Shiga wani sabon wanka ta fito tana kamshi daure da towel har gashin an sake wanke shi,Hajiya Sharifa tace Sannu kwaduwa sarkin ruwa,Manal tace kawota na Bata nono Kar tayi bacci ta dameni cikin dare,Gashinta ta daure da towel ta zauna harda saka Hijab Kar a kallar Mata Nono a ciki ta saka Baby tare da Bata ta Sha ta ko shi,sannan ta mikawa Hajiya Sharifa ita,ta karbeta tana cewa tun safe Banga prince Chami na ki ya dawo ba,Manal tayi Dariya tace prince Charming fa Ni kadai nake fada Masa Anty,Kuma ba Chami ake cewa ba, Nan da 15mnt Zaki ganshi ai munyi waya. Hajiya Sharifa nama ta jawo taci ta koshi ga nama Nan kala kala ake kawowa,su fruits, abinci lafiyayyu duk Manal ba Wani ci take ba amma Hajiya Sharifa komai ci take da maganin zawonta kusa idan taci taji alamar cikinta zai rude sai ta Kora maganinta. Tana kallo Manal ta busar da gashinta da handdrier ta gyara shi Yana sheki da kamshi harda Hairspray ta fesa ma gashin bayan ta shafa body lotion, English gown ta zabo Wata doguwa fitted me gajeren hannu Yellow and Red,Hajiya Sharifa tana kallon rigar yanda ta fito da shape din Manal ta ko ina,ta sheka kyau,Hajiya Sharifa Tace yau Nahi he kace ba ke Kika Haihu ba,karfa kisa ya kasa Hakuri wlh kije ki jefa shi a sha'awa bayan kina jego yaje ya hadu da wata budurwa ta lalata Miki shi,Manal Tace ba Wani Abu sai dai dama can Idan Dan Iskan Ne amma ai akwai hanyoyin da zai gamsu ba tare da anyi komai ba,Hajiya Sharifa harda shewa eheheheeee Ahayye lallai Yarinya Manal....Yar hekara hya bakwai zuwa hya takwas auren bara ke kike fadar Haka lallai duniya tazo karhe ayi mugani. Manal tana Dariya ta Gama tsara kwalliyarta a Gaban mirror ta Mike tsaye tana kallon kanta Tace wa zai ce na Haihu wa ma zai kalle Ni yace Ina da aure? Alhmdllh,Hajiya Sharifa tace to wani kokari Kika yi akan kin Haifo wannan Yar ficikar? a nakudar me kika Yi he kuka da abin kunya an Gama zagin Miji za a koma wallahi ki kiyaye Wato har kin manta wahalar da kika hya ko? Suna Haka Fuzail ya shigo da Sallama ko Ina an kalkale shi tas,dakin da suke ya shiga tare da gaisar da Hajiya Sharifa,tace an dawo kenan yace ae Sannu da gida ya dawainiya? Alhmdllh ai mu Kam sai godiya tunda nazo nake ta cin kaji nake ta cin nama daban daban daga wannan sai wancan Kai gaskiya gidanku yayi,Haka nake son gida Inga girki Yana sauka Akan lokaci,kaga Yarima nifa Dan Tani Alqur'an idan naje gida to Indai za a kawo min girki to wallahi Kar ma matar gidan ta kulani,Kawai ta kawo girkin ta koma dakinta ta barni yafi ta hanani abinci ta zauna muyi ta surutu Ina hamma, ai kafin na koma Kauye inaga sai dai nayiwa Alhaji sa'idu waya kafin na koma a Sara min kofa a sake fadada min ita Kar tayi min kadan,Dariya Fuzail yayi yace to kiyi ta ci da yawa,yo ai ba he ka fada ba Dan Nan. Manal jaririyar ta karba ta mikawa Prince abarsa ya dorata a kafadarsa tabi bayansa zasu tafi Princes ya kalli Hajiya Sharifa yace He da Safe Yana boye Dariyarsa,Manal ta dokeshi a kafada tace zamu hadu wlh zaka sani,ita Hajiya Sharifa Bata Gane ba tace to Allah ya tahe mu lafiya. Tana Jin Prince yace da Manal muje ki huta yau nono na zata sha,Dariya Sukayi kasa kasa suke hirarsu, Hajiya Sharifa tace ku dai ba kunya ba komai Yar fari Guda,sama Suka haura Manal tana tafiya a hankali,suna shiga ciki yaji kamshi na musamman wannan karon ma ya banbanta da sauran kamshin da yake ji,Manal ce ta siyo wasu turarukan na daban masu tsada ji tayi kamshin ya Mata,wata nutsuwa yaji sai kace sabuwar Amarya gaba Daya tsarin dakin nasa an canja inda komai yake an canja musu position yayi kyau sosai, bedsheet sabo Dan gaske kallonta yayi yace duk yaushe aka kawo wannan? Manal Tace nice na siya abina,sai kace sabon Ango an Haihu tsaftar sai ta karu? Dariya tayi yace Haka ake so ai a dinga ci gaba kullum ba baya ba,Ni me sa'a ne thanks, a kawo min abinci yunwa ya Furta tare da Zama a gefen bed din Yarinyar tana jikinsa,waya Manal tayi aka kawo Masa chips and pepper chicken sai tea da ruwa,Shi ya sauka ya karbo abincin a kasa yazo yaci abinsa ya koshi sannan yayi wanka tare da Shirin bacci,Manal tace Yau Ina kaje ne Haka? da Ameer Muka fita okay ta furta,laptop ya dakko ya zauna Yana wani aikin,Manal ta kawo bed din jaririyar same color da nasu wani me shegen kyau ta saka a jikin bed dinsu komai ta kawo na bukata sannan ta haura saman bed din ta kwanta kafin kace me baccin gajiya ya kwasheta. Shima Baby ya kwantar a bed dinta tare da kashe light ya haura saman bed ya kwanta tare da yin adduoi,baccinsu yayi nisa Jaririya Bata Yi bacci ba 12am ta dinga tsala ihu duk cikinsu ba Wanda ya tashi,tayi kuka har ta gode Allah,sai can sannan Fuzail ya iya farkawa,tashi yayi yaje ya kunna haske tana ganin haske sai tayi Shuru,Yana kashewa ya koma ya kwanta kenan ta sake sakin kuka,wannan lokacin da ya kunna hasken Bata Yi shuru ba,Haka ya dauketa ya dinga jijjiga ta Taki yin Shuru,yayi yayi Taki hakura ga Manal ko motsi Bata Yi ba,da yatsa ya nuna Mata Manal yace Mummy bacci takeyi sai kin tashe ta?kiyi Shuru,Jaririya taki yin Shuru, Wajen Hajiya Sharifa ya tafi da jaririya yana buga kofa ta bude yace gata taki yin bacci sai kuka,Ina Manal din ta Bata ta Sha Mana,bacci takeyi ba'a tashinta kanta zai iya ciwo,wannan Yarinya zata jawo tun tana jaririya na fara marinta, masifa Hajiya Sharifa ta shiga Yi Ni na kasa Gane muku,kaje ka tasheta Mana kana ganin kukan kasan na yunwa ne,Wannan Yar ficikar zaka Mara? tafiya yayi sama da Niyyar tashin Manal Yana zuwa cikin rada yace Sunshine.... Sunshine....Baby.....Baby Manal......Shuru sai ya dawo wajen Sharifa yace Taki tashi,baccinta yayi nisa,Hajiya Sharifa tace muje Ni na tasheta da kaina tunda Bata da hankali,Tafiya Suka yi tare da Sharifa tana zuwa ta rufe Manal da duka tashi Dan Ubanki Mahaukaciya yarinya tana uban kuka kina bacci idan bakwa sonta ku kaita gidan marayu Mana,Manal ta farka a tsorace da muryar bacci ta Furta Ashe fa Ina da 'ya,Jaririyar ta Mika Mata tace Bata ta Sha,da Magriba fa aka Bata yanzu 12:30 ai taci abincin darenta,Wallahi kuka sake yunwa zata halaka yarku Kuna ganin dama kanta Kamar ludayin miya ba ruwana cewar Hajiya Sharifa tayi ficewarta. Tana fita Manal ta kakaba Hannu zata curo nono ta saman Riga Prince yace No....karki Fara wannan ai rashin sanin darajarsa ne salon ki lalata shi Ni na rasa ba asararki,ki cire rigar Nan tunda Bata da zif,Ga yarinya sai ihu take har sai da ta cire Riga ta saka rigarsa me botin a gaba ta Bude sannan tayi Bismillah ta fara bata,tana Fara Sha tayi Shuru,Sai da ta Sha da yawa sannan ta juya ta Sha Dayan,Manal Gyangyadi ta shiga Yi zata saki Yar a kasa , Prince da sauri yace na shiga Uku 'yata ya taso ya tare wajen da sauri Manal ta Bude Ido yace Dan Allah ki tsaya baccinta yayi nisa kinga har tayi bacci Saura kadan ki jefar da ita,sai da yarinyar baccinta yayi nisa sannan ta kwantar da ita itama ta koma gadonsu Fuzail yace ko za a dawo da ita nan sabo ta danji duminki? to ai ba kyau ka sani Sai a sata a gabanki sabuwar Haihuwa ce idan tayi Yan satikai sai a maidata bed dinta,Dakko Babyn yayi ya dawo da ita Gaban Manal Suka kwanta. Garin bacci Saura kadan Manal ta danne jaririyar Allah yasa Prince ya farka zaije toilet ya gani da sauri ya dauke yarsa tunda Manal kuruciya ta Mata yawa yana Fitowa a toilet ya maida Babyn gabansa bayansa,Cikin dare Manal ta koma ta makaleshi ta baya . Yazed Kuwa washe Gari