Bankada Chapter1 wai ana kiran amira inji wani yaro amira ce kwance a kan tabarma tana danne-danne a 'wayarta tamkar ba ta ma san yana yi ba. _Ummansu da ke cikin dakinta ta fito ta duBi‘yaron. “Kai je ka ce masa tana zuwa' Amira ta yi saurin juyowa ta ce da yaron. ' ‘ ' “‘Ka ce waye yake sallama?” Ummansu ta kwada mata' harara’. “‘Au. da kina ma jinmsa ki ka yi masa shiru saboda ba ki san muhimmancin sallamar da yake yi ba k0?” Amira ta mike tana murtsike idanu. “Umma ban ji shi ba ne, game din nan ce ta dauki hankalina”. Umman ta-sake Watsa mata kallon rashin yarda, sannan ta ce'. “Allah ya kyauta miki: Tayi kicin tana duba miyar da Amira ta dora. Yaron ya daWo ya ce “Wai Alhaji Saminu ne Amira ta dan yi wani tsaki a‘ ciki, sanna tacewa yaron. kace ga ni nan zuwa”. mayafinta ta tita. ta yafa' ta isa soran gidan kamshin turarensaya mamaye ,wajen Yana ‘tsaye tsadaddiyar shigarsa da ya saba yi. Wannan karon blue din shadda ce mai daukar ido 'da' taushi ga sheki, ya: Sha‘ aiki da hula a. kanshi,’ :kyakkyaWar fuskarsa mai dauke da murmushi' a .koda yauShe na ' nuna Kuruciyarsa ko ba a fada ba za ka gane yana‘ 'cikin ganiyar kuruciya ne da' zaman dirshan da naira ta yi masa‘ Amira Gimbiya; Amira ' zonan_sarauniyar mata”. ' Ya ’furta’ da salOn' Wake‘Sun'dukima suka yi dariya, abin da ya; f1 komai barge ta; da shi kenan,‘ Sanya mutum nisha'di ga barkwancinsa yadda ta fito ' da ya yi dariya. ‘ Ta gyara tsayuwa hade DA bude masa; fararen idanunta masu ta lumshe su. ‘ Kallonta Yake“Yi‘ babu KO kibtawa 'komai nata sake kidimashi yake‘yi cikin wani‘yanayi ya ,ke amsa gaisuwar da take yi masa.‘ Ita kanta ta lura da kallon da yakeyi mata ta 'hadiye Wani ya tsaya' mata ta mai da idanunta kasa. Ya Kara taku biyu 'zuwa inda ta ke motata kadai zai gani ya gane ina nan, kin ga kuma hakan ba girmana bane a idon jama’a, ki amince min mu shirya wajenda” za mu dinga haduwa kawai, kinada ilimi ya kamata ki gane cewa wannan zancen ya zama tsohon yayi ko ince“ na talakawa ne, amma ga gurin hutawa kala-kala, ki zabi ko’ina a fadin Kasar nan mu je mu tattauna Amira in har kina kaunata; wannan duk ba Zai gagara ba”; Tunda ya soma fadar bukatarSa kanta ya soma daukar zafi tana matukar son Alhaji Saminu a ranta,‘ amma .irin wadannan wayayyun kalaman nasa. ke. bata,.. mata rai da Shi. . ‘ Ta hasala sosai, ta sauke nannauyar“ ajiyar zuciya, sannan ‘tadago ido ta dube' shi na tsawon Sakan biyu. Ya kasa 'dauke nasa idon a kanta, yana binta,_.da kallon karfafa gwiwa a kan manUfarSa.. “Alhaji ina ganin wannan ba shi ne - abu mafi muhimmanci a tsakaninmu ba , saboda haka bai kamata ka kira shi rashin kauna ba”. Ya wani "Ware idanu yana fadin. . “Ya ya za ki kira lokacin da za mu ’ samu damar tattauna mara muhimmanci a gare mu? Lokacin da za mu sake ne fa mu fahimci juna fa, haba Amira ‘ Ta hade yatsun hannunta biyu har sukayi ‘yar Kara. “Babu wani abu da baki zai furta wanda ba zamu iya yinsa a nan ba... ba mu tSaya bata lokacinmu zuwa wani waje. Wanda waje ne da addininmu da al’adarmu basu koyar‘ da mu ba...” motsin shigowar da suka ji ne“ya sa . shi'yin shiru daga abin’ da yake shirin fada mata, mai'Shigowar ta shigo soron ‘ sannan tai sallama. Dukkansu' Suka amsa mata Alhaji Saminu ya gaishe ta ganin‘ tana kallonshi. Ta amsa, ta shigesu, Alhaji Saminu ya ce. “Kun yi kama sosai, yayarki ce?” Ta girgiza kai, tace “Kanwar'Babana ce”, " Ya ce, “Ya yi kyau”. ’ Sannan ya gyara tsayuwa ya ci gaba. “Kin ,kasa fahimtata saboda ba kya sona, kina son yi min kora da hali ne kawai, amma ya dace, ki gane bambance-bambance masu yawa a tsakanin tsayuwarmu a nan da samun - keBantaccen waje na musamman, amma' zan ba ki lokaci ki yi shawara, sai dai ni daga yau din nan idan har ba ki sauya ra’ayi ba ba zan sake zuwa na tsaya a nan ba. Irin ‘zamanin da ki ke fada‘tuni ya jima da wucewa; komai ai tafiya yake da .zamani, ki yi shawara da ,zuciyarki ni zan wuce. Duk abin da kika yankesai na ji ki a waya Ta bi shi da kallo, ya fice ba tare da ya waiwayota ba. Ita ma sai ta juya ta shiga gida, ita kam ta dauki wannan rana ranar rabuwarsu ta har abada, domin ba za ta taBa yarda ta bi abin da yake nufi din ba.‘ Tana shiga tsakar gida ta tarar da Aunty Ummce da. Ummanta a kan tabarmar da ta tashi, » suna hira har da Kyalkyala dariya'. Abin da ya sata cikin mamaki kenan, domin Aunty Ummee idan ta zo gidansu ban da harara da tsaki babu abin' da ta keyi wa Ummansu ita din ma ba haka ta ke shiga ba, daga gaisuwa za ta shiga sabgar gabanta. :‘Ba ta gama wannan mamakin ba Aunty Ummi ta Kwala mata kira. ‘ “Zo, ya ,‘yar nan mai Kashin . . arziki, ashe Alhaji Saminu ne yake Zuwa Wajenki?” Yarinya kin yi gadon arziki”. Ta soke kudinta~ a, jaka, sannan ta soma duba kayan kwalin atamfoii ne super guda biyu, da leshi guda biyu, kowanne da kalar mayafinsa. Sai takalmi da jakunkunansu guda biyu hade da kudi dubu ashirin a kai. . Daya kwalin kuma mayukan shafaWa ne da na Wanke gashi da turaruka, komai saiti. Ta dubi Umman Su Amira, ta ce “Wannan lefe kuma sai, ya ya?” Murmushi Umman tayi tare da godiya ga'Allah a cikinzuciyarta, da Allah ‘ ya kawo ranar da za a ga wani abu a yaba a tare da ‘ya’yanta. Malam Bashir ne ya shigo da sallama. Hayaniyar me ku ke yi haka?” Aunty Ummee ce ta dago kai fuskarta cike da mujrmushi. “Kayan da aka kawo wa Amira muke gani Malam Bashir ya sauke ajiyar Zuciya, domin ya dauka fada ake yi da Umman kamar yadda aka saba. Kallo daya ya yi wa kayan ya dauke kai. Can ya zauna a kan wani tudu da ya saba‘ zama, Ummansu ta tashi ta shiga kicin dan ta ba su waje Yaya, Amira ma ta mike ita ma ta shiga daki. Aunty Ummee sun gaisa da Alhaji Bashir ta fada masa sakon da mahaifiyarsu ta turota ta fada masa, wato zuwa gaisuwar mutuwa a can garin mahaifisu da ke karamar hukumar "‘Kura gobe da safe, sannan suka yi sallama ta tafi Malam Bashir mahaifin Amira su shidda iyayensa suka haifa, daga babbar yayarshi Halima, sai wanshi Alhaji Musa sannan shi da sauran kannenshi duka duk da mala bamai hali bane Yana da rufm asiri domin gidan da suke ciki gidansa ne na kansa. Yana sana’ar sai dakayan masarufi a kasuwar Kurmi, Allah ya ‘azurta _shi ‘da ‘ya’yanshi takwas Wanda matarsa’ Amina ta haifar masa Amira ita ce babba, sannan Saifullahi da Mukhtar, Hauwa, Aina’u, Mahmud Fatima tana goyon Umar. .Rayuwar gidan rayuwa ce wadda iyayensu suka shimfida musu ita bisa‘ doron tarbiyyar addinin musulunci musamman 'Amina da ke kula da mijinta da ‘ya’yanta cikin rufon asiri da mutumtaka wannan ‘ne 'ya janyo mata kyakkyawar tsana wajen dangin Malam Bashir. Suna ganin ba ya shawara da su bisa dukkan lamarinsa .sai matarsa. Kalmar nan ta ta shanye shi. ta dora daram akanta. _ ‘ Shi‘, kam ~hankalin Aminatu da nutsuwarta shi neya fizgi hankalinsa, su duk sun yi bacci, tunanin da ya addabi zuciyarta shi ne ,ya hana idanunta runtsaWa. Hakika tana matukar son Alhaji Saminu tana kuma mafarkin ace shi ne mijin aurenta, domin ba ta hangi makusa a tare da shi ba, sai dai a yau ta gama tabbatar da zargin da zuciyarta ta ke yi a kan irin son da Alhaji saminu yake' yi mata ya sauya tunaninta a kansa na son ya Kulla kyakkyawar alaka ta aure a tsakaninsu. A yau kam ta tabbatar da Alhaji Saminu yana son ya bude idonta ne da soyayyar zamani, yana neman ya yi mu’amalar banza ne da ita duk bayyanar soyayyarsa gare ta sha’awa ce kawai! Babu batun. so na gaskiya a tare da shi, ta matso wasu guntayen Kwalla daga idanunta lokacin da ta tuna da _irin farin cikin da Ummanta ta ke ciki a ,yau tun zuwan Alhaji Saminu wajenta yadda Aunty Ummce ke kwarzanta dukiyarsa da kyawawan halayensa tare da iya rike iyalinsa. Sai dai duk wannan ya zamo ta baya ta rago- a gare ta, domin tana ganin yau rana ce ta karshe a tsakaninsu, rabuwarsu tazo Ta sake yin juyi tabbas tana son ta zame wa mahafiyarta mai share mata hawaye a kan gorin da dangin miji keyi mata, musamman a ‘ cikin ‘yan kwanakin nan a kanta wai su yarinya ba ta taBa gama sakandire ba mijinta a hannu ba, duk cikin danginsu sai dai ita suna ganin nauyin jinin da ta yi ta kwaso shi ne a dangin uwarta, su kam farin jini gare su. Ba Ummanta kadai ba har ita kanta maganar ta daki qirjinta, kuma sanadiin furucin ne ta warware duk shirin da ta yi na ci gaba da karatu. Wannan shi ne dalilin da ya‘sa ta Ki ba wa samari fuskar da 2a su zo da maganar manya gidansu, ba wai rashin manema ba kamar yadda suka zata. ' Mahaifiyarta ta san burinta na son karatu mai zurfi tun tana ‘yar Kankanuwarta, sai dai ta kan gargadeta a kan kada ta mayar da wannan buquta fiye da yin aure, sam aure ba ya hana neman ilimi. . ’ - “Amira kada ki kori manemanki idan Allah ya sa kina da rabo a karatu sai ki yi shi a dakinki”. Duk lokacin da ta ji Ummansu na fadan haka tana jinta ne kawai, amma Kudirinta na sai ta yi digiri ta soma aiki sannan za tayi aure yana nan a cikin ranta. Tunaninta na nuna mata mazan yanzu mayaudara ne :zasu' iya amincewa da maganar karatu sai kun yi aure ‘su Ki amincewa, ita kam ba ta son abin da zai hana ta cikar nata burin na karatu Lokaci daya ta sassauto daga nata burin zuwa namahaifiyarta, domin gorin da aka yi wa mahaiflyarta gori a kanta‘ sai da ta zubar 'da hawayen baqin ciki, sannan ta sha alwashi za ta yi aure aure kuma na nunawa sa’a domin a can ma ba ta taBa yin ragon saurayi ba, rashin amincewane kadai ya sa 'suka kasa gane tana da farin jinin masu hali ma kamar‘yadda Kawayenta ke fasa mata kai da cewa, ita matar manya ce Kamar ba su yi Karya ba, idan ka dubi diri da kyan surar da Allah ya ba , Amira sunan- da mafi yawancin jama’a ke kiranta da shi, amma usulin sunanta Khadija. Ta ci‘sunan kakarta ta wajen uba ne shi ya sa ake kiranta da‘ ‘ Amira. - Fara ce tas, mai .matsakaicin tsawo,‘ tana da dirin jiki mai daukan hankali ba ta” da kiba can, jikinta a murje yake, Tana da dara—daran idanu wadanda ke kara fitar da sirrin kyan : fuskarta. Hancinta bai fiya tsawo can ba, _ amma ba gajere bane tana da dan karamin baki, kallo daya za ka yi wa Amira ka gane " kyakkyawa ce. Tun tana ‘yarinya Karama mutane da dama ke cewa, kamannin kakar Babanta ta dauko Ladi buzuwa, har ‘tsayin gashinta Usulin Ladi Buzuwa a can Agadaz kakan Babanta ya auro ta k0 ‘ya’yanta ba su yi kama da ita kamar Amira ba, inji wadanda suka yi wa Ladi Buzuwa farin sani Amma dirin jikin na mahaifiyarta ne. domin ita Ladi siririya ce matuqa, tun Kuruciya har tsufanta ba ta yi kiba ba. Sun hadu da Alhaji Saminu a wajen bikin kawarta Nafisa,ne yana daya daga cikin ', abokan ango, ya kuma ziyarci 'wajen dinner din da ake. Tun da ya kyalla ido ya ga Amira hankalinsa ya gaza kwanciya, ya yi dace da ta amshe shi hannu bibiyu karo na hudu kenan yana kawo mata ziyara bayan waya da ya ke kiranta sau hudu k0 sau uku a kowacce rana. Komai na Alhaji Saminu abin burgewa ne shi ya sa cikin kankanin‘ lokaci ya shiga ranta sai dai a zuwansa na biyu kadai ya soma rikita lissafinta da buqatunsa da suka yi wa kanta girma, har ta ke nazari a kansu. Daga karshc ta ajiye shi a matsayin ba abokin tafiyarta ba, domin ita aurensa ne burinta. ' Dukkan yadda zuciyarta ke azalzalarta da tunanin Alhaji Saminu ba ta taBa sha’awar kiransa a waya ba, haka shi ma bai sake bi ta kan tunanin sake zuwa wajenta ba, musamman a halin yanzu da ya sake haduwa da wata yarinya Sa’adatu da ta mallaka masa komai nata su ke sheqe ayarsu kaman ba gobe Bankada Chapter2 watsewarsu gaba daya ma ya manta da batun Amira a rayuwarsa Tsawon watanni. biyu ba ‘kira ba sakon Alhaji Saminu, a gidansu‘duk saurayin da Amira ta kwatanto sai ta ga bai kai Alhaji Saminu dacewa da‘ ita ba, saboda haka ta dawo da dabi’arta ta Kin " kula samari k0 an yi sallama da ita ba ta fita. “ Wannan lamari ya dami Umnmnsu tana ta saka da kwancewa a kan ‘yartata na abin da ya sa ta ke korar samari ita tafi son ‘karatu kuma,.Babanta ya ce ba a ‘gidanshi ba sai dai gidan mijinta. Abin ya'dame ta sosai, har wata ‘rana suna tsaka da ninke kayan kannen Amira Ummansu ta‘dube ta. ‘ “‘Amira Wai ina mutuminnan na na kwanaki da yake zuwa "wajenki, ya daina zuwa? K0 shi ma korar tasa kika yi. ne?” Amira ta 'dago ‘kai kamar Ummanta san zanccn data ke yi kenan a zuciyana, ta ce. “Umma kina nufin Alhaji Saminu?” Ummansu ta ce, “Eh ina ga shine mutumin da Umme ta ce ta sanshi”. Amira ta dame fuska ranta ya sosu, domin yanzu nadamar haduwama da Alhaji Saminu kawai ta ke yi, ta ce “Umma tafiya ya "yi, ba ya Kasar ba korarsa na yi. ba” ' -- Umman ta‘ ce “Eh to Allah ya sa da gaSke ki ke yi 'Amira, domin lamarinki mamaki ya ke ba ni. Abin da yasa na yi miki maganarsa‘ na ga kamar kin fi sonsa a cikin. manemankine, ba kuma dan kudinsa ba, domin idan kudi ne baa kya Ki Alhaji Auwalu ba, abin da nake so ki gane Amina, aure shine mutumci' da martabar duk diya ' mace, idan ba da gaske shi Saminun yake ba, to ki daure ki amshi maganar Sulaiman a yi auran nan naku hankalina mayafi kwantawa dashi. Tace “To Umma’. . NURADDEN Ya sauke nannauyar ajiyar zuciya, san‘nan ya yi miqa tare da salati ya murza _ yatsun hannunsa ya dora su a kan sitiyarin' motarsa tare da hamdala. Ya dubi agogo Karfe biyu da rabi na rana, ya yi sauri ‘kamar yadda ya So, amma ya gaji liKiS tunda ya dauko hanya daga Abuja k0 sau daya bai‘ tsaya hutu a hanya ba, har ya iso garin na Kano ta dabo tumbin giwa. ' Yunwa da gajiya, babu abin da babu a jikinsa, uwa~uba kewar matarsa da ta hana zuciyarsa sukuni, har sai da ya yi asubancin zuwa gare ta. Ya shafi tsakiyar kansa yana tunanin irin yadda zai gan ta, da irin farin cikin da. za ta yi idan ta gan shi da wuri haka, saBanin yadda ya saba zuwar mata da la’asar. Ya tsaya a wani store ya siya mata cake da ice cream sannan ya jidar mata turaruka masu tsada ya hada a cikin sauran tsarabar da ya yi mata tun a Abuja ya nufi hanyar gidansa. _ Samarin da ke zaune a kofar gidan suka yi masa barka da zuwa, ya amsa ciki- ciki domin shi ba don Son ransa suke tare masa a gida ba. Ya ajiye motarsa ya nufi ciki, sai dai tunda ya doshi Kofar shiga ciki yake jin hayaniya kamar‘ ana ‘wani sha’ani‘ a gidan ya sa kai da sauri dan idonshi ya gane masa abin da ke faruwa. . Wadansu yara ‘yan samari- ne a kofar kicin din suna ferayar doya su biyu, daya kuma na gyaran kayan miya. Duk da bai san sunan yaran ba, ya san fuskokinsu almajiran malam ne Ya bi tsakar gidan da kallo ledar ' pure water, bawon rake da na gyada ban da na doyar duk ya tsallake su ya shiga tsakar gidan. Hango kofar dakinsa a bude DA yayi ne ya hana masa amsa sannu da zuwa da ' yaran. suke yi masa. Ya hada da sauri har da sassarfa domin ya shiga. ‘ Sabi’u ya gani tsaye da tsintsiya a hannunsa da alama motsin shigowarsa ne . ya sa shi dagowa daga Sharar da yake yi.’ . ' Ya daka masa tsawa. .“Kai malam fita ka ba ni waje” " Sabi’u na kokarin gaida shi ya juya gwiwarsa a sage ya fita' da tsintsiya a hannunsa. zuciyarsa ta gama hasala yanzu wannan jibgegen katon ne baligi a dakin baccinsa da sunan yana yi masa Shara? Yana da iyali ba babu ba. . Ya‘ ajiye ledar hannunsa, sannan ya juya zuciyarsa na tafasa. Falonta ya nufa, sai dai ta tarar da shi har ya shiga bandaki jikinta ya yi sanyi ta zauna bakin‘ ‘ gadonshi tana sake —saken yadda za' ta yi'ta taushi zuciyarsa daga dukkan zafin donta lura ya yi. fushi Ya turo Kofar ya fito da alama alwala‘ ya yi bai k0 kalli inda ta ke ba ya shimfida darduma ya tayat da sallah. ‘ '- Tana nan a zaune ta rafka tagumi wasu addu’o’i ta ke karantawa a zuciyarta, har lokacin da’ ta fuskanci ya idar da sallar‘ ~ Ta mike tSaye zuwa inda ya ke. “ “Nura kayi hakuri, ban san. zaka dawo yanzu ba..” ' Ya katse ta,“‘Sai zan dawo za ki san ” abin da ya dace da ke da wanda bai dace ba? Ina ilimin da kike da shi yake k0 dama ba‘ don ki yi aiki; da shi aka koya miki shi ba da za ki dinga kawo min Katti gida ' kina. zama a cikinsu‘!” Nan da nan "ta'hade fuska, ‘abin.zuciyarta ta raya mata so ya ke yi ya raba ta da kowa ba ya kaunar wani ya rabeta idan kuwa ta sakar masa fuska haka zai - korar mata duk ja‘ma’a ya tafi can wani gari ya bar ta a gida ita kadai kamar mayya. Ta sake hade fuska, ta ce. nura su Sabiun ka ke kira Katti'sai ka ce baka sansu ba? Ni fa ba za ka raba ni da su ba tunda tare ka ganni da su...” “Shut up!” ya yi furucin da har sai da hantar cikinta ta kada. _ ’tafi ki bani waje_,>bana son irin wannan shirmen naki "“Zan bar. maka. daki amma ka sani yadda ka ganmu da su haka za ka bar ni da su”. Ya dauke’ kansa.kawai .._yana ‘ maimaita hailala, domin yadda ~yake ji- ‘ a, ‘ zuciyarsa' ba‘don girman mahaifinta a , WAjenshi da babu- abin" da zai hana“ shi sakin aurenta k0 ya lakada mata dukan da .‘ za ta kasa tashi, sai dai, kash 'tana da matsayin ‘yar malaminsa da yake da girma da kwarjini a idonsa, ai k0 kare ya ba shi ba zai dakar masa shi ba bare mutum mai darajar mace kuma ta aure Yunwa da gajiyar da ya yi duk sun kau, sai dai bacin Bacin ran 'da ya keji a cikin‘ kirjinsa. . Malam Balarabe mahaifin Bahijja malamin mahaifinsa ne domin duk 'a yammaci yana zuwa wajensa karatu. Babban malami ne da shahararSa ta? mamaye Bangarenssu, ' yana da yawan dalibai‘ almajirai amma , ya daina ‘ karantarwa, sai dai har zuwa‘ yanzu ana' karantar da almajirai a wani fili nasa da ke: kusa da gidanshi yana dai zama a dakin soron gidan' yana’ kar‘Bar bukatu na maza da mata masu neman bukatu na neman, taimako da addu’a. Yana da matan aure har hudu da tarin ‘ya’ya maza da mata nasa da na ruKO. Yana da matukar girma a idon jama’a sosai, ana ba shi girma domin idan yana tafiya da Wiya ka ga mutum sama da biyu a bayansa, sai abin da ya zana hakan. Yadda mahaifin‘ Nuraddcn Alhaji Lawan ke girmama Malam Balarabe shi ya sa Nuradden shi ma bai dau lamarin Malam Balarabe da‘ sauki ba. Bai dada ganin girman lamarinsa ba, sai da mahaifinsa ya kai shi akan buKatar yi masa addu’a a kan neman aikin da yake yi domin lamarin yake tafiyar masa daidai ‘yadda ya dace. “ Cikin kwana biyu wanda ya ke wajensa ya tura shi zuwa Dubai zaBo musu wasu kaya da ake so. ‘ Komai na tafiyar nawa Nura ,daidai har yaz0 shi ma yana zuwa ya dauki karatu a wajen malam in yana gari. Sun shaku Kwarai da Malam har ya zama Nuran kan yi 'Wasu shawarwari da Malam don shi ma haka ya zama ba shi da shamaki a ko’ina gidan Malam tamkar dan cikinsa haka ya dauke shi wani yammaci bayan sun gama karatu da Malam ya dubi Nuradden ya ce “Kai ma fa kana daga cikin angwayen wannan shekarar, zan aurar da kai tare da ‘yan uwanka, amma ba dole zan yi maka ba idan kana da wani hanzari sai ka fada min shi, idan kuma babu ni na zaBar maka matar da zata dace da kai”. Duk kunya ta lulluBe Nuradden, kansa na kasa ya ce. “Malam ba ni da wani hanzari a kan abin da ku ka zaBar min”. Malam ya yi mumushi har ya dafa' kafadarsa, ya ce. , “Allah ya yi maka albarka Nuraddcn." Bahijja ita Ce yarinyar da na“hada ku Isyaku kuma Maimuna, Basiru kuwa Hamida”. Nuraddcn cikin zuciyarsa ya soma laluben wacece Bahijja cikin yaran gidan, duk da yawan shigarsa gidan bai tantance ‘ da sunan ‘ya’yan Malam din mata ba, domin babu wani abu da ya ke hada su duk Shigar da yake yi yawanci saman malam din yake hawa, sai dai k0 shi ya aike shi wajen matansa k0 ‘ya’yansa maza, da ya . fadi aiken ya ke fita ba ya zama cikin gidan. Zuciyarsa ta soma hasko masa wace ce Bahijja a cikinsu, ya dinga addu’ar Allah. ya sa ‘yar gidan Hajiya Kaltume ce, domin yana son matar tana da kirki sosai, sai dai ya kasa samun zaBi a cikin su ukun, k0 wace ce ma a hada shi da ita, ya san bai yi zabe tumun dare ba. Iyalan Malam zasu zamo ababen alfaharin mazajensu, duk da ba lokacin ya zabarwa kansa aure ba, amma ya ji dadi kwarai da ganin Bahijjarsa ta kwanta" a ransa sosai, musamman da ya luratana cikin farin ciki, ta karBe shi a matsayin mijin aure. A taKaice tana sonsa. Yadda ya tsara wa kansa, zai soma gininsa-kafin lokacin biki, amma Malam din ya ce kada ya daga hankalinsa, ya yi gininsa a sannu domin ya tanadar musu gidan zama a bayan gidansa ya kuma ce ya yafe duk wani kaya da za a yi na bidi’a, sadaki kawai yake bukata. Mahaifinsa tamkar ma yaf1 shi murna da faruwar wannan lamari, domin son da yake nuna wa Nuradden ya sake kusanta shi jikin Malam din, ga shi kuma yau suna shirin hada zuri’a da shi, duk nasiharsa da Nuradden‘ ba ta Wuce ‘ya rike Bahijja da kyau, domin ita wata baiwa ce a tare da shi Allah ya ba shi‘ 'Shi ma 'haka ya dauki lamarin da ' girma a ransa shi ya sa bai taBa jin wani abu na kin hadin ba, duk da akwai irin type dinsa da yake ta kissimawa zai ajiyc a matsayin matarsa ba irin Bahijja ba. Nuraddcn mutum ne wayayye, yana kuma sha’awar auren mace mai wayewar addini da ta zamani, musamman Bangarcn ado da kwalliya shi kam mace mai yawan ado tafi daukar hankalinsa fiye da mai kyau Abin da ya lura Bahijja bai dame ta ba kenan k0 ma yace irin tsarin gidansu . babu bayyana kwalliya a wajen kowacce budurwa. Girman lamarin Bahijja ya sa bai dauki wannan a bakin komai ba, abin da zuciyarsa ke gaya masa saukakken lamarinc idan ta zo hannunsa zai tafiyar da ita yadda yakeso. _ : Anyi komai. cikin farin' ciki da karamci da mutumci, sai dai tun farkon aurensu. ya ,soma haduwa da matsaloli masu tsayawa a rai. Ya danne, ya kuma hadiye yana kuma Kokarin nusar da ita irin: yadda ya ke so har zamansu ya kai tsawon; shckaru hudu, inda k0 'da yaushe abubuwan ci gaban rayuwa keta Samunsa, kasuwancinsa na tafiya sosai. Ya mallaki abubuwa da dama na ci gaba tuni ya bar. KarKashin wani yana cin gashin kansa ne. Sai dai abin da yake dakusar da ci gaban nasa Bahijja wanda ya lura har yanzu babu wani sauyi daga nata Bangaren har yanzu duk yayin da yake son kawo gyara na ci gaba irin wanda yake so, to sai ta kawo masa wasu shirmammun dalilai da‘ za ta kafa hujja dasu ta Ki amsa gyaransa. Idan ya ji‘ kamar ya ‘kai karanta gurin mahaifinta, sai ya ji nauyin yin haka ba ma ya iya tattauna matsalarta da‘ kowa, hadiyewa kawai yake yi yana tunanin duk; wanda "ya ji zai ce bata samu kyakkyawar tarbiyya ba ne, a rage ganin Malam da, ’Kima. Yanzu ma haka ' ya ke ta hadiye fushinsa‘, duk da tunzurar zuciyarsa da ta ke yi, yana ji kamar ya mike ya bi ta har cikin dakinta_ ya lakada mata duka, domin shi' ne kadai abin da'ya' rage ya yi mata horon da za ta hankaltu ta gane _ abin da - yake so; da wanda ba ya so. ‘ Ya ci- gaba da nanata hailala tunda da ma idar da sallarsa kenan, har ya kammala a hankali komai ya soma lafa masa, take yunwa da gajiya suka bijiro masa, jikinsa babu Kwari ,ya mike yana tunanjn mai ya kamata yaci da alama ba a k0 kammala girkin gidan' ba, k0 ma da sun kamala ba ya jin zai iya cin abincin da almajirai masu tarin Kazanta irin wadannan suka 'yi hidimar girkawa ba. ' ' " Ya fito ya nufi kicin dan har lokacin suna tsakar gidan sharar tsakar gidan suketayi tana tsakikyar kicin tana. kokarin dora Katuwar tukunya a kan cooke. Kallo daya ta yi masa ta dauke kai kamar yadda ya yi mata, butar shayi ya dauko ya wanke da ruwan roba da yake hannunsa, sannan ya kunna cooker ya‘ dora lokacin har ta fice daga kicin din, yana jin tafasar tattasai kamar 'zai yi amai Sai dai ya Ki fita daga kicin din ne gudun kada wani yazo ya yi masa kazanta a cikin shayinsa. Har ya tafasa ya juye abinsa, ya fita zuwa dakinsa ya debo kayan shayi ‘ya yi hadi mai kauri, sannan ya dauko kek din da ya yi 'mata tsaraba yasoma ci,_shi kam kayan zakin nan ba cimarsa bane'sai ya zamo turawa kawai 'yake yi, da haka cikinsa ya daga bai san lokacin da bacci ya kwashe shi a wajen ba. *************** Umman su Amira ne a tSakar gida tana tankaden garin tuwo ta ji sallamar surukarta Hajiya Khadija da sauri ta ajiye rariyar tana mata sannu da zuwa, har suka isa falo ta zauna tana dai 'cike da mamakin ganinta, domin ba kasafai ta ke Zuwa gidan ba. , Bayan sun gaisa Hajiya Khadija ta ce. ‘ ‘ ' ‘ ‘ “Wai 'ina yaran. ne na ji gidan- shiru Sai wannan sarkin rigimar?” 1 Ta mika hannu' za ta dauke shi,’ ya ki yarda Umman ta ce “Suna makaranta”. Hajiyar ta ce “Ni ma wucewa nazo yi ta nan na ce bari na leko biki naje gidan- Alhaji Mamuda’ Umma ta‘ mike, “Bari na kawo miki ruwa A“A’ bar shi yi 'zamanki, na' cika Cikina da lemon gidan biki”. Sun ' dan‘ yi shiru’ na ‘yan daKiKai Haj iy‘a Maryama ta ce. - “Ya ya maganar 'takwarata (Amira), har yanzu babu wata : magana tsayayya? Auntynsu Umme ta zo min da maganar Alhaji Saminu yana zuwa wajenta, har ya, . yi mata kyautarkudin mota’ ‘ Aminatu taja ajiyar zuciya, ta ce. “Haka ne Inna, amma ni lamarin yarinyar nan ne na kasa gane mata, ina tsammanin da kanta ta ke korar samari, da mutum ya yi zuwa daya biyu wajenta sai ta daina fita, k0 da ya 20 idan kuma na matsa mata ta fita, to ba zai sake zuwa‘ba Alhaji Saminu ne ma nake dan tsammanin ta amince masa sai-"gagashi ma tun daga ranar da ya zo har‘Ummee ta ganshi bai sake zuwa ba, da na matsa mata da .tambaya, sai cewa ta yi ya yi ta fiya ne, ba ya Kasar”. ‘ ‘ salatin da.Hajiya Khadija ta ke yi ya katse wa Aminatu maganar da ta keyi, jikinta ya yi sanyi tana zaton ba karamin - laifi ta yi ba dalilin fadar hakan. Ita dai ta san manufarta guda daya ce su gane ba wai rasa manema Amira ta yi ba, ita din ce ba ta damu da kula su ba. Bayan' Hajiya Khadija. ta karasa sallallami ta sake duban Amina ta 'ce “Ai gara da ki ka fada min, , wannan lamarin ba na zama ba ne Aminatu ta sauke ajiyar zuciya da ta' ji ba laifi ta yi ba. “Yaushe ne za a‘ zauna da yarinya irin haka na faruwa, _ ba a~ san dalili ba? Arzikinki na zuwa tana hamBarar da shi da kanta”. Hajiya Khadija ta mike tana cewa- ' “Nizan tafi amma ki turomin Basiru gobe mu tattauna abinda‘ yadace Aminatu ta yi mata rakiya ta ta dawo cikin zuciyarta tana . juya maganganun Hajiya Khadija, ita kam ba ta taBa rainon budurwar ‘ya‘ ba sai a kan amira tabbas akwai yiwuwar akWai matsala a tare da' Amira don, ita‘ ceta kasa ganeWa, amma yanzu sai ta ji dadi. da Hajiyar ta sanya ' baki, ta kuma ce za ta binciki matsalar. Hankalinta ya kwanta da hakan, duk da- ba ta san ta hanyar da za su bi a warware matsalar-ba, ' ’ ’ ‘Haka Amira ta dawo daga makaranta ta same ta, kallo daya ta yi mata ta fahimci akwai damuwa a tare da ita; ta ajiye alkur’aninta a inda ta ke ajiye ,shi.. K0 hijabi ba ta cire ba ta zauna gefenta. ‘ “Umma lafiya na ganki kamar kina tunani?’:’ Aminatu ta dago kai da murmushi a fus'karta. . . , . “Lafiya Kalau nake Amira, yanzu Hajiya Kaka ta zo”. " Sunan da jikokinta ke kiranta kénan. Amira ta kau da fuska. mtws “Ni gara ma da bana nan ta zo me ta fada miki Umma?” Ta mike, “Babu komai gidan biki ta je ta biyo ta dai tambaye ku” “ “Uhum”. Kawai Amira ta ce, ta mike ta soma cire kayan makaranta. ‘Mama ki daina damuwa da surutun mutane a kaina, duk abin da Hajiya Kaka za ta fada kada ya dame ki”. “Na fada miki ta ce min wani abu ne, da za ki sa ni a gaba da surutu‘? Ni lafiya muka rabu da ita” . Amira ta raunana murya,‘ta ce.‘Yi hakuri Umma gani ‘na yi da naa shigo kin yi jugum...” ' Umma ta katse ta da cewa. “To babu komai, ni ba mu. taBa yin hira mai dadi ba irin na yau”. “To Shi' kenan Umma, ' me ‘ake dafawa Yunwa nake ji yau sosai”. Umma ta ce “Tuwo ne, Sai ki Shiga kicin din ki kwashe? ' Washegari Alhaji Basiru ya je wajen mahaifiyarsa' do’min ya sami sakonta Wajen Aminatu. ' Bayan sun gaisa Hajiya Kaka ta gyara zama, ta ce “Da ma a kan maganar yarinyar nan ne Amira”. Duk ta fayyace masa abin da ta ji daga Bakin Aminatu, da labarin Alhaji Saminu da Ummce ta ba ta. Sannan ta dora ' da cewa. ' “Irin wannan idan ha a lura ba sai tafiya ta yi nisa a." gane aljanune suka shiga jikin yarinya budurwa ta dinga tsanar duk wanda ya‘ ce yana sonta, suna korarsa..To shi ya sa na ce ’kaZo mu yi shaWara”. Shima "jikinsa ' yayi' sanyi, hankalinsa- ya tashi dan bai dau wannan a matsayin matsalar da mahaifiyarsa ta hango ba sai yanzu. Ya sauke ajiyar zuciya. “Kan wannan Hajiya har sai kin nemi shawarata kiyi abin da ya dace a kan Amira duk abin da kika yanke ya yi daidai”;Hajiya Kaka‘tace. “Eh haka ne. Basiru,‘amma shawarat ma ai tana da dadi, ni abin _da nake ganin ya dace a yi shi ne, a kai ta wajen 'Malam Balarabe, na lungu biyu’ ya duba lamarin nata ya gani, idan tana da matsalar aljanu sai ya korar matasu. Idan kuma babu sai a yi mata addu’a har Allah ya kawo manemi da wuri’ Alhaji Basiru ya ce “ai wannan babu -laifi,:yaushe ya _ ka mata ku je sai na turo ta?? Hajiya Kaka ta nisa, tukun ,ta ce “Ina ganin gobe ma za mu je saboda jibi za mu bikin ‘yar wajen Lantana”_ Ya ce “To sai ta z0 da safe kodan kuji saukin samunjama’a. - ' Ya zura hannu a alj‘ihunsa ‘ya 2aro dubu daidai guda uku, ya ce ‘ ' “Ga shi ku rike a hannunku”. Haj iya Kaka ta amsa. ' “To sai goben duk yadda aka yi kuma idan ka zo sai ka ji”. Yace“Ba damuwa”. Ya fita, maganar ta kwanta a ransa sosai, domin ya 'san Malam Balarabe shi ma ya taBa zuwa wajensa ya kuma yaba da .Kokarinsa; domin matsalar da ta kai shi wajensa tuni ta zama tarihi. ‘ ' , . Lokacin da ya koma gidanshi ya kammala' ‘cin abinci, Aminatu na zuba masa ruwa yana wanke hannunsa, ya ce - “Kin ji' shawarar da Inna 'ta. yanke game da Amira?” ' Aminatu ta buds idanu na razana, sannan ta ce‘ “Me ya faru?” Ya yi murmushi, “Babu komai, ta dai yi min maganar korar samari da Amira ta ke yi, ta ce‘sai an taimaka mata da ' addu’a saboda haka gobe za su je wajen Malam Balarabc tare da ita”. Aminatu ta zauna, tana fadin “Kayya Malam, ni bana zaton tana da wata matsala illa iyaka hangen wani abu ta. ke yi ya sa ta haka, da a hadu ayi mata fada ta daina k0 a bata duk wanda aka ga dama da ya f1” Alhaj i Basiru ya Bata fuska. “Kina ganin kinf1 Hajiyarmu sanin abin da ya dace kenan k0 kina son ki nuna mata iko a kan Amira ne?” Amina ta yi murmushi, ta cc. “Haba dai duk bana nufin abu daya daga cikin wanda ka fada, ina dai ganin kamar matsalan ba a kai ga zuwa wajen wani malami ba ne, amma na san Hajiya tafini hangen nesa da sanin halayyar mutane, yara nawa ne suka girma ta aurar da su a gabanta”. Ya Ce,‘ :“Yauwa, ke ma kin fahimta idankuma aka samu' wata matsala ta Billo a kan maganar nan to ke ce tunda tun farko kin nuna Kin amincewarki za kuma ki iya zuga ta ta ki bin umarnin mahaifiyata”. Aminatu' taji' zafin maganganun, domin ‘ba su kai ‘yadda zai dinga sauya mata‘ manufa haka ba, ta dai dake kawai ta ce ‘ “Insha Allah ba za- ka ji bakina ba, Allah ya tabbatar 'da alkhairi”. -;‘Amin’~~ Ya fada tare da mikewa ya dauki buta yayi bandaki. Washegan' da safe, Amira na sharar dakin Ummansu ta ji kiran mahaifinta. - Da sauri ta ajiye tsintsiyar ta nufi dakinsa da sallama. Ta durkusa a gabansa, yayin da ya ce. “Amira za ku je unguwa da Hajiya yanzu, saboda haka ki yi sauri ki shirya ki jeki same ta kuje da wuri kafin mutanc su cika”. . ‘ “To”. Kawai ta ce masa zuciyarta na tunanin ina zasu je da Hajiya Kaka haka da har Baba ya sanar da ita da kansa, ya ke kuma gargadinta da ta yi sauri? Tana shiga dakin ta dauki tsintsiyar ta ci gaba da sharar da ta ke yi. Tana sharar zinccn zuci ya yi mata yawa. Nan da nan ta ji tana cikin- matsananciyar faduwar gaba. Harta gama ta shiga can dakin Umma; ta tarar da ita a zaune a bakin gado tana lallaba Umar da ta ke so ya yi bacci, ta ce “Umma yanzu Baba ya ce na shirya za mu je Wani-waje da Hajiya Kaka, ina za mu?” Ta fadi hakan ne dan ta kwantar mata da hankali daga wasu-wasi k0 firgici, amma Amira sai ta Zauna. " a “Kai Hajiya Kaka da'rigima ta ke, ni ‘ kam bana son yawan shige—shigen nan”. ' Aminatu na jinta ta dai tayi shiru, dan kada Amira ta fadi wani, abin a ce ita ce ta saka ta. Amira tana shiryawa amma sai mita ta kce yi, da jan dogon tsaki kuma har lokacin gabanta faduwa yake yi. Amma ta‘“ san babu yadda za ta yi'ta guje wa zuwanta tunda Babansu da kansa ya kirata ya fada mata. ' Har ta kammala shirinta ta nufi gidan Hajiya Kaka. Ba ta jima a bakin titi ba ta samu mota" Wannan ya ba ta damar kai wa gidan da wuri, - Amma ga mamakinta Hajiya Kaka har ta kammala nata shirin, tana zaune a tsakar gida kan kujera ‘yar tsugune Ta “Kin san shirin namu sai a hankali Hajiya Kaka ta amshe da cewa. “Ana ta kaKalen saka hoda da jambaki ba, kwalliya ba miji”. Amira ta mike daga tsugunnen da ta yi. _ “Haba Hajiya Kaka, yaushe na isa . ~auren da za ki kira min miji?” ' Haj iya Kaka ta watsa mata dakuwa. “Un go wannan, ja’ira kawai Shekara sha taran ki ce ba ki isa aure ba, kin zama uwar mata a gida?” . Amira ta ce, “Hajiya a birni fa muke . ba a kauye ba, kamar ni a dinga yi min zancen aure, ga masu shekaru arba’in nan ma a gida, ai ina da sauran lokaci”. Hajiya Kaka ta sake watsa mata dakuwar tana fadin. “Ungo wannan rasa kunya beran tanka. Idan ma shekara dari aka yi to ba a gidan nan ba, ni ba, k0 kin taba ganin yarinyar cikin gidannan da ta kai shekara sha biyar ba ta yi aure ba?” ’ “Zamaninsu daban 'nawa daban’; .. Amira ta fada murya.KaSa'Kasa Haj iya Kaka tace me "kike cewa?” Amira ta ce, “Ba komoi Dan ta .kawo KarShen fadan Hajiya,‘ Kaka ba don tsoron fada mata' abin da ta" fada din ba. ‘ Hajiya Kaka 'ta lulluBa mayafi‘- a kanta, ta ce “Mu je kin ji, ke yarinya ce har yanzu ba ki' san abin «da yake yi miki ciwoba, aure shi ne mutumcin duk' diyar da ta kai minzalin yinsa, Amira ta yi shiru kawai: tana sauranon Hajiya Kaka duk rabin hirarta a ‘ kan hanya a kan nusar .da ita ne muhimmancin kama mijin. aure a hannu da yadda iyaye ke fadi—tashi a~ wajen ganin ‘ya’yansu sun‘sami gidan daular da za -a rike musu ‘ya. a . Shiga wannan lungu, fita wancan sai " ga su a gidan Malam Balarabe, Hajiya Kaka ta ce. ' “Yauwa”. Ganin mutum daya, biyu suka tarar. 