Bai tashi da wuri ba kasancewar bai samu bacci da wuri ba tunda yayi Sallar Asuba ya koma baccinsa,har Raheela ta fito tare da gyara ko Ina na gidan ya dauki sheki da kamshi tana Niyyar Shiga kitchen sai ga Afrah Wato Masatura da Abinci inji Hajiya, Raheela tace Afrah ce shigo Mana,Afrah Tace sauri nakeyi gyaran gida mukeyi ki Gaida Yaya ta juya ta tafi abinta,Raheela Tace na huta har Ina Shirin hada breakfast, Bedroom ta koma Ta da sheka wanka ta zauna ta tsara kwalliyarta me kyau ta shirya cikin wata atamfa sabuwar Riga da skert,tana Fitowa shima ya fito ya dauki wanka Yana sheki,kallonta ya Shiga Yi itama Haka ya fita ya Mata kyau yard din ya Masa kyau,Ina kwana Tace Masa da fara'a yace lfy Alhmdllh ya kika tashi Tace Normal,Hajiya ta Aiko da breakfast,kin huta da girki kenan tace wlh muje ka gani,tana gaba Yana binta a baya har Dining ya duba yaga Chips ne da doya da kwai ga tea da sauransu tana Buda Masa Yana Bayanta Kamar zai shige jikinta kirjinsa Yana gugan gadon Bayanta,wani Shock suke ji Dukkansu,Da sauri ta juyo suna facing juna a hankali ya furta I love you,Shuru tayi yace Baki ji ba? Tace ae,yace I love you ta sake yin Shuru,yace ko bakya ji ne? tace me kace? Ya sake maimaitawa I love you,Ina sonki Ina kaunarki,Banga Alama ba tunda Ni baka nuna min,Ido ya zaro tare da cewa I'm Sorry wallahi Ina sonki Kawai ban taba Yi bane shi yasa nake Jin kunyarki Ina pretending. Kawai boyewa nake Yi Amma kullum kina Raina,karfa Nan gaba ka dawo kace Magenka ce Tace Dariya yayi yace Wasa nayi Miki ai kema ya kamata ki San nine ba mage ba, nasan kinji ba Dadi kiyi Hakuri duk abinda kike so zanyi ko Mene ki daina shareni please,bana so Naga kina shareni kina Fushi Dani sabo da Ina sonki yasa na aure ki,duk abinda kike so Zan Miki shi ko mene,Kawai Bari nayi Ni sai na aureki sannan zan nuna miki wanne Kalar so nake miki ba Wai nufina ban damu dake ba ki gane,Raheela tace na gane,to Baki ce kina so na ba? Ina sonka,so Kawai ba kauna? Ina kaunarka Honey kafin ta rufe baki Rungumeta yayi a nutse,Yana Shirin kissing dinta ta zille tare da cewa yunwa fa? Ajiyar zuciya ya sauke sannan ya zauna tayi serving nasa,Bai tsaya cin nasa ba ita ya dinga bawa a Baki tana ci Yana wani lallabata sai dadi take ji a ranta, har suka Gama suka koma Palo ya kwantar da ita a jikinsa, da wayo ya jata bedroom dinsa Suka kwanta a saman bed daga Nan Kuma ya fara canja salo,Ya fara shafa Mata jikinta Yana shafa gashinta,Kissing juna suka shiga Yi Kamar me tana tayashi suna makalkale juna har Suka raba kansu da kayan jikinsu, Albarkatun kirjinta ya Shiga murzawa gaba Daya ya sake rudewa Yana Mata maganganu barkatai kalaman kaunar data jira taji duk ya Gama fada Mata su yau,tunaninta sai dare zaiyi sai taga Yana lalubar Hanya Duk da gushewar hankalinta sai da tunaninta ya dawo jikinta,kamar zata Yi kuka tace Dan Allah ka barni haka, Yazed yana kokarin buda kafafunta da take mannewa yace Dan Allah ki barni na samu nutsuwa please Baby ki bani sweet Shawarma,Haka ya marairaice Kamar ba shi ba Yana roko a bashi Shawarma,Ba yanda ta iya Haka ta bashi Shawarmar ai Kuwa taga hauka Kamar Dan giya,Bata taba zaton zai iya Haka ba yanda yake ji da Kansa sabo da ba Wani Babba bane Yaro ne,Amma sai ga Yaron da take fada ya Bata mamaki taci wahala tayi kuka ta gaji. Kamar wata kwai Haka yake lilitata har wani kukan shagwaba take karawa. Manal tun daga wannan ranar da jaririya suke kwana tunda ba abinda zasu yi,Ummi ta sauka lafiya taga jaririya wannan lokacin Bata takura musu ba sabo da Maimartaba yayi Mata fada,idan tazo ganin Baby sau Daya Bata dawowa tana part dinta ko Fuzail sai dai yaje can,tun kafin Suna Ummi ta maida Manal da Hajiya Sharifa Suka koma part din Manal sabo da Rashin kula da Baby da sukeyi ita da Fuzail shi yasa dole Ummi Tace sai dai Manal ta dinga kwana tare da Sharifa kafin Arba'in ta koyi yanda ake kula da Jariri,Prince yaji haushi amma Haka ya danne fushinsa Kawai sai dai yaje can shima ganin Baby, matan sarki sun cike hudu cuf, Manal taga dinkuna na hauka wajen Fuzail kusan kayanta na sawa ya canja Mata,Jaririyar ma Kaya har fada aka Masa ga na dangi a abokan arzuka kowa da nasa kyautar, har ranar Suna tazo a iya gidan Sarki Kawai ne aka Dan Yin shagali amma ba Wani taron suna an hutar da kowa sakamakon bukukuwa da aka Sha yarinya taci sunanta Minal Haka Kawai Fuzail ya zabi sunan,Sunan matarsa Manal yarsa Minal,raguna Uku da sa Kato aka yanka Yan Aiki sunsha suyar nama,Naman sai da Manal ta aikawa Annatu me shegen yawa,ta aikawa Malam nasa daban,nasu Hajiya da Kannenta daban,na Yazed daban an Kai Masa me yawa Haka Farida har Uwa duniya aka Kai Mata. Sati biyu da Haihuwar Manal su Annatu,Malam da matansa,Mijin Annatu,Farida,Belloti,Tanko Islaha gaba daya suka keta hazo Maimartaba ne ma ya biya a aljihunsa ba Fuzail ba,Manal kam ba zuwa school ta Haihu Amma ko me aka Yi a school har gida Kawayenta ke kawo Mata ta karanta,a hankali Baby sai girma takeyi tana kiba tayi wani wayo,Hajiya Sharifa ke kula da komai,sati biyu da kwana Uku Manal tayi wankan tsarki jini ya dauke,tunda ta Haihu take Amfani da kayan gyaran jiki Hajiya Sharifa sai tsumata takeyi,Farida ma tana Aiko Mata Kamar sabuwar Amarya, ba dama Manal taje part din prince sai suce Taki tsayawa ta kula da Baby ita Kuma Manal tasan halin Fuzail da maitar sha'awarsa,Suna waya da Farida tace kisa Shukrah ta Miki planning wallahi idan ba Haka ba kafin ki yaye Minal kin samu cikin wata,Manal tace ke Ni bana so na hadu da matsala shi ya dinga Releasing a waje,Farida tayi Dariya Tace ki siyi condom to ki bashi Kawai,Manal tace to,Manal harda siyowa a sirri kwali Guda. Da dare tana dakinta Hajiya Sharifa tana kwance da Minal sunyi bacci ma da wuri yau,tunda Manal ta samu tsarki take sha'awar mijinta kamar me sabo da Magungunan tsumin da take kurba,tayi wanka kenan ya leko dakin tare da komawa palo,a Haka ta fito daure da towel tana masa Sannu da zuwa,Fuzail ya Zama Kamar maraya Baya Jin Dadi an hanashi matarsa ko rage zafi Bai da damar yi,Manal Tace me zakaci?,Binta yake Kawai da kallo kamar maye,Hannunta ya rike tana tsaye yace Sunshine har yau Baki tsarki ba? Manal tace laaaa nayi tsarki tun shekaran jiya mantawa nayi ban fada maka ba,Kin dauki hakkina hakurina ya kusa karewa romancing dinma kiyi min an hanaki Kuma kin biye musu,Ummi ce fa da kanta prince ya zanyi da ace na bangarena ne Zan iya bijirewa amma taya Ummi zata ce Kuma nace a'a Kai kanka ai Haushina zaka ji,Kamar yanda Zan yiwa Annatu haka zanyiwa Umminka. Me zaka ci ta Furta tare da Zama a saman cinyarsa,Ke ya furta,Dariya tayi tace nifa me zaka ci nace,Yace ae ai Nima nace ke, naci abinci wurin Ummi yanzu,Manal Tace Allah sarki Prince Dina,Dariya yayi yace Saura kadan na fara kuka,gashi kullum kiyi ta cin kwalliya Ina kallo,sai kiba da kyau kikeyi,Prince mikewa yayi ya ja Hannunta,ta tirje kamar baza ta bishi ba ya Fisgi Hannun nata Suka fada wani bedroom,suna Shiga ya zame Towel din ya jefar Manal tace ka sa key Kar a shigo kaga 8pm Kuma ba part dinka bane fa,Key ya saka Gam. Har tsoro ya ba Manal yanda ya rude ya haukace Mata Yana Murzata nutsuwarsa ta gudu kayan jikinsa ma sabo da rudewa Yana ta kici kicin cirewa sai da Manal ta taimaka Masa tana Dariya, bakinta ya cafka ya shiga Sha kamar me, saman bed Suka fada Manal ta zage tana Masa abubuwa masu nauyi yanda zata jiyar da shi Dadi,condom ta Mika Masa tare da cewa muyi planning My love Kar na samu wani cikin ban yaye Minal ba,Fuzail yace Allah ya kiyaye Ni banyi Niyyar planning yanzu ba so nake ki sake Haifo min daya sai ki huta amma daga yin Daya Ni ban yarda ba,kuma ma Condom Zan sa nida matata bazan ji dadi yanda nake so ba,Manal kuka zata Masa yace shiiiii....Kawai yaci gaba da sarrafata tana so ta gudu amma ta makara tuni ya samu ya shigeta yaji ta matse Gam Gam,ta matse da yawa kamar Virgin,ita kanta sai data ji jiki,garin tsotsar Albarkatun kirjinta ya zarce da shanye ruwan Nonon Jaririya,Manal ya dinga jajjagewa son ransa Yana sambatu yaji wani matsanancin Dadi data kara na musamman,sai data ji Dan jiki yau a hannunsa,amma ta shayar dashi sweet na mamaki,sake gigicewa yayi a kanta,sai yabonta yake Yana Kara nuna Mata so,Toilet Suka fada Sai da suka tsarkake kansu tare da sake sabon wanka sannan Suka fito,ya shirya ya maida kayansa sannan ya manna Mata kiss a goshi tare da furta Good Night,I love you,Love too ta furta thanks yace suka fita ya wuce part dinsa Manal ta koma daki wajen Sharifa,Hajiya Sharifa ta farka tace har yanzu Baki shirya ba Ina kika fita? Manal tace lna kitchen na tafasa wani magani,Hajiya Sharifa tace yawwa ai gwara da kika nutsu Kinga muna tare har 2months bake ba samun ciki da wuri,Manal tace ai Kuwa dai hakan yafi ta barta Nan. Tun daga wannan Rana kullum Fuzail sai yazo da dare,Hajiya Sharifa tana yin bacci Manal zata fadawa Fuzail a waya sai yazo su shige wani room su kwashi love,Hajiya Sharifa har mamaki takeyi duk Nacin sintirin Fuzail yanzu baya shigowa sosai Haka Manal ta share Harkar gabanta takeyi. Wasa Wasa har Manal tayi Arba'in lokacin Kuma ta koma tana zuwa school,a gida take matse nono a feeder a saka a flask kafin ta dawo Baby Minal tana da abincinta,ganin an hanashi sakewa da matarsa yace Abuja zai koma da ita gaba Daya,Ummi ce tace ka Bari Yan uwanta su dawo daka Saudiya sai ku tafi tunda sun kusa, Farida ita kuwa a kasa me tsarki ta fara laulayin ciki Belloti sai murna akeyi yace Haba gaskiya Mana naji Kullum Injin Dap Kamar ana Masa juye,maza ki dinga Shan Zamzam da yawa Jariri ya samu tabaraki. Bangaren Yazed soyayya suke Sha Kamar me Yayin da Fuzail ya Bawa Maimartaba takardun Yazed aka samo Masa aikin Gomnati a waje me tsokar gaske a iya allowance kadai ya mallaki mota me tsada, Su Afra da Falaqi duk makarantu masu tsada Manal ta canja musu. Bayan sati Daya su Annatu Suka sauka a Nigeria lafiya,Fuzail har can Suka je Sannu da zuwa shi da Manal,Suka je gidan Farida ma yini Guda Suka yi mata. Bayan sun dawo taje gidan Shukrah sannan taje gidan Malam,da Prince Suka kaiwa Yazed Ziyara,Manal taga yayanta girma ya fadi sai lallaba mace yake yi tana ta dariya sai kallon Yazed takeyi Wai akan ta sun Iske shi Yana gyarawa Raheela gashi shike nan,Ko a jikinsa baya kunya shi kam,Amma Manal sai Kallonsa tana cewa oh Yaya Ashe kema dai A ne,Dariya Fuzail yayi yace Yayan Guda ma baza a daga Masa kafa ba,kyaleta sai na mareta tukun duk a Kauye ta koyo sa ido,ai ke Manal baza ki waye ba shi yasa,Dariya tayi tace Yaya na tuna Sanda ka dakko Ni a tasha farkon zuwa na birni,Dariya sukayi Fuzail yace ni Sanda na fara ganinki da Botikin awara nake tunawa,Raheela tace gaskiya ku kyale min kanwa Haka,Manal ta Mika Mata Baby Minal tana cewa kyale su Raheela,Yazed yace Mene Haka Raheela Gatsal,to Aunty Raheela shike Nan cewar Manal,sai da Yamma zasu tafi Raheela ta Shiga bedroom Yazed ya bita shima Yana cewa ku jira mu,suna Shiga Bedroom ta kwaso turarukan da zata bawa Manal Yazed yace I miss you yau yini Guda Su Manal sunki tafiya haba,Dariya Raheela tayi ya shiga kissing dinta Suka Rungume juna suna ta fama. Manal Shuru Shuru Suka ji ba Yazed ba Raheela,Manal tace Wai me sukeyi ne haka a ciki? Ina Zan sani cewar Fuzail,Kai yanzu fa Yaya shima Naga ya susuce sai kallo Raheela yake Kamar maye,Ni wlh mamaki nakeyi Yaya sai ya nuna shi baya ko sha'awa amma kaga ya canja yanzu da zanyi laifi Haka zai dinga min Nasiha shi na Allah bayan Yana murkushe tasa. Wayyo Minal tana wajensu Kar dai suyi Abu a gabanta,to Iskanci yayi wai da Zaki takurawa rayuwarsa Yana aikin Lada kin dame shi da sa Ido ki kyale shi idan ya Gama samun ladansa zasu fito,ke Sanda kike naki wa ya kulaki,Manal tace Raheela Kuma anga kyakyawan Yayana an makale Masa za a kashe shi da kisisina ai Ina kallonta harda shafawa Yaya wuya shi Kuma yayi Mukus harda lumshe Ido, Fuzail Yana dariya yace Wai ke Ina ruwanki ke wacce fitsarar ce bakya Yi? Manal tace ai dama Ni tun asali ban nuna Ni saliha ba ce dama can Ni na nuna Yar duniya ce Ni kula ne baka Yi ba,da Kauye a jiki na lokacin,Kauye ke tabani amma haba Malam ai mu bama boye boye,shi da yake nuna Mana ustazu ne shi,Fuzail yace to Zo Nima na samu ko Lada ashirin ne,fuskarta yabi da kiss ko Ina sannan ya dire a cikin bakinta sai da ya gaji yace Uhm Kar a kureni a gidan Yaya Guda,Gashi Nan idonka har ya canja,suna Haka sai Suka jiyo tafiyar Yazed suna dariya sun fito fes ba alamar wani Abu ya faru,Manal da sa Ido tace Raheela wanka Kika Yi ne? Naga Kamar fuskarki tayi fresh,Yazed ya gasawa Manal Harara yace zanci Ubanki wallahi kin girma Baki San kin girma ba, Fuzail Yana dariya yanda Yazed ya wani fuske ya bata rai a dole Ustaz yace ayi Hakuri babban Yaya ta tuba,Raheela tace Alwala nayi sai na Gama girkin dare zanyi,Manal tace ba kyau a dinga jinkiri.....kafin ta rufe baki Yazed yazo da Niyyar Marin manal baya son raini,Fuzail da sauri ya Kare yace Haba ya zaka tsargu itafa Wife dinka takewa irin dai fada na Mata,su ai Mata Haka suke har language ne da su sai suyi magana a gabanka baka Gane me suke nufi,ai itama Raheela ta Gane yaren ko? Raheela da sauri Tace ae na Gane Ni,Yazed yace dan Allah Prince dauke ta ku tafi Bata da kunya Zan iya marinta yanzu bana son raini,Yara yanzu sai su dinga Raina babba. Manal ta Mike tana kunshe Dariyarta Yaya ya tsargu,sai wani bata rai yake,Yazed yace karka sake zuwa da ita sai tayi hankali,Prince yace to Inshaallah,Minal Baby Prince ya Saba a kafada Manal ta Mike tace Yaya baza ka bani komai ba? Wata Harara ya watsa Mata tayi Dariya tabi prince har mota Suka raka su,Yazed prince ya yiwa Allah kiyaye Hanya,Raheela ta bawa Manal kyautarta,Manal tace Raheela kawo kunnenki kiji,Yazed yace baza taji ba ke Kar ki saurareta,Fuzail Yana ta dariya Raheela dai ta window ta mikawa Manal kunne tana daga cikin motar da rada tace ki Bawa Yaya Ginger sosai,ki hada Masa da pepper yaji sosai please,Raheela dai tana Dariya tace to, driver ya jasu Suka tafi,Suna tafiya Yazed yace Manal ta Zama marar kunya wani ba a jinkiri da wanka irin wannan me take nufi? Raheela ta dinga dariya Tace wankan tsarki ai Bata Yi karya ba,Dariya yayi shima yace kin gani dai yanda nake sai a gabanki nake dariya,Muje muyi wanka Raheela ta ja shi Suka tafi tsarkake jikinsu. Su Tanko sun Riga Prince tarewa a Abujan ma,ya dauki Sani Suka tafi tare da masu Aiki Mata biyu manya Wanda zasu dinga yiwa Manal Aiki,ko da su Tanko Suka ga mahauckacin gidan da Fuzail ya Gina sai da Suka girgiza, Kamar wani shegen Estate me dauke da part Uku,Part Daya na Tanko Daya Kuma na Baki part Wanda yafi kowanne tsaruwa shine na Fuzail ba karya,ba abinda babu na more rayuwa,bangaren Me gadi daban a jikin gate wasu Dakuna biyu kowanne da toilet,Sai wasu na maza biyu masu kula da gidan gaba Daya,Mata Kuwa a can ciki bangarensu