'Dayar na zaune a kan benci, daya kuma na‘ -ciki suma suka ‘zauna a kan bencin sama masu jira. Bugun zuciya da fargabar Amira ya tsananta lokacin‘ da’ layi ya zo kansu, wanda ita kanta ba 2a ta iya cewa ga dalili ba, tunda wadanda suka shiga suka fito da fara’arsu suka yi musu sallama. Babban mutum ne mai girman jiki, tsawo da Kiba sosai,.fari za a kira shi. Yana da ‘dogon gemu da 'yaWan saje da suka hadu da gemun suka kame masa Shekarunsa kuwa ba za su‘ gaza hamsin ba, yana sanye da manyan 'kaya ya dora ‘mayafi a kafadarsa da hula a kansa, duk yawan Kasumbar da ta 'mamaye ‘ fuskarsa ba ta Boye dogon hancinsa da manyan idanunsa masu kwanrjini ba. ' ' ,Kallo. daya ta yi masa ta lura da wadannan abubuwan da ke tare da shi, sai dai lokacin da ta durkusa idanunta nakasa ba ta son sake hada ido da shi, tana ji suna gaisawa da Hajiya Kaka, sann‘lan ita ma ta dago ta soma gaida shi, Idon da ya zuba mata ya tsananta faduwar gaban da ta keji, ta sauke 'nata idon tanaji Hajiya Kaka na cewa Wannan jikata ce malam’ yar wajen Alhaji Basiru ce ita ce babba”. Malam ya shafi gemu tare da cewa. . ,“Masha Allah”, TaCe, “TO malam wata ‘yar matsalace ke tafe da mu game da wannan yarinyar. . . Tana da tarin manema manyan mutane, sai dai har yanzu a cikinsu babu wanda ya zo da batun maganar aure, shi ne nake so ai mata addua ta samu gwani daya ya tsaya”. " Malam ya‘ ce “Kin yi ’ tunani .mai kyau Hajiya, za kuma a bincika lamarin ’ Ya dubi Amira, ya ce, ,“Ke yarinya ya ya sunanki?” Ta fada masa, ya ce ” “Mu ga hannunki Ta bude masa tafin hannunta, ya matsa sosai ya sa 'nasa yatsan ya soma yi mata Zane a ciki. Amira ta dauke numfashi saboda wani irin abu da ta ji yana yawo a jikinta. Ya. dauke hannunsa ya koma kan wata takarda ya tambayi sunan mahaifiyarta da mahaifinta. Duk Hajiya Kaka ta ‘fada masa, sannan ya rubuta a jikin ‘yar takardar ya mike ya shiga wani daki. Daga ita har Haj iya Kaka babu wanda ke iya magana, babu jimawa ya fito ya sake haWa kan dardumar da yake zaune dazun, ya dubi Hajiya Kaka ya ce “Haj iya yarinyar nan babu matsalar aljani k0 sihiri a jikinta, matsalar dai daga masu zuwa wajen nata yake musamman shi wanda na ga kamar zuciyarta tafi so a cikin manemanta, akwai Saminu da Sulaiman, duk wadannan da gaske suke yi a cikin binciken da na yi, na ga dukkansu a shirye suke da aurenta. Sai dai rashin samun 'goyon bayanta ‘ abin da na gani zuciyarta ta f1 karkata ga shi Saminu,“sai dai shi matSalarsa iyalinsa duk matar da ya so da aure sai ta lalata maganar ta zama shiririta”. Hajiya Kaka ta jinjina kai, sannan ta ce “To Malam yanzu ya kake’ ganin za a yi? Su dai yaran yanzu 'ba a-musu dole, kuma 'shi. zaman aure da 'soyayya ya f1 dankO inda zuciyana ta f1 karkata kenan Malam ya ce, “Haka ne”. Yana duban Amira da ke ‘ta raba idanu tsakanin Malam da Hajiya Kaka zuciyarta ciike da dumbin mamakin abin da Malam ya fada tunda ya bayyana sirin ' zuci’yarta ne da babu wanda ya san da shi, ita kadai ta san samarinta da yadda suka Zautu da son ta ba su damar turowa a gidansu a yi maganar aure ta ke zullewa. Malam ya ce “Duk wannan abu ne mai sauki Hajiya, za a yi aiki a kansa, zai zo da maganar aure ba da jimawa ba, za kuma ta. samu alkhain' a jikinsa mai tarin yawa, wani nata ma zai ji dadinsa”. ‘ 'ba Hajiya. Kaka kadai ba, har ita ma sai data yi murmushi. Ya ci gaba da cewa. “Za ta dingazuwa tana karBar rubutu tsawon kwanaki uku da kanta za ta dinga zuwa, akwai‘ Wanda sai ta 20 '2a a rubuta mata ta .shanye, akwai kuma wanda» za ta tafi da shi cikin dare ta sha ta, shafe jikinta da shi”. Hajiya Kaka ta ce, “Za ta zo ai ta ga gurin”. Ta bude ‘yar Karamar jakarta ta zaro dubu biyu ta ajiye wa Malam suka mike suna godiya: Malam ya" bi bayansu da kallo, ya lashe“ busassun laBBansa. “TabbaS da ina ‘da wajen ajiye wannan yarinyar da na ajiye ta, a gidana na more da baiwar da Allah ya yi mata”; Abin da ya raya a zuciyarsa kenan, sanin ba shi da sauran gurbi domin matansa na aure hudu ne, cikon ta hudun k0 shekara daya ma bai yi da aurenta ba. Asha karatu lfy Daga qaninnan naku Bankada Chapter3 Nuradden ya farka daga baccin da ya dauke shi, yana kuma jin dadin baccin sai dai kiraye— kirayen sallar la a'sar “‘ne ya ‘ farkar da shi, ya mike jikinsa babu kwari *** *** *** sai dai ya rage radadin zuciyar da ya kwantadashi. Ya yi alwala a dakinsa, wannan karon jam’i yake son bi tunda lokaci bai qure masa ba, don haka ya fito daga dakin. Yana fitowa suka hada ido da ita, da alama dakinsa ta nufo. Ta sakar masa murmushi. Tare da fadin. harka “sha baccin yanzu nake shirin zuwa na tashe ka saboda lokacin sallah ya yi”. Duk yana jinta duk da gaba daya ya mai da hankalinsa a kan saka takalmansa, amma sai ya basar da ita tamkar ba da shi ta ke ba. Sai dai ya dan kura mata ido~ kamar mai son gano Wani abu a cikinsu, sannan ya juya ya hada da sauri domin ya ji an tayar da sallar. Sai dai yana jin zuciyarsa a washe tas, da ya fahimci fushin na Bahijja yau ba‘ mai zurfi bane Tsawon kWanaki biyun da Nuraddcn ya yi a cikin gidansa ya yi su ne cikin kunar zuciya, saboda fushi mai tsanani da Bahijja ta ke dauke da shi. Abu daya ne yake dan lafar masa da zuciya ganin raguwar yawan zuwan almajiran da ke wunin musu a‘ gida. Yaran ne kadai ke zuwa, su ma daukar abinci kawai suke yi su fita, hakan sai ya sa ya dan ji sanyi har ya soma zargin Bahijja ta fara gane kuskurenta ta kore su ne Girman kai irin nata ya hanata ta ba ‘ shi hakuri', k0 ta nemi sulhu da shi, hakan ma ya yi Wa ' zuciyarsa dadi, domin ya samu nutsuwa cikin hutun da yake shirin yi na kwanaki bakwai a gidan sa ba tare da ya fita kasuwa ba, har zuwa‘ lokacin da jirginsu zai daga zuwa ka‘sar Dubai, domin sarin kaya. Yadda gidan ya yi shiru ya yi masa dadi kwarai, duk da da ma Sun rage shi cikin jin dadin kwanakin, amma zaman gidan shiru ba hayaniya' Shi ma yana da tasa babbar gudunmawar ta jin dadinsa. Yana cin abincinsa cikin kwanciyar hankali tunda ya san ba almajirai bare su yi masa jagwalgwalo, daga ci sai bacci sai zuwa masallaci. Sai dai a ranar ta yau yana dawowa daga masallaci suka hada ido da Bahijja, tana tsaka da kwankwatsa attarugu‘a cikin no“Yar rigima kenan, kin San gaskiya kike takewa, yanzu gidan nan haka daga ni sai ke bai fi miki dadi ba, ga shi har kin samu damar da za ki yi wa mijinki irin ' kwalliyar da ya ke so. Kin ga kyau da kayan suka yi miki kuwa?” Ba ta tanka masa ba, ya janyo fatar gefen cikinta a hankali, ta sa dariya. . “Ka gani‘ ba na so”. Ya rike hannayenta. ‘ “Kina so Bahijja, miskilancinki ne ya hana ki bin mijinki ki ba shi haquri”. Ta juya ido, tace ‘ ' “Ni na yi maka laifi ka koreni daga dakinka, in na sake shiga ai sai na yi wani... ‘Abin da yake ne ya sa ta kasa karasa abin data ke shirun fada, sai dariya da kyar ta kwaci kanta, ta soma gudu yana binta suna zagayen gidan. ' A yammacin nan ya samo cikon farin cikinsa da jin dadi da ya rasa na kwana biyun DA suka wucw Ya manta da komai, lallai komai ya shafe a ransa Kaunar Bahijja ke ninkuwa a ransa, yana girmama son da yake yi wa Bahijja. Duk abin da ta ke yi masa ba ya tunanin rabuwa da ita k0 sau daya, burinsa ta gane irin rayuwa da yakeso su shimfida ta ba shi hadin kai a burinsa na dauwamman zamansu. A cikin daren ranar ya baje tsarabar dinkunan da ya yo mata a Abuja, atamfofi ne masu kyau da tsada. Yana kallon yanayinta lokacin da ta ke kallon dinkin. ’ Zuciyarsa ta ba shi ba za ta saka su kamar yadda yake so ba, tunda ya ga tana kallon dinkin tana yatsina baki. Cikin karfafa gwiwarta ya ce mata. “Kin ga irin dinkunan da ‘yammatan Abuja harda na nan Kano ma ke yayi”. Ta yi sa ar tararsa da cewa. “Shi ne kuma ka kawo wa matarka ta aure, abin da marabarsu da tsirara kalilance? Ya dan yi murmushi, ya ce “Ai ina ganin da ‘yammata ne kadai dinkunan ba su dace ba, matan aure ya fi dacewa su mai da su kayan saka wa mazajensu a gida. Idan kuma za su fita sai su sanya sutura mai yalwa da duhu mai rufe jiki domin dinkunan na da daukan hankali musamman idan suka samu jikin kyakkyawa kamarki”. “Oh na gane abin da ka ke nufi, kana so na dinga shigar da karuwanku suke yi?” Ya dago da sauri daga kishingiden da ya yi, ya Kankantar da idanunsa yadda ya ji maganar kamar shigar mashi. ,“Karuwai?” Ya sake nanatawa kamar mai son ya tabbatar. Ta murguda baki. “In ba karuwa ba ta ya ya aka yi har ka iya yi wa mace kallon tsanaki a kaya na jikinta?” . . .. ' “Bahijja ni ki ke gaya wa ina tare da ‘karuwa saboda baki da mutumci, ba ki san qimata ba?” Ta ja dogon tsaki, ta dauke kai tana ‘yan guna—gunin da ba ya jin abin da ta ke fada, amma tafasa zuciyarsa take yi, yana jin kamar ya ’ faffalla wa fuskarta kyawawan mari yadda zuciyarsa ta hasala, amma sai ya koma ya lafe jikin kujerar da yake kishingide yace Bahijja duk yadda ki ka fassara ni a ranki haka nake, duk abin da za ki yi sai ki yi Ta mike tsaye ta ce. “To ni mai zan yi maka? Kaya ne dai na ce bana so, ba ma zanyi irin shigar da 'zai nuna tsiraicina ba sai akai kasuwa”. Duk da fushin da yake ciki bai san sanda ya kwashe da dariya ba, kalamanta na karshe ne suka sa shi dariya, har da rike ciki yana nunata da dan yatsa. Duk da bai ce komai ba‘, ta gano kalamanta yake yi wa dariya. Wani abu ya taso ya tsaya mata a wuya na takaici. Ta juya ta soma tafiya, ya janyo ta da karfi ta fada jikinsa. A kunnenta yake rada mata. “Bahijja ban da abinki wane dare ne kuma Jemage bai gani ba?” ' Kai tsaye ta amsa masa. “Sai ranar mutuwarsa mana”. Ya ce “To shi kenan amaryata, duk yadda ki keso haka 2a a yi, amma ina rokon alfarma a wajenki ki daure ki dinga - tauna magana kafin ta fita daga bakinki. Idan ki ka yi haka za ki kara kima da mutumci a wajen duk Wanda za ki yi magana da shi”. Ita ma ta hango kuskurenta, amma kana ta saisaita murya. “Nura ai kai ne wani lokacin ka ke tabo ni, ka san yadda kuwa na ji. da ka ambaci kana ganin kayan nan jikin wasu mata? Abin da ka fada fa yana nufin sun ba ka sha’awa kenan?” ' Ta yi masa tambayar tana kallon tsakiyar idonsa; Ya sauke ajiyar zuciya. ' “Ba zan yi miki karya ba Bahijja, ni : din nan da ki ke gani ina miki kaunar da ba na hada ta da duk wata diya saboda kaunarki ta gauraye da girma da martabar Malam da nake gani a idona. Ban Boye miki komai ba, ina sha’awar dinkin a cikin idona, amma ina SO na yi masa kallon sha’awa a jikin iyalina shi ya sa na yi na kawo miki da ina da wadanda zan yi wa kallon' sha’awar da zan gan .su da ban kawo miki su ba”. Wani almajiri-ne ya yi sallama, sun shagala da tattaunawa ba su amsa ba, shi kuma ya shigo falon nasu. Ta mike da sauri ta ji kunyar yadda yazo ya same su sosai, shi ma yaron ya juya da baya. Ta kasa k0 magana, Nuradden ne ya ce“Kai mene ne?” Yaron ya ce, “Na zo kawo allona ne Nuradden ya ce, “To ajiye shi a nan”. . Sai da ta ji fitar yaron ta sauke ajiyar zuciya idanunta har sun kawo Kwalla saboda wani irin takaicin Nura da ta ji, duk shi ya janyo mata tunda ba ya iya zama sai ya Kwakume jikinta duk yaran da suke zuwa yi mata aiki, da wadanda suke taya ta hira duk zuwansa ya sa sun daina zuwa gidan sai ya yi mata shiru. Duk ba dadi a take ta soma‘addu’ar Allah ya sa Nura-ya tafi ko sa wataya. Ta dube shi,’ “Ka gani k0?” Ya dauke kai, ya ce. Na gani duk kin wani diririce kamar wadda aka kamada kwarto. Ni mijinkinefa ‘ Ta ce, “Amma ko k mijina ne bai kamata ya ganmu a haka ba, sai ya rage ganinmu da kima”. Idan wannan ya dame ki, to ki koyi rufe fadarki, wai ma allunan me ya zo kawo miki cikin daren nan?” “Rubutu na sa shi ya yi min”. Ya gyada kai, “Ya yi kyau”. *** Tun lokacin da Amira suka bar gidan Malam ta gama aminta ‘da lamarinsa- ta yadda ya gama sanin bayani game da sunan samarinta ba tare da wani ya gaya_ masa ba. A hanyarsu ta komawa gida sai ya zamana Amira ta ke damun Hajiya Kaka da tambaya, saBanin lokacin zuwanta da ta, *** *** ke jin matsa mata Hajiya Kakan kawai ke yi. Karin bayanin da Hajiya Kaka ke yi mata game da ayyukan da Malam din yake yi shi ne ya ke dada sa ta aminccwa da aikin da zai yi mata a kan Alhaji Saminu. Tana jin kamar ta same shi ta gama 'ta hanyar auren da ta lura ba ya so, ba ta Bangaren shashanci ba. _ Ta dauki ‘yancinta da martabarta ta ‘ya mace a matsayin abu mafi daraja a tare da ita, shi ya sa k0 Kuwa wadda kanta 'ya waye da soyayyar zamani ta rage zafin k0 shan minti ba ta yi, duk kuma yadda ta dauki yarinya da daraja a idonta da zarar ta samu labarin tana irin wannan harkar shi kenan ta daina ganin Kimarta, haka za ta dinga jin kyamarta da tsanarta a zuciyana, irin yadda k0 a hanya ba ta son haduwa da ita bare kuma da namiji. ‘ Ba ta taBa yin saurayin da ta zarge shi da manufar nuna mata soyayya- irin ta zamani ba ta sake saurarensa, wani ma ba nufinsa ‘ kenan a kanta ba, amma wayewarsa da zakewa a kan soyayyarta idan ya yi mata yawa tana musu kudin goro tace duk ‘yan iska ne, mayaudara. Alhaji Saminu shi ne kadai mutumin da ya nuna mata maitarsa a fili ta kuma ji ya yi tsayuwar da ta kasa cire shi daga ranta. Hangen samun nasara a wajen Malam na sauya manufarsa daga mummunar manufa ‘ zuwa kyakkyawa ya sa ta ji a yau zuciyarta ta yi wasai tamkar an sauke mata wani nauyi daga Kirjinta. Sun rabu da Hajiya Kaka tun a hanyar da zata :shiga mota tana jaddada mata, kada ta yi sakaci‘ gobe, ta yi sammakon zuwa wajen Malam. Ta‘ shigo Ummansu na kicin, sai Umar fake tsakar gida yana rarrafe, ta dauke shi ta daga sama, tana cilla shi ~suna‘ kyalkyala dariya daga shi har ita. Tunda Ummansu ta ji muryarta ta ke tai sauri ta. kammala da zuba abinci dan ta zo ta ji abin da ya faru a gidan malam, domin tun fitar Amira hankalinta ya kasa kwanCiya, musamman idan ta tuna da» kalaman Amirar kafin fitarta. Ita ma sai nata gaban ya dinga" matsanancin faduwa, jikinta ya yi sanyi Kalau, ta ke ta sake- saken abubuwa da dama har ta soma bawa kanta laifi Sai dai jin yadda Amira ké Kyalkyadariya ya‘ sa ta sauke ajiyar zuciya, ta ‘ fahimci ba a yi mata wani abu da zai dami zuciyarta ba. Amira ta nufi hanyar kicin din, ita ma Umma nakokarin fitowa ta. tsaya tana mai da numfashin daga Umar saman da ta yi ta yi. “Umma sannu da aiki”. “Yauwa Amira, kun dawo?” “Mun dawo Umma, ashe wajen da kafa ma ake zuwa daga gidan Hajiya Kaka? Lunguna dai muka yi ta bi can wani waje wai shi Saran ban taba zuwa wajen ba sai yau . .Uma ta ce “kun same shi dai k0?” “Yana nan Umma, yace‘ matar Alhaji Saminu cekeyin. asiri a kan duk matan da ya ke cewa yana so ya janye”. Ummanta ta sauke ajiyar zuci’ya har lokacin da Amira ta gama ba tar labari hankalinta bai kwanta sosai da, ita abin da ta tsorata da shi tun kfin ma a shiga gidan sai an soma bin malamai a kansa, idan an shiga kuma sai ya ya? Haka za a ai ta biye-biye saboda kawai ana son zama da shi? Sai dai yadda ta ga Amira na ta _farin ciki wanda rabon da ta yi irinsa har ta manta a gidan, ya kure duk wani abu ta ke hange a zuciyarta, burinta na son ganin auren Amira ya sake ninkuwa. Washegali da wuri Amira ta shirya zuwa wajen Malam, tun da Aminatu ta yi ' wa Babansu bayanin duk abin da Amira ta" fada mata, saboda haka da ta shiga ta gaida shi da safe ya ce ,“Amira ga kudi ki shiga mota,Ki tafi wajen Malam ki kuma tafi da wuri bana son biye- biye gidan kawaye kin ji na fada miki”. Tace “To Baba insha Allahu ba zan jima ba zan dawo”. Ya dauko dari biyar ya miKa mata. “Ga shi”. Ta karBa ta duke domin kudin ya zarta na mota kadai. Amira ta isa gidan Malam a yau mutum daya kawai ta tarar a shimfidar da ta ke soron gidan, ta yi wa matar sallama ‘ suka gaisa ta zauna, matar ta dube ta. ‘ “Yau Malam din, ya yi jinkirin fitowa da tuni ma na tafi dan na dan jima da zuwa”. Amira ta dubi kofar 'dakin‘ da'yake zama din, ashe bai ma fito ba, motsin fitowarsa ne ya katse musu hirar‘ tare suka dubi kofar fitowar daga gidan, shi din 'ne kuwa yana sanye da manyan kaya.. Ya yi yafe da farin mayafi kansa da hula, fuskarsa cike kwarjini. ‘ Suka soma-‘rige rigen gaishe shi yana amsawa idanunsa na kan- fuskar Amira. Ya sakar mata murmushi ya shiga dakinsa, bai jima da shiga ba ya'yi‘ gyaran ‘murya ya ce a shigo da wadda ta soma zuwa. ' ‘ Ta tashi ta shiga, ya rage Amira ita kadai. Ba ta jima sosai ba ta fito, Amira ta shiga. ‘ Ta durkusa ta. sake gai‘she shi, sannan ta zauna ya daukowani madubi da aka yi wa rubutu a kai, ya ce. “Yarinya ai tun jiya na kammala da rubutunki” Ya dauko tawada yana'Wasu rubutun a kan wanda ya‘yi a jikin madubin wanda ba ta fahimci abin. da yake rubutawa ba. Kalmomin ba Shi yi mata kama da wasu ayoyi na cikin alkur’ani amman zaif1 kyau a ‘ kira rubutun nasa da jagwalgwalo ba don kada na yi saBo ba. Abin data ke ta fada azuciyarta kenan lokacin da ta ke kai mafara wajen hada baki ba larabci k0 2a ta ‘ gane wani abu mai ma’anar da ta sani, ba ta gane komai ba har ya kammala, sannan ‘ ya ce ta miko masa hannunta. . Ba tare da musu ba ta miko hannun nata ya dangwali tawada ya dora alkalami a kan tafin hannun nata ya soma rubutu. Wani irin abu ta dinga ji yana yawo a .jikinta tamkar wadda ake‘ yi wa tafiyar kadangare, amma haka ta sa wa kanta juriya har ya gama ya dubeta. “Amiran tauraronki mai haske ne aikinki zai 20 min da sauki k0 da kuwa shi saminun ba sonki yake yi ba, idan har na soma aikin da wuri zai ci, tunda kina haska idanun duk wani da namiji”, Ya mika mata madubin da yayi rubutun a kansa. “KarBi wannan”. ‘ Ya tura mata wata roba da ruwa a cikinta, ya ce “Ki wanke madubin nan da hannun da na yi miki rubutun nan daidai yadda za ki iya shanye ruwan, ki shanye”. ‘ Ya jingina da bango yana lumshe idanu kamar mai bacci, jikinasa_ ya gama mutuwa ido yasa mata yake sake kare wa Amira kallo tana .wanke rubutun. Tun zuwansu Amira jiya da ya dora ido a kanta babu matar da yake iya tunowa sama da ita. Babu tunanin da yake illa nata. Wuni ya yi yana sakawa da kwancewar yadda zai yi ya mallaki Amira, sai dai duk tunanin da yake yi a kanta yana saurin warware shi da kansa. Yana ganin ba abin ma da zai yiwu bane, sai ya watsar. ‘ A yanzu da ta ke zaune a gabansa- ’tana wanke rubutun da lallausan hannunta da ya gama kidima lissafinsa tun a jiya komai ya gama kwance masa, yana ji kamar a zabce shekarunsa a kan wanda yake da su Yana laluben maganganun; da ya dace ya soma da su dan ya sace zuciyarta sai dai yana ganin kada ya fada; mata Wata maganar da za ta daina zuwa ya kuma zubar da damarsa a wajenta ba tare; da ya ci gaba da samun wani abu daga gare ta ba, k0 da na xaman da ‘ya yi ne yana kare mata kallo. ne Saboda haka ya ja bakinsa ya yi‘ shiru, ita kam hankalinta na kan abin da ya sa ta bata kula da kallon da yake yi mata ba Ta yi tsammanin ma gyangyadi yake yi, shi ya sa da ta gama ta ce masa. “Malam na gama”. Ya dago kamar mai baccin gaske. “Yauwa kin shanye? To sake wanke ki dura ruwan a wannan ledar, idan kin je gida sai ki shafe gaba daya jikinki da shi”. Ta zuba rubutun kamar yadda ya ce, ,' sannan ta daga ‘yar karamar jakarta, ta mike tana ce masa, to ta tafi. Kasa magana ya yi, kai kawai ya daga mata saboda irin abin da yake fama da shi na matsananciyar sha’awarta. Wunin ranar cikin farin ciki ta yi shi, saboda yadda Malam ya karfafa gwiwarta ' .a kan nasarar aikin da ake yi, da ta ke hanga. 3l' Washegari ba ta samu zuwa da wuri ba kamar kwanaki biyun da ta yi tana zuwa a baya saboda Ummansu za ta fita gidan aminiyarta wajen kaI kayan lefen ‘yarta da za a yi a yau. Amira sai da ta tsaya ta kammala wa- 'qannenta abincin makaranta ba ta iSa gidan Malam ba sai Karfe daya da minti goma‘na rana, ta cika da mamakin ganin yadda wajen ya cika da mata da maza. . Ta samu wurumi ta zauna matan nata hirarkinsu, amma hirar wasu' mata guda .‘ biyu ta fi daukan hankalinta. .Dayar nanbawa dayar labarin yadda kishiyarta ta yi mata wani irin mugun asiri da ta dinga zubar da jini ya Ki tsayawa sai da ta zo gurin Malam aka dace jinin ya tsaya. Dayar ta numfasa, ta ce “Sharrin kishiya ai na da yawa, ni kuma ban tarar da ita ba tun kafin ya aure ni ya sake ta, amma ta hana mu zauna lafiya da shi da mugun asiri irin nata, 'sai da muka zo gurin Malam a ka karya asirin, -' yanzu ba ki ga yadda ya ke ji da ‘ni ba Amira ta sauke ajiyar zuciya, ta kawar da kanta tana dada girmama lamarin Malam, suka ci gaba da hirarsu wadda yawancinta a kan matsalokin zaman kishi sukeyi. Ta gode wa Allah da ya sa ta zo _. wajen Malam ta kuma sake kudiri na shirin " karBar maganin tsarin jiki a wajen malam ’ tun kafin ta shiga gidan Alhaji Saminu, tunda matarsa a tsaye ta ke ba ta son kishiya. Layi na tafiya har ya zo kanta, amma ta kosa da zaman ta yi nadamar rashin zuwanta da wuri da tuni tana gida. Ta yi sallama ya amsa, yana zaune a kan dardumarsa tunda ya ji muryarta ya dago da sauri dan tabbatarwa ita din ce domin harya fitar da rai da zuwan nata. Ta durkusa ta Soma da gaida shi, ya amsa yana shafa’dogon gemunsa idanunsa na kanta; har sai da ta zauna ya sauke numfashi min tsallake next page sbd yayi damege makoshi ya ce ; ‘ “Ya kamata' gobe ace,kiyi sammako takwas tayi miki a nan saboda aikin da za a yi miki goben yana‘da yawa, kuma shi ’ne zai zamo na_ qarshe da ,an kammala ‘shi Alhaji Saminu" zaizo, duk kuwa a inda yake fadin kasar nan zai neme ki”. ’Duk da Sauyin muryar'da ta ji daga Malam‘bai sa ta gano '_Wani abu a tare da shi ba. Kwarjini yake yi mata da'ba‘ ta iya hada ido da, shi dalilin da ya sa ba ta hangi kallon da yaake yi mata ba har ta fita daga dakin. " ”-*** *** *** Dare ya soma nisa cikin baccinsa ya dinga jin shesshekar kUka, bacci ne sosai a. kansa yakasa bude idonsa, sai dai ya kai hannu yana laluben gefenSa da take a kwance ya ji babu ita, sai filin wajen. Take ya mike ya bude ido yana mitsitssika su dan ya tabbata: da zargin da ya soma yi. Ya kai hannu ya kunna fltilar gefen gado, hankalinsa ya tashi sosai da ya ganta zaune a bakin gado ta hada kai da gwiwa tana ta kuka da shessheka. Ya rarrafa har zuwa inda ta ke ya rike kafadunta ta baya. “Bahijja me ya same ki, mene ne?” Maimakon ta ba shi amsa, sai kukan ya Kara tsanani, hankalinsa ya qara tashi ya zuro qafafunsa zuwa kasa ya sake janyo ta jikinsa a hankali ya ke rada mata. ' “Haba Bahijja mane ne amfanin irin wannman kukan cikin dare? Idan wani abu ke damunki sai ki fada min idan kuma wani abu ne ya faru sai ki fada min, kin san babu abin dana tsana irin ‘na' ga damuwarki, bare 'zubar hawayenki. Ki‘ fada, min k0 mane ne hankalina fa ya gama tashi”," ~Yadda ya ke lallaBa ta ya sa har ta rage kukanta, ta dago, ta dubi yadda ya birkice gaba. daya, tabbas ‘abin da ya fada har cikin zuciyarsa yake Da Kyar ta iya daga baki cikin muryar kuka‘,‘ta ce “Al’adata na gani”. Ya sauke' dOguwar ajiyar zuCiya, ya hade yatsun hannayenSa wuri guda, ya zuba wa kafet din da ke shimfide ido, shi da kansa ya ji wani abu na rashin jin dadi ,matuka, domin iya wannan lokacin ya soma qaguwa da son shi ma ya ga dansu shekara hudu da yin aurensu duk yayye da Kannenta da aka yi daurin aurensu a tare sun haihu~daga masu ‘ya’ya'biyu sai ma su uku, shi ya sa da ta fada masa ta dora kWanaki goma a‘ kan kwanakin dawowar al’adarta ya cike da farin . ciki tare da addu’ar Allah ya sa ta samu ciki ne Jikinsa ya yi sanyi sosai, ya dago ya _ dube ta har lokacin kukan ta ke yi. “Bahijja ita' ma Wannan matsalar kuka ba zai yi maganinta ba, ni ina‘ ganin abin da za a yi, mu dage da .addu’a da kuma binciken matsalarmu mu nemi maganinta. Idan kuma ba mu da wata ' matsala sai mu tsaya ga addu’a har Allah ya ba mu”. Duk da kukata ke yi, sai da ta juyo idanunta sun. sauya launi, ta watsa masa‘ wani kallo mai kama da harara, sannan ta ce ” “wai me ka ke nufi da mu yi' binciken matsalarmu?” Ya gyara' ya fuskanCéta: “Bahijja ina nufin mu je asibiti‘a yi mana wasu gwaje-gwajen dan a gane muna da matsala k0 babu?” Ganin har lokacin irin kallon data keyi masa dazu shi ta ci gaba da yi masa sai ya dora da cewa. “Ina ganin wannan ba matsala ba ce Bahijja”. Ta gyara zama, “Idan kana ganin babu' komai a cikin yiwa Ubangiji shisshigi cikin lamuranSa kai sai ka jeka yi, amma ni ba ciwo nake ji a jikina ba ba komai ba, ba zan je wajen wani likita neman haihuwa ba. Ba a wajensa mu ke ' nema ban,” Ya yi saurin katse ta. “Haba Bahijja ya ya zaki jahilci maganata? Babu abin aibu a- cikin zuwa wajen likita dan binciken matsala da maganinta, ana iya rashin samun haihuwa dan matsalar ciwo, ana kuma Kin samunta haka kawai ba tare da ciwo ba.’ Menene laifi dan mutum ya binciki lafiyarsa?” Ta mike tsaye tana fadin. “A . wajenka, da irin jahiltacciyar fahimtarka ba Ya janyo ta da qarfi' ta zauna ba Shiri ransa ya yi mugun Baci da‘abin da ta fada masa. “To tunda ke kina da ilimi sai ki fada 1 min ayar k0 hadisin da ‘ya ke nuni da kada mu binciki lafiyarmu, k0 kada mu nemi magani?” ‘ yayi shiru, domin ta lalubo amsar . Jin ta yi Shiru ya juya ya kwanta abinsa. Zuwa cam ta nisa tace “Taka dai fahimtar kenan, da wayona Kafata ba ta taBa taka asibiti ba, kuma ba za ka sa ni zuwa dole ba”. “‘Saboda dalilin kin mai da mijinki jahili, k0 saboda girmama al’ada kin danne abin da ya halatta' saboda toshewar basira irin taki, da take sane. To kada ki sake yi min kuka a kan maganar haihuwa kin ji na fada miki”. . Ya janyo bargo ya lulluBe jikinsa, zuciyarsa na yi masa kuna, shi kam ya rasa baudadden ’hali irin na Bahijja, dukkan abin da‘ yake kwadaituwa da shi na wayewa irin ta addini daga babban gida na malamai ya kasa samu daga Bahijja, wata irin tarbiyya ta dauka a gidansu haka ta take gaskiya a fake da addini a. girmama bidi’a da al’ada. Tabbas ya zama tilas ya yi wani abu a kan irin zaman da sukeyi da Bahijja hanya mafi sauki ya kai ta har gaban Malam da kansa ya fada masa zuwansu ‘ .' asibiti ba kuskure ba k0 ta dauka ta daina ganinsa wani wanda ba shi da ilimi mai zurfi a kan addini. Ita kuma ta sauya irin wannan baudaddiyar fahimtar tata; Da tunani da Bacin rai bacci ya dauke shi, har cikin baccin ma mafarkai ne barkatai duk a kan matsalar da ya kwanta da ita. ********** Tunda Alhaji Saminu ya farka daga‘: baccin da ya yi ‘cike da mafarkin yarinyar da ya manta da maganarta tunda ya fahimci ba zai samu abin da, yake,” so da ita ba, bayan rabuwarsu da ita ma har: ya yi wata sabuwar yarinya Husna. Ya sosa‘ tsakiyar kansa dan tunawa da fadan da suka yi da matarsa NA’IMA kafin kwanciyarsa bacci. . Ya dai san shi ne ‘da lafi'ta .kuma‘ , kama shi dumu—dumu .a.’ cikinsa, kwanaki uku 'da ‘suka wuce ya yi mata Karyar ya-yi' tafiya zuwa Abuja. Ya yi haka ne domin ya ; more huta’wa da' sabuwar; yarinyarsa Husna‘, Sam ba ya san abin da'zai raba sho da ita, tunda ya same ta yadda yake so, ba kuma tare da ya sha wahala kamar Amira ba.’ '” Husna yana sakar mata bakin aljihu, ta mallaka masa komai nata har ta yi masa alkawarin yi masa kwanaki biyu a hotel din da ya kama dan ya huta. ' . Yammacin kwanakinsu daya suka fita super market dan ya yi mata siyayya. A daidai inda danja ta tsayar da su matarsa Na’ima ta ganshi yana tare da Husna. Duk da tana zargin mijin nata da neman mata hankalinta ya yi mugun tashi, ‘ ba ta taBa tsammanin zai yi mata karyar tafiya ya tare a wajen karuwa ba. Hannunta yana rawa ta lalubi wayarta ta danna kira, tana hangenshi ya dauka, ta _yi Kokarin daidaita nutsuwarta sannan ta ce. , “Sweety‘ kana ina ne? Yau'sam baka samu ka kira ni a waya ba?” Yace “Hankalina na kanki my lOVC ayyuka ne suka yi min yawa, yanzu haka ina ofice,din Alhaji Kabir na nan Abuja. idan na gama da shi ma gidan Alhaji Amadu‘ Zan WuCe"-Saboda’ ina so a _yi clearing din kayannan Ta sauke ajiyar zuciya, ganin yadda ya ma raina mata hankali sai ta daure ta sake cewa da shi. ‘ “To yaushe kuma zaka dawo? Ya juya ya dubi 'HUsna da 'ta ke watso masa“ harara'a fakaici ta gefcn ido, ya sa hannu ya riko’ nata hannun, idanunsa da sigar lallashi. “To ga mu nan dai, amma inaga ’ sai na Kara kwanaki uku nan gaba”. Wani' abu ya Cika matar, “idanunta da har saida ta zubar da hawaye “Kin gane k0 Na’ima?” Ya fada a diriricc, sai dai ya makara, tuni ta kashe wayar danja kuma ta ba su hannu. Husna ta ce da shi. “Lafiya dai Yallabai?” Ganin duk hankalinsa a tashe yake,- yace. ‘“Kalau kawai ‘yar matsala na gidana ne, matata ba ta da lafiya”. Ya yi karya yana bin Bayan motar Na’ima da ido. Ya tsorata da irin gudun da ta ke yi', amma ba ya son Husnah ta fuskanci wani abu dan haka ya ‘yi mata Karya, ya kuma juya da ita zuwa hotel din da suke ya ba ta hakuri zai je gida ya ga ‘ halin da matarsa ta ke ciki. , Yana fita ta doka masa harara hade ‘ da jan dogon tsaki. “Wannan shegiyar matar tasa duk ta bata mana tsari, amma zan yi maganinta da sannu”, Yana isa gida ya tarar da Na’ima ta hargitsa cikin dakinta da kaya tana zubawa a cikin akwatuna. Hawayen da ke zuba daga idanunta sun kasa tsayawa, tana jin shigowarsa, amma k0 kallon inda yake ba ta yi ba. Hankalinsa ya tashi tunda suke fada ba ta taBa yunkurin barinsa ba 'sai yau, k0 da ba ta fada ba yagane manufarta. ‘ * “Na’ima wai me ki ke shirin yi ne‘?” -“Na yi shirin barinka Saminu tunda ba ni da amfani a gidanka, har kana iya yin Kafiya dan kawai ka yi kwanaki da karuwa? To ni mene ne amfanina‘? Ai ba ni da amfani gara na barka ka watayawarka ba tare da nauyina a kanka ba bare harka ‘ shirya karyar tafiya”. ‘ Duk maganganun da suke yi ba ta yarda sun hada ido ba, ya .karasa da sauri ya finciko jakar da ta ke zugewa. . “Na’ima na yi miki laifi, kuma karbi laifina, ki taimaka min ki yafemin”. “Ka nemi gafara gurin Ubangiji, ka tuba daga“ aikata mummunan saBon da kake aikatawa,‘-da me-na rage ka da shi? Idan maba na gamsar da kai me zai hana ka kara aure da irin wannan biye —biyen da kake yi wanda barazana da lafiyarmu gaba daya kake yadda cututtuka suka yi yawa”. Ta yi furucin zuciyatta na zafi, duk ‘, da ba yau kadai ta soma zarginsa ba, amma na yau‘ ya tsaya a ranta‘, yana mata matuKar Kuna ta kasa iya danne kishinta har cikin ranta“ ta ke ‘ji gara Alhaji Saminu ya ,Kara aure Ya soma lallashinta da magiya da rantse—‘rantse da. shan alwashi na dainawa har ya samu ta sauko. Sai dai tuban muzuru Saminu ya yi', wata dabarar ya 'Sake shiryo mata. Ya_fita a can ya kai karfe sha daya na daré bai dai kwana ba ya dawo Ya farka da matukar jin sha’awar Amira a ransa ya zana siffofinta na zahiri da ya gani cikin mafarkinsa kadai ke yi masa gizo, burinsa nason kasancewa da ita kadai ya dinga ninninku a zuciyarsa. Ya tuna da yadda suka rabu da Amira ya sani duk wata hikimarsa da dabarunsa sun kare a kan Amira, ya kasa samun kanta. Amira da Umma suna zaune a tsakar gida, dawowar Umman nasu kenan daga wajen karBar kaya, kamar yadda Amira keyi duk lokacin da ta dawo daga gurin Malam tana ba wa Ummansu labarin wani abin al’ajabin da Malam ya yi. Haka ma yau ta ke ba ta labarin hirar matan da ta ji sunayi a wajen zaman jiran Malam. Ummansu ta ce “Ai haka ne Amira, wasu mutancn Allah ya ba su sanin lakani, wasu kuma baiwa ce da su saboda kyakkyawar zuciya da sun yi addu’a. Allah sai ya amsa. Ni dai burina a ce kin yi aUre tun da kuruciyarki, da ma ga shi dai Umaima da .muka je karBar ‘kayanta ba ki ga kaya ba, abin gwanin sha’awa”. ‘ Ta soma lissafo wa Amira yawan kayan lefen‘. wayar Amira ce ta katse hirar ‘ saboda Kara'data ke yi, Amira ta daga tana Korafin waye wannan da magribar nan? Lokacin 'da -ta ga sunan Alhaji Saminu akai, sai da numfashinta ya tsaya ta ja ajiyar zuciya "kafin ta daga, sai da ta kalli Ummanta da mummshi. ’ “Alhaji Saminu nefa”. Ta fada, sannan ta daga wayar tare da mikewa tsaye zuwa cikin dakinsu. “Hello ranki ya. dade”. “Tare da naka. da ma anajinku?” Ya ce, “Ya' ya za ki fada haka bayan kin sa wa‘ zuciyata «dabaibayin da ki ka san ba za ta iya nesa da keba Ta yi murmushi mai hade da sauti “Haka dai ka ce, amma wane ni? Ya ce, “Kin isa har kin yi Yawa Amira, shi ya sa ma kika Ki kirana lokaCI mai tsawo kin san zan dawo ne- Ta ce, “Ka manta sharadin da ka gindaya min ya yi tsauri shi ya sa ka ji shiru. Ya yi dariya, sannan ya ce “Amira kenan ‘yar rigimata. Na janye wancan sharadin, amma na samar mana mafita”. “Wacce mafita ce wannan? Allah ya sa ba 2a ta yi min tsauri ba”. Ya ce “Idan ta yi miki tsauri Amira dole na hakura, sona ne kawai ba kya yi”. ' “To ka fada min”. ' ~ “Kada ki damu zan zo mu tattauna”. “To shi kenan, sai na ganka”. .‘suka yi sallama, ta doka tsalle rungume wayar tare da yin godiya ga Allah, sannan ta nufi dakin‘Ummansu. “Umma Malamin‘ nan kamar' yankan wuka tun-ma bai gama aikin ba kenan”....; ~ Daga nan ta fada wa Umman gobe zai zo, Umma ta yi addu’ar Allah ya sa alkhairi, ita ma farin ciki duk ya kamata. Washe gari tun. da Amira ta idar da sallar asubahi ba ta koma bacci ba saboda gudun .kada ta koma lokaci ya qure mata zuwa wajen Malam, tunda ,ya ce ta zo da_ Karfe bakwai. harta ' yi wanka ta shrya, bakwai da 'minti goma ta; dauki hanya ***************. abun da ya yi matuqar Bata wa Nuraddcn rai shime farkawa da ya yi ya tarar da Bahijja a nade a gado ya ‘yi zaton k0 ba ta da latiya ne, sai da ya tambaye ’ta' ya fuskanci fushi ta ke yi da shi,‘ fushi kuma mai tsanani, har ta kai duk maganar da ya yi mata ba .ta ko tanka masa ga Bacin ran abin da ya faru tsakaninsu, ga kuma abin da ta tashi. Da wannan ya hadu ya sake tunzura zuciyarsa, yana yin wanka k0 karyawa bai yi ba ya nufi gidan Malam Balarabc. - ********** Amira ta shiga soro na farko shiga na biyu babu kowa, kamar yadda ta" zata sai dai ta ga Kofar dakin Malam din a budw ga shi ba kowa a wajen, don haka ta kwada sallama a bakin kofar dakin. Ga mamakinta sai ta ji muryar Malam din ya amsa mata, kuma ya ba ta izin ta shigo cikin zuciyarta ta ce “Yauwa ya ma fito”. Ta shiga dakin da sallama saBanin: inda ya saba zama ta hango shi, daga can kurya akan dardumarsa. Ta gaida shi' idanunta a Kasa fuskar nan tasa cike da kwarjini, ya nuna mata wajen zama kusa ne sosai da shi. “Ki zauna a nan, aikinmu na yau yana da ‘yar wahala, ya bambanta da sauran shi ne kuma mahadin na Rarshe Ta ce “To”. Ta tashi ta matsa sosai, ta ce masa. “Jiya ma Alhaji Saminu ya yi min waya”. Ya yi dan murmushi, “Zai 20 da kafafunsa, ‘aikun da za mu yi miki a yau aiki. ne daza ‘ki mallaki zuciyarsa, k0 bayan an ‘yi auran ma sai yadda kika yi da shi. Amma fa sai kin ba mu' hadin kai, rubutu ne za a yi miki a wasu Bangarori na jikinki za a wanke a ba ki duk sanda ya zo ki ba shi ya sha a cikin lemo k0 wani abin sha. Idan kika yi haka sau uku shi kenan an gama da shi sai yadda kika yi da shi”. Ta ce“To”. Ba tare da wata fargaba ba, ta dai san wanda aka yi mata wancan a tafin hannu ne, wannan kuwa ba zai wuce a bayan hannu k0 a tsintsiyar hannun ba. Malam ya tashi ya yi dabarar fita ya‘ leka ba kowa a wajen kamar yadda ya Sani, duk yaransa suna wajen Malam Yahya daukar karatu, ba kuma wanda zai fito sai wajen' karfe tara da rabi kuma yana da cikakken tsarin wannan dakin nasa na ganawa da baki, babu mai shigowa cikin'sa sai wanda ya ba wa izini. : ' ' Gudun kada Amira ta firgita da shi, shi ya sa bai rufe kofar gaba daya ba, ya dai dan turata ya dawo ya zauna, sannan ya dauko taWadarsa ya Kara gumtse fuska. “Yarinya bude kirjinki”. Wani irin faduwar gaba ta ji. “Kirji kuma?” Ta nana a a zuciyarta, wani Bari na zuciyarta ya ce. “To me_ wannan babban malamin zai yi miki na cutarwa? Kawai aiki ne ya kama a haka tunda a .gaban Hajiya Kaka ya yi rubutu a hannu ba ta hana ba, ai rubutu zai yi miki kawai”. Abin da zuciyarta ta saka mata kenan, bayan wani irin kwarj ini da Malam din yake yi mata. Ta yaye mayafinta, sai a_ lokacin ta yi da na sanin saka rigar da wuyanta ya dan bayyanar da wani sashi na Kirjinta, ta soma kiciniyar jan rigar ta rufe Malam ya ce “Barshi haka, ai aikin zai zo bar zuwa nan din”. Haka ta zuba ido, Malam ya dinga rubutu da hannunsa, tun daga wuyanta har zuwa saman kirjinta, gaba daya Malam ya gama rikicewa, idanunsa sun gama rufewa. Ya riKe ta gam ya hada ta da Kirjinsa ganin ta soma ja da baya kada ta kuBuce masa. Cikin wata irin murya ya ce “Yaya zaki gudu, wannan aikin idan aka fara shi ba a bari sai an gama, idan ba haka ba baKar Jaka za ki koma, ni kuma na zam'a Alade”. “To...to”. Ta fada tana lumshe baki, duk jikinta rawa yake yi, ganin yana neman- keta mata mutumci ya sa ta bude baki za ta yi Kara ya sa hannu ya toshe mata baki. Ta soma ture shi tana duka', amma kamar dutse k0 gezau ba ya yi, burinsa bukatarsa ta gama biya. ‘ Nuraddcn ya shigo gidan ganin babu kowa a kofar gidan ya sa shi shiga ciki ya ga babu kowa ya daisan san Malam bai fitowa a daidai wannan .lokacin - ‘ ‘ matsin da a yaji a cikin dakin Mallam ,sai ya yi zaton shin wanene zai "masa sallama da Malam din a cikin gida saboda shi yana ganin rashin dacewa ya shiga cikin gidan a daidai wannan lokacin, za a iya zargin ba lafiya ba. Yadda ya kejin zuciyarsa na suya ba ya bukatar Bata lokaci a wajen Mallam, yana son ya ji daga gare shi, sannan ya kawo masa Bahijja ya tsawatar mata da kansa Ya tura kofar hade da sallama, abin da idanunsa suka gane masa Malam din na aikatawa da yarinyar da bai san k0 wace ce' ba tana kiciniyar kwatar kanta ya rufe mata baki. shi yai matuqar tarwatsa kwanyar kansa Juyawa ya yi da sauri ya ja da baya kansa ya gama daurewa, ya ma rasa me ya . kamata ya yi har ya fito waje bai san ya fito ba, kafafunsa ne suka kasa daukarsa. Ya durkushe a inda yake tsaye mamaki da al’ajabi, bakin ciki da fargaba su ne suka taru suka cunkushe a jwakwalwarsa. Ya dafe kai ya runtse ido, kirjinsa na bugawa da sauri. DA Sauri Bankada Chapter4 malam yahya dake koyar da almajirai ya fito daga bandaki ya hango Nuradden durkushe. a kasa cikin wani hali da ya tabbatar ba lafiya ba. Da sauri ya nufo shi. Yana tsayawa a gabansa ya ce “Nuraddcn lafiya kuwa na ganka durkushe a nan, ko ba ka da laflya ne? Nuraddeen ya dago idanunsa sun kada sun yi jawur, ba ya nufin bayyana wa kowa dalilin da ya sa shi shiga wani hali, ya dago ne dan Malam Yahya yana gani mutumcinsa ba zai jure yana yi masa magana ya yi masa shiru ba. Sai dai kafin ya dubi abin da zai fada wa Malam Yahya- Amira ta fito cikin tashin hankali babu takalmi a kafarta, mayafin ma da dankwali yanzu ta ke daura su a jikinta. Dukka‘ idanunsu suka doru a kanta, har jini ya soma bin kafafunta zuwa hanyar da ta biyo. Malam Yahya ya ce. “Subhanallahi”; Ya juya da sauri, sai ga shi da takalman nata a hannunsa ya bi ta a baya yaCe. “Yan mata ga takalmanki da kika manta”. Sai a lokacin ma ta tuna da takalman. Ya zube mata su a kasa ta saka ta ma kasa furta kOWace kalma har lokacin idanunta .