yake kusa dana prince,Sani shine Driver na Fuzail yanzu,Sai Yahaya idan Baku manta ba Abokin Farida shima Fuzail ya sama Masa aikin Yi na Gomnati inda ya Dace da shi. Annatu tuni gidansu an Gama a kauyen ne kyau da shi dagwas yasha tiles Masha Allah. Manal suna shirye shiryen komawa Abuja dukkan kayansu na bukata tuni an kaisu can suturu da abun bukata,Itama Hajiya Sharifa tana Shirin komawa Kauye Bayan tayi wani kiba tayi haske ta Kara kyau kamar ba ita ba,ta waye ba laifi Ana gobe tafiyar su Manal ta fara amai amai yaki karewa,Yini tayi tana Amai,Hajiya Sharifa tace sai kace me ciki Naga gaba Daya watanki biyu da Haihuwa sannan sai kwana Nan kika koma part din me gida Lafiya? Tsoro ya Kama Manal karfa ace ciki ne,Fuzail ya tafi asibiti da ita suna zuwa aka aunata ciki ne na wata daya da sati biyu,Manal kamar me cikin shege ta fashe da kuka Fuzail ya rasa yanda zaiyi da ita shi murna ma yake Yana ta Jin Dadi amma ita kuka takeyi Hannunta ya rike tare da furta Sunshine kina gani Ana kallon mu let's go,Hannu Manal ta fisge kamar me Aljanu ka daina kulani bani ba Kai har abada,Dariya ta bashi ma yace I'm Sorry muje gida karki fadawa kowa Kawai muyi Shuru dagani sai ke,Manal ta sake tsagewa da kuka ta Mike ta Kama hanyar barin Asibitin wai baza ta Shiga motar prince ba ta tsane shi Yana kallo tayi tafiyarta ta bar asibitin,da mota ya bita Amma tayi sauri ta shige Napep Kuma ta koma gidan maimartabar dai,Part dinta ta wuce tana ta kuka Hawaye yaki karewa,Hajiya Sharifa da take Shirin tafiya gobe tace Manal lafiya me ya faru,Manal Tana kuka Tace ba komai,ko dai cikin ne dake? Manal ta fara sabon Hawaye tace ae Wai,Baki Hajiya Sharifa ta Bude Tace cikiiiiii? Yaushe Nan fa kika ce bakwa haduwa sai kusan wata biyun Nan sabo da Naga Bai zuwa Nan kema Baki zuwa can a yaushe aka Yi? Manal da masifa tace Dan Allah ki Bari naji da abinda yake damuna Wai idan zanyi Abu so kike nazo na fada muku ko me? to Allah ya raba lafiya sai kiyi Shuru kawai Dan wannan abin kunyane,sai kace me cikin shege Dan Allah Aunty ki kyaleni haka, saman bed ta fada tare da lulluba da bargo tana ta faman kuka,Minal tana can wajen Ummi ta goyata,Hajiya Sharifa ficewarta tayi can bangaren Hajiya Babba,tana fita Fuzail ya shigo. Rashin Lafiya yasa kuka jini Shuru fans. Masu kirana ta waya,masu nemana online suna tambaya lafiya da masu nemana a groups,da masu Yi min Adduar samun lafiya duk na gani Kuma na gode Ina Matukar godiya da kulawa Allah ya bar kauna. AsmaBaffa [1/1, 10:26 PM] Sis Asma: 🧭🧭 MAFARKIN FARIDA🧭🧭 DEDICATED TO DUNIYATA AAMNA FANS GP 121-125 Official By AsmaBaffa Page nakI ne AIDA MAMAN TASNIM ALLAH ya Kara Miki lafiya da tsawon Rai masu amfani. Kuka ya Iske Manal na Yi Kamar me ta kudundune a bargo mamaki ya kamashi amma ta wanni fannin sai ya tausaya Mata sabo da Bata Dade da fita daga wahala ba ga wata tazo again,gefen bed din ya zauna yace ki shirya mu wuce Abuja yau na gaji da zama,Ni bazan je ba na fasa Tsawa ya Mata wacce Bata taba sani ya iyata ba ransa a bace cikin karaji yace Get up......sai data tsorata,Now ya sake cewa idan Kinga dama kije ki musu sallama ya fice abinsa,dama duk kayan sawarsu an kwashe Yan kadan ne Suka rage Shiryawa ta shiga Yi tana Yi tana goge hawaye ta Gama da kyar ta Dan wanke fuskarta taje part din matan Sarki,Wajen Badi'at,karshe taje bangaren Ummi kasancewar maimarta yayi tafiya Umrah,Ummi tace yanzu Fuzail ya fada min yau Zaku tafi,Manal Tace ae Haka yace Kamar zata Yi kuka,ya Naga Kamar ba lafiya ba fada Kuka Yi? Manal tace a'a tana murmushin dole,Ummi Nasiha tayi Mata sosai akan Hakuri da zaman tare,Dan Allah Manal karki Bari ku dinga fada da sauran shirme an San Watarana dole a Bata amma a daure a kiyaye Kinga can da gogaggu Zaki hadu karki Bari hakan ya canja Miki tarbiyya karki dauki wani layi marar dorewa,Fuzail Yana sonki da yawa please kar hakan yasa ki dinga Masa ba dai dai ba,ku zauna lfy shima nayi Masa fada sosai. Inshaallah nasan baza ki samu matsala daga Fuzail ba a yanda na sanshi,Yana da Hakuri karki Bari Kuma yayi Fushi Bai iya Fushi ba,idan kika sake yayi Fushi to sai kin shiga wani hali,ki dauka dama zaman Ibada ne aure ba zaman Jin Dadi Kawai ba,Kar ku tafi muji wani Abu daban duk nasan yanzu Indai ya bar Nan garin to Kuma kasar waje zaku ware tunda Naga ya damu da sai ya koma Abuja nasan Yana da plan, koma Mene karki Bari 6mnths tayi Baku Zo gida ba,idan ba Haka ba Sarki zai sa ku dawo masarauta,anan Kuma Baku da yanci sai abinda akace Kuna under control. Minal ta dakko wacce ke bacci a dakinta ta Mata wanka ta shirya ta tunda taji Fuzail yace tafiya zasuyi,Manal ta karbi Yarta Yar kubulbul da ita Tasha Kaya sky blue masu kyau,tana karbarta tayiwa Ummi Sallama,Fuzail yasha kananan kaya ruwan toka ya zuba kyau kamar me,Manal cikin Arabian Gown take wata peach ta zuba kyau,takalmi da Jakarta silver,Minal ta Saba a kafada wata Yar aiki tana binta da Jakarta har ta fito taga Fuzail Yana jira a mota,Driver da sauri ya bude Mata ta Shiga ya rufe sannan Yaja mota,tunda Suka tafi Airport ba Wanda yayiwa wani magana sai Fuzail da ya Kira Maimartaba ya sanar Masa sun tafi,Minal ya kalla tana ta wutsil wutsil Manal taki kulata ta kalli window tana Hawaye shaaaaarrrr......Baby dinsa ya dauka Dake saman cinyarta Yana Mata Wasa yace ki kyale Mummy taji da Dan cikinta,kwana Nan za ayo Miki kanne Twins...da Sauri Manal Tace Al....Alla....Allah... y....ya kiyaye....dake nake magana Ni? Banza ta Masa yaci gaba Yana yiwa Minal rawa Yana an kusa haifo miki kanne twins, Manal ta galla Masa harara ta sake dauke kanta,Fuzail yayi Murmushi yace sai kin jawa kanki cuta ko? So kike hawan jininki ya dawo? akan Allah ya Miki kyauta shine Baki so wasu suna can da kudi suke Nema sun kasa samu. Har Suka shiga jirgi Minal tana Hannun Fuzail sabo da Manal kunci take ta Yi,Belt ma kin daurawa tayi,Ma'aikaciyar jirgi tace madam you sit belt Manal ta nuna Mata Fuzail Dake kusa da ita Yana yiwa Minal Wasa tace shi Zaki fadawa idan ba Haka ba jirgin ya rikito akan ban sa sit Belt ba,Prince ya kalli Ma'aikaciyar yace Aljanunta ne Suka tashi idan suka tashi basa Hakuri sai an Bata cassava,Ma'aikaciya Bata Gane ba tace Eyyaaa sorry gashi a Nan Bamu bada Rogo dafaffe sai in kun sauka,Fuzail yace Fresh Cassava take ci sai kiga tayi luf ta dawo normal,Manal ba shiri tayi Dariya,Ma'aikaciya taga handsome sai tace Dan Allah ya sunanka Ranka ya Dade? My name is Fu......Manal ta katse shi da wuri tace to anji malama ki koma wajen aikinki Ina ruwanki da sunansa Dan Kinga ya Miki fara'a shike Nan daga suna kice number waya ko? Ma'aikaciya tace baiwar Allah daga mutunci ya hada mu,ba mutunci tsakanin Namiji da mace idan mutuncin kike so ga maza Nan tafi wajen waccen Alhajin can Mana gashi can me tumbi sune irin naki ko wallahi yanzu na Tara Miki mutane a jirgin Nan,Ma'aikaciya tayi Dariya tace Allah ya baki Hakuri Nima Ina da saurayina ta tafi abinta. Kallon Fuzail tayi tace shine sai wani Hira kake Yi da ita kana Mata Dariya ai Ina kallonka,in aure Zan Kara ai ba irinta Zan auro Miki ba,sai na duba wacce ta fiki kyau sosai,wacce ta fiki iya Sex da love wacce ta fiki masifa sai na auro Miki ita sabo da ki daina min yanga,Manal tace zaka Yi bayani. Suna sauka a Birnin tarayya Sani yazo da felleliyar motar Fuzail ya dauke su. Manal tunda aka shiga gidan ta saki Baki tana kallon Aljannar duniya musamman part dinsu,fita sukayi a motar sai ga Tanko da Islaha sun karaso suna musu Sannu da zuwa,Manal taga su har sunyi wani fresh sun canja,Fuzail yace Tanko Ina billenka? Tanko yayi Murmushi yace tuni naje na biya kudi aka goge min shi tunda naje Makka munje Riyad acan na samu waje,ai Kuwa kafi kyau Haka,Islaha Tace rigima ya dinga Yi Yaya Prince akan nace Kar ya goge Yana Masa kyau amma ka ganshi sai da ya goge,Dariya Fuzail yayi sai kace yaro ya Furta,Yo wannan Nawa yake a wajena,Manal ta kyalkyale da dariya tace hakane Islaha Yar Abuja Tace a gaishe ki, Badi'at kenan ta Ameer rabu da Yar Abuja Watarana haushi take bani sai ta dinga wani Iskanci Wai Ameer ya dawo Taki kulashi tana latsa waya,Tanko yace Ina ruwanki,idan Kai nayi maka zaka ji Dadi? Islaha ta tambayi Tanko,Sosai ma cewar Tanko ai Ni Haka nake so ma Aki kulani idan an isa Ni Kuma na janye tallafi na,Dariya Fuzail yayi yace Kai mu mun gaji kuje sai mun hadu Suka wuce ciki Su Tanko Suka juya Suma abinsu. Yan Aiki Suka Iske Mata biyu Sun gyara gidan kwas,gaisuwa suka kwasa sannan Suka fice. Manal murnar tsaruwar gidan ta isheta Tace wow gidan Nan Yayi,sai yanzu nake ganin gaskiyar Farida da take son me kudi gashi ko tukunya Annatu Bata taba siya min ba,da Talaka ne da yanzu Dangin miji suna ai shi ya Mata kayan dakin ma,da tuni Ana Yi min gorin Gara to amma shuru kake ji sabo da wadata,Allah ya Kara budi gidan Nan ya hadu karshe sai kace a Paris,Fuzail farin ciki yayi ta yaba dama sabo da ita ya tsara ginin Rungume shi tayi sosai sai Kuma ta fara Hawaye tace gidan Nan ne yasa na kulaka kayi min ciki wuta Bal bal,Kissing din juna Suka shiga Yi sun makale juna Haka Suka fada saman bed din,yau zamu Fara rare bed din nan cewar Fuzail,Manal Taji gado me Lilo kuma gadon zamani Tace ya naji Muna Lilo muyi sama muyi kasa? Ba Dadi bed din? Manal Tace a Haka yake ko me spring ce katifar ne? Bed din ne gaba Daya haka ake yinsa,wow yayi Dadi gaskiya,kayan jikinta ya shiga rabata da su da sauri Manal ta dakatar dashi me zaka Yi Wai??? Ni na gaji da cikin Nan da ake ta faman Yi min wlh baza ta yuwu kayi min cikin twins ba,so kake a sake Jan wani sperm din ciki nayi cikin Yan biyu na Shiga Uku da wahala,dama gashi na gaji twins wajen Annatu kaima gashi Nan Maimartaba Yana da su,Dariya Fuzail yayi yace ai in sune to tuni ma kinyi Cikin twins,cikin Nan an Riga anyi Sunshine ki daina damun kanki Kawai kizo muji dadinmu,Manal Tace ba ruwana da Dadin Nan yanzu ni,tun Yana kissing dinta tana nokewa har ta hakura Tace Dan Allah karka cinye ni,rumfa ya Mata gaba Daya Yana Sarrafata daga bisani Suka Lula wata duniya,bed sai Lilo yake ,tana ta Kara sasu tsalle a saman bed suyi kasa suyi sama,Manal Tace bed din Nan Kara sa mutum yake Jin Dadi,Yeah ya furta Yana ci gaba da Dancewarsa. Bayan su Manal sun tafi Hajiya Sharifa washe Gari da Sassafe da shatara na arzikinta aka sa driver ya maida ta har kauyensu. Badi'at Kuwa tunda taga Islaha yanda sukeyi itama ta dawo ta canja halinta yanda takewa Ameer halin ko in kula,Ameer ya dinga Mamaki yanda yanzu take kula da shi tana nuna Masa so da kauna,sai yanda yayi da ita,ai kuwa tana Jin dadin Ameer itama Yana ji da abarsa. Bangaren Yazed Kuwa tunda ya dauki hutun Aiki Bai koma ba sai yau Monday zai koma,cikin bakin ciki yake da komawarsa Office,Bayan Sallar Asuba ya koma bacci Raheela har ta Gama aikinta na gida ta hada Breakfast bai tashi ba,tunawa tayi yau zai koma Aiki,Ko kwalliyar da takeyi Bata karasa ba ta koma bedroom dinsa Yana ta bacci,a Hankali Raheela tace sweety wake up tana dan bugar cinyarsa,sweety to 11 fa ka manta aikin,Sake shigewa yayi bargon tasa Hannu ta fisge ya rike da sauri tare da fisgo Hannunta gaba Daya ta Fado Kansa tana ka tashi Dan Allah,rungumeta yayi yace kwanta Dan Allah sai gobe Zan koma,Gaskiya ban yarda ba sai an koreka a Aiki mun Shiga Uku,Haba Ina da Yarima Guda kice za a koreni ai sun San dama hutu na dauka nayi aure Muna waya fa,gobe ki tashe ni 8am Zan je amma kema kin San wannan jikin naki me Dadi Yana tare Dani Ina Zan iya tashi da wuri. Tashi to kayi wanka muyi break,sai da kyar ya Mike ya shiga toilet. Bayan wasu watanni Zama akeyi cikin Jin Dadi da lumana sai matsalu na rayuwa Wanda ba a rasa ba sabo da Dan Adam kullum cikin jarabawa yake,Farida cikinta ya tsufa sosai itama Zama da kyar tashi da kyar,Belloti ko yaushe Yana yawan dawowa gida daga wurin aiki,ganin Haka ma Sai ya samowa Farida Yar aiki wata Dattijuwa me kwari wacce zata kula da ita,Lami mace ce me tsaftar gaske ga Hakuri tare suke Zama da Farida ,Belloti ne ya dawo gida da rana sabo da yaga lafiyar Faridansa Yana zuwa ya ganta a tsaye Wai motsa jiki takeyi sanye da doguwar Rigar material silk dinkin Buba,Belloti yace Me Injin Kanta yau Kuma Exercise akeyi,Kinji a School next month zamu koma lecture,Allah yasa lokacin kin haihu,Farida tace koma yane Haka Zan na zuwa tunda ba class dinmu Daya da Kai ba,Lami tana kallonsu ita dai suna birgeta makarantarsu Daya suke zuwa abinsu suyi karatunsu tare,abinda Bai Gane ba ta koya masa shima in ya San wani Abin Bata sani ba ya koya Mata abinsu shar. Belloti yace Bari na tayaki motsa jikin ya rike Farida Yana Dan taimaka Mata a hankali suna Yi abinsu,daga haka Kuma Farida sai ciwon baya da Mara,kasa Zama tayi sai shine ya zaunar da ita,Farida ta sake mikewa tace ka kaini asibiti Honey wannan ciwon bana lafiya bane,Belloti yace cikinfa watansa bakwai Me Injin Dap amma kice Kamar Haihuwa nidai muje Asibiti wlh,Haka har lami aka tafi asibiti ba Wanda yasan Haihuwa ce Amma suna zuwa ko minti biyar Basu Yi ba Farida ta Haifo Danta Bakwaini,Amma Kamar ba bakwaini ba Dan Kato dashi Kamar Yar Manal data Haifa a 9months, Likita tace ah wannan bakwainin ba sai ya Shiga kwalba ba,amma Kar a Bari a dinga Bude shi ko kunna haske,Kar ayi Masa wanka sai Nan da satikai,Haka sai ta dinga Basu shawarar yanda za a kula da Bakwaini,Belloti yace amma Zan dinga ganinsa kullum? Dariya yaba Likita Tace ae Mana ,Belloti ya kalli Dan Jariri a Showel yace ka huta kaikam yaro ba ruwanka da Rawar cika masakinka Dan Baba,kayiwa kanka kiyamul laili da kazo a Bakwaini da taranni kazo yau din Nan Dan Ubanka sai na maka cika masakinka da Baba,aka dinga dariya a ciki,Sai da kowa ya fita daga Farida sai Belloti ya kalleta yace Farcy Beb Dan cikin mintuna har kin rame haka,Farida tace baka ji azabar bane Kamar mutuwa,Belloti yace Allah?Farida tace hmmm bala'in ya Isa,Belloti yace Allah sarki Inji Dap Dina Bai Bari munyi bankwana ba sabo da Rashin mutunci ai sai yaki ya tsaya Cucumber ta Masa Sallama ko ai gashi Nan yanzu ya fada cikin kwata ya jagalgale,Farida tayi Dariya tace Sorry sai Nan da 40days,Belloti ya zaro Ido yace ke ki fada Masa bazan jira ba idan zai Sami lafiya ma ya samu da wuri wallahi akan me,Belloti yace yanzu a wajen Aiki za a dinga ganin manager ba kuzari salab salab wayyo ba Injin J5,ya kamata bayan anzo Barka a dinga hadawa da jaje,Wai me yasa mutane Basu gano bane idan mace ta Haihu anzo anyi Barka ai sai a dinga yiwa Mijin Jake sakamakon rashin inji. Belloti waya ya buga ya sanarwa Iyayensa da abokai tare da Yan uwa da abokan arzuka,Murna wajen Babar Belloti ba a magana,sai ta manta ma da Bata son Farida dama ta gaji ta hakura tuni tunda taga ba yanda zasu yi,sai da aka hada ta da Farida taji lafiyarta data Jariri tana ta murna,Farida har mamaki tayi matar da Bata sonta,Haka Baban