- na zubar da kwalla. ‘ Malam kam da ya gama 'samun nutsuwa wata irin matsananciyar kasala Ce‘ ta- lullube shi, ya, yi ‘ daidai a kan dardumarsa yana mai da numfashi cike da' farin cikin samun Amira da ya yi. Ba jimawa bacci ya dauke shi k0 motsin Mallam 'Yahya bai ji ba da yazo daukar takalman Amira. ‘ Nuradden yana hangen ‘ Mallam Yahya tunda ida’nunsa Sukanuna masa abin da ya gani kwaKKwaran motsi ya kasa yi, har sai da Malam Yahaya ya dawo ya 'kama hannunsa ya miqar dashi. “Nura ka tashi mu je can ka zauna 'kada wani ya zo ya ganka a nan, na San ba ka' da abin da za .ka fada masa dalilin damuwarka”. Nuraddcn bai yi'musu ba, domin shi ma ya so ya tashi don, wani irin nauyin jiki da nauyin zuciya ne suka hadu suka sa shi ' ya kasa kataBus A can gindin bishiyar dalbejiya da ke Kofar gidan suka zauna tsawon mintuna ba ‘ wanda'ya yi magana. ‘ Malam Yahya ‘ya ja doguwar ajiyar zuciya, ya sake duban Nuraddccn har lokacin ba ya cikin nutsuwarsa, zuciyarsa na cikin rudani. Malam Yahya ya ce “Malam Nura ka kwantar da hankalinka ka samu, nutsuwa a zuciyarka, idan mukayi duba ga halayyar mutane ba kowanne mutum ne yake da sani kuma yake aiki da saninsa ba, wani ma yana iya fakewa da sanin nasa ya cutar da ‘ya’yan mutane kwatan—kwacin abin da nake‘ 'zaton idonka ya nuna maka a gidan nan. Ba kuma yau ne kadai da hakan ya taBa faruwa ba”. Sai ‘ a lokacin Nuraddeen ya dago idanunsa ya dubi Malam Yahya, yayin da Malam Yahya ya ci gaba da cewa. “Kwarai Nuradeen abin da na fada maka gaskiya ne Ni. din nan da kake gani almajirin malam ne," ya koyar dani karatu :mai .nagarta, na, Ilmantu a hanun Malamai daban- daban, amma ilmin da na samu wanda. malam ya koyar da ni ya sa na gane ba Karamin ilimi Allah ya ba wa Kwakwalwar Malam ba,, sai dai tunban jima a hannunsa‘ ba na game yana da ilimi ne amma ba ya aiki da shi a kan kansa.yawancin lokuta son zvciyarsa ya f1 rinjaye a kan abin da ya sani Allah ya ‘haramta shi, musamman a kan mata Allah ' ya jarabi Malam a kan kwadayin mata, kwadayin matan DA Allah bai halatta masa suba Allah ya jarrabi Malam _da tsananin kwadayin abin duniya ta yadda mutane da dama ba 'sa gane hakan. Tuni Malam ya kauce ‘ da hanyar koyarwar Manzo (S.A.W)-ta yadda zai taimaka wa jama’a da addua’. Malam ya bi wasu hanyoyi "masu- kama da tsafi dan ya biya wa mutane bukatunsu da sunan addu’a yakeyi da sunayen Allah da ayoyin ckin alkur’ani”. . ‘ Malam Yahaya yaja ajiyar ,zuciya. “Amma ba na ganin laifin kowa kamar matan da suke zuwa wajensa”. Nuradden ya ce “Ba ka ganin yaudarar da yayi .musu ce ta nuna musu addu’a yake yi musu ya sa suka yarda suka amince da shi?” Malam Yahaya ya ce “Da hakan, amma jahilci ‘shi ne a gaba, domin idan suna da sani ba za su sha wahalar gane manufar da ya dosa ba.Ka san babu wanda ya san wannan Sirrin na malam sama da ni, ni ma din na kama shi dumu~dumu ne sannan ya ja ni da nuna min mu hada kai wajen ayyukansa na Ki amince masa, kuma na rufa masa asiri a matsayinsa na malamina. . Ina rokonka da kai ma duk abin da ya faru ya zama sirri a tsakaninmu”. Halin rudani da tunanin da Nuraddccn ya shiga ya ninka na farko, Malaminsa Malam Balarabe da yake kallonsa kamar wani waliyyi shi ne da‘ aikata wadannan manyan laifukan? zunubi maigirma cikin manyan zunubai. Domin Allah (S.W.T) ya ce, “Kada ku kusanci Zina Hannu ya miko wa Mallam Yahaya suka yi musabiha, ya ce “Babu komai Malam, zan rike wannan sirrin”. Gaba daya ma Nuradden ya manta da abin da ya kawo shi ya shige motarsa. Sabon gidansa ya nufa, domin‘ a can, ne yake son ya samu nutsuwar da ta dace da shi. *** *** *** Amira‘tafiya ta keyi kamar hauka sabon kamu, har ta iso bakin :titi ta samu mashin Adaidaita sahu ta shiga. Zaman da ta yi ita kadai ya ba wa zuciyarta damar ta yi tunanin abin yi kafin ta isa gida. Abu daya ta yanke a zuciyarta za ta yi ta daidaita nutsuwarta, ta kuma rike sirrin abin da ya faru tsakaninta da Malam; a matsayin sirri wannan ita kadai ce mafitar da ta hanga mafi sauqi a rayuwarta. Ta san babu wanda zai yarda da ita idan ta ce Malam Balarabe ne ya yi mata fyade Ummanta kuwa za ta ji bakin cikin da za ’ta iya tsanarta ta cire ta cikin ‘ya’yanta maimakon farin cikin da ta yi niyyar sakata. Ta share kwalla, Abbanta kadai ta san zai yi mata hukuncin da ta f1 so a yanzu, wato MUTUWA Tabbas Abbanta ya ji wannan bakin labari kashe ta zai yi cikin fushi. Tafi son mutuwa da halin bakin cikin da ta ke ciki, sai dai idan ya kashe ta shi ma hukunci zai iya hawa kansa. Ta share hawaye tana hadiyar bakin ciki. Tana sauka daga kan babur din ta- biya shi kudinsa, zuciyarta cike da‘fargaba ta dai dake ta yi sallama, Ummanta ta amsa mata tana daga can cikin dakinta ta ji wata matsananciyar faduwar gaba, amma ta ji dadin ganin Umman tasu na dakinta. Ta yi sauri ta shige bandaki ta soma gyara jikinta, jini bai yi yawaba kamar yadda ta yi tsammani, sai dai ciwon da ta keji a jikinta ta_ soma tafiya tana daurewa a bandakin, ta yadda Ummanta ba za ta gane wani abu ba. Jikinta ya yi tsami sosai, tana jin zafi amma haka take hade kafafunta yayin tafiya kada a game wani abu". Haka ta isa har zuwa falon kirjinta na bugawa saboda tsananin tsoro. Ta tarar da Ummansu na saka wa Umar kaya, ta zauna taji ta ce “Ko mene ne haka kika yi wani firkai-firkai kamar 'wadda aka koro?” Ta tsaya cak-a tsakiyar dakin bugun kirjinta ya tsananta. A hankali Umman ta yi furucin, amma saboda ‘tsoratar data yi sai maganganun suka dinga mata, ‘kuwa da cikin kunnenta. Umman ta sake cewa da ita. _ “Ina magana kina kallon wani waje kamar wata Zautacciya.?” ,5Cikinta ya sake: wani irin juyawa, a haka tayi Karfin halin cewa; ‘ “Umma gudawa ce ta Wajigani tun a hanya a gigice na Karaso gida, saura Kiris na yi‘ a Wando’; p Maman tace .Allah ya sauwake shi‘ya Sana nake:hanaki ,cin yaji, ina ga yajin 'daddawar' da kika ci ne ya ruda miki ciki”. ,' Ba ta ba wa Umman amsa ba, ta sake fita da sauri ‘ta nufi bandaki.,A can ta dafe Kirji cikin zuciyarta ta ke godiya ga Allah da ya sa ta samu dabarar da ta iya kare 'kanta cikin gaggawa, sannan ta tara ta hada ruwa ta soma wanka, Saukar ruwan a jikinta ya hade da saukar hawayenta ba su hana ta jin kunci da zullumi a‘ zuciyarta ba, tana .fitowa Umma ta sake dubanta. “Har kin yi' zuru-zuru kuwa, sai ki sha magani kafin ta galabaitar da ke”. “To”. Kadai ta iya fada domin tana tsoron kada ta yi wata magana mai tsawon da za ta fallasa asirin zuciyarta har Umman .ta soma tuhumarta. ‘ K0 mai ba ta iya murzawa a fuskana ba, doguwar riga kadai ta zura ta haye gado ta ja bargo 'ta rufe kanta. kadai rufe kuka ta saki tare da toshe bakinta cikin idanunta ’ hoton abin da ya faru da ita kadai ta ke gani. Abin da ba ta taBa tsammanin zai ' same ta a rayuwa ba, ta riKe mutumcinta tun kafin ta san muhimmcinsa a gare ta. Sunnan ta sake yi masa 'sanin muhimmancinsa a rayuwa. Tana kuma burin ta .sauke nauyin‘ ' rikon amanar kanta' da ta yi wa wanda' ya zamo mijinta ta gamida alfahari da kanta. .Rana daya wani, katon da- bai cancanta ya santa .ba ta kowanne hali ya; mallakawa kansa dukkan abin 'da take , ta ke kuma tattalinsa ga wanda ya; zamo - mijinta yanxu shikenan ya zamarda "it a abin kyama ya mayar da ita abar zargin mazinaciya Kai yayima zuciyarta tabon da bazai taba gogewa a rayuwarta ‘ba. I .. Ta yi. .nadama ta maimaita ’nadama kan nadamar zuwa Wajen ,Mallam. ta Kira ranan yau .‘, RANAR NADAMAr da Ba ta da‘amfa‘ni. tun farkon zuwanta ta hangi kura kurén da ya kamata ta gane su ta guji Malam,.ta gane ba Malami ne mai_ tsoron Allah ba, soyayyarta da abin da zuciyana keso ta eufe idanunta ga Shi ta kai kanta inda aka yi mata cutar da “Gudawae da na yi ne ta dan Bata ni, ni kuma kawai sai na yi wankan dan ba’ zan' iya zaman jiran dumama ruwa ba ’tunda babu a-wuta. Ta kuma Shea wata Karyar kenan, ‘ ' Umma ta mike tana fadin. “To shi kenan, Allah ya sauwke ########### Tun .lokacin da Nuradden ya Bar gidansa 'hankalin,;.-; Bahijja ya gaza kwanciya, domin tana ji a jikinta duk abin da ya fita ya yi a wajan ba mai dadi ba ne, saboda la’akarin' da yadda ya fita cikin fushi da bacin rai, k0 abinci bai nema ba kamar yadda ta zata zai' nemi wani abu daga wajenta, har tai kokarin jan ra’ayinsa ya, fasa abin da ya Yi niyyar yi tun kafin ya kai maganar zuwa wajen mahaifinta. Ta ja dogon tsaki ta mike daga kwanciyar da ta yi, ta daga wayarta ta dubi agogo, ta sake jan tsaki ta mike da wayar a hannunta, hankalinta ya yi mugun tashi ganin Nuraddecn ya jima bai shigo ba Wannan ya sake tabbatar mata da cewa ya yi nisa da gida mai yiwuwa ya kai karana wajen mahaifinane, abin da ta tsana shi ne a tursasata zuwa wajen wani likita. Ta daga wayarta ta kira Hamisu daya daga cikin 'yaran gidansu ne, ta ce “Hamisu ka zo yanzu”. Ya ce “Lafiya kuwa Bahijja?” Ta ce, “Babu ‘lafiya Hamisu, ka yi radau a jiki, da na Malam mahaifinta da na mahafiyarsa da mahaifinsa, tana rubutawa tana ' duban bakin kofa gudun kada Nuraddcen ya shigo ya' gani yana sallama ta"gane muryarsa ta mike da Sauri ta bude masa Kofa sannan ta koma ta zauna tana ci gaba da rubutun, ta ce. ' ' “Hamisu aiki 'neya taso”. Ya yi dariya, “Ai ga shi nan na ga kina yi, amma me ya faru haka?” Ta ce,_ “Kai dai» bari, mai gidan nan tashin hankali yake nema nakula da shi ba ya son a zauna lafiya, sai tashin—tashina. Ai . haihuwa ta Allah ce, dan me za a dame ni da maganarta? Komai ba yana da lokaci ba Hamisu?” . Ya ce “Hakane Ta gama nannade takardar ta ba shi. .- Aikinka ka kai min ita kasan dutse mai nauyi Sosai, yanzun nan ba 'naso sauran Bata lokaci”. Ya ce “To ‘Hajjaju, amma kin makara, ya dace ki yi shi tuntuni ba sai yau ba”. ‘ Ta watsa wa Hamisu harara, ta ce “Ka San nawa na Yi irinta‘? Na yi ta kai guda goma da sunan Nura da iyayensa, shi kadai aikinsa na ba ni wahala ba wuya yake warwarewa”. ‘ Hamisu yace, “Taurin zuciya gare shi, aikinsu nada wahalar huda su, amma zan hado miki wani sirrin mallaka mai karfi sosai, dole ya bar ki ki sake ki wataya sai yadda ki keso a yi”. ' Ta ce; “Ka yi azama Hamisu bansan Wadda yakeyi, wannan karon ba Hamisu na fita ta sake janyo allo ta soma wani rubutun‘ a kai na shane tana gamawa ta shanye rubutun da zuma ‘ bayan ta wanke shi ', ta kammala da duk wani shiri nata. Abin. da ya ba ta mamaki da tSorO har kusan karfe goma sha biyu na rana Nura bai shigo gidan ba, bai kuma kira ta a waya ba, tana:daga daki ta ji sallamar Hamisu ta'fito “Yaya Hamisu ka kammala k0?” - Hamisu ya ce “Na kammala, yanzu ma Wani sirrin ne na taho miki da shi, 'na fahimci kina cikin damuwa shi ya‘ sa na taho da _wani sirin na mallaka wanda malam ya taba bani wato mahaifinta kenan (yananufm , 1 . . zaki yanki farcen hannunki Dana kafa da yatsun hannayenki duka sannan ki yanki gashin hammatarki da na da na kanki ki hada ki kona su,'_sannan.~ki hade a cikin‘wannan hadin dana baki ki ‘dinga zubawa a cikin abincinsa da ‘zai 'ci shi kadai. Za‘ ki sha mamaki, mu din nan ma sai yadinga yi mana ladabi bare ke _ Ta ‘kuwa saka .masa dariya tana fadin “Ai kuWa na gode Hamisu, bari na dauko maka dan kudin shan rake”. ‘ Ta’ fada lokacin da ta ke kokarin _, shiga daki. ‘ : “Mutum duk ya ya matsa mana, ya hana mu watayawa, yana wani cicci wa mutane magani Ta, fito tare da mika masa gudar nair Dari biyu Ya soma xuba mata godiya, ya fita. Ba ta Bata lokaci ba ta soma aiwatar da abin da yasa ta yi, sai da ta kammala Zuba masa cikin abinci tsab sannan ta daga wayar da niyyar kiran Nuraddccn. Shi kam 'lokacin da ya bar gidan Zuciyarsa tunkushe ta ke ya shiga cikin sabon gidansa da wannan kunci. Gida ne mai girma nagani na fada, aikin ginin da ya ke yi babban aiki ne, gini . ne irin na kasashen Sin da ake yayinsu. A nan ginine da yake lashe manyan kudade shi ya sa aikin yake tafiyar wahainiya. Tabbas ginin ya shiga ran Nuradden sosai, yana alfahari da shi yana jin 'farin ciki duk lokacin da ya kalli gidan a matsayin nasa. Yana da burin shimfida sabuwar rayuwa da Bahijja a cikin gidan shi ya sa yake son ya sauya ra’ayin Bahijja zuwa son ra’ayinsa tun‘ kafin su tare da ya ’ samu dauwamammen farin ciki a cikinsa aka ida shi duk lokacin da ya shiga gidan sai ya zagaya ko’ina na cikin gidan, duk da girma irin na gidan kuwa ba ya k0 gajiyawa Amma wannan karon abin daya dauko a tsakiyar kansa nauyinsa ya hana shi k0 da daga ido 'ya kalli gidan sosai kamar yadda yake yi. Bangarensa a cikin gidan an kammala shi tsab, hatta da duniture an saka a Bangarensa, ‘cikin gidan ne dai ya rage a sa da labulaye Ya bude ya shiga ya kwanta tare da runtse idanunsa.1 Abu daya da' ya BANKADO Wa idanunsa ya ci gaba da gani, abin da Malam ya ke aikatawa , tamkar dafi ne a jikinsa. ' Ya mike daga kwanciyar da ya yi ya dafe goshinsa‘da hannayensa‘: biyu. “Me ya sa? Me ya sa Malam ka yi abin da ka sha fadin Allah (S.W.T) na cewa kada a kusanci zina, amma ga shi kai kana aikatawa? Malam da kaina na ganka ido da ido!” ' Lallai a yanzu ya yi nada‘mar ba wa mutum kamar Malam aminci da gaskiya, tabbas kuskure ne saurin ' amince wa da abin da ka ga mutum na aikatawa a sarari, saboda ba ka san abin da yake aikata wa a Boyeba. Babu wanda ya san tsakanin bawa da Ubangijinsa ' sai mahaliccinsa Sarki daya ‘TabbaS' malamai -masu .‘aminci da gaskiya sune wadanda’ suke kaucewa jin dadin duniya; sune wadanda suke koyon karatu tare—da fatin abin da Allah ya ce a bari da yin abin da Allah ya 'umarce mu mu yi shi, Misali irin Malam Yahaya da ya sha kawo wa bukatunsa maimakon ya ce'ya ji zai 'yi aiki' a kai kamar yadda Malami' yake yi‘masa, ‘ sai dai ya fada masa yadda zai yi ya roki Allah (S.W.T) a kan buqatunsa da ‘kansa Haka kuma wani abokinSa Yusuf da ya taBa raka shi wajen Malam tun kafin ya auri Bahijja, a hanyarsu ta komaWa gida Yusuf ya ce.wa “Nura ka nutsu ka gane irin malaman da ya kamata ka dinga 'bi, basu dinga fakewa da sani irin na addini su ‘dinga aikata munanan ayyuka ga al’umma suna dulmiyar da kansu su’ dulmiyar da wani ba Ka kula Nura da imaninka a wannan zamanin babu wuya fa mutum ya bar imaninsa ta hanyar bin malaman nan na zamani da idansu suka bude sosai, duniya kadai suke nema”. ‘ A lokacin zuciyar' Nura tsananin harzuka ta yi, ya ya ma za a yi Yusuf ya dinga jifar malaminsa da irin wadannan miyagun kalamai? Ya dinga jin zafin Yusuf da k0 mahaifinsa ya gaya wa haka ba ya jin zaiji dacin da ya ji a ’cikin ransa. ‘ Fada sosai suka yi, tun a hanya suka raba hanya wanda wannan dalili ya tsinka abotarsa da Yusuf abokin da suka taso tun zamanin kuruciya. duk da Yusuf din ya yi ta binsa da zummar su shirya amma shi duk sanda ya ga Yusuf maganganun'da yake ganin - suke fado maSa. Ya ci gaba da share Yusuf har shi ma ya fahimci ya dauka'da zafi ya fita daga sabgarsa. Wayyo, amma Malam ya ci amanar “‘ya’ya da iyayensu, shin halin yanzu mata nawa ya aikatawa abin da ya aikatawa wannan yaninyar? Kamar yadda ya amince da shi har suka iya' turo masa ‘yarsu budurwa baliga ya kawar mata da budurcinta, domin alamu sun nuna yarinyar ba ta taBa sanin da namiji ba. Ya runtse idanunsa yana tuno takun da ta ke yi. Bai san kwalla ce ke saukowa daga idanunsa ba sai da ya ji dumin ruwa na diga a hannunsa. Ya shafi idanunsa. “Allah ya yi wa‘ duk wanda aka cuta sakayya”. Yaja filo ya kOma ya dora kansa kenan yaji wayarsa na Kara, ya ga Bahijja ce, cikin kankanin lokaci abin da ya fito da shi daga gida ya'dawo masa wanda ya ma manta da shi. Kamar ya katse Wayar, Sai dai ya yi tunanin k0 wani abu neya faru tunda ba dabi’an Bahijja ba ce ki’ransa haka kawai‘ ba. ' Muryarta a sanyayc ta ce “Nura ka tashi hankalina tun safe da ka fita har yanzu ba ka dawo ba”. Yadda ya ji muryarta ta‘yi sanyi da kalamanta sai'ya ji duk tausayinta ya kama shi, ya ce “Na je sabon gidana wajen gini, ‘ amma yanzu zan dawo”. ~ ' Ta ce, “To break 'fa, baka karyaba ka fita Nura, yanzu me zan dafa'maka kafin ka dawo?” ‘_ . sai a lokacin ma ya tuna bai karya ba, yaCe “Ki dafa min ‘shayi da indomi sun isa”. " Tace, “To Nura, sai ka 20”. Ya kashe wayar zuciyarsa ta narke da tausayin Bahijja, wato duk abin data ke yi masa na rashin da’a da tarbiyya ilimi aka ba ta, ba a koya mata yadda za ta yi aiki da shi ba. Tabbas duk halin da ta tsinci kanta a ciki ba. laifinta ba, laifin iyayenta ne, tunda Allah ya Kadarta masa Bahijja matarsa ce sai ya‘ bi ta a'hankali ba da Karfin ikon tursasawa ba, ya koyar da ita ilimin da 2a ta yi aiki'da shi bisa koyarwar Manzo (S.A.W). idan ya yi haka ya'san ya yi jihadi mai girma, Wannan shi ya ke kallo ya sa shi a gaba sama da bukatar haihuwa tunda da‘ irin tarbiyyar ta zata tarbiyyantar da ‘ya’yan da‘zasu haifa. Ya kuma ajiye abin da ya faru a Bangaren RUFAFFEN SIRRIN zuciyarsa. Duk da babu girma da Kimar da yake ganin Malam da shi warwar sun zube a idonsa. 'Duk wani barbade-barbade‘tuni ta yi a _cikin indomie din data dafa masa, haka shayin da ya , ji kayan kamshi duk da ruwan rubutu aka dafa shi. Mallakarsa ta ke son yi fiye da dan cikinta, shi ya sa ta dama 'damara hatta hanyar da zai bi ya shigo sai ‘da‘ta yayyafa ruwan rubutu. *** *** ***‘ Har yammaci Amira na kwancc a ‘cikin dakin Ummansu, tunda ta sha maganin zazzaBin ya sauka .sai dai kuncin zuciya da sanyin da jikinta ya yi ya hana ta mikewa daga kwanciyar da'ta keyi, ga shi ‘duk tsawon wunin da ta yi a kwance bacci ya kauracewa idanunta, k0 gyangyadi ya kasa dibarta. Duk hayaniyar da kannenta keyi tana jinsu, har zuwa lokacin da suka tafi makaranta, Ummansu 'keta kaiwa da kawowa tana ayyukan da ta saba tayata na‘ ' tsakargida _ Karar Wayartace ta dame ta, wadda a wunin na yau duk wanda ya kira ta bai samu ta daga wayar ba, sai dai ta yi rurinta ta gama, kuma ba dama ta kashe saboda wani kiran ma k0 jinsa ba ta yi saboda abin da ke damun zuciyarta, ‘ wanda ta lulluBe shi, ya ke kuma shirin tarwatsa kwanyarta saboda zazzafan tunani dadamuwa. Sai a wannan karon ne ta yanke shawarar ta kashe Wayar domin Karar ta soma damunta. A kasalance 'ta kai hannu ta . dauki wayar, sai dai sunan wanda yake kai ne ya sake. girgiza zuciyarta," Alhaji Saminu-ne Wani irin abu mai kamada tsanarsa ta ji sam k0 muryarsa ba ta son ji,‘ ta yi sauri ta kashe wayar, -ta wurgar da ita a gefenta, ta juya mata baya tana ’sharar kwallar da ta cika mata ido yanzu ta samu sararin zubowa. Ta lumshe‘ idanunta. , , “Kada ki dorawa kowa laifi sama da ke, Alhaji Saminu sonki ya ce yanar yi kadai, ba shi ne ya kai ki gurin Malam ba, zuciyarki da ta Ki .yarda .da kaddara ita ce ta ja ki zuwa inda za‘ a cutar da ke Tabbas da iyayenki Sun san halin . Malam Balarabe da ba su turAki ba, ke ce da laifi tun farko da kika ga ya yi miki abin da‘ ya saBa wa shari’a da ba ki guje-shi ba. Laifina ne! Ni ce da laifi ‘ , Ta amsa wa wani sashi na zuCiyarta da yake tunasar da ita abin da ta ke son shigar da shi cikin ranta, wato soyayyar Alhaji Saminu ce ta ja ta zuwa ~gidan malam mai‘bakar aniya. Tana nan kwan ce tana sakar nadama har ba ta san lokacin da Ummansu ta shigo ba ohhhh may god Frndzz wato chapter din yau ya ban whl sosoi SBD printers din DA sukai print din book din basuyishi DA kyau ba wlh wasu pages din tsallakewa kawai nake SBD damege din DA suke hakan yasa nace Bari na nemi shawararku zamu tsaya hakane har mu samu wani book din KO kunaso muci gaba a haka ur opinion plz Bankada Chapter5 ba, sai muryarta ta ta ji tana cewa. “Amira in za ki iya fita ki je Alhaji Saminu ke sallama da ke, na ce a fada masa ba ki da laflya, amma ya sake aikowa wai dan Allah ki daure ki fito minti biyar ’wani sako yake son fada miki” Amira ta ce, “Umma a fada masa ya yi haquri kawai, wani lokacin ya leko”. Umma ta ce“Ai kuwa ya zame miki dole ki tashi kije ki saurare shi, domin ni ba zan yarda da wannan ba, kin san ba zuwan kansa ba ne janyo shi aka y1 . Amira da ta rufe kanta da bargo ta yi saurin budewa. “Janyo shi Umma?” Eh mana janyo shi aka yi, kema kin san akin da malam ya yi a kansa ne ke aiki a jikinsa. Ta ya ya kuma ya zo za a dinga cewa ba za ki jeba? Tashi za ki yi, ba za ki dauki alhakin mutumin nan a banza ba Tunda ta ji Umma ta fadi haka ta shiga tunani a zuciyarta, tabbas duk abin da Alhaji Saminu ya yi a yanzu a kanta ita ce ta janyo shi ta yaye bargon. Tunda ta ji abin da Umma ta fada ta san ba za ta taBa barinta ta Ki zuwa ba, ita kam da 2a a kyale ta maganar aure Sam ta fita daga ranta, sai dai babu yadda za ta yi ya zama dole ta ba .Wa Alhaji Saminu hadin kai idan har tana son asirrinta ya Ci gaba da rufuwa, domin bijirewarta na iya sake daga hankalin iyayenta su yi tunanin akwai wani abu a kasa, k0 ma su sake kokarin kai ta zuwa ga Malam Balarabe, wanda ta‘ kejin da ganin wannan ranar gara ganin mUtuwarta A soron gidan ta hango Alhaji Saminu, yanayinsa ya nuna damuwa, kuma yana hangota ya soma murmushi. “Amira gimbiya”. Ya fada a sarari. Ta yi karfin halin sakar masa murmushi. “Da ma ana ganinku?” Ta fada. Ya ce, “Ga mu kuwa Amira”. Suka yi murmushi gaba daya, ta soma gaida shi yana amsawa yana kuma sake kare mata kallo, ya ce “Da na yi zaton irin yangarku ce ta mata, amma alamu sun nuna min da gaske. ba ki da lafiya, me ya faru da ke haka?” Ta dan gyara zaman mayafinta ta juya ido na halitta, sannan ta ce “Ciwon ciki da zazzafi ne -yau na wuni da su”. Ya tsareta da idanunsa da ke mata kallon kurilla, ya ce “Kin je asibiti?” ‘Ta yi kasa da kanta cikin Zuciyarta kamar ta zagwanye saboda zafin da ta ke ji. Kallonsa ba shi da maraba da irin‘wanda Malam ke yi mata. Muryarta a sace ta ce “Banje aSibitin ba, amma nasha magunguna”. Ya yi yar ajiyar zuciya, ya ce “Amira kina neman ki yi min wasa da lafiyarki ko? Ki shiga yanzu mu je likita ya duba ki”. Idanuma har sun kawo Kwalla, muryarta a sarke ta ce “Ai ka san ba za a bar ni mu tafi tare a gida ba”. Ya ce, “Haka ne, duk na rude ne da ganin halin da. kike ciki Amira, amma bari na bar ki ki huta sosai zuwa gobe idan ba ki ji sauqi ba ki je asibiti, amma ki daure ki bude wayarki dan na samu damar jin ‘yadda ki ke?” ' ‘ Ta ce “T 0 shi kenan, zan bude ‘ Ya ce “Allah ya baki sauki Sai goben zan shigo”. ‘ Ta ce, “To”. ‘ Ta soma tafiya, yana bin bayanta da kallo, ya hadiye ragowar yawun da ke bakinsa. “yace da na bar yarinyar nan da na yi asara mai girma" Ya fada a zucnyarsa, sannan ya juya ya koma wajen motarsa ya dauko kudi ya sa cikin ambulan ya kira Kaninta ya ba Shl, ya ce ya kai mata,‘ shi kuma ya shiga motarsa zuciyarsa cike da sha’awa da begen Amira. Ta yi masa kyau yau fiye da yadda ya santa, burinsa na son aurenta ya ninninku a zuciyarsa. Washegari Amira ta kasa' samun nutsuwar zuciya bare karfin jiki, tunda safe da Abbansu ya shigo duba ta yace ta shirya ta je asibiti, ta ce “Abba gudawar ma ta tsaya, Karfin jikina ne kawai ba na ji”. Ya ce “To shi kenan, Allah ya sauwake Ya fita, ita kadai ta san ciwonta ba na zuwa asibiti bane, magungunan da shansu kawai ta keyi tana da maganin ciwonta. ta mike ta yo wanka ta gasa jikinta dan Kara samun Karfi da saukin zafin kasanta, duk da tana ji yana sauki ba kamar wunin jiya ba hakan ya sa ta dan ji dadin jikinta har ta shafa mai ta gyara fuskarta, ta saka atamfa dinkin riga da siket ta fito tsakar gida inda Ummansu da qannanta ke gyaran ganyen zogala. Ta zauna ita ma ta soma taya su, kanwarta ta ce “Yaya Amira har kin rame fa?” Ummansu tana murmushi, ta ce “Ai sauki ya samu, ni kam jiyan nan ai har ta fara ba ni tsoro”. Ta “Tsoron me Umma. k0 kin dauka mutuwa 2a ta yi. “Shi mutum ai ba a bakin komai yakeba, amma kin dai santa da dauriyan ciwo, don jiya har zubar da hawaye naga tanayi ai na' san ciwon ba karami ba ne, ga shi kuwa duk ta zabge kwana daya kawai”. Amira ta ce, “Umma ni kadai na san abin da nakeji, Allah dai ya kiyaye gaba”. Hauwa ta tuntsire da dariya. “Allah ya sauwake gaba ake cewa”. Sannan Amira ,ta tuna a fili ta fadi maganar ba a zuci ba, ta ce. “To sarkin iya magana k0 me aka fada ba daidai ba ne, ita ta iya ai duk daya ne k0 Umma?” Ummansu ta ce, “Daya ne mana, ai duk addu’a ce”. Zaman da suka yi a yanzu ya sa Amira ta ji saukin damuwa yadda kannenta suka baibaye ta suna ta hira, suna sa ta dariya, yanzu da sun san abin da ta aikata da sun tsane ta, tsanar da za su yi kamar da ba a halicce ta ba a cikinsu. Tunanin da ya fado ranta kenan. Ta tsayar da duk wata walwalalta, ta zabga tagumi kawai tana ‘ kallonsu, har Saifullahi ya fuskanci sauyawarta, ya dafa kafadarta ya ce “Menene Yaya Amira kika yi tagumi? “Abin abinda ke damuna ba zai fadu ba. . Sai dai ya zauna yaita con zuciyata alhaji saminu ne zaune a falonsa ji tamkar ya janyo lukaci da ya yi alkawarin zuwa wajenta ya yi, saboda dokin zuwa ya ganta k0 ‘ya ji sanyi daga irin azalzalar da zuciyarsa ta ke yi masa a kan Amira ya fahimci a yanzu muryarta kadai idan ya ji yana jin sanyi daga kewarta da yake ji, bare ya dora ido a kanta, shi ya sa ya kagauta domin ya ajiye ganin a matsayin cikar jin dadinsa. Amira na kan dardumar sallah tun bayan da ta idar da sallar ba ta tashi daga kai ba, wayane ta yi Kara. Ta daga, Alhaji Saminu ne, ya ce ga shi a kofar gidansu. Ta yi mamaki domin ba ta tsamamci Zuwansa a daren nan ba tunda mafiya yawan lokuta ya fi zuwa da yammaci. Ta ce da Ummansu. “Alhaji Saminu ne yaxo Umma ta ce, “Sai kije Ta mike ta dauki mayafinta ta yafa yana: tsaye yana sauraronn fitowarta ta yi masa sallama, ya amsa tare da fadin “Amira gimbiyar mata' Ta dan yi murmushi. “Duk kin hana min sukuni tunda na barki jiya cikin halin jin jiki k0 me na keyi tunaninki na ke yi to ya yajiki?” Idanunta na kallon ka'sa ta amsa. “Na samu sauki”; Ya ce, “Na ga alama Amira, amma fa har kin dan yi rama”. Ta sake yin murmushi ba tare data dube shi ba. shi kam nasa idanun yana kan duk wani motsi nata. “Amira zuciyata ba mai iya hakunri: da ke ba ce, shi ya sa na samo mana mafitar da ta f1 wadda na kawo a baya‘ inganci, da muhimmanci. Mafitar kuwa ita ce turo magabatana su nema mini aurenki tare da saka ranar bikinmu cikin watanni biyu kacal Gabanta ya yi wata irin faduwar da ba ta san dalilin yinta ba. Ta dago idanunta da sauri ta dube shi, ba mamakin abin da ya fada ta keyi ba, kalamansa sun daki zuciyarta ne fiye da zatonta. Yana nufin za ta fuskanci aure kenan tsakanin watanni qalilan da ta yi asarar budurcinta? Me za ta kai masa, .me Za ta shirya fada masa ranar da ya fuskance ta ba cikakkiyar mace ba ce? Tunanin dake zarya kenan a zuciyarta, ya ke kuma tsananta faduwar gabanta. Tana jin Alhaji Saminu na cewa. ‘ “Yardarki kadai nake nema Amira, wannan ita kadai ce hanyar da ya dace in bi dan na gujewa saka idon mutane a kan zaryar zuwa gidanku, k0 hakan ma bai yi miki ba?” Amira ta yi nisa cikin tunanin da take karyar mata da zuciya, dan haka ta kasa cewa komai, har sai da ya kwantar da inaa ganin ta ishe mu amincewa juna na zama ma’aurata a nawa Bangaren ina ganin na yi dacen samun mace mai kunya, mai ‘ hakuri, mai addini, mai kamun kai. Ke ; kuma a naki Bangaren wane irin dace ki ke ganin kin dace da miji a iya fahimtar da ki ka yi min?” Maganganunsa tamkar zubar ruwan zafi a zuciyarta, da da halin da za ta hana shi ambata mata su da ta yi, duk da kyawawan yabo ne yakeyi mata, amma ba ta cancance su ba a yanzu. Da hannunta ta lalubi bango ta jingina bayanta, domin kafafunta ne ta ji suna yi mata sanyi kamar ba zata jure daukanta ba, ta ce “Na yi dace Saminu da samin namiji mai juriya da rukon amana”. Ta yi furucin da murya na sarkewa. Ya kula da yanayima amma kalamanta sun sanyaya Zuciyarsa matuka, ya ce “Na gode da irin kyakkyawar fahimtar da kika yi min amaryata. Da wannan zan sami karfin gwiwar turo da nawa iyayen gobe idan Allah ya kai mu da daddare kamar wannan lokacin, za su taho da. komai su saka anan gaba daya”. Ta ce “Da wuri haka?” Ya ce, “A’a Amira kada ki ce komai tunda na nemi amincewarki ~kika kuma amsa min zan turo a yi komai da wuri, tunda ni ba yaro ba ne da za a dauki lokaci ‘ ana yawon soyayya. Mu tamu soyayyar a cikin gidanmu za mu yi ta. Duk kuma ranar da ba mallake ki Amira duk dokin da nake yi a kanki za ki gane ya, zama‘ dole na yi shi, tunda na matsu da ke Wata irin kunya‘ ta ji kamar ta nutse, ta rasa abin da ya sa Alhaji Saminu ba ya jin kunyar furta irin wadannan kalaman, duk da ta gama sanin sha’awarta ta rinjayi sonta a zuciyarsa, ba tun yanzu ba ba ta yi sammanin zai ci gaba da nuna mata hakan ' ba a lokacin da yake shirin aurenta. Yace “Amira kenan sarki kunya, kin yi shiru kamar ba kya magana,. Duk 'saboda na zo miki da maganar da ta ke sa ‘ki jin kunya k0 kuma na lura cewa, har yanzu kamar ba ki warware sosai ba, bari na barki ki je gida ki huta, amma zan zo miki cikin bacci na ba ki kadan daga cikin sirrin dadin da ake ji a cikin aure Ta juya masa baya tare da cewa. “Kai ni dai bana so”. Ya yi dariya yana fadin. ’ “Na ji ba kya So, amma na yi miki alkawarin nan da watanni‘ uku sai na koyar dake yadda za ki ninka ni a irin wannan ra shin kunyar...” Ba ta jira ya gama fadar maganar ba ta shige gida da sauri, shi kuwa ya ci gaba dayi mata dariya. Cikin zuciyarsa ya ce “Farin shiga kenan, Ni dai ba ruwana da sassauci,‘ domin duk wanda ya ci ladan kuturu sai ya yi masa aski”. Amira na shiga gida ta nufi dakin Ummansu tana kishingide tana sauraron radiyo, ta zauna a gefenta, sannan ta soma yi wa Ummanta maganar da suka yi da Alhaji Saminu na turo iyayensa gobe. Umman da ke kishingide sai ta mike zaune tana murmushi. “Ke Amira wannan lamari da ban mamaki yake na wannan malamin. Yau k0 sati daya ba a yi da zuwa wajenSa. ba, amma maganar aurenki ta taso gadan- gadan, irin wadannan malamai bayin Allah da ba sa aikata sabo suna sane bakinsu , yake ambaton Allah a koyaushe,da sun roki Allah bukatu da wuri yake amsa musu, ga shi dai lamarin kamar a mafarki dun mutumin nan da ya ce zai yi miki addu’a a kansa ga shi nan duk hankalinsa ya dawo gare ki. Jiya ma bayan kin shigo ya aiko da ‘ wata takarda da na yi zaton kudi ne a ciki, ' mantawa na yi shaf ban ba ki ba sai yanzu da na ji zuwansa na tuna”. Ta tashi inda 2a ta dauko takardar, Amira a cikin zuciyarta ta ce, “Wato in dai malamai bayin Allah masu gudun duniya da gudun aikata saBo Ummansu ke nufi, Balarabe ba ya cikinsu. Mugun aikin sason da ya aikata mata shi ne abin da ya haska mata kwanyar kanta ta gane zaifi kyau a kira shi . da sunan BOKA ba MALAM ba, domin dukkan abin da ta ga ya yi mata bai yi kama da koyarwar ilimi ta addinin islama ba. Surkulle ne irin nasa daga abin da ya "kauce wa hanyar koyarwar Allah Ta’ala da ManzonSa ya hada kai da wani shaidanci irin nasa wanda ba ta san k0 mene neba yana ci da addini ne kawai, wanda ta fi ganin a kira shi da bokan ba malam ba, domin ba ya aiki da sanin da Allah ya ba shi, ayyukansa a Boye na bokaye ne kamalarsa a sarari da saninsa na malamai ne. Ta dinga jin zuciyarta na ingiza ta ta sanar wa da mahaifiyarta abin da Malam din ya yi mata, k0 ta daina yi masa kallon bawan Allah na gari da ta amincewa, sai dai tsoro da fargabar bayyana mata ita diyarta da ta sha wahalar yi mata tarbiyya da nuna mata ta yi gudu da halin bin maza tun ba ta san me ta ke nufi da hakan ba ta sha nuna mata k0 hannunta kada ta kuskura ta bari wani namiji ya rike Ta tsoratar da ita da cewar idan namiji ya rike hannunta 2a ta yi ciki har zuwa lokacin da ta mallaki hankalin kanta ba ta gajiya da tunasar da ita da kare mutumcinta da na su iyayenta ta hanyar ' tsare budurcinta. To yanzu idan ta gaya mata dukkan aikin da ta yi a baya ya rushe kenan , wacce irin dauka za ta yi wa lamarin? Zuciyarta ta ci gaba da azalzalarta ta bayyana wa mahaiflyalta k0 ma ya ya 2a ta dauki lamarin yaf1 shirun nata saboda gudun sake faruwar abu‘ makamancin wannan a kan kannenta a baya. Amma bakinta ya yi mata matukar nauyi, ta kasa furta kowacce' irin kalma har Umman ‘ta miko mata kudin da Alhaji Saminu ya aiko mata da su " a cikin ambulan. Ta farke ambulan din ta soma ‘ Kirgawa dubu goma ne cif. Ta sake mayar wa da Ummansu. “Ki ajiye a wajenki Umnm”. Ta , fada. Alhaji Saminu tun bayan da ya bar . gidan su Amira zuciyarsa cike ta keda farin cikin yadda ya samu. ammcewarta, Gidansa kawai ya nufa, saBanin da da yake raba dare a waje, tun sanda mafarkinsa ya BANKADO masa zahirin surar Amira bai sake yi wa' wata mace kallon sha’awa ba sama da ita, shi ya sa ma ya yanke shawarar komawa gidanshi da wuri, domin ba shi da appointment da kowacce yarinya a yau. ' Na’ima tana zaune a falo tsakiyar yaranta da suke yin home Work ta ji an bude Bangarensa alamun ya shigo. Ba ta yi ‘yunkurin tashi ta bishi ba saboda ta san halinsa, minti biyar ba ya yi a gidan ya ke sake komawa idan dai ya yi irin wannan dawowar ta wuri. ' Kasan zuciyarta cunkushe da jin haushin irin wannan; dabi’a tasa ta raba dare waje, Ga mamakinta sai ta ga ya turo kofar' falon ya shigo yara suka mike dukkaninsu suna murnar ganinsa daya cikinsu ya rungure. Mahmood. Na’lma ido kadai ta zuba musu har ya zauna a gefenta, sannan ta ce Sannu da zuwa”. . . Yace:‘Yauwa maman yara, na fahimci daga ke harda da yaran nan kowa ma mantawa yakeyi dani Ta yi murmushi, ta ce “Ta ya ya zan manta da kai?” Ya ce, “Ga shi kuwa har na shigo gidan ba,a san na shigo ba?” Ta ce, “To ai ban san zama ka shigo ka yi ba”. Ya bude baki, “A’a, ai yanzu na daina nisa idan na fita, domin na dauki shawarwan ta, aure zan kara”. Kirjinta ya yi wani‘ irin bugawa, ta dube shi du sauri, sai dai ta kasa furta komai kowacce irin kalma, sai ido da ta ke binsa da shi. Ya kula da sbook'din da ta yi, dan haka ya ci gaba da cewa. “Tun lokacin da ki ka ba ni shawara na zauna na yi nazari a ,kai Na’ima, na kuma' gane ingancin shawarwarinki shi né na soma :bincike a kan yarinyar da zan aura, "na samu kuma na san ba ‘za ta ba ki matsala ba, Saboda tana da hankali da nutsuwa. Iyayenta mutanen kirki ne, ta fito daga gidan tarbiyya, yanzu haka gobe ne za a kai kudin auren' da na sa rana, nace nasan ba za'ki ba ni matsala ba shi ya Saba zan Boye miki komai ba”. ‘- Ya gama daure ta dajijiyoyin jikinta, ta hadiyi wani abu mai daci, sannan ta ce. “amma' fa na yi farin ciki, Allah ya sa aben nan. da ‘zaku yi ya Zama maganin karshen matsalarmu. Yanzu nawa ka ke ganin za a kai kudin auren?” yace T0 ke nawa kike ganin Ta dace ta ce tace Ina ganin akai dubu Dari biyar tunda kaga hardana sa rana yace kinganki na,IMA akwaiki DA Iya baro kudi tace to ai kaikace yarinyar Mai hankalice kuma DA natsuwa yace dukda haka kudin sunyi yawa towai me meyema zaki bayar gudunmuwarki tunda kece kika baromin wannan babban aikin tayi daria tace “Zan bayar, amma sai ka fada min abin da 2a a kai din”. Ya ce “To ni dubu dari uku kawai na yanke zan bada Ta narke murya, tana. fadin. “To ka Kara dubu dari, ni sai na bada dubu dari tawa gudunmawar”. Ya yi dariya, “Lailai Hajiya da gaske ki ke yi kina son Inyi aure Ki adana kudinki zan biya yadda ki ke so, sai ki yi lis din duk abin da ku ke bukata a gida na hidimar biki tun daga ‘kayan sa wa zuwa gyaran gida. Idan na gama da wannan sai a yi”. Ta‘ soma godiya, ba ta ji kudin a bakin komai'ba domin irin makudan kudin da yake kashewa karuwansa sun zarta hakan. Ta ajiye kishin da yake taso mata, domin kafin kishin Kazaman karuwansa sun zarta na wannan. Sai dai kasan zuciyana da fargabar irin matar da zai kawo mata a matsayin amaryarta Ta dan yi shiru idanunta na' kan yaranta da ke can gcfe suna wasansu, amma a zahiri ba su ta ke kallo ba, zuciyarta cike ta ke da fargabar irin matar da Saminu zai kawo mata a matsayin kishi, ya zama dole ta binciki k0 Wace ce kafin ya kawo ta gidan duk da shi ya. bayyana mata, yarinyar kirki ce, to amma namiji ba abin yarda bane a wannan fagen. Ya zama dole ta yi bincike da kanta dan kada ya kawo musu bara gurbi har cikin gida. Kamar yadda Alhaji Saminu ya alkawari washegari ya tura iyayensa da kudin auren Amira, an daddale tsakanin Bangarorin biyu an . saka’ ranar auren watanni biyu masu zuwa. , Labarin kawo kudin saka-ranar ya karade dangi ‘yan uwa da abokan arziki, jama’a sai suntiri suke yi Zuwa murna da fatan alkhairi, amma har lokacin Amira ta kasa gane matsayin wannan auren da ta ke shirin yi a zuciyarta, farin ciki ta ke yi da shi k0 bakin ciki? Abin da Malam ya yi mata ya dakushe dukkan farin ciki da dokin da ya kamata ta yi a wannan lokacin na samun miji na'nuna wa sa’a, na. kece 'raini kamar Alhaji Saminu. Ya zama sanadin da ta kasa jin irin farin cikin data yi zaton za ta samu kanta a ciki ya zama ta koyi zaman shiru a cikin daki. Ta kowanne Bangare ya zamana shirin aure yana kankama a koyaushe kwanakin da aka saka suna dada karatowa. Duk wani noke-nokenta dole ta ware ta shiga shirye—shiryen bikinta k0 dan irin ‘ rawar kan da Alhaji Saminu‘ya ke yi wa bikin yawon rabon kati zuwa wajen gyaran “ jiki, siyayyar kayan decoration na dakin amarya, kayan kicin da sauran gyare-gyaren da ta ke son yi kullum zirga-zirga ce data sha kanta, duk da mota daya Alhaji Saminu ya ba ta tare da direba ake yawon kai ta duk inda ta bukata. Wannan hidima ta sha kanta har ta dakusar da damuwarta, ta soma manta abin da' ya faru tsakaninta‘ da Malam, domin ba samun sukunin yin tunanin da yake sanyayajikinta. Hidimar biki ta kankama sosai, ‘yan uwa da abokan arziki sai sintiri sukeyi dan ganin an shirya komai bisa tsarin da ake budeta. Aunty Umme da sauran ‘yan uwan Ummanta tun ranar kamu suka sauka, a gidansu ba su za su tafi ba har sai an kai amarya. Haka gidan Alhaji Saminu, Na’ima tunda ta yi bincike a kan Amira ba ta samu Wanda ya fadi aibunta ba, hankalinta ya dan kwanta ta samu karfin gwiwar yin hidimar biki ka’in da na’in. Ta kammala duk wani shiri da za ta yi ya zamo ranar daurin aure shi ne ranar nata wunin, kuma shi ne‘ ranar da za a kawo amarya, ranar lahadi kenan! Amarya tanar alhamis suka yi kamu, juma’a eVerning, ranar asabar an daura aure, ranar lahadi da misalin karfc goma na safe an zarce da wunin ranar. Ango da abokansa sun shirya walima a wishegarin daurin aure a gidan wani abokinsa Alhaji Labaran, sannan suka sake sabon zama a gidan Alhaji Saminu a Bangarensa. Misalin karfe biyar na yamma Alhaji Labaran yace. “Ya dace fa a tura da motocin daukar amaryar nan da wuri kafin dare ya yi su yi su watse, k0wa ya koma gidajenmu da wuri mu ma”. Alhaji Saminu ya yi mumnushi. “Ka’ji ka, kana nufin da ranar nan za a kawo amarya?” Alhaji Mahmud yace, “Ka ga tsohon ango ka manta da rana ake kai amarya da daddare yanzu komai fa ya sauya”. Alhaji saminu ya yi doguwar mika. yace nida za,a kawowa santalcliyar budurwa kake kirana da tsohon ango' Alhaji Labaran ya ce ‘ Ka gani ko na kula da dokin da abokina Yakeyi yasa na ce mu je a dauko su tun yanzu” . Alhaji Bilya da yake ta tuntsira dariya saiyanzu ya samu damar cewa. “A’a ni ban ga laifin abokina ba da irin rawar kanda yakeyi tunda na ga yarinyar komai yaji cefa, ga ta danya sharaf”. Alhaji Saminu ya ce “Kuma sabuwa dal a leda, ban Bare abata ba”. “Wannan baja inja Alhaji Bilya sai dai ta hadu da gogaggen dan iska, ina tausaya mata”. Alhaji Saminu ya ce “Ni ba ka tausaya min irin wahalar da na sha kafin na same ta Alhaji labaran yace “Kai dan rashin imani yarinyur za ka afkawa a yau ai sai ka yi rainonta a hankali Suka kwashe da dariya dan ganin lrin kallon da Alhaji Saminu ya watsa masa. Aunty Ummi da Aunty Hajara su ne na kan gaba wajen shirya amarya, ta yi, kyau kamar ka dauke ta, sai dai wani irin zazzafan ciwon kai da yake damunta ya hana ta sukuni, cikin watan nan ya addabe ya ga shi bai fiya jin magani ba, ,ko ta sha ya sauka anjima sai ya sake dawowa. Ta bude‘yar Karamar jakar da ke hannunta ta Ballo paracitamol ta watsa a baki ta kora da 'ruwa, idanunta‘ sun sauya launi saboda azabar .ciwon da yake yi mata, da kyar ta‘ ke iya daga idonta Motocin daukar amarya suka hallara. an kai amarya ta yi sallama da Ummanta. Kuka ta ke yi ita ma Umman na sharar hawayen farin ciki yau ta rabu da ya'rta lafiya babu wani abin kunyar da ta taba janyomata. Ita kam kukan rabuwa da gida ta ke yi bata san irin sabuwar rayuwar da zata fada ba. An dauki amarya zuwa gidan mijinta inda ake yi mata fatan gidan zama na har babada. Bangaren kishiyarta aka soma nufa da ita aka damka amanarta a hannunta, ta kuma karBa ta yi musu fatan alkhairi, 'sannan aka yi musu nasiha baki dayansu suka mike zuwa sashen amarya inda ya sha kayan alatu na zamani, ya kuma hadu da kyakkyawan waje komai ya yi kyau, ya kuma dace da wajensa. Tabbas an kashe mata kudi Wajen Rayata wajen, kafin duhun magriba ‘yan kawo amarya duk sun watse, ya zama ita kadai ce a Bangarenta... Hmmmmmmmmm Bankada Chapter6 BANKADA 2 nuradden ya Shigo gidan ya wuce zuwa dakinsa batare da ya 'dubi k0 da inda Bahijja take ba, ita kam dake tsaye gindin window dakinta tun daga shigowarsa. tana kallonsa har ya shige zuwa dakin shi, ~ Ta sauke ajiyar zuciya saboda matsananciyar. fargabar da ta shiga lokacin 'da take kallon fukarsa. ‘ ' Alamu na’ ta shin hankali karara shimfide a‘kan‘ fuskar ta shi, kalar da bata saba ganin shi a biki ba, wannan ne yasa ta . “cikin fargaba duk da shirin data yi domin ‘ shi, babu abin da bata kammala da shi ba. " ' Ta zauna a hannun :‘kujera tana sake tattara nutsuwarta ta mike da sauri kamar wadda aka tsikara ta Soma dau ko 'kayan da ya kawo mata daga Abuja duk ‘da ba wanka ta yi ba, ta, soma saka su a jikinta tamkar telan ya gwadata komai ya zauna daram a jikinta ya fita da surar jikinta. Ta yi taku biyu zuwa uku a gaban ’ madubi ta yi kyau k0 ina na jikinta motsawa yake yi taja tsaki sai kace wata karuwa haka yake son na dinga yi mishi “shiga yana kureni da kallo? Tun da haka kake so zan yi maka yau kafin na gama‘ biyan bukatata.” Ta shafa hoda a fuskarta abin data san na faranta ran Nuradden kenan ganinta cikin irin shigar 'da yake da ra’a yi da jin dadin gani . Ta. dauki turare ta fesa jikin kayan, ta dubi kanta ba karya ita kanta ta .san ta yi tayi kyau sai dai tana ganin shigar matsayin abin da bai dace ba. Kichin ta nufa ta dauko farénti ta jera masa kananun kofunann shayi a butarsu, ta fita ta nufi dakinshi da sallama. Ya‘fito daga wanka har ya ‘ sanya ‘ , kayansa yana saka links din hannun riga ta ‘ shigo da sallama har lokacin " jikinsa a sanyaye yake abin da idanun shi suka bankado mishi a yau ya kasa fita daga cikin ranshi, tunani barkatai yake tayi 'gami da faruwar abin da ya gani a yau din. Ya dora idanunsa a kanta da-mamakin yanda take zuba masa fara’a tamkar ba ita ce ta tamke masa da saf1yar nanba, dalilin rikicinsu na daren jiya a zahirin' bai nuna mata mamakin’sa ba. Ya .