Belloti da Kannensa da abokai sai Kira suke Ana hada su da Farida,Farida ma danginta da Kawayenta ta sanarwa,Manal suna Shirin tafiya England tayi mamaki sosai Tace prince kaji Farida ta Haifi bakwaini,Fuzail dake kasan carpet Yana Aiki a system yace mashaallah hope lafiya take? Sosai ma lafiya take Manal ta sa Masa Wayar a kunne Suka gaisa da Farida ya Mata Barka,ya Kira Belloti har su Malam da su Hajiya,Jariri Bakwaini ba suna shi yasa kowa sai Barka yajewa farida,Manal,Afrah,Hajiya sune Kawai suka je Suka kwana ana gobe suna,washe Gari Fuzail ya addabi Manal sai t taho,Hajiya tace ya kamata dai muyi Mata kwana biyu tunda munyi nesa da ita,Farida anyi Shar an zuba kyau dama gwanar daukan wanka tace Dan Allah Manal ki rokeshi kuyi min ko 3days ne,Manal tace bazai yarda ba sai in Hajiya ce zata Masa magana Bari na Kira shi,Manal ta Kira Fuzail Yana dagawa tace Hajiya ce tace na Bata za kuyi magana ta mikawa Hajiya. Hajiya tace dan Allah Fuzail Alfarma nake Nema ka bar Manal mu Kara 2days kaga 3days kenan sai mu taho gida gaba Daya,har ga Allah Prince Bai so ba Kuma yaji haushi ita Manal baza ta iya fada Masa ba sai ta hada shi da iyayenta,a fili yace ba komai Hajiya Allah ya kaimu da Rai da lafiya Tace ameen an gode. Sai da suka Gama Wayar Manal ta Mike ta shiga bedroom sannan ta Kira shi,ai Kuwa tana dagawa sai masifa ke in kin fada min bazan barki ba sai kin hadani da Hajiya,sau nawa Ina rokonka ka barni kaki yarda din sabo da ban Isa ba amma Hajiya na magana ai ka yarda,idan na Kamaki ko tam.. kici gaba Zaki dawo ne,ae din naji Haba Dan Allah yau ka tuna gwaurantarka ka rungumi pillow,Ina Baby na? tana can ta gama rigimarta tayi bacci Hajiya ta goyata,Hajiya ce ta goyata? ae Mana ai tunda Muka zo tafi son Hajiyan ma,Yace tunda Hajiya ta goya min Minal Dina ai Dole ma na barki kuyi 3days,ai na zaci ma Kara min zaka Yi 1week, sai kace Ana hauka,Belloti ne ya shigo gidan shi da Afrah Masatura kenan sun dawo daga Shopping,da kayan makulashe iri iri,Su Hajiya ai suna zuge Dadi a gidan Belloti ko yaushe cikin tande tande suke Baya gajiya,Hajiya murna ta isheta Farida tana hutawa,Tace lallai a baya munyi hauka da shirme,abin zuciya ne Ashe ba kudin ba,yaro me zuciyar Yi Haka Amma a nace sai me kudi,ba a son me rufin asiri sai Naira kawai Yan Mata da Iyaye Ido ya rufe,Farida tace wallahi dai Kinga duk abinda Hamshakin me kudi yaci Ina cinsa a gidan Nan duk da shima Allah ya bashi aikinyi me kyau Alhmdllh. Belloti kowa ya tambayeshi ya Jariri sai yace Yana can dakin duhu,akan Likita sunce Kar a kunna Masa haske sai Nan gaba. Farida ta samu Gift daban daban,Jariri yaci sunan Baban Belloti Umar suna ce Masa Musaddiq,kwana Uku na cika su Manal suka bi flight sai gida. Prince da Kansa yaje airport dakko Manal dinsa,Yana hango ta da Baby Minal sun dau wanka harda sa takalmi me tsini,Ga jaka katuwa da kyar take tafiya,Suna Fitowa Fuzail ya rungumesu da ita da Baby din duka Yana Yana cewa I really miss you,Miss you too ta furta,Fuskarta ya shafa yace I need you Badly Sunshine let's go,Dariya tayi tace Dan Allah ka dinga Hakuri,au 3days banyi Hakuri ba? Kina can kullum sai su Tanko ne ke tayani Hira mu zauna suyi ta bani dariya,Wai Tanko wanne aikin zaiyi maka ne? Fuzail yace gidan fa gona na Bude katon gaske a Nan na zuba ma'aikata Tanko shine na bawa gidan gonar yake karkashinsa, zai dinga lura da komai sabo da a baya ya Dade Yana kula da gidan gonar Maimartaba Yana da Ilimi akan abin,Salary dinsa Kuma ya ninka na gidan Sarki Wajen sau Uku ko hudu ma,Sannan Kinga ko Bama Gari suna gidan Nan zasu dinga kula da gidan Bai kamata a bar gida ba kowa ba shi yasa na kawo Tanko,Sani Kuma driver na sai mata masu aikinki ai sun Isa ko? Manal tace hakane Yayi kyau kayi tunani,Minal ce take Miko Masa Hannu ya dauketa gashinta yasha gyara gata Fara tas kyakyawa kowa yaga Baby Manal sai ta shiga ransa sai yaji Dama yarsa ce,gata Yar gidan Yan gayu,Daya Hannun Yarinyar tana hannunsa Daya Kuma yana Jan akwatin Manal ya saka a mota sannan ta shiga gaba Suka tafi,Yace ga ciki ga Minal ga takalmi me tsini ga Akwati duk ke Daya ai da nasan da takalman Nan kika tafi sai na kwashe su tas ga flat Nan baza ki saka ba,to ai nafi Jin dadinsu ne shi yasa,Zaki daina sawa ne ai Bari cikin ya girma da yawa. Dariya Manal tayi Tace prince kasan su Farida da Hajiya mamaki Suka dinga Yi ciki Wai har ta fito,Ni kunya ma naji wlh yanzu fa kusan lokaci Daya zamu Haihu da Badi'at din Ameer,ciki ne da matar Ameer din? Baka sani ba to ya girma sosai ma ku fara shiri,Allah ya raba lafiya Ameen. Bayan sun karasa gida Yan aikin Manal suka Zo Yi Mata Sannu da zuwa,gidan yasha gyara ko Ina sunyi abinda Tace,Minal Suka karba a Hannun Prince suka tafi part dinsu da ita,shi Kuwa Fuzail yace Bai San zance ba ya fara hucewa akan Manal,ya fara Sarrafata yanda yake so,itama tayashi ta shiga Yi tana Jin dadi tana Nishi kamar me. Islaha Kuwa sai da cikinta ya wuce wata hudu sannan ma ta tsorata ta rafka Salati Tanko Yana kwance a kujera yace lafiya? Tace ciki nane naji Yana ta tauri Kuma Yana kumburowa sannan Na Dade da daina period Kai ba lafiya ba t&k Ina Jin na harbu kawai,tashi muje Asibiti kinji dake Fuzail ya bawa Tanko mota me kyau ,Tanko anyi motar Hawa sabo da zuwa gidan gona,a Nan ya dauki Islaha Suka je asibiti ai Kuwa ciki,Islaha sai murna tace Mum nake sak,Tanko yayi Dariya yace Ni Kuma Abba ba,gida suka dawo abinsu suna ta murna Tanko yace yau Yau Dole naci farfesu da yawa. Manal Basu Dade ba suka chale England sabo da business din Fuzail sai da suka kwashe wata biyu daga can suka wuce Saudiyya,sai Brazil, Suka kwashe 2weeks sannan Suka dawo sabo da makarantar Manal,shima Kuma ya Gama abinda zaiyi sai in ta Kama yake zuwa kula da harkokinsa na business ya dawo,Watarana ya tafi da Manal Watarana Kuma shi Daya,Yazed ma da matarsa Fuzail ya biya musu aikin Hajji. Belloti mota ya siyawa Farida me kyau sannan ya siyar da tasa ya cika ya siyi dalleliyar babbarta,gidan da suke ciki shima sai da ya sake kawata shi aka canja furniture Yan kasar waje baya an canja paint da komai sun Faso Gari,Alhaji Kasim Yana Jin dadin aikin Belloti Sabo da Haka ya bashi takardun gidan gaba Daya ya mallaka Masa gidan ya Zama na Belloti Halak malak,Dangin Belloti Basu Kara son Farida ba sai da Suka Zo gidan yanda Farida ta kula da su ya sa musu kaunarta a ransu,ko da Suka koma sai Waya suke bugo Mata Ana gaisawa, Belloti yafi kowa murna. Tun kafin Farida tayi Arba'in Belloti yake damunta Yaya Injin Dap ya samu lafiya kuwa? Ina Injin Dap? Farida Tace da saura,ga Jariri Musaddiq yayi wayo kubulbul da shi Dan Fulani sak,Ranar da Farida tace ai Inji ya samu lafiya Belloti yace till down yau wlh ba bacci,Farida ma an shirya anyi gyara ranar raba dare Suka Yi suna farantawa juna Rai,Haka Belloti da Abokinsa Uche suna gaisawa sosai har Uche yayi Aure shima. Haka rayuwa ta kasance musu cikin Jin Dadi da kwanciyar hankali har cikin Manal ya cika wata Tara,Lokacin Kuma Badi'at ta Haifi twins Yan biyu duka maza manya manya,ansha shagali lokacin Yara suka ci suna Fuzail da Fu'ad,su Manal sune Yan Gaban gadon me jego Abokin Miji Guda. Bayan suna Suka koma Abuja har su Tanko ,suna komawa da kwana biyar Manal ta fara Nakuda,Allah yasa Ogan Yana gida Suka tafi asibiti da masu aikin Manal,suna zuwa ta Haifo Danta Namiji katon gaske kyakyawan gaske me Kama da Fuzail,wannan Haihuwar Manal sunsha Baki,kannen Fuzail su Na'ima Wanda an saka ranar aurensu su Biyar za a Aurar da maza Uku cikin Yaran me martaba duk Rana Daya za a daura musu aure,Tunda Suka ga mugun Haduwar gidan da Fuzail ya tsara har Basu so ma komawa gida ba. Su Farida ma da su Hajiya da Suka ga gidan mamaki ne ya kashe su, Raheela me Yaron ciki da Yazed tare Suka Zo Suka koma,Ameer kwanansa biyar da matarsa daki Guda aka Basu a gidan abokinsa,ranar Suna yaro Kawai yaci sunan Ameer Kamar yanda Fuzail yace ,bayan Baki sun tafi komai ya dawo normal Ummi tazo a nutse tayi sati Daya ta tafi,su Annatu da Yan uwa duk sun Zo. Rumaisa ma ta Haifi mace,Shukhra Namiji ta Haifa itama. Manal tana yin Arba'in dole taje asibiti ta fara planning sabo da gudun kwanika. Fuzail da matarsa da Yayansa ya dauke su Ukraine sun tafi hutawa duk Hutu in Manal ta samu sai sun tafi wata kasar hutu da yaransa. Watansu biyu a can Islaha ta Haifo Danta Namiji me Kama da ita fari da shi Amma yayi hancin Tanko siriri me tsayi da tsini,har matan Sarki sai da Suka Zo Barka har Abuja,Bayan suna su Manal sun dawo Suka ga Jariri Kato da shi mashaallah,ga bikin su Na'ima yazo Saura 3days har su Tanko da Sani Suka tafi gaba Daya Gidan Maimartaba kowa part dinsa ya shiga. Sai da akayi biki aka Gama lafiya Ranar da Fuzail zasu koma Abuja Minal tana jikinsa a zaune tana Wasa sabo da tana gudunta ko Ina tana magana Tace Dad a shiya min iscream,Dariya Suka Yi yace Ice cream ake cewa fa Baby,Manal ce ta shigo Tace ke Zo muje ayi wanka tafiya zamuyi,kafada ta makale Daddy ne zai min,wlh Zan Miki duka idan Baki taho ba,Fuzail ne ya harari Manal yace karki Dake ta wlh daga tayi Abu kice Zaki duketa Rannan ma haka Kika mareta akan ta zubar da madara,Manal Tace to lalatata ta sangarce wannan yarinya r za a dinga kyalewa kana gani Bata da kunya ta rainani,Hajiya Babba tayi Dariya tace ai yarinya ce sai hakuri Kuma me tayi ma,Minal ta murgudawa Manal baki,Manal tace Zaki sani sai na zaneki,tazo ta fisgota muje marar kunya ,Fuzail yace Kar dai ki sake naji kukanta,Minal tana Jin Haka sai ta fashe da kuka tayiwa manal sharri,Hajiya Babba tace kaga yarinya da sharri ai sai ki kashe aure,Fuzail yace uwarta ta gado itama Haka take min sharri ban Mata komai ba tace na Mata abu. Sai da suka Gama shiri ,Fuzail ma ya shirya an taru a palon Maimartaba har su Tanko da Iyalan sarki duk an hallara an Tara Amare da angwaye ana musu Nasiha aka Gama lokacin Fuzail yace Allah ya bada yawan Rai yau Nima Zan Baku labarin haduwata da Manal,muna jinka aka baza kunne Ina sauraron Fuzail ya Basu labarin komai aka dinga dariyar dukan da Yarima yasha Hannun Dogarai,Sarki Yana ta dariya yace Ashe Kaine dama nace Naga me Kama da Kai,dole kazo ka dinga masifa Ana mulkin zalunci, Inshaallah anyi an Gama baza a sake dukan wani a ko Ina ba ko waye an daina. Ameer yace ai Haka yafi,Fuzail yace Tanko wlh Dan na yafe muku ne Amma da nace sai na Rama,aka dinga dariya,lokacin Manal Tace Ni Kuma na Dade da sanin sunanka a bakin Aunty Farida sabo da itama tun kafin kazo kasar Nan ta sanka a mafarki,kowa ya saki Baki ana tunanin Manal karya takeyi Nan ta kwashe Labarin Mafarkin Farida kaf da komai gaba daya Daya kasance ta fada,Tanko yace ai Nima sheda ne kusan kullum sai Farida tazo Neman Fuzail gidan Nan,Ina mamaki ya akayi ta sanshi,Manal Tace ta taba ganinsa sau Daya shine Kuma take ta wannan mafarkin a dalilin mafarkinsa ta Kamu da sonsa shi Kuma sai yazo a suffar da babu Wanda ya zata sai Muka hadu Ni Kuma. Fuzail ya dinga Mamaki yaji tausayin Farida yace yanzu duk kwara min ruwan da tayi da dukana da botiki duk Akan tayi Shirin zuwa ganina na kawo Mata cikas ne? Manal tace sosai ma,Ni Kuma ban San Kai bane itama Haka ,Shi yasa Naga ta tsaneni da yawa wayyo Allah sarki,Maimartaba aka dinga mamakin ikon Allah,Hajiya Babba tace dama Mafarkin na Manal ne,Maimartaba yace Allah da girma yake wannan mafarkin nata bazai tashi a banza ba Zan Mata kyauta,Sarki Nan take yace ya bawa Farida Kyautar Miliyan biyar da mota kirar Benz,sannan ta shirya next yeah zata koma Umrah. Wannan yasa sai da aka Kira Yazed,Hajiya da Malam Suma duk sun San komai a gabansu sarki ya bada kyautar,Farida aka Nemo da mijinta da Yamma Suka Zo a jirgi,lokacin Manal ta sake fadar duk Wanda ya karu ta sanadiyyar Farida ya karu,har su Shukrah da Rumaisa ta sanadin Farida Suka ci gaba,Sarki ya jinjina baiwar da Allah yayiwa Farida,Tanko yace yace Nima a silar zuwa zance wajenta na samo tawa matar,gashi sanadin ta an yanta Ni na Zama mutum na canja wa zaice Tanko ne? Belloti yace ai Ni nasan me nake gani na Alheri tunda na Aurota kullum ci gaba nake samu, ta bani Sako ma tace na fadawa Maimartaba kowa ya sheda ita kadai ce ba kishiya,aka kwashe da dariya,Maimartaba yace Kai dai shakiyi ne, Farida Tace ba ruwana bani nace ba,Manal tayi zaraf tace Ni Nace da Fuzail to shine Bai fada ba babu kishiya Maimartaba,to Uwar kishi cewar Yazed ana dariya,Prince yace to sarki yaji Amma sai abinda Dansa Prince yace in ya kawo wata maraba idan Bai kawo ba fine,idan ma kasar waje zai koma da Zama ya koma abinsa,Da sauri sarki yace wannan Kuma baka Isa ba,kaima ka fake da isar da sakonka kenan aka Yi Dariya,Ummi Tace Mashaallah sai a yafi juna,Yazed harda cewa a rufe taro da Addua a saka matata Raheela ciki Allah ya sauke ta lfy ta kusa Haihuwa Edd dinta ya cika, Malam ya fara zazzago Addua aka shafa,Sai ga waya kishiyar Hajiya ta bugo tace suna asibiti da Raheela ta Haifi mace. Ana ji aka Taya Yazed murna,Manal Tace Yaya Sunana za a saka Mata,Farida tace Yaya nafi Manal Albarka duk ta jikina Suka samu dacewa Sunana za a sa Mata sabo data gado Ni,Prince yace wlh Baki fita Albarka ba Kawai Manal za a sa,Hajiya tace sunan Annatu zai mayar karku damu mutane,bayan dai an Gama nishadi Nan maimartaba ya sallami kowa,Tanko yace shi sai jibi zai dawo Abuja shi da sani,Prince ya dauki matarsa Suka bi jirgi,Farida ma da Belloti Haka cike da murnar kyautar sarki,Farida tace sai na bude kanti da kudin na sa yaro ciki ko ya kace? Belloti yace hakan yayi sai mu duba me zai kawo ciniki sai a zuba sauran kudin ki siyi kadara,Farida tace motar Kuwa gata Nan kaga yanzu motocinmu har uku cikin ikon Allah. Bangare Fuzail Kuwa lafiya Suka Isa gida suna zuwa sabo da ba gajiya a jikinsu fita Suka Yi yawon shakatawa ya kaisu wani katafaren wuri Sabo da Minal zata Sha Ice cream, Ameer Yana Hannun Manal Yana wasansa,Minal Kuwa dama kullum sai wajen prince abinta,Prince yace Minal fa next week Zan Sata a school dinku,Manal ta tsuke Fuska Uwa da ya a school Daya,ita Yar tana pre nursery Uwa tana Ss1 bazai yuwu ba ta rainani ace makarantar mu Daya gaskiya a'a,Prince yace to wlh Nan Zan kaita,ai Kuwa bazan kulata ba,karki kulata ai yarki ce,Kika sake ma Ameer sai ya iskeki Manal ta turo Baki gaba. Sati Daya tsakani aka saka Minal a pre nursery da uniform dinta itama Manal Haka tare prince yake kaisu school Uwa tayi ajinsu bayan ta Kai Minal har class dinsu,ga sunansu kusan iri Daya,mutane ai ta kallonsu Kuma kamarsu Daya sak,Kamar ya da kanwa,idan an tashe su Haka zasu fito Manal ta rike Hannun Yarta Azo a dauke su,Watarana sani yazo Driver,Watarana prince da kansa. Yau ma Monday sani ne ya dakko su sai gasu sun shigo tare Manal rike da Hannun Minal suna Sallama Salamu alaikum Daddy mun dawo Fuzail ya dago ya kalle su Yana dariya harda hada Baki su fada a tare,Yace sai kuzo ku