- zauna a‘ bakin gado, ganin. bai tanka ba, tsowon lokaci’ya‘sa ta cewa. “Nura na yi mamakin dadewarka har hankalina ya soma tashi Yace “Ni ba wani abu‘, na je yiba duba Wani aiki ne.” ’ Ya janyo butar shayin wanda ya shada ruwan rubutu ga kamshin nan na ta shi. “Bari na dauko maka indomie' din ta juya.” ' Ta soma tafiya ya bita da kallo kofin rike a hannunshi‘ Tabbas kayan sun ammshi jikinta mutuka salon takun na son ya'mantar da shi abubuwa da dama ya kasa dauke idonsa har sai da ta Bace masa da gani. Ya sauke ajiyar zuciya komai na mace birgshi yake duk yadda aka bayyana masa abinda yake so fizgar zuciyarsa yake, har ya soma jin wani irin yanayi mai shirin mantar da‘ shi abinda idanunsa suka BANKADO masa a yau. ' " Ya soma shan shayin dake turiri yana ‘fitar da kayan kamshi, ya tsaida idanuWansa hanrya shigowar. Bahijja ta dago masa ‘da abubuwa'da ’ dama ta sake shigo’wa ta aji’ye masa‘ abinci ta mika mishi tana kammalawa ya ce ta dauko masa hularsa. Ta mike ya sake binta da‘ kallo har ta dauko ta dawo ta zauna tana ce masa “Ba "“ dai fitama za‘ka sake yi ba Ya 'ce, “A’a Ta- 'sake mikewa ya janyota zuwa jikinshi' ta tureshi da saUri ta ce ' “Ba ka ci abincin ba fa, ka ga yau k0 break fast baka yi ba. A cikin ranta hankalinta ya ta shi dan burintabai wuce ya ci abincin ba shi kam sai ya ji komai ya lafa masa saboda wani irin qarni-karni dake ta shi daga bakinta duk kamshin turaren da ta sa bai hana shi jin su ba . **‘*** Duhun dare ne ya mamayé ko ina bayan an idar da Sallar isha’i Alhaji Saminu da ragowar abokansa dake taya shi zaman angwanci suna cin abincin uwargida suna hira irinta abokai kusan dukkansu daga me mata biyu" sai mai uku. Shi yasa hirarrakin nasu suka kasance ' na magidantane daga nan suka wuce wani waje inda suke zama shan wani shaye wanda ke gauraye da sinadaren kuzari. Alhaji Saminu Zuciyarshi cike take da farin ciki da doki irin wanda kallo dayaza ka yi mishi ka fahimci hakan ya yi sallama da abokanshi sannan ya tsaya ya sayi gasassun Kaji wanda zai tai maka mishi wajen samun hadin kan amaryarshi. Ya dubi agogon wayarsa wanda ya nuna karfe goma har da rabi na dare ya san dai dai wannan lokacin babu Wasu sauran jama’ar da zai tarar da amaryarshi yana shiga gidan ya shiga dakin Na’ima, ya tarar har ta kwanta ya juye mata nata gasassun Kajin sannan ya wuce zuwa dakinsa ya shiga wanka. Amira ta idar da sallar isha’i ta sake wanka ta sake tsala kwalliya dai dai da amarci tayi kyau kamar fure, turaruka masu kwantar da hankali ta shafe jikinta dasu, ita- kanta ta san ta yi mutuka; yin kyau, a daidai wannan lokacin da take" ZuBa'” idon ganin shigowar Alhaji Saminu, zuciyarta" ta ci Auty Ummi ke fada mata'abubuwan da Zata yi' ne kafin shigowar angon‘ nata, babu'wani abinda ta kuskure tun daga ,kan gyaran jikinta zuwa feshe dakinta da gadonta da room freeshener. ta mike zaune daga kishingidar da ta ‘ yi kamar wadda aka tsikara dan tunowa da ‘ . wata hira da ta, ji suna yi kafin tafiyarsu Aunty Umme ta ce . “Ai bana jin ‘ya ta donfa kyakkyawan shirifa na yi mata tun da naga angon nata da yanda yake rawar kafar nan a kanta ai badama.” Aunty Hajara ta ce Aikin san amarya k0 ta buzuzu ce sai _ an yi dokinta bare yan da ‘yar nan ta mu ta hadu“, ta Yi kyau ke kamar ma Zana mata‘ kyau aka yi gabatowar bikin nan ta sake haskc ta yi wani irin kyau.” Aunty Ummi ta gyara zama. “Ba dole ya yi rawar kafa ba, tun da ya dauki budurwa ai dole ne matar shi ta dauki hakuri domin ba zai gwada mata kara ba bare kunya, a kan yarinyar nan da ganin yanayinsa, ga shi da alamu matarsa tana da kirki ta iya danne kishinta bakinta a washe cikin faran faran da jama’a. Wayar Anty Ummi ta yi Kara ta mike “To mu mun wuce Amarya sai da safe. Ta durkusa daidai kunnenta. “Kada ki nuna mishi zakuwarki yaga kamar kin saba, kimarki zata rage a idonsa Sannan suka fita. Amira ta sauke ajiyar zuciya idan ma ban nuna mishi zakuwata ba zai fahimci na taBa mu’amala da namaji, k0 kuwa bazai Alhaji ya yi sallama. wata irin faduwar gaba' ta ji tamkar zuciyarta zata. fado Kasa karfin hali kawai ta‘ yi, ta iya amsa masa 'cikin tattausar murya labbanta kadai ya ga ya matsa ya gane ta amsa masa. Har lokacin idanunta a lumshe suke ya Kara so tana iya jiyo Kamshin tufarenshi mai dadin Shaka. “Amira Gimbiya Amira sauraniyar mata.” Ya zauna a gefenta yé kamo hannunta da yasha adon zobuna da warwarayen gwal ga kunshin amarci ya rike cikin na shi hannun wani irin kadawa cikinta ya yi ya bada wani irin sauti da ita kadai ta ji abinta. “Amira.” Ya kira sunama. Tana jin shi daf da fuskarta har tana jin hucin numfashinsa ta . Tana sauraran kalamansa cikin . zuciyarta na, qarfafa mata guiwarta ta ,bude idanun ta haske shi da murmushi. ' Ya janyo ta jikinshi Alhaji Saminu ya san sirrin siye zuciyar ‘ya mace ta ko: wanne fanni hirarrakinsa masu sanyata nishadi da salon soyayyarsa ya mantar_ da ita halin fargabar da take ciki na abin da ke kama‘ sai da ta ji muryarsa cikin wani irin amon sauti ya ce. “Ashe ma ba nine na fara ba." Suman kwance ta yi saboda tsorata da ta' yi ta kasa cewa komai shi ma bai. fasa abin da yake yi ba, har zuwa lokacin da ya' samu tashi nutsuwar ita kam sai a hankali lumshe idanu kawai ta yi ‘tana jiran abin da zai biyo baya tana jin ya shiga wanka ta ci 'gaba da juya .kalamanshi. “To me "abinda ya fada‘ yake nufi? Tun da bai Ce mata komai ba kuwa ba a hayyacin’sa ya fada ba'koma menema me .ya keyi ‘ mata gizo ashe bani kadai na ’soma ba,, Kai tabbas kalamansa na nuni da. abinda ya ji ' inda yana cikin sambatun“ ne ba haka ya dace ta ji,ya ce ba, duk da bai fasa abin da yake yi ba, ya birkice sai sarrafata yake yi yanda ransa ké so.” Zancen zuci ya'tSananta gareta har ya ' fito daga nasa wankan ‘duk da'tsamin jikin da take ji haka ta KoKarta ta‘ shiga :wanka sabo’da tsoron fuskantarsa cikin yanayi na tsOro ta‘yi Wanka tuna. yasa kayan barci ta fitoy‘daga wanka dame da towel a kirjinta ga mamakinta Alhaji Saminu ta tarar a zaune a bakin gadonta yana sanye da kayan barcinsa. ' Kallon da yake watso mata ne ya sata dauke kai ga barin kallonsa ta nufi wadrop don dauko nata kayan barcin. “Ke Amira.” Ya daka mata tsaWar data tsayar da ita daga abin da take shirin yi sai dai ta kasa juyowa ta fuskance shi har sai da ya sake kiran sunanta ta tako a hankali jikinta ya yi masifar 'sanyi' tabbas duk irin wulakanci da ‘ zai "yi mata' take zata nada gammo ta dauka matsawar bai wuce tona asirinta ba, ta tsaYa a gabanshi. “Zo ki zauna a nan” Ya nuna mata kanciyarshi, wani sanyi ta ji. a cikin ranta cikin muryar shagwaba ta ce “Ni dai ka bari barci nake ji sosai.” dannan ta zauna 'kamar yanda ya umarceta ya‘ware towel din jikinta ya'soma da abinda yake zargi yana janjanye hannunshi daga kan fatar cikinta ya ce “Ke menene wannan.?” . Ita ma a firgice ta ce, “A ina kuma.? Menen kake tambaya.?” Afusa ce ya ce, “Ina tambayarki kina tambayata to bama haka ba, waye saurayinki da kika bawa kanki a can baya har na neme ki kike nuna min kamar baki san komai ba a she ke ‘yar iska ce‘kika sa na kashe kudina ‘, na aureki.” Kasa magana ta yi sai toshe bakinta ta da hannunta tuni kuka ya kwace mata. “Zaki yi min magana k0 ba zaki yi ba.?” Ta mike zumbur daga kan cinyarshi’ta _ yi mutukar firgita da furucinsa. Ya mike ta ja baya yanda take hangen firgita da furuci a fuskarsa ya ci gaba da taku zuwa in da take. “Ni zaki yaudara .’yar iska kisa na aurcki.” Ya Kurewa takunta har zuwa jikin bango. Jikinta har rawa yake yi ta zube a gabansa cikin muryar kuka ta soma cewa. “Alhaji ka yi hakurika yafe min ban taBa zinaba ban san wani da namiji ba, dole ‘aka yi min kuma duk ta dalilin son da nake yi maka.” ‘ Bata san lokacin da ta soma warware masa abinda ya faru da ita ba, duk a hangenta na son ya tausaya mata daga Karshe ta dora da magiya a kan ya rufa mata asiri ransa ya Baci, hankalinshi ya ta shi ya cakumota gaba daya “Kin san' hadarin dakika yi shirin jefani, kuwa,? Wato kazaman soro ne ma suka yi tarayya da ke kika yaudare ni, kika Boye mini, na yi tarayya dake, ban yi amfani , da (condom) ba, sannan kika yaudareni na kashe kudina masu yawa a kanki, ki ka yi min asiri na makance da burin aurenki, to bukatarki ta biya.” ” Amira ta daga hannu tana sake fading ' ya rufa mata asiri, Wani sashin na zuciyarshi ya ji tausayinta, domin ya fahimci gaskiya a fuskarta .. ta ci gaba da mishi magiya. Ya ce,"Kina nufin na zauna dake haka.? Ta kasa magana sai sautin kukanta ne? kadai ke fita ranshi ya gama baci sosai ya ma rasa" a inda ya kamata ya aje wannan lamarin nata ya ji sa’ida bai taba tsammanin abin da yake gani yanzu game da yarinyar ba Yana jin sautin kukanta zuciyars'sai tafasa take dole ya shayar da ita mamaki kamar _ ‘yanda ta shayar da shi. . Yasa .hannu ya fizgo towel din da ya rage saura a jikinta ta hade waje daya ta . takUre jikinta. ' “Kin rokeni, zan kuma rufa miki asiri kamar yadda kika bukata ,ba Zan BANKADA sirrin da kika sanar da ni ba, sannan zan hukuntaki dai dai laifin da kika aikata" min yan da a gaba ba zaki sake tunanin shiryawa Wani abin da kika yi min: ba.” “ Kafin ta yi wani yunKuri ya soma dukanta kafa da hannu tana guduwa yana tarar da ita har ta durkushe a gabansa tana ,. fatan mutuwa ta, dauketa a daidai lokacin kota huta da wannan bala’in daya yiwa rayuwarta shigar sauri sai da ya“. gaji dankanshi sannan ya deBo kayanta" ya yi watsi dasu a adaren amarcin Sannan ya ce' ki fita ki barmin .gidana yanxu ba sai’gari ya Waye ba, na .sake~ki ‘ saki‘uku. _Wani uban ihu Amira, ta kurma wanda ita’”kanta bata san lokacin datayishi ba tun a'farkon sa in Sarsu. Ni’ima dake killance kan darduma tanagabatar da sallolin nafila saboda rashin 'barci da ya addabeta. Tun lokacin da ta ‘ fahimci Alhaji Saminu ya shiga dakin Amaryarshi wani irin azababban kishi wanda bata taba"tsammanin tana da shi ba ~ya ta so mata ya kuma hanata rintsawa. , .. , Ta yi kuka iya‘yinta sannan ta yanke shawarar dauro alwala tayi nafila da addu’a k0 ta samu sassaucin zuciyarta tana cikin sallar ta soma jin maganganu sama sama duk da suna da tazara tsakanin Bangararoin ta soma zargin tabbas ba lafiya lokacin da ta idar da sallar ta ji kamar a na kuka har ta yanke shawarar ta je wajen Amira taga me ke faruwa? Domin tana da tabbacin daga Bangarenta wannan ihun yake .~ tashi. a ‘Wata zuciyar ta gargadeta mace a dakin mijinta tana tare da shi ke mai zai kai ki cikin dare ki ganowa idanuwanki abin da zai dameki Tajuyo a hankali zuwa bakin gadonta sai dai bata jima da zama ba ta jiyo wani irin ihu da ta tabbatar ba lafiya ba Ta mike da sauri Ta mike da sauri har da sassarfa tana dada karasowa Bangarcn nasu, :kukan yana dada cika mata kunne ta sOma buga Kofar. . ‘A razane dai dai lokacin Alhaji Saminu ya watsawa Amira kayanta. ‘ ' “Sai ki saka tun da kin yi mana gayya, uku bana bukatar ki sake yin k0 da minti. goma sha biyar a cikin gidan nan ma kin ji', na fada miki.” " ‘ ' A hanzarce take saka kayan ba a'daina' bugun kofar ba sautin kukanta da zubar hawayenta basu tsagaita ba. .“Wuceki bani waje, ban lamunci ki waye gari a cikin gidan nan ba, domin ban- san irin Abinda zaki aikatamin ba kafin“ wayewar gari.” Tana gaba yana bin"bayanta da wadannan kalaman har zuwa bakin kofar“ dakin' shi.’ Ya murda ya '_bude Amira na a'gefe, ya murda kofar Ya bude Ni’ima‘ta ce “Abban Ammar lafiya kuwa? ni duk hankalina ya ta shi, kuka daga Bangaren nan ya cika gaba daya gidan.”’ Amira ta fita da sauri bata jira amsar da zai bata ba domin zuciyarta ta kekashe da soron duhun daren da take Kokarin fuskanta a titi burinta kadai ta fita .daga gidan kamar yadda ya bukata ganin tozarcin da yake yi mata a daren amarcinta gara ta fita ta fada hadarin da zai gama da ragyuwarta ta huta da wannan ranar da tun da ta mallaki hankalinta a ka sanya mata suna ranar farin ciki rayyuwa, ranar da zata aure wanda. zuciyarta ke so ta zame mata ranar bakin ciki a rayuwarta wanda'bata taBa mafarkin shigar shi ba. Tana jiyo muryar Ni ’ima na CeWa “Tsaya mana Amira ina zaki je haka.?” , Alhaji Saminu ya amsa da cewa, “Sakinta na yi kuma bana bukatar ta sake ko da minti talatin a gidan nan, kuma ke ma ki koma Bangarenki bana son dogon turanci.’ “Haba Alhaji yanzu saboda Allah .. Bai saurari karashen bayaninta ba ya . yi shigewarsa zuwa_dakinshi ya turo Kofar yana laluban maigadi a lokacin ya sanar da shi ya budewa yarinyar da zata fita yanzu.gate Ni’ima ta bita kofar da sauri hade da sassarfa ta bi bayanta. .Amira ta kusa bakin get don zuciyarta ta soma‘ hangen abin da zata iya 'haduwa da Shi, .a tsakar daren nan. duk da ,abinda zuciyar ke dauke da shi game hatsarin da take hangen zai sameta a wajen amma zuciyarta ta cika da tsoro mutuka domin a. iya tsahon rayuwarta' bata saba fita cikin dare zuwa Wani waje mai nisa ba, k0 da kuwa bayan ‘sallar- magriba ne, a Ka’idar Abbansu da zarar Magriba, ta yi to fa babu" mai sake fita a cikin ‘yayansa mata kuma duk inda za su je kafin magriba sun dawo gidan. Ga shi garin ya yi shiru banda kukan Karnuka babu abinda take ji maigadi yana hango tahowar ta ya bude kofa domin tuni mai gidan ya sanar da shi zuwanta. . ‘ Amira ta taka Kafarta ke nan taji an rike mayafinta ta baya. “Tsaye Amira.” : .tayi Koda bata wai ga ba tagane murya Ni’ma ce. “Haba Amira yanzu ké sai ki biyewa fushin zuciyarki fita daga gidan nan a cikin irin wannan lokacin.” -’Ni"ima ta fada tare da riko hannun Amira. Amira ta janye hannunta da sauri. “Tun da ya koreni zaman me zan yi.” , Ni’ima ta sake riketa da kyau ganin : tana sake kokarin fita sannan ta dubi_ maigadin da ya tsaya yana kallon su ta ce. “Malam Bala rufo get .” Malam Bala ya ce “Ai maigidan ne ya ce a bude mata ta-fita.” Na’ima ta 'ce. ‘ ; “Kai kuma sai ka budewa ‘yar mutane ta fita cikin wannan daren, idan wani abu ya ‘ sameta fa.? Ka rufe kofar nace.” . Sai lokacin ya fuskanci abin da yake shirin faruwa da sauri ya rufe Kofar Amira babu yanda . ta iya Ni’ima tana ,rike da‘ hannunta tana bin bayanta sai sautin kukanta kadai dake fita. ‘ Ni’ima kuwa zuciyarta cike take da sake sake, babban dalilin da zai sa Saminu ya kore sabuwar amaryarshi a daren farko k0 ma menene ita dai bata ji dadin' shi ba, gabada' . ya jagula lamarin gaba tun da 'saki uku ’ya mata bare ta yi RoKan sassauta lamarin” kafin wayewar gari. ° Amira na biye da ita’ tamkar rakumi da " akala har zuya dakin barcinta ta yi mata masauki. a kan ga donta tama rasa da wacce kalma zata” rarrashi Amira tabbas lamarin da ciwo, saki na wulakanci irin haka idan Amira batayi kuka‘ba me 2a ta yi? Ta sake duban Amira dake zaune bakin gadon babu alamun zata sassautaWa kukan da take yi Wani irin tausayinta ne ya mamaye zuciyarta saki har uku to me ya yi .zafi haka? Koma me Amira ta yi bata cancanci irin wannan sakin. na wulakanci haka ba 1ta kanta abar zargi ce game-da sakin na Amira iya abin da ta sani cikin zuciyarta koda kissar baki ba zata lalata auren Amira da ita ba, bare ta yi tunanin ta ta je wajen wani boka ’ko malam kamar yadda ‘yan uwanshi da sauran mutane ke zargin ita ke ' hana shi aure. ' ' A iya fahimtarta neman matan Alhaji ' Saminu da ra ayinshi na zama da mace daya kadai sune suka hana‘shi aure, domin bata taBa» tunanin hana shi aure ba, a iya rayuwar zamansu burinta kadai ya tuba ya daina neman matan banza, wannan dalili. ne "ya dada kashe kishinta har také ganin gwarama ya karo mata abokiyar zaman tun dai ta‘ ji maganar aureen Amira addu’a take yi‘Allah ya hada‘ kansu, ta yanda za su mallake mijinsu su kadai ya daina neman mata ta Bangaren daya kuma ‘yan uWanshi su daina zarginta da habaice habaicen cewa ta hana shi Kara aure. Yanzu su waye gari dare daya, ya za a yi. ta fita duk wani ‘ burinta ya rushe ke nan.? Bata san- lokacin ‘ da ta rushe da‘nata kukan ba. ' ~ Amira tana jin sautin kukan Ni’ima ta dago cike da- mamaki ta tsaida nata kukan . ' tak Ta zubo mata ido tana kallonta babu ko shakka kuka take yi. Tsoh won minti goma tana kallonta babu ~ alamun Zata tsagaita da kukan Amira ta ja jiki . har zuwa inda take ta dafa kafadarta. ' “Haba Aunty Ni’ima mai zai sa ki-irin wannan kukan a ‘matsayinki na wadda’ta girme ni, lallashina ya kamata kiyi da yimin addu’ar akan ki dinga rusa kuka irin haka. _ Ni’ima ta dago idanuWanta da suka yi - jawur suka jike da hawaye tace , “Amira'ya zama dole ne na yi kuka k0 na samu sauqin 'abin da ya ke cikin“ raina ba a kan abin da zan fada miki amma'zaki yar da cewa abin da ka yiwa dan wani dole a yiwa naka ina da zuri’a da Abban Ammar ba zan so ace‘ an yiwa» ‘yar‘ 'Shi abin da ya yi miki ba, sannan ta yaya zan ' fita daga zargin jama’a a kan cewa bani bace na kore ~ki ba, a baya ina cikin zargin ni ce nake hana shi aure.” “ . Amira ta yi wani. mUrmushin da ake kira DA yaqe Wanda yafi kuka ciwo “Aunty Ni"ima ni kan k0 da ba kice "komai ba na tabbar da baki da hannu k0 kadan a kan Kaddarar da ta same ni, kuma maganar 'mutane kada ki damu‘da ita domin ba a iya musu, mu yi addu’a dukkanmu muce Allah yasa hakan shi ne mafi alkhairi a .,gare mu ’Baki daya.” ' Maganganun Amira da ta yi sai da ta sa ‘yar nutsowa a cikin ranta tun da ta tuna 'da cewa babu wanda' ya isa ya wuce ~qaddarar da Allah ya dora masa; Amira ta janye jikinta a hankali zuwa man . gado sai a lokacin ne ciwon jiki ya dirar nata lokaci daya. Tshohon Ni’ima ta dauka tana kuka da tunanin rayuwar da mijinta yake ci ta neman mata *da hadarurrukan da. hangar nasu 'gaba daya na tsoro da takaici ‘a cikin zuciyartA da ta bari tun‘ bayan shiryen bikin Amira ya dawo mata domin ta ‘ dauki auren ‘amatsayin .Zuwan Karshen wannan matsalar tata. Ta hangi rashin fa’idar kukan da take 'Ta shiga toilet- ta dauro , alwala ta ~ dauko hijab dinta ta saka ta tayar da sallah ‘ har lokacin Amira na 'kwance da tunani _ cikin ranta ganin Ni’ima na sallah ya tunatar da ita abin yi. ‘ ' A dai dai wannan lokacin ita ma ta shiga- toilet din ta dora alwala ta soma :gabatar da nafila cike da‘ tuba da rokon ‘ ' Allah“ ,sauki da samun canji 'mafi;alkhairi ya kawo sauki cikin wannan rikitaccen 'lamarin nata. **** nuraddén ya fito daga wanka yasa jallabiya‘ mai yankakken hannu.; A yau baya shirin fita da wuri, saboda tun a yammacin jiya ya tura kayan da ya shigo dasu daga Dubai, zuwa Abuja tun daren " na jiya a ka tabbatar masa da kayan sun iso lafiya, shi kuma yana saka ran washe gari ya yi sammakon zuwa abuja ya raba kayan a dukkan shagugansu na can din. Yana zaune da wayarsa a hannunsa yana tuttura hotunan ’kalolin kayan da ya zo da su zuwa ga abokan kasuwancinsa ya dago kai dan jin motsin shigowa. Bahijja ce ta shigo fuskarta a dame dam! Ta zauna daya daga cikin kujerun dakin’ ya zubawa fuskarta ido sai a lokacin ya tuna da rikicinsu na daren jiya da yawan zirga zirgar yasa bai dawo gidan da wuri ba, har sai zuwa Karfe goma sha biyu na dare. Abin da agogonsa ya nuna masa ke nan lokacin da ya shigodakin Bahijja ya ya qarasa kan gadonta sanye take da kayan data wuni dasu hatta .daurin dankwalinta na daure a kanta’ wannan dalili __ ya Kara tabbatar masa da ba barci takeyi ba, yasa hannu ya‘dagota yana dariya ya ce ‘ nasan ba bacci kikeyi ba ki tashi Wani saKO zan baki.” Ta'turesa a fusace . “Nura bana son abin da kake yi min kada ka sake tashina.” ". ‘ Ta j uya zata sake kwanci-ya. Ya riKota..‘Haba Bahijja ki tsaya mana ki tambayi; dalilin ‘ da yasa na kai‘ 'wannan lokacin ban dawo ba, kafin ki soma' fushin dani." Ta fasa “ta tashi zaune tana aika masa da wani ..irin kallon da yasa hantar cikinsa kadawa. bai karasa abinda yake fadanba ta katseshi “Abinda ya tsareka ya wuce wajen ‘yan iska ‘yan matan ka da kake. zuwa ne ina wai zaka fadamin Nura ni na yarda da kai dukkan kalaman‘ka na karya na gama‘ «karanta su, ka barni“ ka komawa ‘yan iskan' ‘matanka tun 'da rayuwar da ka zaba.kenan Kalamanta sun yi mutuKar kona zuciiyarshi wai shin wane irin bahagon zargi' ‘bahijjah take y1 masa, ko da yaushe maganarta ke nan yana tare da ‘yan iska ta ta maidashi mazinaci, kuma maganar tayi matuqar yi masa~ daCi yana ji tamkar ya "kamo ta ya shaketa sannan ya gaya mata ubanta ne mazinaci sai dai ,ya kasa 'koda. daga leBBansa dan furta mata wata kalma, duk abinda ya taho da shi ya Bace masa sai kunci da Konan maganganunta. Kirjinsa har kagawa yake yi saboda bacin rai haka ya mike a fusace ya fita daga dakin ya nufi nasa dakin ya 'yi wanka ya ‘saka kayan barcinshi ya kwanta. A hankali laifukan Bahijja suka dinga.‘ shafewa daga Zuciyarsa yasan cewar zafin son da take yi masa ne ya haddasa mata zafin kishinsa da take ganin tamkar yana tare da Wata ne. : Tunaninsa ya tsaya, dai-dai lokacin da idanuwansa suke ci gaba da nazarin ' fuskarta. Ya lura da yanayinta har lokacin fushi ' take yi sosai dashi. Ya yi murmushi ‘ Bankada Chapter7 Sannu sarauniyar mata, baki tambayeni‘ yanda na kwana ba jiya. .. Ta murguda baki, - “Na san lafiya Kala'u ka ta shi me‘zan tambaya.? Ya sauke ajiyar zuciya zuciyarshi dankare da mamakin halayyar da take nuna masa, yama rasa a wanne sashi 'baudewar hali zai a jiye Bahijja rashin tarbiya wani sashin na zuciyarsa ya bayya mishi abin da ke damunta. Idanunsa ya tsaya a kanta yanda ta cika tana Bata fuska abin dariya ‘ ma ya bashi, amma ya kanne gudun:kada yasake yin wani lafin ya tausasa murya. “Bahijja kin san ina gudun duk wani abu da zai kawo Baraka a tsakaninmu saboda bana son ganin Bacin rai a shamfide a fuskarki amma ki kasa yarda dani, da zata kawo zaman lafiya a tsakaninmu matsalarki guda daya ce, zargi Bahijja 'shi ne kika sawa ranki. wanda yake hana zuciya samun kwanciyar'hankali, da nutsuwa, kike bata ranki a banza alhalin dukkan abin da kike nema akaina kina samu. Ina jin ciwon zargin da kike yimin domin a. wajenki' ne ya dace na samu kyakkyawar shaida domin kin fi kowa kusanci da ni a yanzu, amma kullum cikin zargina kike batare da kin ga wani abin zargi a gareni ba.” ‘ Maganganunshi sun ratsa ta har ta ji zuciyarta na son ta amince da shi sai wani sashi na cikinta ya 'tunatar da ita dadin bakin ‘ namiji, take ta ji kamar busa yake mata. Ta ce. “Ka ga malam kada ka cika ni da wani didin bakinka har kana wani cewa banga wani abin ‘zargi ba, to darem da ka.yi kuma fa, ? A ina ka yi shi dan nasan ba agidan Inna ka zauna ba, kuma ba awajen Malam ba, domin ko shi sai ya yi maka fadan ka koma gida.” ‘ : ‘ 'Zuciyarsa ta hasala mutuka wato duk- abinda ya fada mata bata amince mishi ba. Amma sai ya kasa . bayyana mata fushinsa burinshi kadai ta amincewa gaskiyarshi. Ya mike ya durkusa a gaban kujerar da take a zaune ya kamo hannuwanta duka biyu ya soma laluben nata idanuwan cikin hashi, bai furta mata komai ba har sai da .yaga idanunta sun risina daga yi mishi wani irin kallon mai kama da harara ta mai da su kan hannuwansu da suke cikin na juna. ’ Bahijja abin da ya kamata ki yi kenan» ki soma'" tambayata dalilin rashin ’daWOwata. Wuri tun farko baki ‘biyewa , abin da zuciyarki ta saka miki ba kika hau kika zauna akai batare da 'kin tabbata -da zarginki gaskiya Bane.” Bahijja ta janye hannayenta ta dora su kan kafadunshi ta saki murmushi. ‘ “Na yarda da kai aminina kishinka ne ya rufemin idanuna, har na kasa fahimtar hakan tuni Wani irin’ farin ciki yaji ya mamaye shi tabbas akwai 'alamun nasara akan lamarin da ya daUri niyyar yiwa Bahijja idan har ya daure "Zai nusar DA ita ya kuma fahimtar da ita yanda zata s tarbiyyantu daga hannunshi ya juya akalarta yanda yake so, wani irin sonta yakeji yana ratsa dukkan jikinsa ya janyota zuwa kirjinsa a hankali yake rada mata cikin kunnenta. “Bahijja ki ajiye kishi waje daya domin ke kadaice tauraruwar dake haske idona bana jin zan iya hada jiki da kowaCe diya mace bayan ke duk yanda kika so da rayuwata haka 2a a yi Bahijjanah.” '. **** Amira barci ta yi wanda‘ har ta makara; sallar asubah, lokacin da ta farka har an idar a masallatai masallaci da'sauri ta mike ta yi alwala gamida sallar sai daidai wannan'lokacin ta fita daga gidan Ta dubi Ni’ima da itama barcin takeyi bata farka' ba, tana idar da sallah ta lalubi mayafinta ta kira sunan' Na’ima ta mike ta ce‘ “‘Na gode Aunty Na’ima 'bisa- karamcin da kika yi mink Allah ya hada , fuskokinmu da alkhairi.” Daga nan ta juya Na’ima kuma kasa cewa komai ta yi'domin ita ma tana gani . lokacin daya dace kenan Amiran ta bar gidan don bata san' irin kaskancin da zai yi musu ba idan ya fahimci‘Amira a gidan ta kwana. Wasu hawayen tausayin Amira suka ‘zubo mata ta mike tana sharar kwalla ta shiga toilet dan yin alwala. Garin ya yi shiru sai sasanyar iskar dake kadawa cikin yanayin sanyin safiyar banda radadin da zuciyar da Amira ke dauke da shi har da tsami da ciwon da jikinta yake yi, tun daren na jiya. Alamun zazzaBi ke bibiyarta a yanzu da iskar sanyin safiyar ke kadata sai gaba daya jikinta ya soma rawar ,sanyi zazzaBin ya sauka gaba daya a jikinta,‘ tana ji tamkar ba zata iya ci gaba da tafiyar ba,‘ amma babu bukatar ta tsaya ta' ko da hutane domin taf1 so ta isa gidan hajiya Kaka kar garin ya gama wayewa ta hadu DA idon sani a yayata a gari. sai dai kam abin hawa Sama da guda uku ta yi kokarin tsayarwa amma suka shigeta bata‘ da wani zaBi’da ya wuce ta ci gaba da tafiya,; duk da ta san abinné mawuyaci ta kai gidan‘ Kaka da kafafunta. Haka ta ci gaba da tafiya har ta yanke shawara komawa gidan Aunty Ummi duk da‘ ta san bata gidan tana can gidansu tun daga nesa ta hango wani mai tasi ta soma addu’a‘i Allah yasa ya tsaya aikuwa yana zuwa dai dai inda take ya tsaya. Ta gaya masa in da zata ya ce ta shiga‘ ta shiga ta zauna ya soma cewa “Yan mata akwai hadari fa wajen fitowa dai 'dai irin wannan lokacin in ba tare da babban dalili? ba, ,shi ma na ciwo da ya zama dole, ne a yanzu matar makocina na kai asibiti kuma kin yi sa’a hanyar zan yi na dauka kema asibitin zan kai ki shi yasa na tsaya sai kuma ki ka yi sa’a hanya daya zamu bi, shi yasa na dauko ki.” Ya yi shiru yana jiran abin da zata, fada domin alamunta sun nuna sosai babu' lafiya a tare da ita musamman yanda ya kula da fuskarta ta. kumbura idanunta sunyi jajur, ga yan da take takurar sanyi. Ya yi shiru yana? son ya ji daga gareta . amma kamar da ‘ dutae yake magana domin k0 uffan bata ce. masa ba asalima bata fahimtar abin da yake fada talula cikin zafaffan tunani jin ta yi shiru ya ce. Adai dinga kula ‘yan mata duniya ce yanzu ta lalace da gurBatattun mutane duk abin da za ki yi ki bari hasken rana ya fito ‘ jama’a su fito kafin ki fita daga gidan.” Nan ma shiru yaga tayi dole shima yadinke bakinsa domin karfe daya baya magana, inji masu iyé magana. rarrashinta da cewa komai ya yi farko yana da karshe, ta siyawa kanta audugar toshe kunnuwanta daga surutun mutane ta sani lokaci‘ kalilan labarin mutuwar aurenta zai warwatso a kunnuwan makiya da masoyanta, kamar yan da labarin aurenta ya watso a kunnuwan‘su, ta yi, sa’a Kofar gidan abude take ba kamar yan da ta zata zata yi bugun kofar ba Jikinta a sanyaye kuma a dari-dari kirjinta na bugawa 'ta shiga gidan ta yi sallama da dakusasshiyar muryarta da kuka ya dusheta tun daren jiya ba a amsa mata ba, ta shiga tana jin motsin ruwa a bandaki ta " shige cikin‘dakin. Hajiya Kaka na yashe kan dardumarta da carbi a hannunta tana barci ta tsallaketa ta shiga can uwar dakinta ta haye gadon ta yi kwanciyarta, ta yi lamo, barci ya gagareta, tana jin Hajiya Atine wato‘kanwar Hajiya Kaka da suke zaune tare a gidan tun mutuwar nata mijin yaranta mata sun yi aure kowacce- na gidan nata mijin. Amira'na kallon Hajiya ta shigo: tana laluben mayafinta a' gefen gadonda alama fita take shirin yi. Salati Hajiya Atine ta yi cikin razana jin ta taba hannun mutum a da‘i dai lokacin Amira ta ji wata irin faduwar gaba‘harsai' da hanjin cikinta suka juya. ‘ Wayé anan.?” " Hajiya Atine ’ta fada cikin murya mai cike da tsoro Yan da Amira taga ta sandare a tsaye muryarta‘ na rawa ta san ba karamar firgiti ta yi ba, dan haka cikin Sauri ta ce ‘ “Nice Amira.” Gudun kada hajiya Atine ta qarasa ‘ sumewa. Hajiya Atine ta .matso da alamun tsoron da take ji ya rage Sai dai mamaki. “Wacce Amira. Ta fada lokacin da take sake haske fuskarta hasken rana daya hudu ta cikin windon dakin ya taimaka mata Wajen ganin fuskar Amira ita kam ta kasa furta kowacce kalma salatin da Hajiya Atine ketayi da tafa hannaye shi ne abin da ya farkar Hajiya Kaka daga gyangyadin da take ta mike da sauri ta nufi cikin dakin da zaninta a hannu take tambaya; ' meya faru. Hajiya Atine ta dora da cewa “Mai zan gani.?” Hajiya Kaka sai tambaya take yi. Shashshekar kukan Amira ce ta matsawa sai dai matsalar rashin gani sosai yasa Hasken daya shigo ya kasa wadatar da ganinta ga abin da Hajiya Atine ke nuna mata.~Ta juya ga Hajiya Atine “Wa ye haka ne Atinc kin san ba gani nake sosai ba, a dakin nan kin ji gaya min - wacece ta shigo mana gida kike ta nuna min kina nanata salati.” Haji Atine ta ce “Au baki ganeta ba Amira ce fa ‘ amaryar da muka kai daren jiya.” ‘ Hajiya Kaka ta matsa. “Amira dai ta wajen basiru.” Hajiya Arine. tace Eh ita ce.” Hajiya Kaka ta ce “Kema dai Atine idon naki yaya dai, mai zai kawo Amira cikin gidan' nan ki duba dai da kyau yanzu_ haka cikin yaran Maikudine kin san suna‘ kama. Ta sake matsawa ta kama Amira. “Wacce yarinya ce? Yi mgagana.” Amira cikin murya kuka ta ce.nice Hajiya Alhaj Saminu yasakeni .jiya ta rafka salati ‘cikin daga murya daga karshe ma sai ta fashe da kuka.' ‘ ‘ Cikin muryar .kukan take fadin. “Wannan yaron ya cucemu Allah ya isa tsakanin’mu dashi, yanzu a ce a kai yarinyar jiya jiyan nan ya sako mana itasaboda shi ba dan arzi'ki bane badan wannan abin kunyar da me ya yi kama.” Ta ja ‘ajiyar zuciya ta face majina ta dubi Amira wadda tun da ta soma maganar take razgar kuka? zuciyarta kamar zata faso a Kirji ta fito abin da yafi yi mata‘daci a yanzu yaya mahaifiyarta zata ji , idan ta samu Wannnan mummUnan labarin.? Tana tausayin kanta tana tausayin mahaifiyarta domin tana da tabbacin ba bayan itakanta babu wanda zai ji dacin abin da ya sameta sama da Ummant Hajiya Kaka ta, ce“Me kika yi maSa haka Amira ya sako ki Amira tayi shiru kawai ita kadai tasan irin dacin da take ji cikin ranta. Hajiya Kaka cikin fada lna miki magana kin ‘yi min shiru.” Amira taji tamkar ta shake tsohowar .har zuwa barzaho ta Bita da wani irin kallo, ‘Duk bake kika janyo ba, ki ka dauke“ni kika kai ni wajen malamin da babu imani a Zuciyarsa ya cuceni ya cuci rayuwata ya rabani da abinda duk wata ‘ya mace take tun Kaho ta kai gidan mijinta kin yi sanadin Shiga rayuwata a biyu babu.” Abinda Amira ke fada ke nan a cikin zuciyarta shi ma kuma abin da ya dace ta fadawa Hajiya Kaka a daidai wannan lokacin da take sauraran muryarta na daka mata tsawa sai dai furtar da furucin tamkar BANKADAR mafarin sirrin zuciyarta ne da ya dace .ta barwa cikinta ta shanye' shi ita daya domin budeshi sai yaf1 sakin da Alhaji Saminu' ya yi mata ciwo a zuciyar iyayenta kamar yanda ya zame mata dacin rayuwa da ' ba zai taba gogewa a rayuwarta. Hajiya Kaka ta jijjiga kafadarta. “Ki yi magana mana, Amira kin barni da zulumin zuciya ina ta magana sai zare min idanu kike yi.” Amira ta saki rushewa da kuka. “Hajiya. ban mishi komai ‘ba menene zan yi masa a daren amarcina jiya da yau kadai kawai‘ da asuba ya shigo ya ce ya sake, ni.” hajia Kaka ta dafa kafadarta ta 'yi shiru. “Amira kwantar da hankalinki dani yake‘zancen, ai zama bai kama ni ba, bari na, canza zanin jikina.” Amira na kwance ciwon kan yana ,. dada tsanani tana kallon Hajiya Kaka ta canza kayan jikinta‘ har da murtsika mai a fatarta ta daura dankwalin ta lullufa mayafinta ta deBo kudi da goronta ta' zuba a ‘yar‘ _ Karamar jakarta ta dauko flask cike da ruwan zafi ta ajiye agaban Amira. . “Ta shi maza ki sha shayi yanzu zan je wajen malam Balarabe na gaya masa ai sai kin koma dakinki, idan ma matarsa ce ta yi masa asiri zai karya shi, ta shi maza ki daina‘; kukan da ni suke zancen.” kuma ya yi shi da ya taimaka miki da addu’a har sai da a kayi auren ya kuma mutu. - Amira ta katse da cewa, ba shi‘ ya sa na aureshi ba, da ba zata iya bayyana mata‘ gundarin aika ,aikar da ya yi mata.ba,‘ wannan sirrin zuciyarta ne. Hajiya Kaka ta Ja salati. “Wato madallah, turke zaki yi masa ai ya taimaka kwarai wannan sakin dai ina ga matarsa da matsafa ta hada ki ta yi nata shirin ranar da kika tare.” ’ Hajiya Atine ce ta katse mata zancen. Hajiya Atine ta ce. “Ai ni hajiya tun da naga Amira na ji zancen saki cikina ya murda nake ta tsuga gudawa dana flto na ajiye buta sai cikina ya Kara hautsinewa sai yanzu na samu kaina amma Hajiya wannan lamarin ba na zama ‘ bane, a kirawo Basiru kawai ya je ya sami mijin adaidaita ta koma dakin mijinta tun kafin jama’a su farga da zuwanta a zo a yi mata sharrin da zata kasa aurowa a gari.” Hajiya Kaka ta ce, “To ai aikin gama ya gama me dungurumgum ya‘yi mata saki uku.” Tare da hada baki ita da Hajiya Atine suka yi salati. Amira ji take yi duk surutunsa ya cika mata kunne burinta su flta su barta ta samu kadaici ko dan ciwon kan da yake barazanar tarwatsa kwanyar kanta. * * * *- Malam balarabe lokacin da ya gama biyan bukatarsa da Amira ya shiga cikin wani irin yanayi na fargaba cike da kokwanton sabanin yadda ya Saba ‘yi a can baya duk yarinyar da ya yi amfani da ita baya_' sake jin wani abu da zai daga kanta yawancinsu ma suke sake kawo kansu gare shi fargaba daya shiga ransa. ' a ‘Saf1yar da yake cikin ketawa Amira mutuncin ya ji wani’ motsi na alamun an. shigo dakin sai dai halin da yake ciki bai bar" . shi, ya gane kowaye ya shigo ba; tantama' yaga abin da yake aikatawa; ' Dan lokacin da ya‘ gama samun ; nutsuwa da irin kasalar data rufeshi ‘ wadda tabaWa Amira, damar gudawa 'daga gareshi duk DA bai samu danar tsareta ta gyara jikinta dagaBacin da yaga ta yi da jini ba. A hankali kuma barci mai dadi ya yi awon gaba da shi sai dai bai ji ma yana yin ‘ barcinba ya farka a wartsake yanajin wata. irin faduwar gaba domin ' Kamshin turan daya mamaye dakin tun daga " Nuradderr yake saka ran zuwanshi a . yau din tun da ya dawo daga tafiyar da ya yi 'sun yi maya da shi ya kuma ce masa zai zo. yau din sai dai bai yi zaton shi cikin irin wannan duku dukun safiyar ba. , Hankalin shi ya ta shi ainun yana saBa babbar rigarsa ya fito kofar gida ya tarar da Malam Yahya zaune akan Kujera da . alkur’ani a hannunshi yana karantawa da alama har yanzu almajiransa basu dawo sun shiga makarantar ba. Ya kwalawa Malam Yahya kira. Malam Yahya ya taho ya mika masa hannu suna gaisawa Malam ya rike hannunshi ya jashi zuwa can gefe in da yake ' tabbacin babu mai jin abin da za su tattauna cikin murya mai kama da rada ya ce. “Malam Yahya Nura ya zo gidan nanne? ‘ Malam yahya ya ce “Ya zo “Ya zo kace?"’ , Malam ya fada hade da zaro idanuwa ‘ waje Tuni Malam Yahya ya shirya abin da zai fada masa domin yana gudun sharri da' mugun hali irin na: Malam‘ a kan son rufawa malam Asirinshi zai iya yiwa Nura koma menene saboda haka sai ya ce “Nura ya zo amma fa an so a yi abin kunya, Malam Allah ya kiyaye, tare da shi muka shiga soron na ce bari na yi masa iso kawai sai na bankadowa idona abinda yafi Karfin ganina. Na dawo na ce masa kana barci sannan ya shiga motarsa ya tafi Malam ya sauke a jiyar zuciya har da kirji ya lumshe ido ya bude su hade da hamdala. ‘ malam yahya ya Ce, “Sai dai fa adaina wannan harkar malam an girma akwai yara da sUrukai bai daceba, ma yanda. yarinyar ta fito banda ba yara a kusa Aida sai aji kunya- . Malam’ya hade fuska. “To insha Allah za a kiyaye gaba Allah ya sake rufa mana asiri Malam Yahya ya biShi da kallo kawai ‘yadda yake wani ‘cin-magani Cike da kwarjini idan ka ganshi sai ka ramse irin malamin nanne masu tsoron Allah wadanda suka san hakkin ‘yan uwanSu babu cuta‘ba cutarwa a zukatansu. Malam kam Akuya ne kawai da fatar Kura. ****** Matsanancin ciwon kai ne ya hana NUradden sukuni tun da ya fito zuwa shagonsu dake kan titin Aminu kano dole ya mike ya koma office dinsa dake kusa da shagon nasa sai dai zaman nasa anan din ma ya kasa samar masa da jin dadin yanayin jikin nasa take ya yankewa kansa shawarar ' ya koma gida ya'kwanta a makeken gadonsa . k0 ya samu barci. Ya kulle office din ya nufi gida. Tun kafin 'ya karasa shigowa gidan yake jiyo muryar Bahijja tare da‘ wani‘ wanda bai shaida kowaye-shi ba. Hira suke yi suna kyakyata- dariya duk: sallamar da yayi ba wanda ya‘ jishi~ Bare ya . masa. ' Ya sanya Kafarsa a tsakar gidan idanuwanshi suka yi~ karo da dattin ‘ tsakar gidan ‘kayan wanke Wanke robobin almajirai watse duk ganin haka ya bai iya gigin shiga in da take ba saboda baya son ganin abin zai taba zuciyarsa wanda ya jima da sanin zuwan nasa ba zai yi amfani ba, tun da. k0 ya tsawatar ba zata ji .ba. - Sai da ya ji tamkar ya koma da baya amma yanda yakejinnan nan fita wani gurin ma aiki ne a tare da shi. Yasa mukulli ya bude dakinsa ya shiga ya kwanta duk da haka yana iya jin “ hayaniyarsu tamkar a tsakiyar kanshi ji yake yi kamar ya ta shi ya je ya kore su amma ba zai iya jure hayaniya da Bacin ran Bahijja ba. Haka ya hada da addu’ar Allah yasa .barci ya dauke shi. . Bai jima da kwanciya ba ya ji an turo qofar an shigo bai iya k0 motsi ba bare ya daga kai ya ga Wanda, ya shigo din. ‘ “Nura menene haka kawai dan ka Shigo gida ka ganni dasu Salfu sai kafara fushi har ka jima da shigowa baka neme ni ba.' Kalamanta sun sa ya gane ita ce ta shigo Bahijja. Bai tanka mata ba saboda yana jin kamar ba ma zai iya daga'kansana ya yi magana ba, ta sake tunzura‘jin ya yi mata shiru “Sai dai duk abin .zakay1 ka yi amma ba zaka rabani da mutane a’ mutum.... Bata Karasa abinda .take shirin fada ba ya daga mata hannu hade da cewa. “Naji yi hakuri dan Allah banjin dadi ne kije kuyi hirarku Ta tafa hannuwa ta murguda baki. ' “Ta fita Ta‘juya ta fita tukukin Bacin rai da maganganunta suka cika masa kai' suka hana" shi samun sukunin da suka tunzora zuciyarsa har ya samu kwarin gwaiwar mikewa da adu,a yake jin kamar Bazai iya ba. Ya dauki mukullin motarsa ya fita da sauri saboda jirin da yake dibarshi sama sama. Tana hangensa yanda taga idanunshi sun canza launi ta dan firgita da yanayinshi. Ta san bai wuce ya ce zai shigo da kanshi ya kori su Sabi’u ba, ita ma ta gama shirya maganganun da zata fada masa muddin ya ce zai ci- mutuncinsu ga mamakima‘kawai sai ta ga ya nufi hanyar fita‘ 'daga gidan‘ihakan yafiye mata dan haka. bata bi ta kashi da abinda ya dameshi ba dukbasu sha mata kai ba. ‘kawai yake sai ta miketa kara masa karfin fanka ta ce, 'tana zuwa can kicin dinta ta nufa ta dauko Kifi wanda ta san yana mutukar so ta wanke bata bar kicin din ba sai da ta kammala yi masa farfesun kifin ta fito ta tarar tuni ya yi nisa a barci ta ce ‘ “A yi ta aiki ba hutu zirga zirga ce kawai cikin ranar nan ta haddasa masa .ciwon.’ ‘ Ta fita ta barshi tana Karasa ayyukanta na tsakar gidan kiran sallar la’asar ne ya farkar da shi daga 'barccin da‘ ya dauki lokaci , yanayi tamkar wanda. ya sauke wani nannauyan kaya haka "ya ji kanshi ya yi masa sayau ba‘ciwon kai ba alamunshi. sai ~kasala datamamayeshi. . Ya mike hajiya ta shigo tana cewa. “Yanzu nake shirin‘ na tasheka ashe ma ka farka.” Ya mutstseke idanuwansa. “Kiran sallah na ji.” Hajiya ta ce “Idan ka idar da sallar sai ka zo kaci abinci kasha magani ga shi can na ‘bayar an siyo maka.” Yace “To Inna ciwon 'kan ma ya sauka.” ’ Ya fita yana alwala ita kam tana shimfida dardumar sallah. Ya fita zuwa masallaci ya zo wucewa ta Kofar gidan su abokinshi Yusif Wanda aminin shi ne da kafin ya yi mishi gargade akan malam Balarabe tuni ya zame tsakaninsu dagawa juna harmu ne kawai yau da Nura ya hangoshi da sauri ya nufe inda yake sannan ya mika mishi hannu suka gaisa ya ce “Kai ma masallaci zaka nufa.” Cike da mamaki yusif ya amsawa Nuradden suka nufi masallaci tare suka yi sallah suna taBa hira duk da mamakin da yake dankare a zuciyar Yusif domin ya fitar da ran a kwai ranar da zasu kuma yin irin wannan zaman tare. ***** Hankalin malam balarabe ya gaza kwanciya tun ranar daya ketawa Amira mutunci. Da yake malam Yahya ya sanar da‘ shi Nura bai gamsu ba zuciyarshi ta shiga ‘zargin da wasi wasi musamman ’ cikin kwanaki nan domin bai sake saka Nura a idonsa ba har ya yi tafiya ya dawo ya wuce Abuja ya sake dawowa k0 da wayarshi ma bai kumaji ba. . Abin da Nura bai taba yi masa ke nan ba. Nura baya kwana da wuni bai ziyarce shi ba, idan kuwa '"Zai 'yi taflya sai ya zo ya sanar da shi, ya kumayi masa alkairi' mai tarin yawa, haka ida baya gari baya gajiya da turo miShi kudi ta account din shi sannan idan ya dawo Zai zo ya sanar da'shi ya hado masa da , tarin tsaraba mafi yawancin turarukan da' yake amfani dasu,a jikinshi " masu tsada Nuraddcn ne ke kawo masa abin ’" da ya tuna wanda ba zai manta ba, tun ranar da ya zo yana tare da Amira bai sake zuwa' in ‘da yake ba, k0 ya yi masa waya k0 ya tura masa da kudi tsawan wata hudu, ke nan, gashi duk iya bincikensa na sihiri ya kasa gane Nuran ya gansu k0 bai ganSu ‘ba, abu'daya yake ganewa ya Shigo 'gidan Wannan kuwa Malam Yahya ya gaya ‘ masa ' Abu na ’biyu Amira data tsaya mishi cikin rai tsayuwa irin wacce babu wata diya dibarsa abin ya sani na gaskiya tun ranar da ta soma zuwa ya gama hada mata aikin da Alhaji Saminu zai aureta sauran zuwan ma Kirkirar matashi ya yi ne dan ya samu biyan bukatarsa ya kuma biya, ita' ma ta yi aurenta in banda radun zuciya mai zai sa ya damu da tunaninta. .‘yana jin tausayinta har cikin ransa baya son ya sake yi mata wani abu na cutarwa bayan wanda ya yi mata a baya, da wannan yabar zuciyarsa tana walagigi cikin son ta da ya kasa ganewa menen zuciyarsa ke damunshi da shi.” Wata safiyar Lahadi, ce Malam ya je dauren aure wani dan abokinsa ' tare‘ da jama’ar shi dake take bayansa, ,jama’a da. dama wajen dauren auren Kokari suke. su- gaisa da Malam wadanSu kuma son ganinshi kawai suke ido da saboda shahara da, ' Sunansa ya yi ‘yawa kunnuwan jama’a da dama. da kyar‘ya samu hanyar fitowa daga wajen dauren auren suka shiga mota tare da jama,arsa har direban ya- soma tafiya ya ce, Gidan Nuradden muka nufa.’ 'Direban ya ce “An gama da‘ izinin allah Nuraddcn bai dawo gidan ba sai dare bayan-yayi‘ sallar isha’i' a masallacin“; '; unguwarsu. tare da abokinsa; Sun taBa hira kawai ya ji yana fargabar zuwa gidan ‘kamar..yanda ya 'faru da‘ zuwan yanayin daya tsinci ‘kansa ba mai dadi ba ne, baya sha’awar abin da zai dawo '"da shi' duk da bai son komawa gidan haka ya daure domin matsalar kara kaiWa daren zata janyo masa; matsala tsakaninsa DA bahijjah Falourn ya ,cika taf da kartin almajirai ga kuma na bakin taga suna leke suna hayaniya da shan rake. “Allah ya kyauta.” -Shi ne kadai. abin da ya iya furta mata a sanyaye ya' nufi dakinshi dama ba shi.da matsalar yunwa domin ya gama ;.,cika cikinsa gidan Ummanshi ynna jiyo kauri kaurin abinci a kichin yasan girkin yau yasha wuta. Da mukulli ya kulle dakinsa domin baya bukatar wasu maganganu na Bacin rai. ,Bahijja kuwa bakaramin tashin hankali ta ahiga ba lokacin 'da ta murda kofar dakin Nuradden ta tarar da shi a kulle da mukulli. Nura bai taBa rufe mata kofa ba ta tabbatar kuwa yana cikin domin ta ji zuwansa hankalinta ya ta shi kwarai domin kasa ishashsen barci ta yi saboda bata san irin hukuncin da Nuran zai yanke akan ta ba, tun da ya‘ soma mata da irin wannan salon. .. Tana mutukar Kaunar Nuradden abin da take gani kawai shi din mai tsauri ne da ‘dorawa kansa damuwa a kan 'abin da take gani kankani bai taka kara ya karya ba. Barci ya kauracewa idonta juyi kawai take yi tana jin mutukar kewarshi da tunanin hanyoyin da zata bi ta mallaki Nura a tafin hannunta ta juya shi son ranta ya yi sanyin hali kamar ruwa a wajenta. Bayan ta idar da sallar asuba bata‘ ‘ koma barci ba sanin ko ta koma‘ ‘barcil n ba dauketa zai yi ba saboda tukukin da radadin da zuciyarta ke yi, sai ta tsinci kanta da ‘ share gidan dama ta san abinda Nuradden ke, so ke nan sharar waje 'ta somayi tas amma' ta kasa tsaida ita a kanta tana"ganin matsine kawai da sa mutum aiki irin na Nura ya tsinci kansa da faduwar gaba domin bai san da abin da ta shigo DA ita ba yanda yaga murmushi ashimfide a fuskart yasan yaya zuciyarsa har ya karBa katon farantin dake hannunta shi ma da murmushi a fuskarshi ya tsaya da idanunwansa a kannt- yana yi mata shu’umin kallon nan mashi wani irin son Bahijja yake fisgarshi kamar yau ne ya soma ganinta komai nata sha’awa yake bashi ya ajiye kayan a tsakiyar dakin hakurinsa. yakére har sai da ya shafi gefe fuskarta a hankali ya furta. “Kin yi kyau amaryata. mena samu safiyar nan ta yau.” Ta riko hannunshi. ‘ “Farin cikin _samunka cikin koshin lafiya shine ya sani cikin annashiwa ka hango kyaunane? HirarrakinSu cikin faranta wa juna da nishadi suke a haka Nura ya yi break past cikin annushuwa komai ya shafe a zuciyar Nura-' dama shi mitar Bahijja ce baya so kuma yaga bata yi masa ba. ' Ita ma ta fahimci‘ abinda baya so din kenan tana shigar da wasu sirrikane a wajen‘shi sam bata bukatar tsarin ya lalaCe shi ya‘sa ta danne fushinta ba wai dan ta daina jin takaicinba Nuran bai fahimce . hakan ba ya daga kanshi ya gayyaceta zuwa cikin dakin shi dan karBar sako yanga tare da shagwaBarta ,suka dinga tunkuda kaunarta har, cikin jininsa, ya yardarwa kansa Bahijja ce. mahadin zuciyarshi, dole ya jurewa duk wasu halayyanta da baya so. Ya shiga riritata da lallaBata kamar karamar yarinya dukan Kofar dakinsa da ’ake yi ceta sa shi mikewa cikin sauri ba don ya so hakan ba ya saki gajerin tsaki bai so aka katse mishi nishadin safiyar nan ba, Kasa Kasa yake mitar wannan ai shiga rayuwa ne kana tare da iyalinka a matsa maka. A hankali dan kada ta ji ranta ya Baci don ya ji murya daya daga cikin almajiranta ne Rabi’u. Ya bude rai Bace ya ce, “Yaya.?” Rabi’u ya ce, “Malam ne ya zo.” Kawai ya juya. Bahijja dake jin su tuni ta fito cike da murna Nura kuwa-wani rin takaici ne ya rufe shi tun ranar da idanuwansa su ka ganemasa Malam da yarinyarnan, yaji malam k0 sunansa ya 'ji ranshi Baci yake yi, wannan dalili ne ma yasa ya kasa zuwa in da yake ya kuma yi nadama dukkan girman da yake ba shi, sai "dai sirikinsa ne a wannan Bangaren mutuncin dai a zube yake kawai ya ji ya, ; tsani hada ido da Malam da akwai yan da. zai yi bai gan shi ba da‘ya yi, amma ya zame masa dole yaje su gaisa dai. Jikinsa ya yi, sanyi ya shiga bandaki sai dai dama babu abin da ya shiga yi ya dai zauna kawai a gefen baho ya yi tagumi tsawon lokaci. Bahijja ta durkusa gaban Malam da mukarabansa suna gaisawa ya ce. “Bahijja kuna lafiya? Na rabu da ganin Nura kwana biyu shi ne na biyo na ganshi yana lafiya dai ko?" Bahijja cike da murmushi ta ce “Lafiya lau muke Baba.” Jimawa Nura bai ‘fitO ba, Bahijja ta mike cike da kunya ta tafi kiransa domin Nura bai taBa yin irin wannan ba Malam ya kan kawo musu ziyara lokaci zuwa lokaci kuma Nura ne ke tarar shi kamar zai shide saboda farin ciki ya karramashi ya karamci, sai ga shi yau ya ji shigowarsa harya jima‘ bai zo ba. ' ‘ ' Ta shiga ta duba k0 ina bayan nan daga karshe sai ta fara kwankwasa kofar 'bandakin dama nan tafi tunaninshi. _ Yana jin kwankwasa kofar yamiqe-daga zaman tagumin da ya yi ya zama dole ya fuskanci Malam ya bude Kofar bahijja ta ce“Ashe kana ciki malam yana tambayarka ashe zuwan ma dan kai ya yi shi, tun da ya; kwana biyu bai ganka ba.” Tana furta kalaman tana kallon fuskar - Nura tana tsammanin jin dadin kalamanta a gare shi ga mamakinta sai bata ga hakan a kan,’ fuskarsa kamar ma zuwan nashi bai masa‘dadi ba a yadda ta karanci yanayinshi“. sam bai farin ciki ba Ya dai juya ta bi bayanshi cike da bacin rai da dunbin mamaki. Nura ya yi musu sallama suka amsa ya soma mikawa yaran Malam'hannu suka yi * musabaha sannan ya koma‘kan kujera sai da ya zauna sannan ya dan rankwafa ya ce ,Malam barka da asuba.” Ba malam ba hatta musu bin bayanshi‘ sunyi mamakin kalar gaisuwar da Nura ya yiwa Malam'din saBanin yan 'da' ya saba « zubewa a gabansa,kan shi na’ kasa baya iya k0 dago kai a gabansa. saboda tsananin biyayya. ‘Malam din kuwa amsawa ya yi cikin fara’a tamkar bai ji wani abu a kan irin gaisuwar da Nuran ya yi masa ba, sai ma tambayarshi‘ da yayi nura ya harkoki babu dai matsala ' KO? Nura ya ce “Babu matsala Malam mun godewa Allah.” Malam bai dora da cewa komai ba ya mike Nura kuwa dauriya kawai ma ya yi ya taushe zuciyarshi har ya iya gaida Malam da ‘yar girmamawa a ganin da ya yi masa haka yake hangenshi lokacin da yake ketawa yarinyar. mutane haddi yana jin zafin abin a zuciyarsa tamkar da kanwarshi ya ganshi, wannan ya canza yanayin shi da dabi’un da ya nuna malam ba su ne kadai a zuciyarsa ba gami da Malamin ba, zafinshi sosai yake ji cikin ransa abubuwa da dama nata zubewa na girmanshi a idonsa tabbas ya gano ba rashin zuwan shi ne ma ya kawo shi ba illa rashin yi mishi aike ""da yana aika masa da kudi DA a waya kawai zai nemeshi Hmmmmmm lol plz duk inda zakuga kaman an tsallake bawai Kama bane hakanne don ni kaina book din nadan ban whl SBD basuyi print dinsa dakyau ba tun data book1 har book 4 dinsa saidai kuyi haquri plz daga dan jaririn qaninku Bankada Chapter8 su gaisa Idan ma ya yi sa’ar ya yi mishi hakan. kenan “ Ya daure ya ya yi masu rakiya har gaban motocinsu. suna cikin tafiya daya daga cikin ya ran mala Sule ya ce “Yaron nan Nura ya samu: duniya shi yasa giyar kudi ta soma dibarsa. Dayan Auwalu ya cafe “Kai kudI shegune, masu duniya ka ga wani mahaukacin fili da ya shata yake gina gida kamar a turai ga manyan kantina daya keta ginawa a garin nan. AN NUR FURNITURE ai sun kai hudu a cikin garin Kano ga na Abuja gana Kaduna da Sakkoto, ai idan ba wanda ya ga ji arziki ba dole ya girmanka da daga hanci sai dai bai san a inda ya kamata ya yi ba. Malam ya yi murmushi mai kama'da yake yace. “Ku ba kwa yiwa mutum uzuiri kun san halin da yake Ciki lokacin da muka riskeshi.?” ‘ Auwalu ya ce,,“Kwarai kuwa malam da alama yana da damuwa domin har rama ya yi sai dama ka fada na tuna da hakan.” Malam ya ce, “sai muyi mishi uzuri.” Malam ya fada “Hakane kawai dan ya fitar da zargi a, zukatansu domin abin _ da ya yi a‘ yau ' duk‘wani mahaluki daya sansu tare‘ba‘ zai taBa Bahijja Karya da gaskiya ta juya zancen ‘haka ta lissafawa malam . duk Nuran na yi mata. Malam ya ce “Kada ta damu da kanshi zai yi mata aikin da zatayi cikin kwana uku kacal, zata mallaki dukkan zuciyarsa sai yadda ta ga damar jan ragamar rayuwarsa. Bahijja ta yi ta zuba godiya suka yi sallama da Malam take ta ji zuciyarta ta yi wasai bata da shakku akan aikin Malam. tun da shi 'ma ya tunzura dama tana shakkun‘ amincewarsa‘ ne ya yiwa Nura aikin da tuni ta gaya masa yanzu kuWa hankalinta ya kwanta. Ta Bangaren Malam din ma ya dan samu nutsuwa domin ya amince da rashin Amira amira cikin muryar ‘hargowa taji yana kwala mata kira‘ ta farka tabbas shi; dinne mafarkinta bai gaya mata Karya ba gaba daya jikinta ya dauki’ rawa'tama kasa mikewa daga kwanciyar da ta yi sai‘ da ta yi namijin Kokari sannan ta iya‘ mikewa tana amsa kiran da yake yi mata muryarta a dashe kafin ta fito ya shigo ’. cikin dakin cikin tashin hankali Amira bata taba ganin Bacin ran shi irin na yau._ba "Yan da yaga ta kidime ta gigice yasa ya ,kwantar da murya domin ya samu ta bashi amsar tambayar da yake son ya yi mata cikin nustuwa ya ce Amira na ga rikicin aure kala “kala sannan na ji labarin sanadin rabuwar aure kala kala amma ban taBa jin‘ko ganin . yarinyar da aka yiwa saki uku'a daren ta bayyana amma sai ta kasa furtawa ta ce. “Abba ni ban san komai ba amma a tambaye shi.” Hajiya Kaka tace “Mai yarinyar nan zata yi —masa basiru kawai dai shirri ne irin na matar dama ai Malam ya fada cewar matarshi hatsabibiya ce zata iya komai dan kada ta zauna da kishiya, koma dai menene aikin gama ya gama tun da saki uku ya yi mata babu zancen a gyara lamarin abin da ya kama mu sani shi ne ya dora mata iddah k0 bai dora mata ba, wannan kuma ni zan tambayeta a hankali abin da 2a a yi kawai dai yanzu zata zauna a nan wajena cuta kadai yaron nan ya cucemu sai dai Allah ya saka mata.” ga mamakin mmnakin amira sai ganin kwallah ta yi yana digowa daga idon mahaifinta abin da bata taba gani ba ke nan a wajenshi. Wannan ya nuna mata tabbas lamarin, ya daki ' zuciyarshi ainun, ya. share kwallar ya Juya itama Jiri ne ke dibarta ta dafe kai ta zauna abakin gadon hajiya ta, dafe kanta ‘ da yake barazanar tarwatsewa. da hannu. Hajiya ‘kaku ta Kama a gefenta ‘jikinta a sunyaye ta ce. ‘ "To yaya 2a a yi sai asawa zuciya hakuri da dangana ki kwantar da .hankalinki sai ki ga Allah ya baki wanda ya fishi,” ‘ Haka hajiya kaka ta dinga kwantar mata da hankali cikin tattausan lafazi har .Amira ta samu nustuwa sannan ta kawo mata ruwan shayi ta kuma sha magani barci take ya sake dauketa. ‘ Alhaji basiru Abban Amira daga gidan Hajiya kaka kasuwa ya yi niyar wucewa amma saboda halin 'da ya shiga na damuwa sai yaji bama zai iya zuwa kasuwar ba ya wuce gida kawai yanayin da Ummansu ta ganshi a ciki ta san ba mai dadi bane umar ne ya nufi inda yake yana gwada tafiya yana mishi dariya amma ya dauke kanshi batare da ya yi mishi wasa kamar yan da ya saba ba, ya bude dakinshi ya shiga. Har ta gama gyaran kayan miya bata ga fitowarshi ba dan haka ta wanke hannuwanta ta shi ga dakinshi tana mamakin abin da ya- dawo da shi gida ya yayi karfin halin cewa gashi nan zuwa Alhaji Musbahu abokin kasuwancinsa; basu shekara daya da hadauwa 'ba Sai dai jininsu ya hadu suna ganin mutuncin juna da martaba juna . haka Alhaji Musbahu ya mika masa_ hannu suka yi musabaha Sannan ya ce “Ban samu damar zuwa ‘daurin auren ba, saboda bana garin na je Kaduna ne shi yasa na ce yau zan je kasuwa na yi .maka murba akace baka zo ba, shi yasa na zo gida Allah ya sanya Alkairi ya bada zama lafiya.” Duk baya nan da Alhaji Musbahu ‘yake . yi ya lura da Alhaji basiru hankalinshi baya wajenshi sai ga shi.har ya gama maganar bai ji yace komai ba ya‘tabbatar bai jishi ba ma. ’ Alhaji Musbahu ya ce “Lafiya dai alhaji basiru mai ya faru da kai.?” Alhaj i Basiru ya yi ajiyar zuciya. “Yarinya da aka daura auren jiya yanzu haka aure ya mutu.” Alhaji Musbahu ya sake maimaita tambaya. Alhaji Basiru ya tabbatar masa domin zuciyar shi ta cushe yana mutukar neman shawara akan lamarin. Alhaji Musbahu kasa tsayawa ya yi ya durkusa yana nanata salati tsawon minti biyar ba wanda ya iya magana Alhaji Basiru daya durkusa shi ma kwalla na fita daga idonsa Alhaji 'Musbahu ya “Ka. kwantar da hankalinka kada ka yi haka lta kuma ‘yar taka ta yi yaya? Kasan ganinka a cikin halin damuwa Zai sa ita ma hankalinta ya ta shi sosai ina da mafita in har zaka amince akwai yarona Laminu wanda ya dawo daga karatu daga rasha har ya soma .aikinsa yana da halayyen kirki idan ka aminci na bada sadaki amai da auren kanshi.”Alhaji Basiru ya dago fuskarsa da murmushi ya ce, “Yaya zanqi ‘amincewa tun da idan aka yi hakan ni aka rufawa asiri sai dai kuma a tuntuBeshi k0 yana son ta kasan halin yaran zamani yanzu Alhaji Musbahu ya yi murmushi irin na manya ya ce. “Ba irin tarbiyar zamani muka dora' shi a kai ba Laminu har yanzu ni yake jira na zaBar masa matar da zai aura, kuma ina cikin bincike tun da na fara ganin ‘yar ka na raya a raina za su dace da laminu sai dai daka gaya min watanni ne ya rage a yi bikinta sai na manta da Kudirina yanzu' a tambayeta idan bai dora mata idda ba gobe amai da auren kanshi.” Ta zauna a nan gidana zuwa lokacin da zai kammala sauran gyara gidansa su tare a can, idan _kuma'ya dora mata idda sai a bar maganar tun da ba a neman aure cikin idda k0 yaya ka gani.?” Alhaji Basiru ya taba ganin Laminu yakuma yaba da hankalinshi ya ta shi yana Zubawa Alhaji godiya yana ganin a yi ba ke nan a haka Alhaji basiru ya zo ya sameta ya sake yi mata kyakkyawan albishir da abin da Alhaji Musbahu ya fada. _ .Ita kam jin shi kawai' ta yi jikinta sukuku zuciyarta na raya‘ mata' ruWa baya tsami banza tabbas akwai muhummin abin da ya janyo sakin auren Amira koda matsalar ba daga Amiran bane domin’ta' yar da, da Amira dari“ bisa dari akan kyawawan. halaye da tsare mutuncinta, ga ‘ .tarbiya Wuni ta yi cikin‘ tunani da zullumi. ~ ‘ Amira ta idar ‘da salla‘azahar tana zaune a darduma ta samu saukin zuciya domin ta mikawa ubangi' lamuranta bawa bai isa ya gujewa” Kaddara ubangiji akan shi ba ta samu Karfin zuciyar har sun taBa Amira ta yi‘ shiru saboda batai tsammanin wannan ~.tambayar daga Hajiya kaka ba . ta sake maimaita tambayar. Amira ta zaro wayarta ta mikawa Hajiya Kaka “Gata nan ki dannan wannan lambar shi ne ki tambaye shi ni "na gaji da tambayoyin zargin da kike 'yi min dame zan ji Hajiya Kaka ki danna wannan zai fada miki shi ya san dalilin da yasa ya sake ni, ni ma ban sani ba.” Hajiya Kaka tace “Yo ni kya hadani .da shi dama da babankine ya zo ya ce a tambaye ki saboda za’a hada ki aure ne da dan abokinshi idan bai dora-'- miki idda ba gobe sai ya kawo Sadaki amai da auren kansa, idan kuma ya dora Karar da takwalla wa Hajiya Kaka ba har Hajiya Atine sai da ta farka tare~ suke tambayarta lafiya? _ Sai lokacin ta lura da wautar data yi ta dafe bakinta tana gunjin kuka ta kasa magana. Hajiya Atine ta mike ta kuma kusa da ita ta soma yin addu’a tana tofa mata sannane ta soma yin shiru. Hajiya Atine ta sake tambayarta. sai ta ce “Wani mafarki nayi hajiya'mai ban tsoro.” , Hajiya Kaka ta ce . “Ki dinga addu’a idan kin ga abin tsoro ba ihu ba.” Daga nan suka kwanta suka ci gaba ' da barcin su ban da Amira Da idanunta suka soye suku bushe ba alamun digon barci a cikinsu. Sai tunanin yadda zata yi da wannan’ cikin wadda bata da k0 tantama na malam .ne. Wannan ne tunaninne ya hanata sukuni cikin‘ kwanakin data yi a gidan Hajiya Kaka. Abin ita kadai ta san shi take kuma Boyewa, da tunanin yadda za ta yi da shi kafin wani ya ganoshi ajikinta. Wani yammaci Hajiya Kaka da Hajiya Atine sun fita unguwa dan haka ta samu sukuni ta aiki wani almajiri ya siyo mata wani icce wanda shi ’kadai tasan ana cewa yana zubar da ciki, domin shi ne kadai abin da ta hanga zata yi ya zamo mafita a gareta Ba jimawa yaron ya samo mata garin iccen ta kuwa ciko jug da ruwa ta zuba fiye da rabinsa zuwa rabin' awa ta daga jug din ta shanye fiye da rabi 'a kokarinta na shanyewa gaba daya. Ta ji ta kasa da kyar take fitar da numfashi sannan ta hakura ta ajiye kofin da niyar ana jimawa zata karasa sauran tana girka musu abincin dare tana sauraren ta ji wani abu shiru sai matsanancin ciwon ciki da ya 'sata komawa daki dole ta lafe akan katifa saboda Karfin halin ahaka‘ ta' Karasa shanye sauran maganin‘. ' Nan da nan duniyar ta dinga‘ juya mata ga matsanancin ciwon ciki da‘tashin zuciya da kyar ta‘ iya fitowa tsakar gida ' sai dai kafin ta Karasa bandaki ‘ta soma budewar mahaifa a tare da ita, tana jin su Hajiya Kaka suka shigo gidan hade da sallama k0 da bata ga ‘da wadanda take tafe ba ta shaida muryar qawar Hajiya Kaka Hajiya Uwa. ce Hajiya Kaka ta daga labulen dakin ta hangi Amira can akwance ta ce “To ruwa Sarkin kwanciya ana nan' dai akwance: Amira ta’ yi dariyar da dauriya ta ce. ‘ “Ke kuma Sarkin zuwa biki mai kika- taho min dashi.?’? - » . Hajiya Kaka’ta ce .. “Sai wanda .kikazaba SUna cikin ‘ leda :waina, .Sinasir; fankasogu da alkubus; = nayo miki ‘tsaraba’ sarkin don nasak ki sarkin kwalamace ke “ Haj.iya'uwa,~tace Hajiya kaka ta saki labulen dakin. “Ni da ita ne mana ni alamomin cikine naga suna bayyana a tare da ita kin ganta nan daga kwanciya sai kwalama.” Hajiya Uwa ta ce. “Dama irin wannan auren in da rabo ko na wuni daya ne sai an yishi.” Hajiya kaka ta ce “Shi da yake ganin an rabo ke nan to idan ciki ne da ita ai sai ya ji dole a je a sanar masa dama wannan rabo ne a tsakaninsu.” Amira na daki a kwance tana ‘jiyo ' hirarakinsu ciwon cikinta ne ya Kara tsananta addu’a take yi cikin ‘ .zuciyarta Allah yasa cikin ya zube domin shi kadai ne zai zame mata BANKADAR sirrin da ta rufe a zuciyarta, ya kUma munana, ya gurBata rayyuwarta da jefa iyayenta cikin bakin ciki zuwanta duniya da kunyatar da ita cikin alumma. A hanali. sai ciwon ya wuce ya zamo ba ta jin ku digonshi wannan ya tabbatar mata da cewa maganin ba zai yi tasiri ‘wajen fitar da cikin ajikinta ba, ga shi bata san wani maganin daya kamata ta“ sha ba, kuma bata da wata kawa k0; aminiya da take ganin kanta ya waye da . irin harkar duk wadda zata gayawa tana ganin tona sirrinta kawai zata yi batare da ta sami abin da take so ba. ‘ Cikin wani dare barci ya kauracewa idanunta tunaninta ya tsananta akan yan da iyayenta za su dubi lamarin ya yin da cikinta ya, bayyana k0 ta haifi dan cikin nan nata za su kore tane kai dukan mutuwa za a yi min na mutu, kawai Ta girgiza kai a duk cikin Zuri’armu ban. taBajin wata ta aikata irin wannan laifin ba bare har na san irin hukuncin da za a yanke mata amma tabbas duk abin da zai faru sassaucinshi abu daya ne a garesu su kore ni, kora ta har abada da bazan sake dawowa 'rayuwarsu ba. Ta share kwalla na rashin makama abin dai da ta sani komai nisan dare gari zai waye kuma ramin karya kurarre ne ta zabga tagumi hawaye na bin kumatunta duk tsahon minti guda tana jaddada Allah ya isa ga malam domin ya yi mata cutar da ba za’a iya amince da ita ba ya cuceta ya yi ‘mata fyade amma waye shaidarta da zai amince da gaskiyarta. Tsam ta mike ‘ kamar wadda aka tsikara tunowa da wata dabarar da ta ga wata ta. ya yinkurin’ zubar da_'cikin a wani film din Hausa: duk da wadda ta yi ; din bata kai ga cin nasara ba amma sai ta kyautata zaton hakan tana rokon Allah ' ya taimaketa ta, rufa sirrin zuciyarta. ‘Da ‘sauri ta nufi kichin ta dinga_ bincike ,da hasken wayar hannunta har ta lalubo gishiri jingine a buhu ta debo rabin k0f1 ta cika log n ‘da_ ruwa~ta juya sosai gishirin ya somanarkewa sannan ta kafa kai ta soma sha, da Kudirin ta shanyeshi duk irin zafin DA gishirin ke mata a maKogOrO haka take ta .bankawa cikinta zuciiyarta cike. da addu’ar Allah yasa‘ya yi ' amfani kafin wayewar gari. Umma Amira cikin .dare barci ya kauracewa idonta .sakamakon wani mafarki da‘ ta yi da Amira wani mutum bakikkirin ya biyota a guje ya kamota ' tana ihu tana‘ kiran Sunan'Ummanta ya. haka rami ya'dagata-‘da ciki a jikinta Zai sata a ciki ya binne. Tana kallon Ummanta tana ihu tana kiran ta' taimaketa bata yi mishi komai ba Idan, Umman. nata' tana tahowa wajenta sai ’taji a‘na baya da itatana mika mata hannu itama tana_ kiran Sunanta da haka ta farka a firgice ‘ta yi addu’a ta tofa da manta da- hagunta amina barci ya : gagareta... kirjinta sai bugawa yake yi, har' lokacin kamar a cikinv mafarkin jikinta ya yi ‘sanyi' kalau abin da take rayawa a ranta'ko me" ' Hajiya Kaka“ zata ce ta yi na rashin kunya zatace tayi na rashin kunya ya zama dole ta jeta ga Amira tana ji a 'jikinta Amira tana cikin wani hali na neman taimakonta duk da sau biyu tana buga mata waya bata yi mata wata magana ta damuwa ba amma yau hankalinta ya gama ta shi, idon Amira kadai take son gani. Domin haka da sanyin safiya ta soma shiri bayan ta sallami yara zuwa makaranta ta nemi izinin zuwa wajen Hajiya Kaka Alhaji basiru ya yi murmushi. “Amina wato k0 ‘yar karar ma babu kina nufin wajen Amira kike son zuwa.” Abban Amira hankalina ya kasa kwanciya ne tun da auren Amira ya mutu.” Kwalla ta taru a idonta har ta kasa karasa furta sauran kalamanta. Alhaji basiru ya zauna a gefenta. “Amina ki kwantar ‘ da hankalinki kamar yan da nawa hankalin ya. dan kwanta a lokacin dana riske labarin ; mutuwar auren Amira hankalina ya yi mutukar ta shi, na shiga damuwa wadda ban taba shiga ba, sai dai shigar Alhaji Musbahu cikin lamarin ya dan kwantar min da hankali har na yi tawakkali na soma zargin hakan Alkhairi ne 21 ga Amira amma ina goyon bayan ki je ki ga Amira yan da ta yi kibarta hankalinta akwance ke duk kin tsangwami kanki saboda son ‘ya’ya irin naki.” Ya Karasa maganar da salon zolaya. Ita ma ta yi murmushi ta ce. Har na kai ka.? yace waneni ya bata‘amsa hade da rike haBa. Ta ; fita kawai tana dariyar yanda ya yi. ’Daren ranar da Amira ta shanye kunun gishirin da ta damawa kanta dare ne da ya waye mata batare da ta rintsa idanunta'ba, k0 da na minti daya saboda wahala da azabar ciwon ciki da amai da ta dinga _yi har ya zarta na maganin da tasha a baya. Ta yi kuka tayi nadamar abin do. take shirin aikatawa a daren wahalar tunatara da ita mutuwa da iri makomar wanda ya kashe rai ya kuma mutu “ 'hanyar aikata hakan wahalar duhiya ma ke nan. tayi Nadama sosai a cikin ranta da alkawarin ba zata sake yin waniyunkurin zubar da cikin nan ba, k0 ma dai menene zata jure shi domin iyakarshi kunyar duniya ce kadai ta yiwa Malam Allah ya isa sau ba adadi lokutan da numfashin ma ya soma yi mata wuya. ‘ ’ nurkursusu da juye juyen wahala ya kaita har zuwa wayewar gari a‘ dai dai lokacin'da ta fara fitar da rai da rayuwa tsananin ya kara tsananta a gareta barcin' rahma ya kwasheta wan da bata san ma ya dauke ta ba. Dai dai lokacin karfe bakWai‘ ne har da rabi na safiya, bata san‘ ina ta lulaba barci ne? Mutuwa ne? Suma ne.? Duk bata san me take yiba a cikin ukun nan ba har; sai data ji muryar Hajiya kaka na tashin ashe Ina duniya ta fada a zuciyarta ya yin da take; nanata salati tsowon rayuwarta ba zata manta da azabar da ta sha a daren jiya ba. ' Hajiya Kaka ta ce. ‘ “To kasa Sarkin barci _ni zan shiga gidan Uwani gashi Atine ma bata nan sai ki tashi ki kula mana da gidan.” Bata iya cewa komai ba ta dai ta shi ta mike zaune haka Hajiya Kaka bata‘jira jin ta bakin taba ta daga ta mike sai ta yi waje. ..Amira ta mike cike da mamakin yan > da take jin jikinta babu ko burBushin ' ciwon jiya sai barci kawai da kasala da suka addaBeta jikinta babu Tana mikewa ta ji wani abu mai dumi na bin jikinta gabanta ya yi wata irin faduwa wadda ita kanta bata san dalilin yin ta ba tun da abin da take zaton tana nema ne bata tsaya binciken kanta ba ta shiga toilet cike da tabbacin jini ne wannan wahala. Ta fada asarari ta suma bincikar , kanta sai dai ba abin da ta yi zato din bane wani farin ruwa ne jikinta asanyaye ta yi wanka ta fito ta shirya cikin dinkkin doguwar riga ta fito flour ta zauna tana karyawa da bakin shayi wanda yasha kayan kamshin gargajiya zuciyarta cike da firgicin halin rintsin da take ciki, ita daya jal bayan mutane da dama da suka yi sanadiyar shigarta suna cikin kwanciyar hankali abinsu; Kalmar da Ummama tasha fada mata ga shi ta bayyana a kanta; sallamar da ta ji ce ta sata. jin wani irin gigitaccen faduwar gaba har kofin data riqe a hannunta ya kusa subuce mata: sai dai bai fadin ba amma ruwan dake cikinshi ya dan zubo mata. Idanunta na ,kallon bakin kofar har. Umman ta shigo flour. “ Umman mu sannun kida zuwa Tana maganar idanunta 'na kan led an dake hannunta ta yunkura ta mike ‘ ta sake gyarawa Umman darddumar da take zaune a kai. ‘ Umman tun da ta shig0 binta kawai take da 'kallo faduwar gabanta ne ya kara tsananta har ta kasa zama Amira ta ce. “Umma ki zauna mana ga waje kawo Umar don na san kun sha tafiya.” Umman ta sauke ajiyar zuciya ‘ta zauna tare da mikawa Amira Umar kamar yan da ta bukata. Amira ta durkusa ta gaisheta ta amsa “ sannan ta ce “Ina Hajiyar.?’ Amira ta ce. “bata nan ta fita gidan Uwani ni kadai ce a gidan bari na kawo miki kofi ki sha tea.”, . Umman su ta ce. “A’a Amira bar shi sai da muka karya muka taho.” Amira ta zauna tana tambayar kannenta Umar na kan cinyarta tana bashi shayi. Sun yi shiru na tsahon minti biyar Umman tace. “Ammira Hankalina ya kasa kwanciya tun ranar da naji labarin mutuwar aurenki shi yasa yau dai nace bari na daure na zo na ganki domin jikina yana bani ~ba haka kawai wannan sakin ya faru ba, kamar yan da ake dorawa matar Alhaji Saminu' sai kuma dana ganki zargina yake. son ya zama gaskiya ta Bangaren da ban taba zato ba daga gareki.” ba‘ Tuni murya Maman Amira ta soma sauyawa zuwa rawa rawa na tashin hankali, ita ma tuni Amiran kwallar da take makalewa suka soma zubowa akan fuskarta. “Amira irin sakayyar da zaki yi min' ke nan duk irin tarbiyar dana baki ban taba zaton zan sameki a yanda kike ba, amma shi ke nan na gode da irin sakayyar da kika yi min.” Har kwalla sun soma zubo mata bakin ‘ciki ya hanata karasa maganganun da dama bata yi niyar furta wa Amira suba kawai ta mike tasa hannu ta dauki‘Umar’ ' tana laluBan mayafi tana sharar kwallar dake zubo mata. ‘ Amira ta ce Bankada Chapter9 “Mama ban taba canzawa ba daga yan da kika sanni ba ban kuma taba tunanin canzawa daga irin tarbiyar da kika baniba.” ’ Maman Amira ta watsa mata wata,. irin harara. “Zaki rainamin hankali ne kamar ‘ yan da kikewa‘ hajiya kina nufin wannan cikin da kike ‘mikewa da kyar cikin wata daya ne a jikinki?” ‘ Amira ta girgiza kai. “Mama bani da‘ abokin shawarar daya wuce ki tun ina ‘yar Kankanuwata zuciyata bata taba rikon abin da baki sani ba sai wannan Kaddarar Boye miki da na yi na yi ne kiyarda da hanzarina, amma ban taBa yin zina ba da son raina ba, wannan kaddara da ta same ni ma fyade aka yimin.” Tun~ da Amira ta soma magana Mamamta ta ci gaba da tafiya cikin dacin rai Amira na bin bayanta bata ‘tsaya Ba Amira ta ce. “Malam balarabe ne fa Mama ya yi ‘min fyade lokacin dana yi ,zuwa na qarshe wajen karBar rubutu. Cak maman Amira ta tsaya daga takun da zai kaita soron‘gidan ta juyo tana duban fuskarta Amira Jin ta ambaci ,malam “Mai kika Ce Amira.” Tana SOn tabbatarwa da abin da kunnU'wanta suka jiyo mata. Amira ta ce. “Mama gon .girman Allah ki tsaya ki saurareni domin ke kadai ce kika san halayyata ke kadai nake zaton zaki yar da dani domin karya k0 kazaf1 ba aikina bane ki shigo.” " Maman Amira ta juya floun ta zauna a in da suka zauna jikin Mama‘ya yi sanyi sosai ita ma ta bita ta zauna Amira ta soma bata~labarin tun daga ranar da suka fara zuwa wajen ‘malam har zuwa ranar da ya' yi mata fyade da kokarin ta na zubar da cikin tun kafin ta goga musu abin kunya. (Inna lillahi Wa inna ilaihir raj’un)Maman ta furta bade da goge zufar data keto mata ta yi ajiyar zuciya~ sannan ta amsa. “Amm kin yi kuskure a tun farko da kika'gujewa Bacin raina kika- Boye min da kin tunasar da ni a tun ranar da na yi iya kokari wajen yin wani abu mai amfani da zai hana k0mai taSiri a rayuwarki amma bawa baya wucewa kaddararsa kuma kada ki ci gaba da Boyewa ki bayyana halin da kike ciki domin Boyon bazaiyi miki amfani ba, ka da ki sake nufin zubarwa domi; zai iya tafiya da rayuwarki idan idan kuwa kika dage a hakan zaki iya fadaWa cikin fushin ubangiji “Allah ya kiyashemu, sannan kada ki nunawa kowa cewar na san maganar ki yawaita addu’a da neman ‘ sauki 'ni ,_ ma zan taya ki Amira ki roki ubangijinki shi kadai domin bawa bai isa ya bawa bawa abin da Allah bai bashi ba, kin ji. ' Tun farko zuciyata bata amincewa zuwa wajen. malam din nan ba" tun da ni 'Ban jefa kafaba sai dai tsoron abin 'Abbanku zai ceya hanani nahanaki da kuma boye min wasu abubuwa .dazaki yi tun da . farkon zuwanki Wanda tun a lokacin ya dace ki gane manufar Malam a kanki amma baki gaya min ba to Kaddara dai tariga fata;” Ta mike da hanzari zuciyarta na"cike da tukukin bakin ciki suka yi sallama ta’ tafi Amira sai ta wani 'dan‘ sanyi‘ a. kirjinta ta gyara~- gidan tsaf. Ta dafa masu abincin rana . *** ' Alhaji Saminu tun ranar da ya Saki: Amira zuciyarshi bata' huta mishi da jujjuya. kalamanta‘ ba yadda aka yi aka bata’ rayuwarta a tun lokacin da take gaya masa harya zargeta da yin karya ba sai dan ya hangi zamansu a nan gaba zata iya jefa rayuwarta ga yin abin da yafi hakan, saboda ta mallake shi yaji ta fice masa daga ’rai, domin bai ’samu abin 'da ya zata‘daga gareta ba, kuma ya hangi‘ cikin a tare da ita ya zama tilas ya rabu da ita dan haka ya yanke igiyoyin aurenta uku dake kansa, sai 'dai zuciyarshi ta kasa hutawa da abin da yake'hangen tausayi ne tsantsa ya ji yana mutukar tausayin - Amira har yana jin da a lokacin da tausayinnan nata ya ziyarce‘shine yanzu zai iya hakurin zama tare da ita illa kawai‘ya kaita a cire cikin yanzu kuwa da ya saketa babu wata dama da zata sa yaci gaba da zama da ita dukkuwa da yanda tunaninta yake kwarzaBar zuciyarsa. Ya zama kullum sakawa*da kwancewa kawai yake yi yana tuna irin dacin da Amira zata shiga da kuncin rayuwa‘bayan iyayenta sun ‘ gane ajiyar da take tare da ita me yiwuwa‘ta rasa ranta wajen circ cikin k0 ta haife shi ta zama abar nunawa a’bar kyama a idon jama’a. ‘ ' Kilama iyayenta su koreta, yarinya karama yanzu, haka da yawan yaran da suke Batawa suke tsintar kansu. Haka iyaycnsu ke nan suke shiga halin da ‘ yakc ji a cikin ranshi abin ya dame shi bare ace‘yarsa k0 qanwarka a yi mata' haka lallai ‘ ‘rayuwar 'bariki bata da wani amfani sai cutarwa da “nadamar aikatawa, su yi ta ,kwanciya da yaran mutane wasu su dau ciki su zubar wasu kuma su haifa suna tsoron su. ce na kane koma ‘na wata rana su kawo maka 'shi cikin iyalanka yaya zaka ji, k0 da wanne ido zaka kalle yaran ko an zubar k0 an haifar maka ba naka ne dai Allah ya sani. . . Kuma sai kun yi shari’a da shi _ _ ubangiji ta yadda aka yi ka Samar dashi ta mummunar hanYa. ' ***** ,’ Amira na zaune a tsakar gida tana gyaran 'wake hajiya kaka na daga cikin kichin tana ~shara suna taBa hira da Amira' Hajiya Atine ne ta dawo daga tafiyar da ta yi wajen jinyar jikanta da ya kwanta a' Asabiti tSawon kwana goma ta yunkura da hanZarinta‘da nufin ‘ tarar hajiya Atine da‘kayan da take rike da su amma nandanan cikinta ya hana wannan yunkurin har sai data'dagora qaga da kyar. - ‘ Hajiya‘ Atine na kallonta ya yin da ita ma hajiya kaka ta fito tana cewa muryar wa nakeji kamar na atine Hajiya Atine ido kadai 'ta 'zubawa- Amira kallonta ’take jikinta a sanyaye harta~ Zauna Kaka na tambayarta mai jiki da yadda ta' yaji ,sauki.” idan zata tashi ga shi jikinta ya yi nauyi hajia kaka ta shiga wani tunani na dabam.” ’ Abubuwan da Hajiya Atine ta hango‘ sai yanzu ita ma ta kula da hakan tabbas Amira tana dagawa da kyar ta tashi da kyar. ' Nan da nan sai zuciyarta ta shiga wasu wasi duk da ba ganita yi cikin ya tasa tayi ba amma jikinta ya bude sosai kirjinta ya cika ga mazaunan data sake ajiyewa duk da tana da su, da ma can. Hajiya Kaka ta ce “Kada fa na yi girman dan mutum. Hajiya Atine ta ce“Haba yarinya tatsitsiya kamar Amira zata yi, ya dai dace a bincika sosai saboda yan da lamarin aurenta ya zo da matsala, in ma cikinne tun yanzu a san da shi da iya kwanakinsa kinsa Hajiya Kaka ta mike “Haba ni ma hankalina bai‘ kwanta' ba ‘Atine nakan hasko“ abubuwa da dama game da ita zatonane dai bai kai na yanzu ba.” " Ita ma Atine kaucewa kawai take gidan kada ta tabbatar da mummunan zargi‘.