cire Uniform ayi wanka aci abinci babbar tazo room Dina karamar Kuma tayi wajen Nanny Ameer Yana jiranta suyi Wasa,Minal tace Yeeeee Babba da Babba yaro da yaro bari muje yeeeeee.... tayi sama da gudu harda faduwa Manal tana ganin Minal ta Kule ta fada jikin Prince tana dariyar Babba da Babba yaro da yaro shima Dariya yayi yace tashi ki Kora Yarinyar Nan wajen Nanny wallahi wayon jaraba ne da ita Kar ta dawo kin San dai halinta da labe,yanzu sai ta labe tace zata bani tsoro kin San tanayi,ai Kaine kake Wasa da ita ba Dole ba. Manal tana zuwa tajita a Bayi Wai wanka takeyi tana Shiga toilet din taga tayi dama dama Shaving cream din fuzail,Fitowa tayi Tace prince Zo kaga yarka abinda takeyi idan na daketa kace na cika rashin Hakuri,lekawa yayi ya ganta yace Baby bakya ji ko? wannan bana wanka bane,karki sake Zan zaneki,yanzu Nan fada ka Mata? Matsa Manal ta banke Fuzail ta wuce ciki da sauri ya ruko ta calm down ki dinga fada da yarki zata rainaki fa,Ka gani gwalo take min ko Allah sai na duketa yau,Fuzail ya rike Manal tana ta wutsil wutsil sai ta kwace ta Zane Minal,Minal Dariya tayi harda tafi tace Daddy ya rike Mum wullu baza ta zaneni ba wullu....tana zarowa Manal harshe,Manal tace ai Kuwa Zaki gani yau baza kici abinci a gidan Nan ba Ameer ne zai ci,Kuma bazan Miki wankan ba kije wajen Nanny,ai na Iya cewar Minal,Bana son surutu Baby girl, Dad zo kayi min wankan gobe Kuma akwai Ishlamiyya. Manal tafiya tayi itama tayi wankanta Fuzail Ne ya yiwa Minal wankan ya shiryata sannan yace remain what? food ta bashi amsa yace to Jeki wajen Ameer Yana wurin Nanny kice ta Baki abinci karki dawo Nan sai dare Lokacin za ayi karatu,Okay Dad yau ma da fruits Zan Sha? Yace yes idan an Gama cin Heavy sai a Sha fruits banda Shan Juice ko sweet sabo da hakoranki Kar su samu matsala suyi cin Zuma,Dariya tayi tana tsalle Ni bana cin Zuma fa wayyayi (wallahi) alright naji Jeki,har ta tafi ta dawo tace a Kara min perfume ba a fesa min wancan ba,ya dakko ya fesa Mata yace Oya go,Naje gidan Aunty Islaha zanga Dan Jariri,Fuzail yace no babu time wurin Nanny nace kije fa idan kika dawo sai na zaneki,Bacci zanyi karki tashe Ni,idan kinje kice a kunna muku cartoon ke da Ameer, har ta tafi ta dawo Tace Daddy yigar (rigar)Nan ta tangaye(tsangale) min,Haka take to Yar Kauye karki dawo tafi,tafiya tayi da gudu yace be careful, tooooo tace tayi gaba. Manal ce ta shigo tare da sawa kofa key da abincinta a plate da lemo a Hannunta yace Ameer fa ya kamata a bashi nono duk da yasha madararsa,za a bashi Amma sai a kyale Uwar Ameer taci nata ko,Zama tayi a Cinyarsa yace Ni dai duk sai Kun karasa ni yanzu Minal ta tafi gaki kema anjima Ameer Zaki kawo min,Mene aikinka to? Mika Cassava,ai Ni a ka'ida Kawai na bada Cassava,Dariya ta dinga Yi yace kawo na Baki abincin kiyi sauri kizo na baki abarki fita zanyi yau sai 12pm Zan dawo Ina da meeting da wasu Doctors Akan Hospital din Dana Gina a Nan. Manal tana Dariya tace to kaje Mana idan ka dawo sai na karba cassava din,so nake naje Meeting cikin nutsuwa so kike naje Ina can Ina tunaninki na kasa komai na dawo,tana Gama cin abincin Suka Fara buga harka,lokacin yana tsaka da Beltal uba Yana wani Nishi da gurna'ni,Manal ma tana ta sambatu Minal ta hauro sama da gudu tana knocking Shalama'alaykum Mummy a akko min Chocolate dina,Mummyyyyyyyyy......Manal tana ji tace karka kulata ci gaba,Minal ta koma sauran bedroom din ta duba ba kowa ihu ta saki ta kwanta tana ta birgima wannan Bai sa sun saurareta ba sai da suka samu nutsuwa Manal tana maida kayanta tace wannan Kai ta gado a rigima,Ke dai yarinya ai kece har yanzu bakya jin magana. Jallabiyya ya saka sannan ya bude Kofar Manal tana kwance Wai bacci takeyi,Minal tana ganin Daddy ta daina kukan tace,tashinta yayi tsaye tare da daga sama Yana shillata tana kyalkyala Dariya,Daddy Dan Allah a bani sweet ko Daya ce,na Hana Shan sweet ke Baki San kadan ba,Ina Mummy na? Bacci takeyi ta gaji shine kuka kulle ofa Ni kuka barni,Ido Fuzail ya zaro yace tafi wajen Nanny kice ta rakaki wajen Aunty Islaha kice Muna gaisheta maza idan kinyi Sallar Isha kice ta kawo ki gida,Yeeeee Bari inje muyi Wasa bye,ta tafi Dake Islaha kulata takeyi suna Wasa tare shi yasa take so taje can. Tana tafiya Suka Yi wanka tare Manal ta sake gyara bedroom din sannan ta karbo Ameer lokacin ya tashi a bacci ma,Bayan ya dawo daga masallaci Sallar Isha Manal ta idar da Sallah taci kwalliya ta fito palo tace na kawo ma abincin? Yaushe Kika Yi girkin ko Yan Aiki?ai kasan sai idan Ina makaranta nake cewa su dafa min Abu kafin na dawo, lokacin da ka tafi masallaci na dafa, Me Kika dafa sharp sharp Haka? Faten dankali da kifi,shi yasa kika Gama da wuri ya furta Yana ta kallonta tayi kyau cikin kana Nan Kaya Riga da wando sun Mata kyau sosai,Kinyi kyau ya Furta Yana binta da kallo,Zama tayi a gefensa kafin ta kwantar da Ameer Fuzail ya kwanta a Cinyar ta,yayi matashi da Cinyar Manal,yace waye zai ce kina da Aure bare Kuma harda 2kids kullum kyau kike karawa Sunshine,Manal tayi murmushi Kawai tana Jin Dadi an yabe ta. Minal ce ta shigo da jakar kayan wasanta tace Aunty Islaha ce ta siyo Mana tace kullum zamu dinga Wasa,Manal tace lallai tana biye Miki da yawa,Minal ganin Fuzail yayi matashi da Cinyar Manal ta fashe da kuka tazo ta sa Hannu biyu tana dage Kansa na rantse cinyata ce ka tashi min,Fuzail yace na kwace ta daga yau, ihu ta fara tana cire Kansa yace Ni din? kanta ta Dora a saman na Fuzail dole sai ya tashi ita ta kwanta,Zan mareki Sa'anki ne shi cewar Manal,to ya tashi min a cinya,Mikewa Fuzail yayi yace kawo min abinci naci na shirya na tafi,Da Sauri Minal tace Ina zaka je Daddy? Nayi Fushi barin gidan zanyi bazan dawo ba,to kayi hakuyi bazan sake ba,yace bazan hakura ba na daina kulaki. Ka dawo Dad kayi kwanciyarka,yace bana so,Dariya Manal tayi ta kawo Masa abinci Minal ma Tace zata ci aka zuba mata nata,Yana gamawa ya shirya cikin wata farar suit ya zuba kyau kamar a jikinsa aka dinka, lokacin Minal tayi bacci tuni ya fita,Sai 12am ya dawo Kamar yanda yace,Manal ya Iske tana karatu ta Masa Sannu da zuwa ya cire kayansa ya Shiga wanka,bayan yayi Shirin bacci yace an Gama karatun ne? Manal Tace a'a sai 1am, wa zai kyaleki dalla rabu da su da karatun iskar Nan ya dauke littafin ya jefar da shi gefe can ya dauki Manal cak suka kwanta tare da kashe light,Manal Taji cucumber a Mike Tace lafiya? Muna meeting muna kallon wani Adventure movie gaba Daya film din Sai sex akeyi kuru kuru ba boyewa,Manal tayi Dariya tace to ya kukayi? Kowa Fuskewa yayi kamar Bai San anayi ba,ba sai ku canja Channel ba,ai iskancin Nan dadin kallo gareshi,Manal ta dukeshi kadan a baya tace to yanzu mu sake kwashe dadinmu blanket ya rufa musu sosai Suka Fara kashe Boss. ALHMDLLH NAN NA KAWO KARSHEN MAFARKIN FARIDA,ALLAH YA SAKE SADA MU A SABON NOVEL NAN GABA WANDA SHIMA FREE BOOK NE DON JIN DADIN FANS DINA . JINJINA DA GODIYA TA MUSAMMAN GA FANS DINA MASU BIBIYAR NOVEL DINA. DUBUN GAISUWA ZUWA GA MASU SHARHI KUNA DA YAWA BAZA KU IRGU BA,DANA GROUPS DINA DANA GROUPS DABAN DABAN HARDA WANDA SUKE GROUPS DIN DA BANA CIKI MA INA GODIYA. WANDA SUKA YI MAGANA KO SHARHI BAN SAMU DAMAR MUSU REPLY BA DA WANDA SUKA YI SHARHI NA SHA'AFA BAN BASU KYAUTAR PAGE BA INA BADA HAKURI SOSAI A DAN YI MIN UZURI. INA GODIYA GABA DAYA FANS DA WANDA NA SANI DA WANDA BAN SANSU BA GODIYA DUBU. COPY BY ZAINAB BUTALAWA ASMABAFFA