“ Amira kuwa dake tsakar gida tana jin su zuciyarta nata. dukan tara tara._ ' Har zuwa lokacin da hajiya Kaka ta kwala mata kira ta amsa ta shigo Hajiya’ ta ce“Zauna.” gefenta ta zauna Haj iya kaka tace. “Wai ni yaushe ne rabonki da al’ada? Amira na san dai tun zuwanki nan bakiyi ba.” " Amira ta Ce Wata na biyar ke nan.” Ta fada batare da jan dogon nazari ba. Suka saki salati da tafa hannuwa. Hajiya Kaka bakinta har rawa yake yi. Lallai ne ba a banza ba mijinki. ya yi miki saki irin na kwatance da ban mamaki ban da haka har yaushe ne rabuwa dake a daren amarcinki ga shinan kin dauko mana abin kunya cikin zuri’a zagi da gore gore, da cin mutuncin mahafiyarta.” ' ‘ Hajiya kaka fada takeyi ta na kuka. Hajiya Atine na bata hakuri tana cewa “Ai ba ita ce da laifi ba tun da ita ba zata ta so zubda mutuncinta ba sai dai hali irin na'yaran zamani da ka haifcsu baka haifi halinsu ba Amira na zaune tana jinsu ko digon hawaye babu a fuskarta. ,, Hajiya kaka ta yi ajiyar zuciya cikin sheshshkar kuka ta dubi 'Amira “Munafuka‘ kina Wani kallon mutane ido fiki fiki kin san cikine dake’ tun ‘wuri baki fada ba har aka daura miki aure to uban waye ya yi miki cikin sai ki‘ fadamin yanzu nan tun kafin babanki ya tambayeki dan kin san shi bada baki zai tambayeki ba meyiwuwa sai ya yi_ sanadin sumar dake idan kin farfado kya bashi amsa' mutuniyar mutuniyar banza, ba fambayarki nakeyi.ba ba” Batare da jin fargaba ba Amira ta ce. ., Malam balarabe nefa kuma ni fyade yayimin'bada son rainab ba Kafin' ta Karashe maganar Hajiya kaka ‘ ta dubi Hajiya Atine kamar ,yaya Mallam balarabe Wanne? "‘ “ Hajiya 'Atine ta ce “Ina na sani tambayeta dai;” Kafin Hajiya kaka ta soma maganar Amira ta soma basu labarin abin da ya faru ‘tun ‘ ranar' da ta kaita wajen Malam Balarabe.” ' ‘ ‘ Hajiya Kaka 'ta 'mike tsaye cikin hanzari ta ‘dauki wani murfin faranti ta jefaWa Amira shi a'saman goshinta. kinji ‘ min shegiyar ‘yarinya sharri kuma zaki yiwa malam ‘dan na kai ki wajenshi ya rufa asirin kamarki me Malam 'Balarabe zai dake mutum bawan ‘ Allah ne, me riko da bin sunnar ma’aiki har yaUShe ma kika isa ki yaudare shi bare-har yai miki fyade saboda dai nina kaiki kawai kike son shafamin kashin kaza baki isa ba koda munafukar uwarki baku iSa hadani da dana ba, da mugun halinku Basai idan basiru ya ji wannan da wane ido. zan kalle shi‘na kai ‘yar‘shi anyi lalata da ita lallai yarinYar. nan kin cuceni. mu .ki sake shiri dan hankali ba zai dauki wannan ba, tun wuri ki lalubo wanda ya yi miki ciki.”‘ Ta sake rushewa da kuka. Amira ta ce. “Hajiya Kaka ai a‘gabanki ya riKe min hannu kina gani to a wace aya ko hadisin ne aka halasta mishi ya yi min haka, kuma ai hakan ya saBawa bin sunnar ma’aiki (S.A.W.) da wacce hujjar kike bashi kariya ba zai aikata abin da yafi hakan a kaina ba, _; yanda kika dauke shi ba haka yake ba lallai a baya daga cikin malamai masu tsoron Allah kamar yan da kike zargi, menen ribata da na Bata' rayuwata da wannan babban abin ' kunyar kawai dan son na Kulla mishi sharri, haba Hajia Amira.‘ ma ‘kwallah Suka zubo mata saboda ciwon yadda,’ aka maids abin kan mahaifiyarta bayan ta San tafi kowa jin zafin. faruwan abin ' Hajiya Kaka na Kuka tana juya maganganun Amira a ranta tabbas. mutum mugun icé ne baka iya gane nagartarshi a fuskar. sa ‘ ‘ ‘ ,Dakin ya Yi‘ shiru 'sai sautin‘kukan hajiya kaka ne kasai ake ji Hajiya Atine tace Ai kuka ba abin 'yi‘ bane...a tsaya a fuskanci abin da ya kamata a yi kinji dai muganar yarinyar na akwai Kamshin gaskiya cikinta, kin ga kwanaki' dana raka Habiba zuwanta' daya bata‘ koma ba dana tambayeta sai ta ce ita dai ta daina zuwa gurin kowannen malami domin Malam din ya gaya mata wata magana da bata yi zaton jinta daga gareshi ba. ,Na tambayeta amma dai bata gayamin ba ta dai ce abar maganar shi kawai kin ga da maganar mai .dadi ce ai da bata Boye min ba, tun da bata da kamarni, kin ga mu tsofaffine ba zai nuna mana ba su kuwa yana ganin yarane musamman da yarinta da ba zasu iya gane in da ya dosa da wuri ba har sai ta kai yan da ba za su kwaci kan su ba, kamar Amira da ya danawa tarko bata ganeba.” , . Hajiya kaka tuni ta shanye kukanta har sai .da Hajiya Atine ta gama yi mata wannan jawabin sannan ta ce. “Yanzu yaya zamuyi wallahi ina kunyar .hada ido da mahaifin yarinyar nan da wannan maganar.” Amira idonta a kasa suna digar kwalla ta baza_kunnuwanta tana saurararsu. “Yanzu dai‘ abar maganar nan a tsakaninmu mu‘ uku sannan‘muje mu gayawa Malam aika aikar da ya yi duk yanda yaga za a yi ma sai muji daga gareshi tun da shi shaidani ne ya san yanda zaiyi da cikin. Hajiya Kaka ta zaro idanu. “Yanzu zamu iya cewa ya yi mata ciki.” ’ Haj iya Atine ta ce. “Kwarai kuwa ai kunyar mara kunya a sarace idan muka nuna muna tsoro ai sai ya kawo wasa kin ga ta shi ma muje da zafi zafi ake dukan Karfe.” Ta dauki mayafinta dake gefenta ta lulluba. Hajiya Kaka ma ta yafa nata suka fita tamkar an zarewa Amira laka ta kasa motsawa daga in take zaune. Soron gidan" Malam balarabe-.. a cike yake da mata su Hajiya suka bi layi har ya zo kansu SuKa shiga. , . . yana zaune kan buzunsh1 tun da ya' hango Hajiya kaka ya ji wani irin nishadi domin ya san k0 ba maganar Amira ceta kawota gareshiba Zai sami damar tambayar ta‘ k0da labarinta ya samu ya zai rage zafin da yake ji cikin ranshi. da fara’a gamida da doki ya tarbesu sun gaisa a takaice Hajiya kaka ta ce ‘ “Malam wata babbar matsalace fa ta taso mu cikin ranar nan? ' ‘ Ya ce “Babu damuwa in sha Allah komai zai zo arshc tun da kun Kara so nan,” Har ya yunkura da nufin dauko wani allo ta ce. “Dama Amira ce keda Ciki Wata razana da ya yi ya koma ya zauna shi kawai ya tabbatar musu da ceWa ya aikata laifinshi amma sai ya yi kokarin daidaita nutsuwarshi ya ce" “Toh masha Allah.” Ganin Hajiya ta kasa karasa kalaman da suke bakinta. Hajiya Atine ta ce. “Eh Malam Amira na da ciki kuma an same shi ne kafin aurenta yanzu haka mijin ya sakota tun ranar' da ta kwana daya a gidansa sai dai da a ka matsa mata da tambayar wanda ya yi cikin cewa ta yi kai ne ka yi mata fyade.” Tun kafin ta gama bayanin cikin Malam ya kada sai dai ya samu dakeya a fuska har ta kai karshen maganar ta sannan ya numfaSa hade da ambaton. “Inna lillahi wa Inna Ilahirraj’un) wato sharre sharren da nake ji ana yiwa malamai ni ma ya zokaina saboda kuna son ku zubar min da kima da mutuncina shi ne zaku likamin abin da ban ji ba ban gani ba, idan taimako kuke son ayi muku a kyauta me zai hana ku fada ‘ ataimaka muku ‘sai kun kullamin sharri.” ‘ ‘ Suratai dai yake yi daji na borin kunya ne har sai da Hajiya Atine ta dakatar da shi da cewa. ' . “Ka ga Malam wannan fa ba abin zafi bane tun da ilimi ya yawaita yanzu mu bari ta haihu sai kuje a "gwada jininka da na jaririn‘ idan naka ne za a gane idan ma~ banaka bane za a gane ka ga ba maganar daga. hankali ko sharri anan.” Hankalinsa ya sake mugun tashi gaba daya ya dirirce'bai taBa tsammanin zasu Bullo masa ta wannan hanyar ba gumi sai keto masa yake yi, ya kasa cewa komai har sai da yaga sun mike tsaye za su tafi sannan ya yi kasa da murya ya ce. “Ku zauna mana ai idan ta taimako ne mu ko ta wacce fuska muna yinshi yanzu zan bayar da rubutun da zata sha cikin ya zube idan bai zube ba sai a yi gaggawar fadamin asan abin yi.” Ya dauki wani daurin rubutu da garin magani ya ce. “Ta kasa rubutun gida uku kullum tasha kashi daya tare da garin maganin, kwana uku abin da ake ciki a sanar dani.” Suka karBa zukatansu cike da mamakin Malam har a hanya zancen yanda ya kidime na rashin gaskiya 'suke 'yi har suka iso gida. Shi kam Malam duk da hankalinshi ya tashi kan maganar cikin amma ya ji wani sanyi ta Bangaren mutuwar auren Amira domin yana ganin hanyar samunta cikin sauKi ta zo shi ya sama ya yi hikimar basu wani hadin mallaka da ya yiwa wani zai bawa yarinya da yake so Wasu ganyayyaki ne da ya yi wasu tsobbace tsobbace ya walwala musu tawada a matsayin rubutune ya yi gashi yana gani shi ma zasu yi masa rana kullum maganin wanda yake iya zubar da cikin da bai yi ; kwari ba har munarsa ta zarce da \ damuwarshi domin yana ganin idan ya mallaki zuciyar Amira ta cikin jikinta mai ssauki ce_ a garcshi domin duk hanyar da zaibi yaga jaririn bai shaki iskar duniya ba sai ya yi. ‘ Wani sabon rashin imanin ya yi min yanzu zai zubar min da ciki abin da Amira ke fada ke nan a zuciyarta lokacin da take kallon rubutun da maganin da su Hajiya Kaka suka bata bayan sun gama bayyana mata yadda suka yi da malam. Ganin' irin kallon rashin yarda da Amira ke. we rubutun yasa Hajiya kaka cewa. ‘ “Amira kisha. rubutun nan zubar da ' cikin nan shi ne kadai mafita yanzu a garemu, tun kafin wani ya ji baKin al’amarin da muke ciki cuta ce dai bawan Allah nan ya cuce mu koma menenc kece mace ke zai - kassarawa rayuwa yayinda ya barki da abin kunyar haihuwar abin da yake cikinki. .Amira ta dago jikinta a sanyaye tace: “Ai zan sha ta mike da 'rubutun 'a hannunta ta dauko kofi ta shiga daki sai dai ko’ kadan zuciyarta bata ‘amincewa shan ruubutun ba musamman yan da ;-zuciyarta ke tunasar da ita irin alqawarin da ta dauka na kiyaye kanta daga karBar Wani taimako na rubutu daga hannun k0 wanne malami bare Malam balaraben da ta tsana da halayyarsa, irin tsanar da bata taBa yiwa wani abu da - yake kan doron kasa ba. Tana tsiyaya ruwan tawadar ta zuba‘ Amaganin ta faki idanuwansu duk ta zubar ta zubo ruwa ta shiga flour ta cesu nuna mata ragowar na cikin ledar. Ta ce , “Hajiya wannan ya yi kashi biyu, ko.?” Tare suka hada baki wajen cewa ya rabu ta zauna ta shanye ruwan da yake kofin sannan ta mike ta shiga dakin dan adana rubutun daga nan ta yi kwanciyarta tana jinsu Hajiya kaka na tattaunawa ita kuwa tana tunanin makomar wannan lamari‘ né har barci ya dauketa. Lokacin data farka da hanzari ta mike ta shiga toilet saboda fitsarin daya cika mata mara tana fitowa taga idanuwansu hajiya kaka a kan ta kusan tare suka ce. :“Yaya?” '~ Harma ta manta da‘ manufar tambayar . tasu ta dai ‘amsa da cewa ba komai sannan ta gane manufarsu wai k0 taga wani abu na alamun zubewar cikin haka suka yi ta sauraren zubewar ciki. ‘ Amira ita kuwa tana ta zubar da ruwan matsayin tasha. Ranar da ta cika kwanaki ukuvda yammaci tana sharar tsakar gida Hajiya kaka " tace 'Wai nikuwa Amira kina shan rubutun nan har yanzu babu wani canji.?” Amira ta dago dag durkusan da ta .yi. “Ina sha mana,‘Yau ma 'da Sassafe na karasa sauran cikOn 'na yau din.” " Hajiya kaka ta ce. “To Allah ya kaimu gobe mu kuma: ai :- zama bai kamani ba.” Washc gari kam tun sanyin safiya suka" ' isa gidan Malam sunyi sa’a mace daya ce. kawai ke jira bajimawa suka shiga. ‘ Malam balarabe“na ganinsu ya washe baki yana fara’a tamkar babu wani abu na damuWa a tare da. shi, duk kuwa da ya lura , da' fuskokinsu babu walwala ‘alamace ta ba’adace da zubewar cikin ba. Hajiya kaka ce ta kyautata ‘zatonsa ta hanyar yi mishi bayanin halin da ake ciki. Ya'gyara zama. . ‘ , “Dama ‘a gaskiya bakasafai nake son yin‘aikin da na baku kuyi ba domin aiki ne mai hadarin gaske tun da idan har ya girma, Zubar dashi kamar kisan kaine,'ni kuma ,bana, fatan'na aikata irin wannan sai dan " yanda hankulanku suke a tashe yasa na baku amma akwai wata ,shawara ni nayi niyya taimakon’ yarinYar' nan "duk da bani da masaniya a akan abin da 'kUke lakantani a kai gameda ita, ‘sai dai.mu halin taimako muka saba, kuma muna yi takowacce siga, tun da wanda ya rufa asirin wani Allah‘zai rufa‘nasa, ni ina ,ganin zan baku’nagani a daure cikin har ta shiga wata bakwai sai a daura mata aurenta dani bayan ta idan ta shigo gidana nasan yaddah zanyi DA ita “To shi ke nan Malam sai mun yi ’ shawara yadda duk muka shawarta za ka ji bayani.” Ya ce. “To masha Allahu,_ ga number wayata nan.” Ya,.basu dan qaramin kati hadeda kud1- bandir..daya dubu goma . Yana nanata godiya hade da cewa. ‘ “,Idan ‘da wata matsala ma suna iya ; kirawo shi a waya Suna fitowa daga gidan malam' suka. . fara tattauna abin dasuke gani shawarace , Hajiya Atinc ta cw ‘Turka'shi lallai yarinyar nan da zata amince data dace mutumin nan ya tara dukiya harkar nan, manyan ‘mutane ne fa suke harka .dashi kina ji fa-matanshi ma ‘kyautar kujerar hajji suke da Umara gashi idan aka yi haka asiri ya rufu domin ya yi amai me ya lashe zai rike dan shi.” Hajiya Kaka ta ce “Kin ji har wani cewa yake zai rufa mata asiri, ni ina ganin kawai muyi wani kokarin na zubar da cikin idan hakan ya gagara sai mu amsa mishi kawai ya fito k0 dan ‘ asiri ya rufu amma ina ita ina wannan tsohon ga yaron can dan aminin babanta da ya soma magana nasan ya yi shiru ne kaWai dan yana ganin ba a nema cikin idda da tuni ya yi magana, Hajiya Atinc ta ce “Haka ne kuwa akwai wata nursce wadda muka saba da ita sosai a jinyar ‘ Mudansir din nan da na yi a Asibit-i yarinya' ce wayayya mai zai hana na je na gaya mata bukatar idan akwai yadda za a yi sai ta kaita a circ shi tsab cikin siriri ta yi aurenta ta manta da batun Malam.” Nan ma suka tsaida maganar. Washe gari da sassafe Hajiya Atine zata je ta yi magana da Nursc din Sadiya. Tunanin Amira ya kasa fita daga ran Alhaji Saminu har ya soma jin tsoron kada yawan tunaninta ya haddasa mishi wani ciwon domin har ya kasance baya jin dadin yin wata dogowar hira a jama’a tunanin Amira ya. mamaye duk wani lissafinshi wutar soyayyarta na sake ruruwa a zuciyarsa har dai a yau ya yar da soyayya Amira tabi jinin da tsokarsa kuma da can ba soyayyar bace ya ke yiwa Amira ba sha’awa ce amma tun da ya san wani sirri daga rayuwarta ta canja ‘akalar zuciyarsa zuwa- soyayyarta ' kaunarta tausayinta duk 'sun hadu son .narkar da zuCiyansa har ya soma. magana sake mallakarta karo na biyu, mallaka mai aminci na har abada k0 da kuwa ta halin kaka. ne A yau kewarta ta , kwarzabeshi muryarta kadai yake muradin ji duk da ya san ba aure a tsakaninsu ya kasa jurewa har sai da ya daddanan lambban wayarta. Kunna wayarta kenan domin son kira Ummansu ta fada mata yanda ake ciki da ’malam Balarabe kamar yadda su Hajiya kaka suka gaya mata Sai taga wayar na Kara ta duba lambobin ba suna idonta ta kanga wayar hade da sallama cikin sanyin murya kamar yanayin da take ciki a yanzu muryur da bata yi tsammanin sake ji ,ba ce shi yasa ta dan razana Alhaji Saminu ‘ne cikin sanyin murya ya ce “Amira k0 baki gane mai magana bane. Alhaj‘i Saminu ne.” amma kice kin‘ yafe; min kadai zan f1 samun sukuni Ta dan yi mummshi hade da g0ge_ kwalla. “Na yafe maka Alhaji” “To na gode Amira.” Shiru ba wanda ya Kara magana sai dai da alamun bai ajiye wayarba har tana shirin ajiyewa sai ta ji ya ce “Amma‘ yaya yanayinki yake yanzu Amira na " .ji muryarki kamar baki da lafiya..?.” ‘ "taji‘. zuciyarta ta sanyaya bata.‘ san lokacin da furucinta ya fito daga‘ bakin'ta sahida masa duk abinda ke farua Sai da ji tayi yace. “Ki kwantar .da hankalin ki nutsu‘“ Amifra kada'ki yi Wani yunkurin zubar da cikin zai yi gaba da rayuwaki na yar da da ke Amira ki kula da kanki.” . ‘. Sannanne ta tabbatar da CeWa ba iya‘ ' zuciyarta kalamanta suka taya ba ta ce.. “Zan kula na gode.” Ya a jiye wayar batare da ..yasake wata magana ba.~ Tausayinta ne yake narkar da zuciyarsa. Ranar wuni ta yi tana juya maganganun da suka yi da Alhaji Saminu hakika ta yar da da cewa ‘Alhaji Shima dole ya zama a bokin 'shawararta domin ya zama daya daga cikin mutancn da suka san sirrin rayuwarta kuma ya yarda gaskiyarta. Cikin daren ma sai ga alert ya turo mata da kudi har dubi ashirin. Kullum tunanin da yake, addabar ' - zuciyarta yanda zata auri malam ta zauna da , shi ta yi rayuwar' aure da shi~, ga shi ’haka nan cikin jikin Amira, amma har yanzu bai dago ba wannan yasa tunanin cikin ya ragu 'Ranar data cika watanni uku a gidan Hajiya Kaka ‘misalin karfe biyar na yammaci sai ga Alhaji Musbahu har gida ya sanar da shi cewar '_maganar da ya. yi ‘ta Amira da dansa ceta dawo da shi, dama ya yi shiru ne dan ya ji tana cikin iddah yana kuma lissafi watanni ukune yanzu cif yana tsammanin ta gama shi ne yasa nace Bari naxo a yi maganar biki. Alhaji basiru ya. yi farin ciki ya ce“Ka gama ni bana wannan lissafin amma zan yiwa Hajiya maganar.” Sun yi sallama a kan cewa zai 20 mishi da duk Wani shiri da ‘suka yi da kan shi. Take ya wuce gidan hajiya kaka tuna ta aikin kyaran Kajin da Malam ya; turo musu daahi Sun gaisa yakeyi mata maganar da sukayi da amininshi hajiya kaka ta ce “To ai ya yi kauranbaki ga shi har manema sun yiwa yarinya cah yanzu ma Malam Balarabe ya, aiko da wadannan kajin kullum cikin hidimu yake Alhaji basiru ya hade fuska ya ce “Ni fa munjima da 'magana da wannan mutumin mema zata yi da Malam balarabe har kuke karBa kayanshi.” Hajiya Kaka ta ce, “A’a ai ba abin damuwu bane tun da ita yanzu bazawarace‘ itakeda ‘yancin zaban mijin da take so a yi mata magana shi dan abokin naka yana Daya daga cikin wadanda take so a cikinsu.” Alhaji Busiru ya ce. Bayan fitarsa ta tararda Haji‘ya Atine a daki tana ninkin kaya'ta ce. “Kin jini da yaron nan‘ko.?” Hajiya Atine tace ‘lna ‘jinku mana cikina na ya suri ruwa.” Hajiya Kaka ta dafe kirji. ‘ “Kada fa ta kwace mana hajiya ni fa bana kaunar' abin da zai BANKADO asirin yarinyar'nan.” Hajiya ,Atine ta ce Ai duk‘ na tsorata nan ’kaWai ina ganin mu je da ita Wajen Hajiya Sadiya tun da har gidanta na je mai yiwuwa a dace “To shi kenan muje. gobe nayi mata. bayanin yanda muka yi sai mu .yi da Amira a cire kawai.” Washe gari suka nufi gidan Hajiya Sadiya suka yi mata dukkan bayanin ta ce zata shirya‘ta zohar gida ta raka su in da za a cire shi a take.koda ya isa haihuwa ne Sam . basuyi wa Amira maganar ba sai dai sun ce mata ta shirya zasu asubine don a duba lfyrta KO cikin yana cikin‘ koshin lafiya ' girmane dai baya‘ yin domin wani lokaciri ya kan dameta da motsi saboda ,haka tunda safe ta yi shirinta‘ ganin ciki tara da rabi hajiya Sadiya ta zo suka rankaya a nanne suka shiga Wani gida da wani qaton flour ne da kujerun zama, suka zauna ga gadonan nan na marasa lafiya‘da bencina basu dade da zama ba. ' "Wani mutum ya fito sanye da fararen kaya‘ a jikinshi hannunshi da farar ‘safar hangglop ta yi kaca kaca da jini daga nan kirjin Amira ya soma bugawa. Hajiya Sadiya ta mike ya mike ya” shiga tawani daki ta karBi kudi a hannun hajiya kaka ta bishi. Bata jima da shigaba ta fito ta ce. Amira ta shiga wani daki da ya fito.‘ yanzu. Ta mike jikinta har rawa yake yi ta shiga dakin gabanta ya ci gaba da faduwa wani gado ne kaca-kaca rabinsa rami ne da tasa aka san ramin wadda ta cika da jini sai wata mace; dake kwance a wani gado a agefe da take kwance cikin jini male male" da" ' alama ita aka yiwa aikin yanzu ‘ da farko Amira ta yi zaton suma matar ta yi sai da ta ji tana‘ magana ~a hankali sannan ta matsa kusa‘da ita ta kasa kunne sosai sai ta ji tana cewa! ‘ . .. “Yarinya kada ki yar da ki aikata aikin dana sanin dana aikata a yanzu' ko ki‘zubar da ciki da kunyar lahira gara ta duniya.” Amira ta soma ganin yan da take numfashi sama sama sai ta soma lakaba mata kalmar‘ shahada ita ma Sai ta soma yi nan suka ji alamun tafiYa matar ta ce. “Ki gudu kada ki tsaya Amira ta duba gabas da yamma babu hanyar guduwa sai kofar shigowa daga can ta hango katuwar tagar da zata iya guduwa ta nan ta haura a hanzarce ta dira tana haki tana gudu donta gane abin da'ake so a yi mata gudun take kamar ranta zai fita har ya zamanto bata Iya sanin inda take jefa qafar tAta Bankada book3 Chapter10 BANKADA3 gudu take yi. har bata‘san inda take .jefa kafunta ba ta yi karo da wani abu bata san ko ‘ menene ba, ta yi baya ta sake ci gaba da gudu ta na waiwaye. . Takun birki ta ji. Ta yi‘ ba ya sannan ta gane ta hau tsakiyar titi ne mai motar ya leko ya auno mata zagi, “Kina hauka ne?” Ta tsaya tsaf da gefen hanya ta na haki bata ko kalli inda ya ke ba. ya na ta mita'wai za ta ja mishi bala’i ita' kam bata .ma fahimtar abinda yake ,cewa ba ta dubi wayar da take makale a' hannunta hade da- ‘yan kudin“ta naira hamsin, har lokacin suna hannunta ta sauke a jiyar zuciya sannan ta soma tsayar. da, dan a daidata sahu ta yi- sa’a ya ‘tsaya goron 'dutse ya ce ta hau gidansu ta nufa Ta na shiga Umma na‘ 'wanke kayan Umar tana ganinta ta zare hannunta‘ cikin ruwan ta mk e a. razane “Lafia? Amira mai Ya faru?” Sai a lokacin ta yi nadamar zuwanta ‘ gidan ganin halin da Ummanta ta» shiga daga ganinta. “Umma lafiya Kalau’ ‘ ~.“To‘me yakawo ki salon ki janyo min magana, kada ki zauna zo ki koma kawai muryar Umma har ta soma raWa sabodo tashin hankali. . . ‘. ‘ Ganin Amira wani irin daci Amira ta ji har cikin ranta guiwowinta suka ,sake yin sanyi, -ta kasa tsayuwa ta durkusa a kan guiWowinta. ‘ ' ‘Umma kina‘ ‘gudun zama ne tare dani ,kuma zai yi farint Ciki ciki, halin da kaddara 'ce ta fada min; bada son raina ba Umma kin fi kowa sanin“ hali. na- tunda ’kina kyamata Umma; bancancanci zama‘ da kowa ba‘ cikin. fadin duniyar nan ina roKon Allah ya dauki raina kafin na fitar muku da abin.... Kaf1n ta karasa raunin da muryar ta yi ya hanata karasawa “Kin ga ta so . shiga daga ciki kada kannenki su shigo su ga kina kuka.” ' m' Amira ta kasa mikewa Ummansu da kanta tasa hannu ta dagota suka nufi cikin uwar daki. ‘ Amira na kuka Zuciyarta na dada daci, ta yi ajiyar zuciya. .Amira nafi koWa sanin halinda kike abinda yasa na ceki koma can Shine‘ na‘ ga zuwan naki bana shiri‘ bane .kuma na Ce kada ki fada musu na san komai koma menene gara ki zauna can a' waJansu tunda ta 'inda aka hau ta nan a ke sauka yanda suka tabka su warware da kansu kamar. abarshi Ayanda suka dauki mataki tunda har yanzu k0 babanki basu bari ya sani ba.” . ' Amira dake sauraren Umansu da fahimta wani abu da ta ji cikin. ranta har ta sauke ajiyar zuciya Sannan ta Soma bawa Umman labarin matakin da Ha Kaka ta dauka ga mamakinta hawayen tagani Umaman nasu tanayi Yanzu ba za ta yi tunani fadawarki cikin cikin- wani‘ hali saboda‘; abinda suke shirin fitarwa - K0 a lama kada ki yarda ki zubar da da,ciki Amira dan abin da zai faru na surutu watan kwaran daya ne amma da kunyar lahira” gara ta nan duniya saboda zunubin kisan kaine kaine ga duk Wanda ya fitar da mai rai lokacin fitarsa' bai yiba, ya mutu ki jure Amira k0 wanne bawa- da ' irin kaddara da’ take " samun’sa. . Tsakaninmu da waman mutumin daya aikata miki .haka,_ sai dai Allah ya isa mana. Ta mike. ta fita ba jimawa sai gata ta , dawo da flat Amira ta bude cikin hanzari; "domin yunwa ce ke cinta tuwan shinkafa ne‘ ' miyar miyar zogale taci scsai tasha ruwan; sannan ta mike‘bari naje yammana nayi nasan sun; dawo. Mama- tace, “Ki yi sauri kada kuma;su fito yawon nemanki. ‘ Ta fito da dari biyar .daga jakarta Ga shi ki je ki shiga mota Amira na zuwa kofar gidan ta hango hajIya kaka da Hajia Atine tsaye a kofar gidan hajiya Atine ce ta soma ganinta ya yin da ‘ hajIya kaka ke kallon kofar gidan Hajiya Atine ta dafa hajIya Kaka ‘Kinga ja irar yarinyar nan ta dawo.” ‘ Wani irin kallo hajIya kaka ta watso mata kamar idonta zai fado “Kai wannan tsohuwa da rigama take a zuciyar ta fadi azahiri kuma dariya ta soyi mata wadda bata Boye ba har sai da ya bayyana aikuwa suna shuga soron gidan.‘ _ ’Hajiya Kaka ta duma mata wani dundu a baya wanda har sai da abinda ke cikinta ya yamutse ga zafi kuma ta ce‘ wayyo Allah na ta shiga gidan ta zauna a kan turmin tana maida numfashi Hajiya kaka ce ke cewa kinji ni da yarinyar banza a na' neman rabaki da wahala kina mai da mutane, sa’anninki kina ganin irin kudin dana kashe don‘saboda a cire miki wannan masifar shine kika gudu. dan raini kuma‘ kike yiwa mutane dariya ,ga sa’anninki koi?_To bari ,na gaya miki 'ko kin Ki ko‘kin" so sai an fidda abin'banza an watsar a bola ba dai a gidan nanba na rantse.” ’ ' Itama sai ta zube bakin Kofar daki ta na shasshekar nata kukan Wanda tunda ta' zauna take nata Saboda' Zafin ‘ duka’kamar .qashin bayanta 'zai Bale sai da taga Hajiya kaka na‘ kuka sannan ta tsagaita. da nata don Allah hajIya kaka' ki .daina kukannan duk wai ma wayajanyo ne.?’ .hajIya Kaka ta dago a yamutse nina janyo ni nace ki'ba shi kanki? fitsararriya”' Amira cikin murya kuka wai .ga mari ga tsinka jaka dame zanji nifa idan aka matsamin da zubar da' cikinnan Kara zan kai hukuma ta qatomin haqqina Saboda - Allah yaya zan yi ne dukkansu'ido suka zuba mata cike da mamakin kalamanta ‘har hajiya kaka dake kuka ya dauke tsam"ta mike bakin bakin kofar bakin cikinki ba zai haifararmin da ‘ciwon zuciya ba na mutu .kima "ya’ya na .asara ki koma can gidan naku” ' - _ Amira ta sake harzuka “Ke ce kika kai ni Kaka ke ya daceki dauki hakurin, zama da ni ba suba. , Kuma idan kin ga na bar gidan nan to Hisbah zani.,don ni ba zan zubar da ciki ba. Haba hajiya Kaka bakya tunanin halin da zan iya shiga wajan zubar da cikiti ne.” ’ , . Za ta yi magana Hajiya Atine da ta kasa cewa komai ta ce,' “Ki ‘yi shiru Hajiya . mu bar,yarinyar nan kada mu dinga .tanki tannka da ita.”. ' ' - - “To- ai naga so takeyi ta watsa min kasa a ido.” ' .' Hajiya Atine ta ce, “Tayi mu gaskiya, hajiya ta na-cikin zafi ne kada ya zame mata ‘ biyu ni dama tunda na ga an fito da wata gawa- jikina ya yi .sanyi me yiwuwa ita ta gani ita ma shi .yasa ta ,tsorata har take ikrarin sai ta kai Kara. ‘ Hajiya Kaka ta waro' ido ba dai diyar wannan matar ba me koren hijabi.ba? Hajiya ‘Atine ta ce, “Ita mana, lokacin da nake zagayen neman-Amira na ga gawar. an fito da ita ta Wata Kofar da ba, ta inda : muka shiga,” ba :hajiya, Kaka ta dauki salati jikin Amira har rawa yake yi.~ “Jin waddah ta ce.ta gudu dinnan. ta'mutu ta mike kawai ta na salati ta na basu labarin yanda a ka yi ta gudo.‘ Suna cikin tattaunawa sukaji sallama' daga soro. _ ‘. Hajiya Atine' ta amsa wani yaro ya .shigo da qaton. kwali ya a jiye yana' gaida su cik ciki suka amsawa kamar masu ciwom baki. Amira kuwa ko amsawa batayiba ta dauke kanta' sun shaida yaron Malam ne da yake aikowa ya ce wai ga Shi in ji Malam ba wanda ya sake iya magana haka ba wanda'ya iya bude kwalin nan suka~ barshi a'tsakar gidan. Nuradden ya fita zuciyarsa na yi masa tsananin zafi da Kunci na rashi samun nutsuWa’a‘ cikin gidansa lokota da'dama har ya fita ya fiye masa jin saukin Zuciya a kan zaman shi a gidan ya dade da sanin baya cikin wadanda Sukayi sa ar‘ aure sai dai irin son Bahijja da yake baya taba tunanin zai ‘iya yin wata rayuwa batare da ita ba. "Ya san a yau ba qaramin adashin masifa zaisha ba tunda baiyiwa mahaifinta yanda take so ba, sai dai har gobe ita'kanta bata iya, yanda yake so duk . da ya na matsayin mijinta tafi kowa sanin ya ~kai maqurar bukatarta amma ta dauki wani abu mara tushe ta dora a .kanta ta Ki amsa kiransa‘ya 'girgiza kai takaici da‘ tausayin ' kanshi yake ya ja dogon tsaki mai sauti ‘mata mata. na da Wuyar sha;ani ya yi furucin a sarari dai dai lokacin' da yake-Kokarin ya yi parking a'Kofar gidansu; Ya yi 'sallama tsohuwa me 'yiwa Hajiyarsa aiki ta. amsa. ta na cewa “Alhaji' ne barka‘ da zuwa. Ta saba‘ ana amsa mata cikin fara’a har. ya tambayeta wasu al’amura amma yau daga lafiya bai dora-wata kalma ba ga alamu damuwa - ne shimfide a fuskarsa Allah ya kyauta ta fada a zuciyarta ta ci gaba da aikinta. Ummansa na zaune akan darduma da Carbi a hannunta da alama bata jima dayin ‘ sallar ba ta dora idanunta a kansa ta na karantar zuciyarsa Ya soma gaisheta’ta ce“Lafiya dai k0 Nura na ganka duk a wani ya'mutsene’ Ya yi murmushi - ba ~komai Hajiya Akwai wani abu na ci a gidan nan.?- “ba daga gidan ka kake ba.” ya mike a kan kujera “Sammko na. yi na fito daga gidan na wuce can sabon gida daga nan : nayo’.” nan. _ Ya shimfid'a—Karya baya son Umma ta ‘ fuskanci akwai sabania tsakaninsa da ‘ Bahijja ya dai san kalma daya Ce zata gaya. masai ya dinga hakuri shima ya san yanayi tsahuwarnan ta yi sallama sannan ya daga kai daga tunanin da ya lula ta ajiye masa wainar shinkafa miyar agushi da ta ji zallar tsokar naman kaza. Ya bude daya flask ‘ din kunun tsamiya ne wanda ya ji ,kayan Kamshi har turiri yake yi ya yi hamdala‘ tsohuwa ta kawo' masa ruwan wanke hannu ya wanke hannunshi sannan ._ ya yi bismillah ya soma loda Hajiya kan ta ci gaba da azkar dinta .na tana ta na kallonsa da tausayi na tsakanin da da mahaifi a. yau da Nura yake — dada samun‘ budi ta k0 wani farin cikin harkokinsa ya dace ace yafi haka. samun kwanciyar hankali harkokinsa ya dace a ce ~ yafi haka samun kwanciyar hankali ko‘yar kibar nan ta masu wadata baiyiba amma k0 da’ yaushe ka, kalli fuskarsa a kwai damuwa lallai ne’ya na cikin tashin hankaiin da ya kamata ya samu a bokin shawara don samun mafita.~ Sai da ta ga ya wanke“‘ hannunsa Sannan ta ce,‘ “Nura nasan halinka gaskiya k0 makaho ya shafa ka ya san baka cikin kwanciyar hankalli- bare kuma a taka ._ gidanka, ga kuma wanda ya san halinka ya san kana cikiri matsala amma abinda nake so dakai ka dinga hakuri da irin yanayin. matar ka kana koyar da. ita irin abubuWan da kake so, cikin nutsuwa har ta iya, ka daina ‘ Sawa kanka damuwar da zata hadda sa maka' ciwo ni ina‘ kallon halaccin da‘mahaifinta yayi maka ne da ‘tuni maganarta'a gidanka ' .ta zama tarihi amm agirma' da mutumci da halacci da mahaifinta ya yimaka yafi‘ ka wulaqanta masa -‘ya. ‘ Koka rabu da ita bayan ka yi‘ arziki ka jure kamai ya yi‘ farko ya na da Karshe, 'ina mai tabbatar maka da inhar baka zalunceta ba to da kanta zata gane kuskurenta ta gyara ' Hajiya ta yi shiru ta na kallonsa ya‘ sake yin ajiyar zuciya wani abu ya taso ya tsaya a makoshin'sa yaushe yaushe Bahijja zata gyara shekarau biyar dayin aure bata dauki hanyar gyaraba to sai yaushe? A zuciyarsa yake wannan tunani a zahiri kuma ya yi shiru saboda abinda ya ta " so masa ba zai barshi ya iya magana ba ya na jin Hajiya nata yi masa hayani yanda Zai yi ya cire damuwa daga ransa amma shi ya yi nisa cikin tunani yanda za a yi Bahijja ta gane amma ta ina zata fahimci hakan." ‘ Hakuri dai zaka ‘kara yi komai ya yi ‘ farko ya na da qarshc muryar Ummansa yaji ta na nanata masa ya kayi shiru ina ta magana. ni kadai” ' Nura ya ce “To umma lamarin ~ne sai an hada da .addu’a donma abinda zatayi . ,iyakaci takaiCi ne idan ina’ garin amman da zarar nayi tafiya aishi ke nan ba ni'da matsalarta.’ Ya yanke maganar dan ya san ba za ta fahimci damuwar da yake ciki ba muddin zamansu‘ zai ci gaba da tafiya haka shi da kwanciyar hankali har abada. domin k0 wani auran ma ya yi ba zai kaucemA matsala ba tunda zuCiyarsa na mutukar 'Son' Bahijja fushinta kadai ke sanya yaji duk duniya‘ da abinda yake cikinta Ya ginshe shi: Ganinshi qarin 'aure tamkar karuwar matsalar shi ce‘babu wata macce‘ a gabansa" : Bahijja ce kadai farin cikin’ rayuwarsa. Har da fahimtar hakan yasa take garashi kamar ‘kWallo Shi kam ba shi" da" wani matakin'da ‘zai dauka da ya wuce hakuri 'ya yarda da kadddarar, “rayuwarsa‘ rashin. biyayyar Bahijja a gare shi ya zama dole. ya‘jure. " " Lokacin da ya dauki hanyar‘ office dinsa yake raya hakan cikin" ranshi; ya na zuwa ofiice .ya‘fara aiki amman tunanin' Bahijj'a da son ya lallashe ta ya cika Zuciyarsa don ya kasa jurewa har sai da ya samu kadaicewa ‘ a office donya kira. wayarta ya yin da yake zaune a ~- 'kan kujerarshi“ ta 'na dan. juyawa da "shi, ya. lumshe ido yana jin anya kuwa idan ya kira ta zaKo yaji tattausan muryarta “ya yi murmushi ya gyara zaman hularsa" Kira ba,a daukaba harta gama ringin yayi murmushi gamida cewa hukuma kenan sai da lallashi ya sake danna kiran Bahijja dake zaune ta kalli wayar taja ‘tsaki ashiru dake gefenta 'ya dubeta' “Aunti kefa ake kirA Ta ce, “Dauki kace ba na'kusa." Maimakon muryarta ya ji muryar . Namiji wani abu ya soke zuciyar'sa harya : gimtse fuska' daga murmushin. da yake dauke da shi waye bata wayar.‘Jin muryar yasa ya gane Alhaji Nura ne da hannu take gwada masa alamar bata nan ta dauke kai don haka ya ce “bata ' kusa" ' 'Nura ya a jiye wayar game da tunanin ba zai saurara mata ba dole ya shawo kanta kafin komawarshi gida. ' Ya tura mata text na ban haqurui har sau uku sannan ya, sake kiranta. Nan ma bata'daga ba qarshema ta kashe wayar 'gaba daya ganin wankin huLa na neman kaishi dare yasa ya mike ya budo office dinsa yana‘ fitowa ya yi kicibus da kayan da yasa a f1to da su basu’ aka fito da hakan “ Yasa ya tsaya "a kai a“ ka maida wadancan store 'a ka fitar da wadanda yake so a ka hada su a shagon dan tallata ga masu siye, aikin da ya raina ya kaishi har duhun' magriba‘ amma; kWalliya ta‘ biya kudin sabulu dOmin har an samu me siyen set biyu duk randa ya shirya wajen sai ka ga ya sake fitowa sosai kamar akasar ketare su da kansu yaransa 'sun san aikin oga na dabanne .shi kadai yakeda wannan baiwar.. yiyi haramar zuwa- gidansa zuciyarsa cike da son kasancewa. da. ‘Bahijia Ga mamakinsa ta na zaune daya daga - cikin kujerun flourn ta na kallo ko daga kai bata yi ta dube shi ba bare yasa ran zata amsa sallamarsa duk da sanyin A.C ‘dake‘; falon bai hana shi’jin wani irin zumm na, zafi, mai hade da Karni kaeni b ya dubi ‘takardun dake yashe a falon ba-zai Wuce takardar .kif1 ba qarninnan ya qara dakan hancinsa da kyar ya iya jurewa yace, _“Ki kawo min abinci na gaji wallahi.” ‘ Ya fada a takaice ya saki labulen ya juya ba zai‘ iya shiga ya 'zauna ba, kamar yanda ya shirya zai yi dan lallashintaba Ita kam_tana jinshi k0 motsawa bata yi daga inda take ba ‘sai‘da ta tabbatar ya fita ’sannan ta bi bayansa ‘da Wata muguwar harara taja dogon tsaki Ya. zauna a daya‘ daga cikin‘ kujerun ‘flounsa ya janyo ledar da ya yiwa _ Bahijja siyayya 'ya f1rf1to da su shadda; ce" ghalilah' da turaruka sai gasasshiyar 'kaza cack da Ice cream din da ya San tanaso y dora shaddar dark blue a kan cinyarsa :yana .shafawa shi mutum ne mai son sanya sutura shi yasa yake son kyauta sutura don kyautatawa dinkin daya dace a yi mata yake tunawa ya yinda' yake zaman jiran shigo Warta. ‘ Sallamar wani yaro yaji daga bakin kafa cikin tsawa yace, “Waye bai fiye son yara na 'shigowa k0 da ’kofar dakinshi ba. ' yaron yacw, “abinci akace na kaWo maka.” ‘ ‘ ' ‘ Ya cc, “To shi go.” Yaron ya sake yin - sallama ya shigo. dauke da abincin a -cikin. , an dora faranti'kan -flait din ya a jiye a gabansa “ka ce mata ta zo.” . Ya fadawa yaron lokacin da ya kai hannu ya bude flask din yaron ya ce, “To’ ya fita Nura ya mayar da murfin ya rufe batare da ya shirya yin hakan ba k0 da gani da ido abincin ba zai'. yi‘ wani dandano ba, jalouf din_ shimkafa ce har ta soma .baki saboda kamawar da ta yi ga Kauri ya na ta shi ya jingina-bayansa jikin kujera cikin shi ya cushe da takaicin rashin zuwan Bahijja ya janyo ledar cake din da ya shigo da shi ya soma cin' naman kazar da‘yougurt’mai A zahiri ya 'gaji da iri‘n wannan ciye ciyen .abinci sosai ya ke 'son. sanyawa a . cikinsa turawa' kawai yake yi-don ya .ga alamar gara shi da .wannan sandararren ’abinci; Ya' san har. da son jiki~ da'nacin kallo kesawa girkin Bahijja kusan‘ ko yaushe‘a koneyake :Duk ranar da ta tsaya kan girki har santi yake- zubawa' babu zancen rashin iyawa tabbas kallonnan da mutanen da take taruawa‘ 'suna ~daga ‘ cikin manyan matsalolin _:'zamansa ta yaya zai yi- ya rabata dasu Ya nayiwa kansa wannan- tambayar 'ammaa' duk wani mataki da ya danka baya yin wani tasiri tunda- ba zata dauki abinda yakeso ba ranshi ya sosu aihun wato ta na son ‘nuna’wa yaronba a‘ bakin komai yake ba duk da ya aika kiranta' ta mantada shi ya ja dogon tsaki cikin dacin rai ya mike ya Fita zuwa masallaci ya yi- sallar isha’i daga nan ya wuce gidan abokinsa bai shigo gidan ba sai misalin .Karfe sha daya na dare. Lokacin yakeda tabbacin ‘yan fadar tata sun ‘watse. ‘Ita din ma'shi take jira wannan ne dalilin da yasa ta kasa‘runtsawa saboda takaici da bakin cikin abinda ya yiwa mahaifinta a yau ga shi ya shigo gidan‘ ya yi kiranta taKi zuwa dan ta nuna masa ‘ fushinta amma yaki binta da lallami kamar ‘ yanda ya Saba sai ’ma ya fiCe batare da ya k0 ’dubi inda take ba, sai kuma yanzu ya dawo gidan ya kuma wucewa na shi dakin. . Ta sake jin wani abu ya tsaya mata a ‘wuya ‘fushin ya dada tsananta nan ta 1 kwanta a kan. kujera zuciyarta na saKa mat abubuwa da dama; ‘ wanda za ta yi ta huce abinda" Nura‘ yayi mata' shi kam a cikin' dakinshi gajiya .ce ta. tambaye shi‘ ya nufi‘ can bedroom dinsa ya karkade gadonsa kamar yandaya saba ko kayan barci bai‘ iya canzawa ba,zuciyarsa' ba dadi hakan ya sa shi jin duk duniyar ta yi masa kunci' har yakejin Kiwar jin komai ya takure jikinsa kawai kamar me jin sanyi baccin da yake muradin ya dauke shi ya Kauracewa idonsa. . Tunani kawai yake yi a cikin ransa yanda zai warware matsalar gidansa‘ yanda ‘ taji shiru Nura bai shigo dakinta ba, ya’ tabbatar mata da ya dauki matakin yin fushi, da ita lallai Nura ya mai da ni wata wawuya. Ta mike 'tana 'zagaye a'dakin daga karshe ta dauki matakin ci 'gaba da share shi ‘ . itama tunda hakan ya zab tadai san yanzu ' haka Nura ya samu wata ne wadda ta fita shi yasa yake iya share ta. _ ' - Ta. mike zumbur~ kamar wadda aka tsiraka. Sanye take da' 'doguwa rigar’ barci sai ta dauki zani ta daura a kirjinta sannan ta fito. ‘ " Lokacin har barci ya soma daukanshi “Kai nura” " Ya ji kiran kamar a mafarki. Kai Nura ta fada hade da dukan kafarshi. Ya mike a dan firgice ganin ta a tsaye a kansa yasa ya juya baya da nufin ya koma barcinsa. “Wane irin ‘wulakanci ne wannan ' Nura ina maka magana' kana‘ juya min baya.” Jin kamalan ta yasa ’ ya dan juyo idanuwansa sun yi masa nauyi yace, “Me kike bukata.?” Au kana nufin neman'wani abu nazo wajanka shi yasa kake min haka,” Baya. ya juya kawai batare daya yi magana ba, don abinda ya‘ gani a idonta‘ tsabar rigamace fal idan yabiye mata suna iya kwana a zaune. “Dole ka juya amma bari na gaya‘ maka ni naf1 Karfin wulakancinka k0 da ka kai' dan karuna tarin dukiya ne tunda har yanzu baka daina cin arzikin ubana ba, butulu wanda bai san alkhairi ba da kake daga ma malam hanci ka sani ba gidanka ya shigo ba, gidansa ne bare kaji da kanka dama ai matsiyace bai iya samun'arziki ba sai wulakanci farin shiga A da ya yi niyar yi mata shiru amma kalamanta ‘da suke ta shiga kunnuwansa - suna masa feshin takaici bai san lokacin‘ da ya mike zaune ba jin kalamanta na Karshe matsiyaci. ' ' “cee Ya fada da Karfi ya nunata da yatsa sannan ya ,tsaya .a gabanta .“Na f1 'karfin kamarki ki kira ni matsiyaci tunda uban naki‘haka ya ganni ai ba tsirarara ya ganni ba, kuma. ban rasa gidan kwana ’ba sanda ya bani nashi'saboda na aureki ya bani. Matsiyaci- shike ci da‘haram yasha da haram ba shi da haliliyarsa kin ji saboda - haka ki kiyaye bakinki in ba haka ba zan BANKADO miki kuskuren kalamanki.” “Malam ka .ga yau ko ni k0 kai a gidan nan.” Bai yi aune ba sai, ji ya yi ta shake masa wuyan riga “Wallahi ban auren mijin da zai zagi malam na~ zauna da shi ka Sake ni yanzu yanzun nan,” Ya kalli hannun wuyansa ya kalleta ta‘ rufe idonta‘tana zazzago masa ruwan bala’i wasu kalmomin ma baya fahimtarsu,”, “To sakar-min wuyar riga.” . . Ta ce “Naki nace ka sakeka sai ka sake ‘ ni.” Zuciyarsa ta sake harzuqa jikinsa har” rawa yake yi ya sake cewa. “Ki sake ni nace. ' Ta ’ ce, “NaKi ,sai ka sake ni matsiya....”. Kafin ta Karasa ya wanke fuskarta da ’ kwararan mari. guda biyu ta 'di mauce ta“ gigice saboda azaba amma bakinta bai mut ba,‘ kuma bata sake .shi ba dakanshi ya banbare hannunta ya hada hannuwanta biyu ya turata har_baki kofar sannan ya ; kullo kofarsa yasa mukulli ya na haki ya zube a kan kujera har lokacin jikinsa tsuma yake" yi ba. mari biyu kadai ‘hannunshi ke .son ’yi mata ba dukan jigata yaso ya yi mata zuciyarsa ce kadai ke tausarshi shi yasa jikin na shi ke tsoma. Tsawon minti biyar ya na jinta ta na dukan kofar da zage zage kamar hauka sabon kamu ckin zuciyarsa ke rayawa k0 da gold ke cikin gidan nan daga yau ya bar kwana a cikinsa daga qarshe dai hakura ta‘ yi ta bar wajan shi kuma alwala-ya yi. sallah raka’a hudu wadda a cikinsu ya ,karanta yasin bade da tabara da bakara ya dauki tsahon..lokaci ya ‘na’ addu’a' daneman kariya da tsari wajen ubangiji sannan bacci mai nauyi ya dauke shi. ' Ita Bahijja waridin da babanya aiko mata da shi yau ta daukko dan ta soma ja bata yi wani nisa ba wani bakin hayaki ya bayyana‘ a gabanta bata wani. ji tsOro ba domin da yawan' lokuta idan aikin gaggawa ‘ take buqata irinsa take 'yi ta soma fadar ' wasu’maganganu ta na kiran sunan Nura. ‘ . Sai da tayi sau wani adadi sannan ta fadi bukatu na mallakar zuciyar ‘Nura da hana shi rabar duk wata mace sai ita kadai dai dai lokacin Nura ya na barci amma k0 mugun mafarki bai yi ba saboda ya na yawan yin addu’o’in neman kariya da yake dare da rana ' ta na kammalawa ta hada kayanta cikin jaka tsaf da nufin .ta tafiyafi’. gidansu ta kai Kararshi' wajan malam din. haka Nura bayan ya dawo daga masallaci ya, hada kayan sawarsa tsaf cikin "jakunkuna‘ da niyar idan yabar gidan ya barshi kenan ya‘ na gama wa ya dan kishingida barci ya: dauke shi bai ta shi farkawa ba sai karfe tara har da rabi na safe. , ‘ Bai fito ba sai da yayi wankansa ya shirya tsaf yana fitowa yaga kofarta a rufe yayi tsammanin hakan tunda baiji motsinta' da safe ba, ya fito da jakunkunan. kayansa ya jibge wasu ' a bayan motama wasu a kujerar baya ya dauki hanyar sabon gidansa tareda mai gadi suka fito da kayan: suka shiga da su dakinsa na gidan wanda ya ‘ Kawata'shi da . abubu na more myuwar duk wanda - ya shiga sai ya yaba ‘kyau da tsarinsa haka komai ’na gidan yake mafi yawancin daga kayan ginin gidan zuwa abinda a ka zuba a cikinsa duk: daga waje a ka shigo da su. ‘ ' Komainshi abin Kayatarwa né abin da ba’a kammala ba kadai fantin waje shimfidar tarazon na compound din gidan shi ma din don dai kawai kafa hujjar bai gama gidan ba ne kafin lokacin , da yake ganin kan Bahijja zai waye ta amince masa su Shimfida irin rayuwar da yake buri a gidan dan ya sun ingar ‘za a Ci gaba da tafiya a yanda a ke tofa watanni buyu kacal' za su 'isa su sa ta maida gidan abin kyama duk da yanda yake dauke da kaya masu . daraja ita da ‘yan fadarta za su batAshi ne kawai tun da‘ gidan da suke ciki mar kudin da ya kashe masa na' gyara ya isa ya ‘ sayi gida kamar' sa saboda rushe Wasu gurare ya yi sabon gini irin na zamani. , ' Ya. fitar da bandaki'a kowanne "daki irin na zamani maimakon guda‘ daya na .gargajiya a gidan sannan ya sake; kayan bandaki na ya yi. Ya shimfida tayal a qasa' da sama ‘haka kusan duk dakunan ya sanya AC ya yi get ya shimfida siminti tarazo a kasan tsakar gidan zuwa barandar ya maida gidan tamkar ba shi ba. Amma kafin cikar shera ya yi tamkar ba a sabonta masa komai ba ya daWo dukun dukun babu hasken da za a gani ma hatta fentn gida duk 'an cika shi da zanen bakin gawaye kayan dakin nata. kuwa sau ’biyu ya na canza mata kan 'shekarar ma ta zo wanda ya canza _ donma Sun dauko hanyar lalacewa tunda an fara yanka yadin kujerar ba’ don tsufa ba sai sakaci da barin, yara almajirai na dabdalar su a kai. " . Ya na jin ciwon kudin da ya kashe wajan siyan su a tsayinsa na mai siyarwa yafi son a gani a gidansa a yi sha’awa amma duk kyansa da tsadarsu ba za su zama ,abin sha’awa a gidan , ba saboda 'yanda suke .Bata abin nan da nan shi yasa yake‘ son a .canza tsari kafin su tare wannan gidan aljannar duniya. . Ya kulle k0 ina ya yi sallama da mai gadi hanyar Abuja ya nufa don ya san ‘ tunda- Bahijja ta 'kai. Kararshi yanzu mahaifinta zai nemi ganinsa shi kam ba shi da niyyar rabuwa da bahijja dan zuciyarsa na kaunarta ‘sai dai yana son ya .nuna mata shi ma fa mutum ne mai‘ kima da daraja kuma gaba‘yake da ita da wannan kudiri ya dauki hanyar Abuja. **** MiSalin Karfe tara na safoya Amira na ’ 'kwance a kan gadonta' mararta ce ke dan ,kad mata yau shi yasa ta lafe a. kan gado zuciyarta cinkushe da tunani kala kala ta na kuma iya jiyo hirar Hajiya Atine da take 'zaune a'- tsakar gida tun. farar safiyar da .alama kayan da‘ Malam ya aiko a jiya suke dubawa ; kayan shafe shafe ne na mata wannan kuma me nene?" “Hajiya kaka turare ne .da turmin zanin a-tamfar har da sarqa da ‘yan kunnaye. Kai kamar ‘ zinare inji Hajiya Atine. ‘ .. Ai kuwa” ta fada can ta kwalawa Amira kira ta amsa ta' cezo yaki Amira.” . Duk yadda_take ~ jin jikinta haka ta mike ta fitO Hajiya Kaka ta ce, “Kune kukaf1mu sanin zinare‘ na karya da na gaske duba min” wannan ki gani na menene.” . Amira da ta kalla sai 'da. gabanta ya yi- wata irin faduwa gold ne Wanda kudinsa zai: -' ‘ kai kimanin dubu dari da wani abu wai‘ tsahon nan da gaske auren nawa yake son ‘ yi.? Ta-dubi jibgin kayan dake gefensu har ‘ da kayan. shayi a tamfofin da suka zube, guda biyu dukkaninsu super ne masu masifar kyau kaya dai kamar na Wani hamshakin dan kasuwa ba malami ba. , ‘ Ta daure- fuska kamar zata yi kuka Kaka kawai a mayar masa da ' wadannan» kayan kudinsa kawai ya tasamma dubu dari' biyu da wani abu kowacce zane da kike’ juyawa kowacce daya dubu goma sha tarace‘ zuwa ashirin tunda aurensa ba mai inuwa ba ne mai zai sa mu karBe kayan shi.” Dukkansu ido suka bi Amira da shi ita kuwa ta‘ juya tashige daki ko daya a cikinsu ba ta kwanta a kan- gadonta hawaye suka ci gaba da‘ silalowa daga idanunta.” . . ‘ Hajiya Kaka ta dubi Hajiya Atine su ka yi ajiyar zuciya a tare da‘ Hajiya Kaka ta- ce, “Aiba ma maida kayan ba tukunna har ' sai mun ga yanda komaizai tafi tunda kinki zubar da ciki Aikuwa kin zaBa zama da Malam ne in ba so ta ke yi tatozarta kanta ba. hajiya Atine ta ce.’ “To ki dai yi shiru mu bita a sannu har _ a samo mafita kar ta yi mana tutsun nata kin san yaran zamani." - ' ‘ “To ai duk abinda za ayi ma ita aka taimaka‘ duk yanda‘ sunan‘ta zai Bace ba kamar ta ba tabon cikin shige ai ba mai kankaruwa bane. ‘ya’ya da jikoki bare ta - fallasa abin a koto duk maganganunsu Amira tana ji ta sani' gaskiya suka fada karshen rufin asirinta ta haihu a dakin‘ malam amma yanda za ta amince da auransa a iya kiransa mijinta take tunanin bare ta iya rayuwar aure da shi -mutumin da idan da wanda ta tsana take kyama a duniya bai wuce shi ba mayaudari macuci mazinaci‘ duk take kallonsa. Da daddare misalin karfe tara da rabi ta na cin tuwon ta ji sallamar yaro ita kadaice a tsakar gidan ya ce, “Wai ana sallama‘da Hajiya injiwani; ' Ta kwalawa hajiya dake daki kira ta .' 'fad‘a mata lokacin har yaron ya juya ya ma Hajiya kaka na. fadin "Wai waye ne" Ya ce, “Bai fada ba yaron ya tafi kamshi turaren baKon har ya shigo cikin‘ gidan Amira ma da ta ji shi sai ta ji gabanta ,na faduwa bata san'dalili ba har ta kaSa kai loma bakinta ta na son tatuno inda ta san wannan kamshin. ‘ Hajiya kaka ce da ta'leka soron ta dawo da‘baya danta dauki mayafinta dake kan kafa ta fita batare da ta yi magana ba L.Amira ta kasa kunne ta‘na son. sanin k0 waye ta naji suna gaisawa bata gane dai muryar ba. ‘ ’Hajiya Kaka ta yi mamakin ganin 'Malam Balarabe duk da ta .san akwai Wani abu a tsakani, amma bata tSammaci zuwansa da kannsa ma, ta san bai wuce duk Wani abu ya aiko ba. .. Ya katse ~tunaninta da cewa "‘Hajiya kin ganni’ da kaina zahirin gaskiya maganar da nake 'so muyi muhimmiyar magana‘ce tafi Karfin na turo dan aike saboda magana a kan Amira babba ce .awajena wadda babu ".wadda ke gaba a yanzu sama da ita. abinda - ya kawo ni' gaskiya son mu tattauna lokacin da’ ya dace na turo dan a gabatar da aurenmu ,nake tunda kin ga yanda abin ya. kasance bai- kamata mu dauki dogon lokaci ba ga shi kuma inaso ne. kafin ta tare za mu je Umra tare dake da ita zan iya barinku a. can ta haihu idan ta dawo sai ta tare a dakinta, Kwarjininsa ya cika wajan haka albishir ' .din- da' zuwanta Umra yaja fara anta ranta ta ce “To malam gaskiya ne maganar ' zuwa da kanka yafi amma ka san baban ta, har .yanzu bai san abinda yake tare da itaba kuma» ya na son ya .bawa dan abokinsa amincewarta kawai .yake jira.” Mallam' ya daure fuska daga fara'ar da ya shigo da‘ ita yace, “Wanene dan abokin nasa, meye sunansa.?’ .Yadda malam ya yi yasa ta ji tsoro tayi saurin barin zancen DA cewa ta ce ’ai wannan fa ba wani abu bane tunda tAna dauke da ciki bayanda za a yi mu‘bari hakan ya faru ta dan nana‘ta abinda-ya faru a baya ‘ ne, amma maganar daka zo da ita tana bukatar shawara musan yanda zamu tsara komai ya tafi dai dai.’ Take malam' ya dawo da fara’ar yace Na; fahimta insha Allahu hakan ,ya yi dai dai amma dai kada a dauki lokaci zan dawo naji yanda kuka yanke.” Hajiya Kaka ta "ce “Insha Allahu’ har ~ ta mike yace“Hajiya k0 Zan iya ganinta Ta ce Babu damuwa bari. na ‘turo maka ita.” Duk abinda suka yi ,Amira na jinsu. “Inje wajen shi tab dijam ta jinjina kai. ’Hajiya Kaka ta shigo. “Ta shi maza Amira‘ Malam balarabe.ne yazo ya na son ganinki'” Amira ta, turo baki-‘nifa ba inda zani ’ kaka ki rabu da shirmen mutumin nan.” ' - Hajiya kaka Ta yi kasa Kasa da murya “Kije mana kada ki nuna mishi Kin amincewarki irin wadan nan malaman sai an bisu da yaudara sannan musan yanda zamu yi da shi mu rabu cikin' sauKi.” . Amira _ na gunaguni ta ‘ ja mayafin dogowar riga after dress dinta ta dora a kanta ta fita ta yi sallama‘, ya amsa ‘shigarshi na nuna. mutukar kwarjininsa da: kamshin turaransa sun cika wajan daga can 'nesa ta zauna shi da shaidan gani take. yi marabar jinsi ne ‘‘ kawai amma ba shaidanci ba, ya dan yi murmUshi ganin nesan da ta yi da shi da alama tsoronsa na nan har yanzu a ranta wata sabuwar kaunarta ke Kara; ninkuwa a zuciyar malam yanda ta dan yi Kiba ta bude yasa yake ganin ta sake yi masa kyau sosai ta yi wata irin kwanciya ‘a ranshi ta yanda yake jin‘ zai iya rabuwa da" kowa da komai dan dai‘ kadai ya mallaketa.‘ Ya ce, “Malama Amira kin yi wuyar? gani, amma na san bakisan yanda zuciyata ta. 'damu dake ba ne ranar ' da na soma ganinki sai ‘a yanzu na ganeda can ban san ‘ zakin soyayya ba sai a kanki na rantse miki Amira zan iya zama tare da‘ ke koda wane irin hali ban san haka-yara ke ji ba a ‘c‘ikin soyayya sai da abin ya fado kaina na gane ' kome suka yi.dai dai. ne a kan soyayya babu,halin da mutum ba zai iya shiga ba.” . ‘ Ji tayi tamkar yana watsa mata ruwan zafi idanuwanta suka kawo kwalla.’ ' Ya dubeta “Amira baki ce komai ba k0 baki,‘yarda da abinda na fada ba ne, in baki yardai ba fadamin wane ne bakya son'zamana tare da shi yanzu ‘yanzu zan rabu da shi‘ rabuwa; ta har abada ko da mata na ne nawa kikeso na saka.?" Shiru Amira ta yi ba amsa sai dacin zuciya ya, sake dubanta “To fadamin ‘amma . me kike so a .cikin dukkan abinda na~ mallaka Amira in baki shi.?’ ‘ ‘ “Malam ka cuce .ni~ ka Bata min rayuwa bana bukatar komai daga gareka dan ka rusa min farin cikina.” ‘ . Ya mike daga inda yake a zaune ya ta so har gabanta ya rankwafa ‘kanta .na kasa ' bata ji zuwansa ba ta na share kwallah sai jin muryarSa‘’tayi yace, “Amira ki yi 'hakuri ki dauki abinda ya faru a tsakanin mu a matsayin kaddara kuma na yi ’ miki alkawarin rike ki da abinda yake cikinki fatana ki yarda da son da nake yi- miki” ‘ . Ta na‘ dago idanu ta ganshi durKushe a gabanta sai ta mike da~ sauri dai dai ' lokacin da take sake tunawa da abinda ya yi ‘mata tamkar yanzu ne abin. ' yake shirin faruwa da sauri ta shige gida ta barshi a nan durkushe ya yi murmushi ‘ abinda kakeso shi ke wahalar da kai. . yaja dan dogon gemunsa gamida cewa yaro yarone lallai bakisan malam balarabe hatsabibi bane na qarshe lol Malam fa ya riqe wuta wai me zakuce gameda wanNan malaminne? Bankada Chapter11 Ya fada a sarari ya yin da yaké mikéwa tsaye tamkar ba wanda ya bawa shekaru hamsin baya ba zuciyarsa budurwa ce a Wannan karon kadai ta karBi sosayyar gaskiya zai iYa yin komai dan samun abinda'ranshi ke so. Da sauri Amira ta shiga cikin dakin: Hajiya Kaka ta dafa kanta da hannunta biyu; Ta 'runtse idanunta fuskar malam' take gani ya yinda yake keta mata haddi kukan me ye ajiyar zuciya kawai da_ dacin rai_ take tana cikin wannan hali Hajiya kaka ta shigo da ‘yan dubu. dai dai a hannunta ta zauna a gefanta “Wai me, ya gaya miki ne naga duk kin shigo a wane hargitse Amira tasa hannuwanta ta dafe goshinta da suta dubi Hajiya kaka ta bude hannunta ta dauke kai sannan ta ce' “.Babu komai. Hajiya kaka ta cd“to me ya yi zafi har na ga idanunki sun yi jah haka.?” Kinga ki~ kwantar da hankalinki in dai maganar aure "ya yi ,miki'ni dai. ya gaya min, yana so a'yi abin nan cikin sauri,saboda kada ki haihu a gida kuma " za mu je dake Umra da shi da zarar an- daura auren. ‘Ni abinda- bana so babanki 'yaji- maganar cikin nan shi yasa nake son ki yi hakuri da Kaddara ki aure Malam kin ga idan ba a yi hakan ba babanki zai zo da dan abokinsa da ya fadamin kin kiga mallam ‘ dole ki auresa kuma ina gudun abinda ya faru dake. a’ auren Samini 'ya kuma faruwa. yanzu ga shi za a rufe shi ai aura miki shi' da’ ciki idan kika haihu yaya za mu yi? Kin ga‘abin zai ti muni a haka amma idan kin, aure Malam ,koda kin haihu ya san yanda zai ‘yi tunda dansa ne 'kuma shi ma ya na gudun ‘abin- kunya 'kinga ba zai barki da dan ba.’ - Wai hajiya yaya zan yi, na hada rayuwata'da mutumin da .bana so na hada ido na ganshi ta Yaya” zan auri fasiKi mushiriki azzalumi. - ‘ Hajiy’a Kaka ta ’ sanyaya‘ murya- “Amira ke yarinya ce baki fahimci yanda tabon nan na zina zai iya cutar dake da 'zuriarki ba, ni ma ba ina kaunar ki zauna da Malam bane idan ya karbi danshi zanbi duk wata hanya da zaki .bar hannunsa ’kawai don asirin ya rufune, ina .tsoron halin da mamahfinki zai shiga- idan ya sami wannan labarin domin shi; mutum ne' mai gudun abin, kunya ya na da tsantSani a kan tarbiya kin san‘ wannan, ya na kula da dukkan lamarinku musamman ke da kike babba a wajansa‘ tun kina ‘yar karama ko yaro namiji baifiye yarda’ ya daukeki ya fita dake ba Duk gudun kada‘ a’ Bata mishi ke ya 'keyin haka ' yana ",da tsananin kame kanshi tur_ ya kance in mutum ya yiwa yar wani idan' a ka yiwa ‘yarsa ai ba zai ji daddi ba shi .yasa tun- da wuri duniya' ka .kare mutuncinka da na iyalanka‘.” ' ' Amira ta share kwalla ta san halin Babanta bashi kadai ba har‘ da Ummanta lallai ta tausaya 'musu ranar da za su bude ido su kalli abin kunyar da ta ja musu jikinta yayi dan: sanyi da jin kalaman» Hajiya Kaka'ta amince dolenta ta aure Malam duk da bata furta ba shi ne kadai‘ rufin asirinta yanda zata je ta zauna da shi a matsayin mijinta ne abin ya dameta ta na hangen irin mazajen da suka sha cewa Suna sonta‘ masu mutumci da ‘rufin asiri‘son zuciya ya rudeta ga shi‘ zata kare auren Malam tsohon fasiki macuci_, mashuriki, mayaudari. iYa ubangij‘i. kada ka Kaddara mini auran mutumin nan ka 'fitar dani daga cikin kuncin da na shiga ka rufa asirina? duniya da lahira abin da take nanatawar kenan a zuci har da fili. Hajiya Kaka ke 'ta- sak da warwarewa .yanda za ta yi ta da wannan‘ lamari a yishi har a gama batare da mahaifinna Amira ya sani ba, kaiwa‘fda komawa take yi' tsaka gidan ga shi: ' Hajita Atine ta fita gidan taron shekarai na addu’ar mijinta zata kwana’ acan bare su tattauna har zuwawayewar gari. Amira na sharar tsakar gida Abbanta y yi' sallama 'ya shigo gabanta ,ya yi wata irin faduwa ta durkusa ta gaida shi ya shiga daki wajan Hajiya‘: Kaka ta ci gaba da shararta bayan sun gaisa Haj iya Kaka na cewa “Waini kamar muryar Atine nake ji.” Bata rufe bakinta ba sai ga ta ta shigo da sallama Amira ta na murmushin ta amsa “Kin barmu da kewarki. Hajiya Atine ta ce,‘ “Ai ga ni na_ yo sammako kawall‘i me“ kika a jiye min.” Hajiya Kaka dake jinsu ta ‘ce, “Me nene ba 2ata' ajiye 'miki ba ke dai shigo ciki ki taya ni ji da jimami lamarin Kawar nan taki ‘ Da ganan ,ta soma' warware mata duk abinda ya faru bayan tafiyar ta daga zuwan Malam har abinda 'baban Amira ya fada' yanzun nan ita ‘kanta Hajiya Atine Shiru ta yi ta kasa magana na tsohon lokaci ta na tunanin yadda za a Bullowa lamarin ganin ‘ta yi shiru ne ya tabbatarwa da Hajiya Kaka cewa ita ma ta fa kare mata bata hango takamaiman mafita ba, ta ce Ni da ina ganin kawar ta ki Amira ta auren Malam din daga baya sai ta'fito daga. gidansa bayan tabar masa dansa.” Hajiya Atine . tace, “Ni kan inna; ‘ ganin kada a yi saurin amince masa” a ba shi kamar sati biyu 'tukunna a' Ce ’masa bayan sati ‘biyu '2a a turo a yi masa‘ magana' shi ma wannan yaron idan ya zo: ta. fita su tattauna idan ya nuna yana so a yi ‘bikin yanzu sai tace ya bari. nénda - wata uku kin ga sannan mun san yanda muka ji da Malam da' cikinsa idan kuma auran nasa ya zama dole bayanda za mu yi sai mu shirya abinda za a fadawa shi‘ yaron ya, hakura. A tsakanin lokacin sai mu dage da addu’a muga yanda hali zai kaya , Hakan ma- ya yi .inji’Hajiya kaka‘ suka kira Amira suka gaya mata yanda idan bakonta ya20 ita hankalinta ya kwanta don ba,a bawa Malam hadin kai cikin gaggawa ba, sannan bata. amincewa kalamanshi ta na jin akwai tsantsar yaudara a cikinsu~ burinsa' kaWai ya aureta yanzu haka ma ya shirya‘yanda zai ya cire cikin 'ne sannan ya zauna da ita komaima zai iya yi bata sanya shi ta cikin masu imani ba komai nashi tsoro yake bata. , _ ‘ Tun da ta idar da sallar la’asar ta sake sabon wanka .ta Bata lokaci wajan kwalliya da take Kara fitar da .sirrin . - kyanta wanda rabon 'da'ta yi irinsa tun ranar da za a kaita dakin mijinta. Hajiya Kaka 'dake kallonta~tace “Allah ya tsare ki auren tsohon nan yarinyar kamarki.”Amira ta amsa da “Ameen asarari ta dauko wata blue din super. wanda.ta dinkin riga'da'zani' ta zaBe' su ne Saboda ganin yawancin siket dinta sun ’mata kadan sai'dai ita din ma rigartaqi shiga, ta ja ta ja taki, ta dubi Hajiya kaka itama ita. take kallo ta ce, “Ai magananinku ke nan zakuyi dinki ba zakuce ai maku wadataccebA sai figigiya Ta' bude wadrop dinta ta dauko mata . kayanta jar super wax wata ce sabuwa a lokacin bikin Amira ta dinkata ta~ saka wanna tunda rigar wadatacciya. Dan ma cikin naki fadi yake ya na bin jiki ai yanzu da mun shiga uku.” ‘ Amira tasa, ta na mitar rigar tsofaffice. Hajiya Atine ta ce,‘ “To idan ' kin lulluBa .mayafin- Wa zai gani ta bude jakarta ta dauko-farin mayafinta da yake a .nade ta ta dauko turare ta fesama jikinsa ta ajiye ya zamo jira kawai take yi ta ji sallamar shi ta gama shiri.. ' ‘ Sallamar qaninta ta ji sannan ya shiga ya gaida su Hajiya kaka ya ce “Bako ,na rakO” yace zai gaisheku.” ’ ‘ Hajiya Kaka tace‘_‘To_ madallah je -ka ce ya shigo.Hajiya Atine ta miqe‘ ta 'na .dada baza‘ sabuwar darduma cikin hanzari duk abinda take yi Amira na jinsu ne‘ don ta na kwance a cikin dakinta tanajin maryarshi ya' yin da yake Sallama ta~ mike ta -. windon dakin‘ . ta Kare masa kallo tun kafin ya shigo flour .wankan tarwada ne yana da matsakaiCin, tsawo fuskar shi dauke da munnushi yana da dogon hanci‘ da matsakaicin baki mai dauke da laBBa masu tudu kallodaya zaka yi masa ka gane yana' da kyau.ya 'na .sanye da shadda blue mai laushi da Kamshinsa ya cike tsakar gidan ta Saki labulen ,ta dafa Kirji saboda tsananta bugu ka ga wayayyen mutum duk yanda take zatonsa sai taga ya‘ zarta' hakan wannan. 2a a bawa mata?.' To idan ma' ya gane cikin. jikinta kuma fa lallai aikin Kasa da take shirin yi take ta dinga nanata kabbara dan ,ta ,samu __ karfin guiwar fita har bata san ya 'fita ba sai da ta ji Kaninta yana~ Cewa “Yaya Amira’ana kira.’.’ Ta nuna masa ruwa da lemon" kwali . da ta dora‘a kan'tira ya dauka ya fita ta. bishi ta na gyara zaman mayafinta da ta‘ - dora 'a kan kafadarta ta Same shi zaune a kan dardunmar da a ka shimfida masa. Ya dago. kai da murmushi ya na -. amsa msasallamar da ta yi masa ta tsugunna a gefe ta ‘ na 'mayar’ masa da- martanin ‘ murmushinsa ta soma gaida shi batare dai ya amsa ba ya ce. “Na Ki wayon yaya ma 2a a yi na amsa gaisuwar’kina tsugunne ni ina zaune” ‘ Ya nuna gefensa Ki zauna a nan mana Ta rufe fuskarta ,da,. tafukan hannunta nan, ma- ya _isa ta lalibi' wani tudun dotse ta-zauna, yayi ajiyar zuciya, “Amira ni; dai koda ba ‘cewa akai nazo ‘neman aurenki ba ina daura idona na a kanki tofa-da kaina zan kawo kaina ba sai an‘yi min izini ba domin tunda. na .‘dora idanuna, a kanki zuciyata ta kwadaitu da son kizamo uwar ‘ya’yana, na ji zuciyata ta amince da ke dari bisa dari, amincewar da ban taBa yiwa wata ‘ya mace ba. Lallai baka ma san irin matan da‘ ake yarda dasu ba, da zaka ji da za ka yi mamaki idan ka san ina dauke da ciki na fito zance' wajanka abin da ta fada ke nan a zuciyarta. a fili _kuma murmushi ta yi tana wasa 'da yatsun hannunta bata tadube shibah tace Amma an gaya maka na taBa yin aure?’ Ya sake yin murmushi da alama ma’abocin yin murmushi ne ya ce “An fada ' amma sai 'dai damuwa ta shi ne Allah’ yasa babu k0 burbuShen' “son mijinki a ranki kin San saki uku'na sa a dinga begen juna a baya har wasu masu karancin ilimi ke yin auran kisan wuta a ke ‘cewa k0 me.?” ‘ Ya zuba mata ido ta'ce, “Haka ne amma ni babu ko burBushin hakan a raina Wanda ya ce, baya yi da kai aika saika nuna ba ka yi da shi sai kowa Allah ya hada shi da rabonsa, na alkhairi.” . Ya ce, "Na gamsu da wannan amma menene ra’ayink‘i a kaina? Bana son Wani Boye Boye k0 jin nauyi.” ' Ta‘ ce,.“Allah ya tabbatar mana da ; abinda yafi alkhairi”‘ya kora da amin. Bata yi mamakin yanda yake ta sunbatun yanda ya kamu da sonta lokaci‘ daya ba don ita da .kanta tasan ta' na da wannan baiwar ta- jini kai har mata : ‘yan uwanta in ta zauna da su suna‘fadin wai ta na da shiga rai~, bare namij i amma ita kam ta kasa jin wani abu mai kama da so a cikin‘ zuciyarta ga shi dai laminu ya hadu komai duk. ga ‘ ‘ya macen 'da ta. ganshi zai iya shiga ranta farat daya ga iya lallausan lafazi da ~jan hankali sai dai ta danganta hakan da tsananin fargabar ' dake cikin ranta ta yaya zata iya‘ jin wani abu na so ,a cikin wannan hali da k0 ta kwallafa'rai a kan‘sa babau tabbacin su yi rayuwar mai dorewa domin ta San ramin Karya Kurarre ne ‘ .Duk ranar' da' ya gano gaskiyar abinda take da shi ba lallai ba ne ya amince da‘ita ba, . ' - ' Amira na. ga kamar hankalinki baya. tare dani “Idan akwai wani abin ki fadamin Amira ni_ina son gaskiya komai dacinta ba na son a rufe ni k0 yaya.?” " . ‘ ' Ta dago kai da sauri jin kalamansa ta dube shi a hanzarce kallonta ne Kara fitar da sirrin kyawunta ’ wani irin lamimu yake ji har. ya. dinga' nadamar kalamansa in ta ce bata son da gaskiya ko' da hakanne‘ baya jin zai; iya hakura sai dai ya yi ta rokonta ta. amince masa ya aureta zai '-iya zama da ita koda bata son shi tunda ya na sonta zai jure. duk 'Cikin ‘yan saKonni ya yi wannan tunani ta yi ajiyar zuciya kamar yaya' kake nufi Lamin?’ ' Ta yi' tambayar cikin sanyi murya lallai tsoronta ya bayyana da har lamin ya ‘gano rashin gaskiyarta shi yasa ya Sake? sanyaya jikinta. ' Yayi gyran murya cikin sauri Ina. nufin idan ban yi miki ba ki gaya min, kada Ta' yi vwani -‘ gajeran murm‘ushi “Haba '~lamin "-ai k0 » 'cewa na yi baka yi ' min ba ’ko‘ bana sonka , 'ya- kamata ka..... Bai 'san san da dariyar'farin ciki - ta suBuce masa ba, “Me yasa Amira ai babu abin 'mamaki a nan tunda zuciya' ceke '- karBar soyayya da soyayya.” ' Ta- Sake dago'ido har lokacin da murmushi a fuskarta ‘Amma‘ dai. lamin kasan hada abubuwan da'za a soka ga K0: wacce mace ma bare kuma ni ‘da nake da matsayin na taBa yin aure.” ‘ Ni nama manta da kin taBa yin aure just 'ke ma ki manta da maganar mu yi .maganar dake gabanmu wanda ya wuce ya wuce ko.?” ~ Ta daga masa kai don ta hango kishi‘ a kWayar idonsa da gaske baya bukatar jin maganar. aurenta sun yi musayar lambar Waya suka yi sallama da alkawari kafin kafin ta kwanta bacci zai kirata ya bata'kudi sai _taqi ’Karba sai daya nuna Bacin ransa sannan >ta karBa ya fita ta shigo dafe da Kirji ta na fatan zuciyarta ta ,daina kidan,da-takeyi mata. . Hajiya. 'A‘tine da Hajiya kaka har suna .hada baki wajan tambayarta" yaya .tayi.‘- guntun. marmushi ’ ganin: yanda .suka Zuba mata. ido‘ ta .karasa shigowa .ba koma ka'wai gabanake faduwa ina jin kamar zai gane.” ‘ Hajiya Atine. ta ja tsaki“Ta yaya» 'zai gane idan ba fada masa ki ka yi ba.?’ . Hajiya Kaka tace “K0 kuma ta dinga yi masa‘, wuki wuki na rashin gaskiya ba,har' ya gano ta ki saki jikinki ‘ Allah zai rufa mana asiri kinji k0.” , . Amira ta daga kai kawai da ta ji zaman na neman- gunduranta ta shige daki ta mike ta na .jin Hajiya kaka na cewa “To sarkin kwanciya kamar ruwa magariba ta yi to sai ki mike ki‘ yi alwala.’ ‘ Ta dai yi shiru jikinta nauyi yake yi da kyar ta mike lokacin har an fara ‘kiran‘ sallar magariba. Misalin Karfe goma na dare Amira har ta ‘ soma shirin kwanciya barci, ta ji kiran wayarta ta na dubawa‘ ta ga Lamin’ ne. Ta daga da sallama ya amsa “Kin hanani sukuni Amira tunda na baroki zuciyata bata‘huta da tunaninki ba. Ta dan yi murmushi “Kai Lamin yau ne fa muka taBa haduwa.” ' Ya ce, ‘Kina mamakin zakewata ko Amira, amma banga‘ laifinki ba adacan baya kafin na ji menene so idan wani ne ya fadamin yana jin 'abinda nake'ji yanzu fada kawai zan yi mishi in ga ya fiya zakewa mata yanzu ne na gane ba ke bane kadai zuwa yake yi. ‘ Amira ban taBa jin abinda nakeji a kanki ba ina ‘fatan su baba Sun shiga_ maganar‘ aurenmu‘ cikin da gaggawa batare da Bata lokaci ba dan ina tsoron‘wani ya shigo ya ture gwamnati'na’ tunda na. lura da ban shiga ranki sosai ba. Ta dan yi‘ ;murmushi‘ mai sauti~ “Haba lamin kada ka Ce haka‘ka dai san da ban aminta da kai ba da ko wayar ka bazan dauka ba.” Yayi murmushi “Ba ina nufin Laminta da ni ba amma dai bakya jin zafin so kamar yanda na keji 'tayi ‘guntun murmUshi mai sauti " “Lamin ka dai sanmace ni ina banbanci dai namiji amma ina .zaton nama' fika nan ta dinga lallaBasa'da .dadadan' kalamai domin ta lura da gaske ya shiga wani hali kuma shi din ba shi- din bakon shiga ne dan ya cire zargin‘ashigar sonsa a zuciyarta amma a halin da take ciki yanxu ba zata iya tantance menene a cikin ranta gameda Lamin ba amma dai ta na jin zata iya zama da shi. kwanaki bakwai' suka shude wata asabar ta na gyara gado Hajiya dake falon ta ce, “Amira wai me "_kikeyine a dakin.?'Ta ce, “Ina gyara ne Hajiya Kaka ta ce, “To ai na dauka kina nade kan gadon tunda haka kika ' saba kin mayar min da gado gurin zaman ki duk kin lakumemin katifa.” Amira ta ce “Kaka taimakon gadon nan ai nake yi tunda in ba dan zuwa na ba bakya kwanciya kanshi. Duk' gadon. da ba a kwanciya a kanshi ai bai amsa sunansa na gado ba sai dai a kira shi da hoton gado, Hajiya Atine ta yi dariya ga shegen baki kuwa kamar tsuntsuwa cakwai cakwai “Idan ta Bata miki 'gado kawai nata za a dauko miki ki kafa ki bar mata tsohon naki.” Amira; ta kwashe da dariya “Haba. dai ai idan a' ka kawo miki gadona kika kafa a wannan dakin dariya za a dinga yi‘ miki a ce kin wa gadon tsufa. Hajiya Atine na‘ dariya Hajiya kaka kuwa ta Balle goronta wannan yarinyar ‘ da shegiyar magana take ni ba na‘ wasan . jika .da kaka amma ita duk ,ta gallabe ni duk abinda ka .fada sai ta baka amsa kamar damajiranka take ’da amsarka. Amira bata ji abinda suke fada ba Kasa 'kasa suke maganar ita kam ta na cikin dakin, ta jiyo sallamar Abbanta ta na ji suna gaisawa da su. ‘ - Hajiya kaka .ta ‘yi shiru ne kawai saboda ‘yanda gabanta’ ke faduwa- - duk sanda ta ji‘ muryar Abbanta cikinta sai ya 'duri ruwa ta na ji kamar idan ya ganta zai gane abinda ta ke tare da ita shi yasa da ta jishi take jinkirin zuwa gaida shi. ‘Abbanta yace, “Wai ina' Amira ta shiga ne” Ta tana shirin amsawa ta ji muryar Hajiya kaka na cewa “Tayi bacci ai ita- barcin‘ nan na safe ya zame mata jiki.” ' ' Alhaji basiru ya ce, “Dama Hajiya ina so mu tattaunane a kan maganar dan wajan abokin nan nawa tunda ya zo wajanta kuma mahaifinSa ya ce komai ya‘ daidaita tsakaninsu shi yasa nake so a yi komai da wuri.” Hajiya Kaka ta gyara zama “Wai yaron nan Laminu gaskiyar magana ‘ko ni na yaba da hankalinsa amma yanayin Amira har' yanzu bata fita daga cikin rudanin abinda Alhaji Saminu ya 'yi mata ba ita cewa ma take aure ba yanzu ba karatu za ta yi.” ‘ ' Alhaji basiru yace, “Shirme kawai take yi babu wani dalilin da zai sa mu sata a ’gaba muna‘kallo da sunan karatu ta samo mai- sonta. 'Hajiya Kaka tace, “Haka ne-amma ‘ ina-dada lallashinta ta yarda in anyi auren Zata sake da shi su samu fahimtar juna sosai-shi yasa ma nake son turata Abuja wajan Hajiya Sa’a ta kwana biyu‘ zata lallaBata ne .sosai. ta kwantar da‘ hankalinta kafin ta dawo mu kuma mun gama shirin biki- tunda ‘su‘yan zama ni ne ba kamar mu tsofaffl ba zata 'iya kwantar ‘ mata da'hankali cikin sauki . "Alhaji basiru. yace sa,adatu yar wajen Hajiya Mariya?” A ~‘m. Hajiya 'kaka tace “Eh mana ai‘ ma sun zo bikin Amira kwananta 'biyu ranar ‘ wunin ta koma bata samu kai amarya ba”; Alhaji basiru ya ce “Eh Hakan ma ’ ya yi kyau idan ta shirya ranar tafiyar sai na bata kudin mota sai dai: bata san gidan ba.” Hajiya Kaka-tace; ka manta mun taba zuwa har na barota ta yi huta‘a can “haka a ka‘ yi har ta dawo ita kadai Ya yi kyau da yamma idan na shigo na' taho mata da kudin mota. ' ‘ Amira ta, sauke ajiyar zuciya jin takon mahaifinta da ya fita ga Karyar da Hajiya kaka ta’ shirga mata ta na ji ta na gani zuciyarta cike da tunanin abinda yasa Hajiya Kaka ta yi wannan maganar ba jimawa Hajiya kaka‘ta shigo ta dubeta “Kin jini da Abbanki.” ‘ Bata bata amsa ba sai ga Hajiya Atine ta shigo ta na gyara daurin zani ni ban iya jin tashin hankali baSai cikina ya murda ina jin zuwa Alhaji na ~ na shige bandaki ina ta tsuga gudawa muna ganin tashin hankali yaya ku ka yi.'?’ Hajiya kaka ta ce, “Uhm ta manya na yi masa na ce ta'na barci don cikin na fa ya fara toro naga har bana so mu .yi baki 'a gidan nan don‘ haka na "yanke tafiyar ki wajan. Hajiya' Sa’ada ki' yi zamanki a can ki haihu ki kira ni a waya ki bata na yi mata baya nin komai idan kin haihu ta samu wata kauyensu ta rike miki dai a dinga biyanta duk wata ki dawo ki yi aurenki shi kenan asiri ya‘ rufu Amira ta dago kai idan ba a samu~ me dauka ba fa. Hajiya kaka ta ce “Sai na roKeta ta riKeta zuwa bayan bikinki 'Sai na kaiwa Malam abinsa ko na kai shi da sunan maraya ne wannan shawarar ta yiwa Amira dadi sosai har ta cewa hajiya‘ kaka ki ba shi dan ma sai yafi ya san inda za 'kaishi Azzalumi; ' . .Shirin tafiya Abuja take yi ganga ganga dan ta san Anty Sa’ada'mutuniyar kirki ce yar aminiyar Hajiya Kaka ce aminta irin ta kamar ‘yan uwa. Mijinta dan kasuwane Abuja ya samu aiki a cikin garin Abuja ya koma can da zama daga; shi har Sa’ada uwa suka dauki Hajiya Kaka 'suna mutuntata' sosai lokacin da zasu koma cikin garin’ Abuja har da Amira a ka je ta yi sati ‘a gidan ta na son Amira sosai har ta na cewa da babanta ya barta a nan‘sai ta zauna ta samu miji .a can ko‘ ta samu -‘yar uwa a kusa da ita Amira bata da, lambar wayarta, bare ta kira. ta sanar da ita zuwanta amma hakan bai dameta ba ta san bata da matsalar sanin hanya bare Anty Sa’ada da in ta ga’na gida kamar ta goya shi takeyi saboda daga- ita har mijinta kirkinsu ya _ yabaci. _ 'Lamin baya gari lokacin da ta gaya masa tafiyar ya je '.zariya 'amma‘ ya ji takaicin hakan yace', zai bita har Abujar‘ in bata daWo kwana kuSa ba don‘bazai jure rashin ganinta' tsahon‘ kwanaki . __ masu yawa ba.” Amira ta. zuba kayanta a- daidaita sahu daga Hajiya kaka har hajiya Atinne su ka yi mata'rakiya zuwa tasha ta hau mota da zunzurutun 'kudi‘har dubu ashirin ‘ suka bata ita» ma jakarta :akwai nauyi tunda ba wani siyayya take yi ba 'zamanta a gidan Hajiya Kaka ga ragowar kudinta da kusan dubu hamsin- a jakarta. Ta bar kano motarsu ta yi nisa kewa da tunanin suka addabi zuciyarta jikinta ya yi sanyi ta na kallon hanya zata dawo ko ba zata dawo ba shi ‘ ne abinda ya sanyaya jikinta ta ga wautar ta da ta kasa zuwa ta ga mamansu ita kam a'ganinta yanda cikinta ya furo 'ne. bata son mamanta ta gani ta daga hankalinta shi yasa suka yi sallama a waya kawai. Ta share kwallar da ta silalo a gefen idanunta ta na kallon dazuzzuka damuwana na dada yawa .ta .yi tunanin yin addu’a domin Allah na karBar" addu’ar matafiya, 'haka 'ta dinga salati ta na jera addu’o’i ta najin mutunan kusa _ da ita na ta hira ciye' ciye ita kam ji take yi kamar ta kusa barin duniya shi yasa bata iya k0 magana. Allah cikin ikonsa ya sauke su lafiya a garin Abuja bayan- doguwar tafiya da dogon zaman mota kafafuwanta suka dada ‘yi .mata nauyi yanda matan ke ta nanata mata sannu yasa ta tsargu da suma sun gane halin da‘ ‘ take ciki wata daga cikinsu bayan sun sauka ta ce ,“Dama wannan dogowar tafiyar da ciki" ai sai mai juriya. Gabanta ya sake ‘faduwa ta 'dubi kanta ita da cikinta baiya tasaba kai mutane a kwai sa ido sai dai yanayi'n taflyarta ita kanta ta san ya canza kamar me shirinkoyon tafiYa. Ta tari tazi ta shiga da'? kayanta har zuwa unguwar. Sun shiga cikin unguwar tana kallon gidaje ta na duban lambobi hanzuwa gidan. nan ta 'ce ya ‘tsaya tabbas nan ne. don babu abinda a ka canza a gidan mai‘ motar ya bude mata baya ya. fito mata da jakar ta'sallam shi sannan ta soma jan jakar da doki. Da' san yin safiyar da Bahijja ta bar gidan Nuradden ta nufi gidan su cike da ’ takaici da ‘tashin hankalin‘ abinda Nuradden ya yi mata cikin dare ya yi mutuKar razanata ' saboda bata yi' tsammanin‘hakan daga gare shi ba koda kuwa wuqa zata. dora masa a wuyansa tabbas nura ya wuce duk tunaninta da duk abinda take yi a kansa tamkar Bata lokaci ne baya Wani tasiri. ' Ta yi sallama ' cikin sa’a mahaifiyarta ce kadai ‘a tsakar gidan ta na damun koko ta wuce ta Zuwa daki ita ma ta bita da kallo ga dukkan alamu ba lafiya‘ ba ta raya .hakan aranta amma bata mike ba sai da ta gama rabon kokin sannan ta 'shiga,dakin ta tarar da Bahijja na; kan gadonta ta yi rufda . Tace, “Ke kuma lafiya da irin wannan safiyar‘ . kika dako mana sammako.” Bahijja tasa kuka ‘-‘Nuradden ne duka yayi min - kamar ya kashe' ni jiya da - daddare.” ’Hajiya Kultum ta zauna ta na kallon fuskar Bahijja da ta kumbura “To shi ne ‘ kuma zaki fito daga dakinki, ba sai ki yi waya ki gayawa Malam ba ya. dauki matakin daya dace tunda shi ya hada auran. . Bahijja na sharar hawaye “Ban san irin ,dukan‘ da zai sake yimin ba idan ya farka ya ganni‘a gidani? ,Hajiya Kultum tace “To ke me". kika yimasa demin ‘ba zan taba ‘yar'da da rashin kauna ce tasa ’Nura ya "dora hannu a kanki ba don tun ba yau ba 'kuke zaune tare .bai taba dora hannu a kan kiba k0 kin gwada masa wancan shegen halin nakine.” ,: ~ Bahijja ta turo- baki “Ni me na yi masa Hajiya? Ke dai kinasOn tunawa ‘ne’ kaWai amma ai wanann ya wucé..‘To Allah yasa inji mahaifiyarta ta mike “Ban' Bari - nayiwa Malain ma‘gana kafin mutan gidan- nan su farga' da irin .zuwan da ki ka yi ki ta_ dan zaro .kanta soro bata ji motsin 'yara ba ta yi kira nan ma shiru sai ta yanke shawarar kawai ta ta leKa da kanta ta kira' Malam din ta yi sallama bakin kofar dakin ba amsa mata ba sai' dai ta ji motsi ta tura kofar dakin domin zargi ya shiga cikin 'zuciyarta tun da ta ga takalman macce ne a bakin kofar. ‘ Karaf idanuwanta Suka bankado mata abin da bata taBa zato ba Mallam ne tare da wata mata'suke aikata mashaarsu ta dawo ‘da baya ta na salati jikinta har rawa yake yi ta dai kasa motsawa ne daga inda. take. ta na jiyo muryar matar na cewa to “Malam yaushe zan dawo ya ce, “Ai an gama miki wannan aiki sai’ dai ‘idan wani kuma.” Ta fito mace mai kimanin shekaru arba’in Kultum kamar ta shaketa ta ji amma“ta kasa motsawa har matar nan ta, ‘fita' ta na waiwayenta cike da tsoro Mallam din ne ya fito da buta a hannunsa ganinta a tsaye‘ ya firgita shi ya san me YiWuWa ya ganta ‘ a’ zahiri kuma sai ya daka mata ‘tsawa' hade da muzurai “Ke‘kuma me kike yi nan? yanzu-Mallam dama abin da kakeyi ke nan acikin aikin tara matan da kake Ya wurgo mata harara da ta, sata yin‘ ' shiru ba shiri ya ce, “ eh abinda nake ‘ ke nan, sai’ me k0 'kwai abinda na ragekine? ‘ Kafin ta yi mégana yace “To Bace” min da gani‘.” ‘ ’ Ta nisa “dama'Bahijja ce ta yi yaji shi ne nazo‘ na gaya maka ya sake harzuqa zancen banza kenan me zai’ sa ta baro gidan mijinta ya yi gaba ta na binsa. ‘a baya‘zuwa dakinta mai makon fadan da‘ take zaton zai yi sai mata saiji tayi ya .na lallaba Bahijja 'yace, “Zai kira Nuran ya gargade shi sannan 'zai bata‘ wani aiki da zata dinga yi da kanta duk yanda take son; nura ya Zama‘ sai ya zama. lol Hmmmmmm lamarin malam nadan ban mamaki mu hadu a next chapter Bankada Chapter12 Ta yiwa Malam din godiya ta tashi ta koma' ita kam Hajiya duk abin- duniya ya dameta ga' zance’ a bakinta ’ta rasa wanda‘zata fadawa. -. Nura kwanakin da ya yi a Abuja sun zame masa‘ kWanakin hutu‘ domin babu abinda yake yi daga barCi sai sallah sai ci kamar yanda ya tsarawa kansa. ,Ya na son hutun ne sosai sai dai kuma rashin iyali ko abokiyar debe kewa gashi ya yi fushi da Bahijja fushin da sai da gangar jikinsa ta karya nishadin dayake so hakan har ya ji nishadin da yake Son ‘ ya sami ya kasa samunshi har ya ji. ya sauke- girman kai kawai ya kira wayar' . Bahijja 'daga nan ya samu ya shawo kan fushinta k0 ya ji dadin komawa Kano ya sake rarrashi tunda ya san .ta koma gidan amma kiran da Mallam ya yi masa. _ Maganganun 'dattijon sun dada tunzuru zuciyarsa wato a waya Malam ta har yadinga , jin ina ma bai zauna a gidan su ba ya‘ yi :amfa-i da kUdi ya Zauna a ‘ gidan‘ haya- .daya wuce wannan gorin . Ya na_ zauné a baran'dar gidansa iska mai dadi na kadawa sai da tunanin yanda zai yi ya koma kano ya ci gaba da zama a gidan malam yake tattaunawar domin sosai zuciyarsa taci domin yayi masa abindabai zata ba, tsakaninsa yake cewa ban taba zaton, ‘akwai wani mataki da ‘Zaka taka' ka wulakantamin ‘yaba Duk da'ya so kare kanshi- amma‘bai' bai ba shi dama ba "maganganunshi masu‘ kama da gori kadai yake yi masa sai haquri kaWai yake bayarwa ‘ ya ajiyewayar ‘wannan tukukin, ya "hana‘ shi sukuni yana barandar shan iska iskar ma tamai ’zafi ya ja dogon tsaki mike da nufin komawa . ya shiga flounsa ya hango tahowar yarinyar ya sake jan tsaki ya ‘san bai wuce wajan matar Ado ta zo_ba ya zama dole-yaje yaji me ya shigo da ita 'tunda mai gadi baya nan ya aike shi ya tsaya har ta kara so sun hada ido ya yi mata kwarjini da farko har‘ ta kasa magana sai motsa labba tambayanta yakeyi ya ce. ‘ “.Yaya dai malama.” A Kagauce ya fada domin kwanciya soSai yake 'son yi yana son ya yi tunabin abinda ya dame shi dama na zo wajan sa ada ne kuma na ' ga Kofar‘a rufe.” “Sun yi tafiya.’ Ya fada A takaice ya shige falonsa batare da ya k0 sake dubanta ba ya ja Kofar shi ta‘ yi Kara garam wadda ta 'yi dai dai faduwar gabanta har ta dafe Rirji yau na hadu da wani irin mutum ina suka tafi? Yaushe za su dawo' babu bayani ta ware hannuwanta kamar yana wajan sannan ta yi ajiyar zuciya ta janyo jakarta kan tudun barandarsa dan ‘ wajanne kadai 'ke ‘shimfide; da tayal sai k0 'burjin duwatsu dake ‘lulluBe a_- Kasan harabar duk inda _ suka jema inannan za su dawo su same ni babu inda na zani'. ‘ _. Ta rafka‘ yagumi ga. yunwa' gajiya ga nauyin salla dukkka a kanta tana' nan zaune har ta zagaya ta yi alwala ta dawo ta gabatar da sallar hankalinta ya ta shi kwarai .da ta' ga magariba na gab gabatowa babu su ‘babu‘alamunsu sai k0 iska dake kadawa ~da 'kukan tsontsayé awajan takan nan ta yi tattaki amma shiruba," wani bayani tamkar ma ba wani; ' ~. mutum a cikin gidan kuwa sun tashi ne idanko hakan ya faru .yaya zan yi.? To_' ita kanta , wannan tambayar ba amsa sam bata yi tunanin hakan ba sai yanzu kwalla ta sake cika ‘a idonta yanzu ina Zan nufa dan k0 ma menene bazan Sake' juyawa gida da ‘cikin nan‘ ba don ’Wannan itace dama ta ta karshe dazanbi na rufawa Kaina da, dangina *asiri' k0 ina 'a ‘Ci‘kin garinnan zanje'na haihu ‘ tana ‘ wannan; Zancen zucin’shima nura ya shiga na shi: zancen zufi yake ji a zuciyarsa Bangare daya kuma na Zuciyarsa da gangér‘ jikinsa ‘na azabtuwa’ da' "‘kewar' Bahijja hutun da ya yi a nan Abuja ya yi shi‘ né‘“ kawa'i saboda ya na bukatar cikon” samun nutsuwar‘sa; sannan ya nunama Bahijjé; , shi ma fa namijin kanshi~ ne “'zai iya riKe lalurarsa koda" baije garéta' ba ya: san ko ya koma Sai‘ta gara ‘Shi kafin ya' sami hadin kanta, to amma yaya zaiyi ~'da halin da yake, ciki ya mike ya lalubi wayarsa dan yanke shawarar ya kira ta a (mun tsallake 3pages due to printing issues) Amira tanajin muryarsa amma idan na. karasa gida zan bawa Sa’ada ta kira kakar tata dan mu tabbatar ita dince.” . KO kuwa ' Nura yace “0k ,ba damuwa ina jiranka ya kashe wayar ya rufeta ya zura cikin aljihun ya dora idonsa. a kanta ‘Amira dake '» sauraransu ta dauke kanta da sauri ganin ya yi mata kallon nan na shi 'dake Saukar mata da wani irin yanayi. ‘ Ya . .zuba hannuwansa cikin aljihunsa sannan ya juya ya bude kofar ki shigo mana ta Shi amma sai ta, dan ji dum Ta kasa motsawa. Ya waigo “Ki. shigo ko kina tSoro ne? Ta sauke ajiyar zuciya tabbas tsoron ya dasu a zuciyarta duk da mutumin bai mata kama da mugu ba, ta, shiga da sallama. ‘ ” Yanda take ganin tsaruwar dakin Sa’ada sai 'ta ga wannan ya ninka na su Sa’ada a kyau da tsaruwa ga komai da sabonta kamar yau ne a ka zuba su kai hatta' fentin bangon dakin abin sha’awa ne saboda. fentin da‘a‘ kayi ma ya tsaru ya yi dai dai kayan dakin. . ‘ ' “Kin sha hanya ga shi gidan na mu na gwauraye ne bamu yi'girki ba ya bude wani firij ya dauko lemo da keck‘ ' da yake cikin farantinsa ya. a jiye a gabanta. ‘ - . “Ki yi 'hakuri da wannan.’ “Na gode tayi furucin cikin sanyi murya ta bishi da kallo lokacin. da ya bude Wata Kofa wadda bata san k0 ina ya shiga ba ta' soma cin keck‘ din nan amma zuciyar ' cike da fargaba anya kuwa zata iya zama a cikin Wannan gida da, mummin da bata san‘ shi ba,bare halinsa ko .kuwa. zuwa gobe zata koma gida. Ado na komawa masaukinsu ya samu Sa’ada ta na barci ya tasheta ya na bata labarin zuwa Amira ta watStsake ta. na cewa Amira tare da.mijinta take k0 me.? Ba fa a jima da yin; bikinta 'ba ni ina tsammanin ma haihuwa ta yi kake sanar.‘ da ni cikin barci?” ' ‘Ya ce, “To ni yaya za ayi na san duk wannan tambayoyin " naki kawai bugawa Hajiya waya dan mu. san ita dince ko kuwa.? Sa’ada ta dauko littafin data. rubutu. . lambobi a Ciki na Nigeria, _har ta samo lambar Hajiya kaka .ta kira ta na ringen ba a dauka ba Ado ya ce, “Yaya.?’.’ - ‘ Ta'ce “ba a daga ba sannan. tasa hands free can hajiya Kaka ta dauka bayan sun gaisa Sa’ada ta ce Nice Hajiya Sa’adarki.?’ ‘ - . Hajiya Kaka ta yi hamdala Amira ta. zo ke tun dazu nake neman wayarta .ba mu samu ba duk hankalinmu ya ta shi. Sa’ada ‘ta ce, “To ai ni ma bana kasar muna london amma an sanar da ni zuwanta na yi mamaki shi ne nace bari na-kira ki dan‘na ‘ tabbatar ko ita din ce.?’ Hajiya .Kaka tace, “Ita. ce Sa’ada wani babban al’amari ne 'ya faru da ita daga nan Hajiya ‘kaka ta warwate musu 'Zare da abaWa duk abinda ya faru ta ce, “To Sa’a da kin ga dai ni ce sila inajin kunyar mahaifin ya‘rinyar nan ina tsoron ,Ballewar maganar nan da zubewar mutumci da darajar 'gidan nan na san ke mai rufa min asiri ce shi yasa na turota ki rufamin asiri ki killaceta' har ta haihu _a samu Wanda za a bawa dan ta raine shi ita kuma.;.tayi; .aurenta' cikin girma ‘da mutumci .ki' fadawa mai 'gidanki kada ki : Boye masa komai na~ san shi yaro ne mai hankali. , Sa’ada- ta yi nannauyar a jiyar: ZuCiya duk jikinta ya’ mutu ta da tausayin Amira Ado ne ya yimata nuni da ta katse ta yi ta juyo ta dube shi.” “Hony‘ ka ji wata sabuwa kuma.” . Ya ce, Kadan kenan daga aikin malaman wannan zamanin da yawansu duniya‘ suka sa a gaba akwai masu tsoron‘Allah a cikinsu amma‘ sunyi- Karanci tace to yanZu' ya ya. za muyi- 'ga Shi‘ bana kasar?” Yace“Babu "damuwa zata iya zama a gidan tunda Oga ya na nan:- Sa’ada ta zaro ido daga ita sai-‘shi: hakan' zai yiwu.? Ado ya' yi dariya ganin: yanda ta nuna tsoranta yace“Kin- manta akwai su. dan‘Salo da Hamzi. a ,gidan in ma babu su ba matsala ai oga“ ba mazan'nan ne masu Saka ido a kan mata ko ke ‘ ai kya shedeshi tunda baki :taBa gani ya‘ kula wata ‘ya a gabanki ba, k0 kin gani.” _ ' Ta ,grgiza. kai ya ce “To :yanzu kirata ki gaya mata kin‘fadamin na ‘amince kuma ina 'mata jaje mu ‘kuma nan da sati? mai'zuwa za mu koma Sa’ada .ta' ce, “To shi kenan ya buga ' waya ya Ce ya kira gidansu ance ta taho nan.- Nuradeen ya samu ‘ karin nutsuwa shaidancin dake zuciyarsa kuma na sake ingiza shi da nuna mishi hanyoyin da zai' bi ya samu kan yarinyar tunda ya dora. ido a kanta ya ji yafi muradin kasancewa da ita fiye. da, Jamey baby da. ya dauki zuwa wajanta tamkar wuta kashe gobarar da ta. ta so masa ce'kawai amma babu .wani abu da yake iya tunawa wanda zai dauki hankalinsa a kanta.‘ . ‘ - Keck din ya yi mutuKar' yi- mata ' dadi duk da damuWa dake ranta' bata .hanata cinsa sosai ha yafito daga inda ya ‘ shiga ta dago kai a hanzarCe kallon da yake mata shi ne ke sa gabanta faduwa ta cika da tsananin tsoronsa duk da batasan dalilin yin hakan ba tun da tun .wancan zuwan nata ta san ado ya na zaune da oganshi da yaranshi har su Hanzi ta sani shi din ne dai bata‘sani ba Shi dinma ta bata jin rashin yarda dashi ga yanayinsa ba har sai yayi “mata irin wannan kallo tayi saurin dauke kanta’.’ Ya zauna kujerar da take fuskantarta “Amma kinsha wahalar hanya.’ - Tayi tsagaitaccen murmushi “Gaskiya kam sai dai ba wani wahala‘ sosai ba tunda motar mai kyau ce .wadda na shigo . Ya‘ dan’ yi murmushi “Haka ne amma aikinsha zama kafin na fito kuma ba ki yi tunanin ki kwankwasa min kofa ba Yanda ta wani kalleshi a yatsine yazan iya buga maka kofa. Ta fada a zuciyartata a zahiri kuma sai ta Yi murmushi' “K0 kina tsoro “kada '"naqi Sauraronki ne.?’ ' ' Ya yi dariya sosai “‘Nan ba: Kano ban e bazan iya .mika amanarki" g‘idan makota‘ Ba har su Ado su daWO ‘tunda ya ce minza' su dauki tSahOn sati guda kafin ‘.su‘ daWo ‘sai dai in baki"amincewa kwana gida daya dani ba saina'wuce ‘ hotel kawai" akwai- mai gadi a waje babu wani. damuWa. " '- “Ni da maigadi?’*~ tsoro ya bayyana a’ fuskarta ya ce,."‘Eh mana yana can 'Waje'kina' cikin gida"? , Ta dai yi shiru ta kasa cewa komai 'shi ma sai ya'miKe ya bi qofar _daya fita dai ya. ce, “taso na nuna miki dakin da za, ki 'yi sallah ki huta naji an soma kiran sallah wata’kofar glass 'ya bude- ga wata siri'riyar hanya "a Cikint akwai dakuna a jere guda biyu' ya bude mata dayan yace Ga‘ dakina . nan. wancan' na ado ne a Falo Ya' nuna mata wanda kofar .glas - din. “Bude wannan kofar flour ne a kwai kichin da kofar waje ta kichin din akwai stor a kichin din duk abin da kike so dafaWa a kwai a ciki abinda babuki yi- min magana amma ki huta 'yau ‘yammata zan 'samar‘ miki abicni. ‘, _ . Ya'yi mata munnushi da kallon nan nasa “Na gode.” Cikin murya qasa qasa kamar meyi masa rada wani abu ya ji ya fizgeshi tamkar ba zai iya tafiya ya barta ba haka ya juya hade da fadin ya salam. ' . ' " Gaba daya kwanyar kansa ,ta birkice ' lissafinsa ~duk ya Bace' Amira' kadai yake’gani a idonsa ya yi alwala ya gabatar da_ sallah ya daga hannuwansa ‘ sama ya na kwarara addu’o’in' da ya saba yi kullum sai ya‘ ji ya. na jin kunyar abinda yake sakawa zai' yi 'cikin, zuciyarsa a gaban mahaliccinsa wanda ya yi imani ya na ji kuma ya 'na gani abinda ke Boye da wanda yake sarari.’ ‘ ' " Ya nemi yayewar matsalarsa cikin, du’ainsa sannan ya yi fatiha ya shafa ya yi azkar dinsa na dare da ya saba yi .sannan ya cika da salati ya fito daga, masallaci sai ya koma ya dauki motarsa - dan samowa Amira abinci. ' ' Shi kam cikinsa ma ya‘ yi ‘ya cushe baya sha’awair komai gasasshiyar kaZa ya Samar mata da hadin salad hade da‘firide rice lOkacin da Amira ta idar da sallar. isha’i ta mike ta kai hannu kan wani abu da ta gani a kan gadon ta daga shi. ‘ ‘ Wando ne. dogo na farin yadi na maza tsoron dake cikin zuciyarta ya dado ta ga takalma nan ma na maza a gaban gadon ta shiga bandakin ka‘yan gyaran fuska da mayukan shafawa‘da turaruka duk na maza tabbas zarginta . ya zama gaskiya mutumin nan dakinsa ya kawota me hakan yake nufi.?” - Shi ne abinda bata sani ba kuma yake fadar mata da gaba jikinta har rawa ‘ yake yi ta dora kanta waje daya “Haba dan ya kawo ki dakinsa hakan baZai "zama ya na nUfin ya Cutar dake va. Ya yi hakanne don ki samu sakewa 'shi kuma ya,kwana. a‘ flow mai makon ya tafi hotel k0 ya kai ki da wannan tunanin ta samu dan saukin tsoron har ta haye kan gadonsa ta na shakar Kamshin. turaransa da zummar ta huta daga gajiyar zaman da tayi. ba don barci ba, sai dai abinka ga mai ciki ga gajiya ga samun wajen mai kyau bata san. lokacin da barci ya yi awon gaba da ita ba “tun ta na gyangyadi tana farkawa har ya shigo . Shadanun dake zuciyar Nara basu fasa ingiza. shi ba zuwa ga shaidaniyar hanya da ya raya a zuciyarsa ya na hangen wannan ne kadai mafita ‘a halin da yake ciki a yanzu tuki yake‘kamar mai tausayin titi duk dan nisan .da yake yi wajan :tunanin hanyar ‘ya zai bi 'ya samu kan Amira cikin sauki dan ya lura" da " rashin sabo da harkar a game da yarinyar kamar yanda yake bako a ciki barcin Amira ta ji an turo kofa an shigo ta kuwa mike zumbur tsaye.. ‘ ‘ “Yan mata” ya ‘ furta cikin kasalalliyar .muryarsa da shi kanshi bai san ya mallaketa'ba. . ' . ‘ ’ Ta ma kasa amsawa saBoda kidima sai, ido da take. binsa da shi shi ma kuma ya na kallo kwayar‘ idanunta masu kwarjini ya rasa abin da zai fada 'mata ' Wayarsa ,ta yi Kara. . Ya dauko da sauri 'NumBar ba ’suna amma saboda ya samu nutsuwar da ‘ ‘zaiyi mata magana hakan yasa ya daga daga daya Barin. a ka yi sallama‘ ya amsa sannan mai .kira Ya ce “Mallam Yahya‘ne Nura na san ba zaka ganeba tunda ba ka da lambata.” : A’a Malam .Yahya yaya gida da “yan makaranta.” . ,Malam Yahya yaji dadin jin‘ haka "‘Duk lafiya. Dama abin _da yasa na yi kiranka maganar_ Mallam babbaCe- a“. gaskiya ya na shiri’sosai a kanka na bugo na gaya maka a duk inda kake yau dinnan kada ka yi barci ka kwana kana ‘ addu’ar neman tsari da kariya wajan ubangiji ni ma zan ta ya ka, inda‘ wani a kusa da kai ka fada masa ya taya ka yau ne Zai shiga aiki a kanka jiya ya gama hada dukkan kayan da yake bukata ina bin diddigi ne dan na san ba zai barka ba tunda ka nuna masa rai ni zan turo maka da addu’ar da zakayi cikin sallolin nafila," kada kayi wasa Nura 'yin wasa da addu’a a wannan kwanakin kamar wasa da rayuwar ka ne; Yau banyi post da yawa ba admin ne baijin dadi amai uzuri Bankada .... Chapter13 Nura ' salati yake yi ya; na 'cewa “Mallam na gode na gode zan tayeka nima-da addu’a."~ Wayar ta katse Nura nanata salati yake yi har ya kasa tsayawa da kafafunsa ya zauna a wajan da yake ya na maimaitawa abinda ya kawo shi,tu ni ya Bace daga ransa sai tashin ‘hankali ya maye‘ gurbin tausayi-Amira dake kallonsa ‘ take ta ji ya maye tsoronsa' a Zuciyarta duk yadda a ka yi ba abu mai dadi a ka“ sanar da shi‘ ba yanda ya rikice "ya na nanata salati. Deen ragowar sunansa 'ya subuce daga bakinta“ ya fito ya dago kansa ya na tamtamar kirashi tayi ko kunnensa ne keyi masa gizo. , “Me ya'faru me ya same ka.?’ yace ya" sunan naki ‘ ne? “Amira suna‘ ’ na” hade’ 'da- durkUsaWa- a- , gabansa. “Ga wannan ka ci. 'Ya' dubi abin ‘ ai Ke kadai fa na' siyowa bana tare da yinWa. “Amma ina zaton abinda aka fadamaka a waya ne ya saka cikin damuwa.”ko Lokaci. daya ‘ ya canza amma lokacin da damuwa ta' yi yawa tawakkali da Karfafa "zuciya su ne'ababan da za a‘yi "a yi' abinda 2a a samu nasara.” ' “ Ta mike “Allah ya ba mu alkhairi har ta yi taku biyu. Ya ce. “Amira Ko.?’ Ta juyo. “Haka ne sunan. - Ya jinjina kai “Ki taya ni da addu’a.” ‘ -. “Zan tayaka amma ka dan yawaita da "yawan karatun alkur’ani kana karanta su zaka gagari maisharri sannan ka daina biyewa .malaman ,.tsubbu ‘ ,' da‘ :bokaye saboda' anan duniya ne zakaji dadi a 'lahira kuwa da .dinbin;;nadama- a _ babu mai kashewa sai Allah babu :‘mai rayawai-sai shii. babu mai bayarwa sai shi, Saida safe .Bata , jira abinda zaice “ba saboda zucgyarta 'ta karaya da. tunawa da. nadamar da take yi na haduwada Malam ‘Balarabe; ;a, .rayuwarta , don, haka gargadinta a kan dukkan me matsala ke nan kada ta na cikin nadamar da haduwa da malam balarabe a ko ‘da ‘yauehs ‘ . A rayuwarta dan haka gargadinta a kan dukka‘n mai; matsala ke nan ya mika lamarinsa ga .ubangiji kada ya’fada‘ irin tata nadamar yana binta da kallo ta Bace maSa'-da, gani ya godeWa Allah. da bai sa ya zubar da mutumcinsa a wajan kamilar‘ yarinyar kamar .Amira ba ya koma tsirar da shi daga aikata zina wadda tun da ya na yaro bai taBa aikatawa ba. yake kuma kyamar mai‘ aikata shi ya sake neman tsari daga shaidanun zuciyarshi 'cike _da karfin gwiwar’cewa mallam fa bai isa ya yi masa komai ha indai ya rike addu’a da Karfin ikon Allah zai rokeshi ya ruguZa 'duk tsafi da sihirida Malam zai yi masa. . " Nan da nan ya dinga tuno addu.’o’in‘ _ neman .kariya ya soma yi, ba a jima ba .' Malam yahya ya; turo masa ‘da addu’on ' da zai -yi cikin sallahr’ nafila da yanda zai yi- ‘ ' Amira ita ma' barcin cikin farkon dare- kawai ta yi karfe biyu ta farka ta soma nafilfili kamar yanda ta saba yi cike da addu’o’in neman biyan' buqata . wajan Allah Subhanallahu wata Ala a cikin sakankancewa da 'samun biyan buKata. ' Haka nuradden har ya ji barci na fizgarsa sOsai ya kunna karatun alkur’a‘ni cikin suratul bakara har barci ya dauke shi har zuwa lokacin da a ,ka kira sallar asubahi ya ,yi sallar sai dai bai’jima ya'na zalimi 'ba barcin ya dauke shi. ' Amira kowa dai lokacin ta na_ kichin ta na laluben abin da zata dafa don tashin da ta yi da matsananciyar yunwa ta tashu ta dai ga kawai da mai da. kwai ta na tunanin ko shi zata soya sai kuma ta hange 'firizar kichin. Ta bude nan kuwa ta yi karo da kayan .‘miya harda dankali da albasa dukkansu sun yi kankara har sun gaji ta kashe fireza ta barta a bud'e ta zuba dankalin aruwa ta dora ruwan zafi tea ta hada mai: kauri ta sha sannan ta soma ganin gari dai dai .ba jimawa ta kammala da farfesun hanta da soyayyarr doya ‘ Ramshin ke ta tashi .ta na kammala ci ta yi wanka ta' fito ta na shigowa ta dubi a agoga duka lokaci har yanzukarfe takwas ne kawai na safe. Ba ta yi mamaki ba tunda tun kafin ketowar alfijir ta shiga kichin bata manta da komai na kichindinsu ba shi ‘yasa' komai yazo mata da sauki ta kuma gama da Wuri ta na murza powder a 'fuskarta, ta ji. Karar wayarta da budewarta . ke nan, ' ,, Hajiya Kaka ce da‘ gaji Hajiya ' Atine na kusa da ita tunda- tana-jiyo muryarta _ta na ceWa ai ta iya sammako k0 dan cikinta. ‘ . Ta na‘ murmushi take gaida Hajiya kaka.ta ce, “Amira shi ne kika ’kashe ,wayarki mun kasa_ samunki har kin ruda ' mana ciki.” Bani da chage ne Hajiya.” “To yaya gidan mun yi waya da Sa’ada ta tace basa kasar amma gidan da mutane Amira ta ce, “Eh ba damuWa.” “Ki kula d'a kanki sosai Sun ce suna kan hanyar dawowa, nan da sati “To” ' ‘ Su kayi sallamar da dama ta kosa su yi ta kwanta ta kashe'wayar sannan ta kwanta, ba jimawa barci ya dauketa wajan goma da rabi Nuradden. ya ‘farka daga barci ya-yi addu’a sannan ya mike zaune 'ya na tuna irin mafarkin da ya yi - da wata yarinya wadda bai san k0 wacece ba suna cikin wani lambu cikin nishadi dan farantawa juna rai har 'ta kai su ga kusantar juna, ya ta allaqa hakan da buqatar da yake tare - da ita ya kuma yaji karin nutsuwa _a tare da shi don haka ya yi azamar mikewa ya na son ya’ yi wanka a kan lokaci. Zancen zucin da yake yi ne ya mantar da shi' yin .sallama k0 kwankwasa kofar dakin nasa baiba sboda akwai baquwa kawai sai ya shiga. ' Ta‘na kwance babu‘mayafi a jikinta haka dankwali ta tattara jelolin kitson da ta yiwa kan‘ta kalaba: ta daura“ 'a bayan rigarta da bata Kara'sa rufe cikinta ba ta dan" janye ‘cikinta ya bayyana mamaki ya cika Nuraddin ya yi saurin ja da baya ya na A’uziya ya rufo kofar daman matar aure ce ke nan.? Mai yiwuwa haka cikinta yake nine dai ban .san kalar cikin. mata Sosai ba haka‘ya yi ta zancen 'zucci‘ amma yafi Karfafa cikinta akwai da ciki‘ ya kwankwaSa Kofar. ' ” Amira ta farka da..salati ta mike 'ta bude masa ta ‘sakar masa, murmushi “Barka da asubah Ya amsa mata ya shigo.’ Ya nufi wadrop din dake makale a bangaren dakin Amira ta fita ZuWa kichin .da nufin ta hada masa abin .karyawa ta hada komai’ ta kai masa setroom din-zuciyarta cike da tunanin sabyin fuskar da-ta gani yanzu a tare _da shi ya hade rai sosai ta dinga, tunanin k0 ta yi masa wani' laifi ne Allah dai ya sa ba cewa_ zai yi ta koma Kano :ba yau Addu’ar da take yi ke nan ta. ajiye komai ta nufi dakin, sai ta murda Kofar taji ta a kulle don haka ta koma can, Setroom din. ta soma .gyara shi har- ta gama ta zauna a saman karfet din ta na sauraran karatun aIKu-r’ani mai ‘girma.‘ Ya shigo da sallama ta daga kanta ya yi ,. masifar kyau cikin farin yadi mai zanen dogoyen sanda ga kamshinsa da ' kwarjininsa da suka‘ 'mamaye shi. har lokacin~ fuskar a daure'take ta mike da sauri ta‘ koma dakinta ,haka kawai ta ji bata Son sauyin da take gani a fuskarsa shi ma bai san dalilin da yasa shi kasa jin walwala a ransa ba tunda ya soma zargin ciki ne da ita tunanin DA yake a kanta ya kasa fita daga ransa ko da ya ji ta yi shi yasa ta za ta zauna har Su dawo abinda ya tsaya a ransa ke nan kai mata suna da Karancin zurfin tunani yanzu da ta taho kila mijinnata na can Cikin damuwar rashin sanin inda take maimakon ta tsaya; ta' saurareshi su fahimci juna. - ‘ ’ ' Ya ja tsaki mata mata yanda yaké fama da Bahijja shi ne yasa 'shi zargin qila rashin fahimta ne ya janyo'Amira ta bar gidan mijinta in kowa hakane ba zai jira har su dawo ba da kanSa zai maida ita Kano Wajan‘iyayenta ta koma dakinta. ‘ Ya na tunanin zuciyarsa na data daukar zafi amma ya gaza dannewa duk da abinda ma bai shafeshi ba dadin kallo gare shi. Ya na shan ~farfesun hantar ya na santi sai da ya ci abincin sosai sannan ya mike ya kwala mata kira ta amSa da sauri gabanta na ,faduwa k0 dama 'kafin ya lokacin idanuwansa na kanta shi yasa ta rasa abin da. zata ce .masa gaskiya ko ma meye zata iya fadarta' ‘Kaddara ce kawai.”. Yadda ta yi alamUnta na rashin' gaskiya ne don haka ya ji ya na son jin komai nata ko da bata fadi gaskiyar ba zai iya ganewa a kalamanta ya ce, “Na , san qaddara tunda‘ musulmine ni, amma ina son sanin abinda ya hada ki da shi har ya sake ki kika taho nan k0 zan iya yin‘ wani abu a kai a matsayina na mai masaukin' ki. - ; . ‘ Ina son kuma ki yi min alkawarin fadamin gaskiya in ba haka ba yau dinnan zan mai daki Kano da kaina.” ' Ta sauke ajiyar zuciya tabbas yasa' rashin 'yarda'da ita ne a Zuciyarsa bata , kuma yi mamaki ba tunda yanzu duniya babu yarda “Na yi makin alamari zan fada maka gaSkiya Sai dai nima kaYi min alkawarin rikemin sirrina.’ Ya gyara zama. “Na yi miki alkawari Amira.” Ta Soma' da. cewa “ranar farko dana tare a gidan .mijina ya yi min saki uku saboda ya same ni dauke da ciki ajikina wanda'wani malami amintacce ya yi min fyade daga zuwa wajanshi karBar taimako. Ta ba shi labarin duk abinda ya faru da ita. har zuwa lokacin sunan Malam ne kawai bata fada masa ba. ‘ Tabbas bai yi mamaki ba ya kuma yarda da gaskiyarta tunda ya taBa ganin ' irin ‘haka da idonsa kome. ya faru da' waccan yarinyar bai saniba amma ya san tabon wannan mummunan lamari yana tare da ita kamar na Amira koma' Wanda ya fishi ko wanda bai kai shi ba lallai- ne masu aikata irin wannan aikin sun yi yawa a cikin al’umma dole ne ka' san irin mutumin da ya zaka, kira Malami kafin ka ba shi amana ka dauke shi malami. Wannan shi ne dalilin zuwana don son‘ rufuwar asirina na haihu a nan. Ta katse masa tunani‘. Jin ya yi shiru cak na mai tunani ta na jin tsoron kada ya. yi tunanin mai .‘da ita gida shiru ya ratsa na‘ tsahon lokaci kowa da abin da yake sakawa a cikin ransa inda jimami yafi . yawa a cikin nashi tunani kai yarinyar na bukatar taimako anyi mata fyade sannan mijinta ya yi mata saki uku ga cikin shege ta na dauke .da Shi"kai abun ya yi yawa duk sanadiyar zuwa wajan Malam , neman taimako an' Bata goma daya bata gyaru ba . ‘ Ya sauke ajiyar zuciya' sannan ya fago ido ya dubeta ita dama nata idanun na kanshi ta na sauraran abinda zai fada suna had‘a idota ji wata irin faduwar gaba ta sunkuyar da nata idanun ta na Ambaton Innalillahi wa Inna ilaihir raju’un. ' “‘Kin taBa zuwa asib’iti.?” Ya yi mata tambayar da bata zata ba.” “Ban je ba 'gaskiya sai dai da a lokacin da muka je za a zubar da cikin.” “Toh; Amira ki yi hakuri ki dauki kaddara kiyi tawakkali ki sani Allah baya barin azzalumi a duk inda yake domin yin hakan ma‘ laifi ne tunda kisan kai ne sai ki kula da lafiyarki da data ' cikin kije asibiti ko don lafiyar ki ma. Ta nisa. “T0 me zan yi gudu? Mutuwa? Ina tsammanin hutuce a gare ne. Ya, yi dan murmushi amma wannan ba shi ne solution ba ko .baka- mutu ba aikana ' gudun Wahala sannan ka mutu da ' gangan da rayuwarka shi ma kuskure ne, ko dai menene kiyi dai tawakkali kamar Yadda ki ka yi tun farko ki yi' acldu’ar' Allah ya‘ san yanda’ zai canza miki _rayuwa zuwa farin ciki. Ta yi a jiyar zuciya kawai batare da ta 'yi magana ba ya ce, “Sai ki shirya da yamma mu tafi kiga likita zan yi magana ' da Ado. “Na, gOde na gode da amincewa gaskiyata da kayi‘.” Ya sake yi mata' murmushi kawai ta mike 'har ta kai bakin jofa ta ji muryarsa “Ki yi shiru banda mu ' din nan kada ki fadaWa kowa.” . Ta ce, “To ta Karasa ficewa ya lumshe ido tabbas duniya babu abin’da ke cikinta face rikiCi kana jin naka tashin hankalin in kaji .na wani sai ka ya danne na ka Allah dai yasa mu cika da ' imani amin; Ya dauki wayarsa :da mukullin mota ya nufi Wani shagonsa .da, , ake sai da lesuna da atamfofi . . domunta duk da zaryar da take yi a tsakanin falo 'da kiching da dakin da take ta dafa kuskus da miyar kabe ji duk da bata samu wasu abubuwa na hadin miya ba amma dandanonta ya yi dai dai sosai sai : kuma ta hada farfesun naman ' rago da dankalin hadin salad take son yi amma babu shi a frezeer ta gaji da zaman ta fito' ‘ a she Kofar talour su Sa’ada ne a. kulle ta setroom din ta-shigo saboda haka ta fito ta nan don 'ta na. ,kallon 'furanni da tsuntsayen dake shawagi a wajen da ta ji dan motsi sai ta yi tunanin Nura ne ya shigo _ , . . Ta rasa dalilin da yasa ta damu da ganin ya dawo duk da ita kadaici ba wani damunta yake ba amma- wannan in ya dameta ita dayaa gida‘.’ Wayarta ta yi‘ Kara ta donja tsaki saboda yanda ta manta da-bata kashe. ba dare ya yi ta na lazimi kan darduma ta ji dirar~ motarsa ba jimawa ya bude kofar ‘ setroom din ya shigo can kuwa ta ji ya na kwankwasa mata kofarta mike 'ta bude ya ce“In kin shirya mu Wuce asibiti.’ " Ta yi-masa warii irin kallon'da bata ‘ san ta na 'yinsa ba; “Abincinka fa.” " ' “ ’ Ya yi saurin dauke kai ya juya: . Idan- na dawo zan ci kada mu yi dare.’ Ya. na_ ,maganar ya" na.taf1ya after dress ne‘ dama a‘ ji’kinta' sai ta hada mayafi mai dan fadi ‘a kai light blue saboda zaren rigartama Light ce ta daukig ‘yar karamar'jaka fus ta'hannu ita" ma~ blue da takalmi kalarta shi flat ne ta sakata fito ‘ yana cikin motar ya ‘na hangen tahowarta ta mirrow madubin gaban' motarsa ya dinga jin ina ma ace‘ Bahijja’" ‘ce ke dauke da Cikinsa zai. kaita asibiti awo wani burin ganin ~'danshi ya‘ dinga ninkuwa azuciyarsa kafin ta kara so ya . bude murfin gaba- ta na zuwa ta zauna; itama haka take rayawa ina ma a ‘ ce ita da mijinta‘ ne uban cikin nan zai kaita asibiti awo kash Malam ya cuceni Allah ya isa ta ambata a sarari bata sani ba Sai da ta ji ya‘ ce, “Da 'a ka‘ yi me?’ ' sannan ta rufe baki da' tafin hannunta “Au ba kOmai bai sake 'mata magana ba suka dauki hanyar wani asibiti da ake kira doctors. - ' Ya. yi parking suka fito k0 va a' fada- ba ta gane asibitin~ manya ne na masu .fadi a ji yanda asibitin ya tsaru kawai tamkar . a ,turai wani flour suka nufa Wanda yake da' manyan kujeroo ko wacce ,guda biyu ce a manne mata ne ’da yaWansu da mazajensu k0 abokan rayyuwarsu ya nuna mata wani set ya ce, “Zauna a nan ina zuwa. Bankada Chapter14 Ta zauna ya‘ dan rankwafa kai daidai kunnenta “Shekararki nawa.?” Ta’ ce “shatakwas.” ‘ ‘ Suna fa.? “Amira “Ba na. gaskiya ba ne.” Ta ce - Khadija.” Ya shiga ta wata Kofa mai glas.anan ne zai bada sunanta Sai kuma. ya tuna bai san sunan.mahaifintaba ya dan ja siriririn tsaki' ‘ba zai iya komawa, ba ‘ kawai sai. ya. saka‘ Nura ya gama da nan ya biya, ,kudi "duk ta tana hangen zirga zirgar da yake yi daga nan ya, dawo ya 'ce, su shigo "wani wani lab a nan a ka dauki jininta da fitsari sannan suka koma suna jirab‘ganin likita ya 'dubeta, ta tanata matSa' wajan 'da akaa dauki. jinin“ Ya ja tsaki ‘Wai da zafi ne da kike ta,wani ' langwai tun. a wajan ,ya kejin‘ haushin yanda taki Bari da farko a tsira mata allurar sai da ya .Bata ranshi ,sosai sannan. ta tsaya tace “Allah da zaf1 ni .fa bana ‘son ; Allura.” Ya tuna shi. ma fa duk da yake maniji, ne baya.‘ son allura ya ce, “To sai kiyi hakuri-ko tunda an yi ki bar taba wajen haka,”batajima sosai ba suka ji ana kiran sunansu- ya; mike ta itama tana kokarin . mikewa. .yace Sannu ko ta.. amsa'wa da- .ido‘ ta ba shi amsa tare DA miqewa tunda, ta samu. cikin yau ne kadai taji ‘ an ,ayi mata sannu tausayawa ya dan yi gaba tana bin bayansa suka shiga .dakin. likitan din likitan na kan kujerarsa. dake juyawa da shi suna shigowa ya dan mike ya bawa. Nura hannu Suka. gaisa ya. dubi- Amira .,ya nuna.mata wani gado ' yace Ta zagayo ya daga rigar cikin. ya‘ .‘bayyana Nura ‘bai iya kallon ba saboda sanin haramcin yin, hakan sai ma wayarsa da yake kallo ya na' yin Chatin da' wani 'abokin'sa har‘likitan ya. . dora abin scaining ba jimawa hoton beby ya bayyana'likitan na dubawa? ya dago‘ya ~ kalli Nura‘ da ya ji ya yi shiru' alamun hankalinshi baya wajan. ya ce, “Maigida kaga baby boy-din ,naka yana ta boxing.” _ ‘Cikin mamakinsa‘ ya na cikin koshin'lafiya""'sai ‘dai kwanciyarsa ce bata zaumi Adai dai ba kaga nan ya dace ‘a ce kanshi 'yana nan ‘amma kafarshi ce’ awajan‘ amma babu‘ damuwa zai koma‘ dai dai . kafin" lokacin haihuwa Nuraddeen dai kallon yake' baby“ ka 'yana ta harba Kafafuwa a' cikin mamakinsa wani‘irin so ne da kaunarsa .suka mamaye'Zuciyarsa ji yake' ' yi kamar dan shi ne da Bahijja yau yake gani Yana murmushi' ya- mikawa likita hannu' mun godewa Allah. likita yanzu yaya zamu yi da matsalar kwanciyar ba zata dame shi‘ k0 maman tashi ba?’ ‘ Likitan ya yi murmushi “Ba komai abokina tunda yanzu sati shida ya rage ta haihu zata diriga Zuwa duk sati a na duba zamanshi nan da sati biyu: idan- bai daidaituba akwai Kokarin da za mu yi babu damuwa ana samun haka dama. Amira ta dawo: wajan zamanta ta . zauna likitan ya janyo fayal din bayanan jininta me bata da- matsala a duk text din , da mu ka yi mata ta na da isheshshen jinin da zai isheta‘haihuwa kuma har text din diabities dana ends mun yi bata da ko 'daya anan ne Amira ta yi hamdala a bayyane daga nan ’suka tafi. ‘ ‘ Farin ciki, sosai Nura ya ji yana ji a' zuciyarsa sun harba kan titi ya dubetako kina son cin Wani'abu'ne kadda sai mun 'koma gida kice 'kina son wani abu kin 'san masu ciki da kwalama ko ke bakya yi.? Ya~ dubeta “Ni‘ kam ban , fahimci hakan 'ba tunda ba na cikin kwanciyar hankali k0 ma- me zan ji ina so bana ‘ damuwa irin na masu ciki.” ’ ' ‘_ 'Haka ne’ amma yanzu :duk abinda ' kike gani kina so ki fada na saya kona siyo miki namane a,a sai dai k0 Ice cream” . “Ban yarda da wannan ba‘ canza wani.”‘ Abin ma sai ya bata dariya ta dan , yi murmushi “Au dariya ma kike yi to duk randana, 'ga kin sha abu mai sanyi zamu Bata dake ta ce,“‘Ba ma zan sha ba Wani ' katon store ta ga‘ ya nufa'da su wanda a ka rubutu'Baby care da manyan harufa a jiki ya yi parking din- motaya fice ya bude‘ mata motar ta 'yi masa kallon tambaya ya . yi gaba kawai dole ta fito ta bi bayansa.’ Ya zaro wata takarda daga aljihunsa wadda ta ga likita ya ,miko masa ya dauki . kwando 'ya na kallon ' takardar ~ya :na ' duban kayan sai da ya siye duk abinda Yaga an rubuta da adadinsu ita dai bin , bayanshi kawai take yi har ya biya kudin aka zuba masa a manyan ledoji aka kai masa mota ta shiga ta zauna ya shiga ya; juya sai suka hada ido ya ce,.“Ya dai sai kallona kike yi kamar wani -» mara . gaskiya.” .‘ ' . ' “Ba haka ba ne gani na yi kamar ba yanzu za a siye kayan ba tunda ban haihu ba kuma kudinma sun yi yawa” ' ‘ " “Sai kin haihu za mu yi ~ssiyayya? shirme ke nan komai yawan kudin kuma ai duk abinda kike gani na siya dole ne a ' siye su tunda list din kayan da aka zuwa ' da su asibiti ne haihuwa kuma daga wata .bakwai suka ce ana hadawa baby kaya kuma kinga cikinki ya kai takwas shi yasa ma ban Bata lokaci ba dadi a haihu ' babu wani abu shi mutum da kiki gani :darajace da shi dan bata hanyar da. ta dace a ka same ba shi baya nufin .a wulaqantar da shi na san tunanin ki kenan ya juya ya kalleta suka hada ido kWallah sun taru a ‘ idonta ya maida kansa yana kallon titi ke . "yarinya ce’ sosai Amira _ " Yayi shiru .ba Wanda ya sake _ .magana ‘har suka -isa gida tana kawo . masa abinci ta shige nata dakin shi kam tunani yake yi ina ma Bahijja ce har dai ya 'kasa 'jurewa ya kira ‘wayarta ya na fatan Allah yasa Su shirya a lokacin shirin .kuma a samu rabo shi ya dace‘ da . samun Baby ya yi ta yi maSa hidima .¢***** ; Hajiya Kaka Shigowar kenan daga gidan sunan ‘yar- makwabtansu ta‘ illa tana alWala atsakar gidan saboda ta na kan hanya a ka kira sallar la’asar ta na jinjina nisan ‘unguwar wai ita mundadu hajiya Atine na mata kwatancen ‘ai nan aka kai jikar mijinta da a ka‘yi biki kwanan nan ' sallamar da a ka yi ce ta katSe musu hirar.‘ ’ Hajiya Atine ta leka yaron da Malam Balarabe ya saba aikowa ne ya durKusa ya gaisheta sannan ya Ce“Malam ne ya aiko shi wajan hajiya. Hajiya Atine ta ce ga shi kuma bata nan sai dai ka fadi sakon a gaya ma‘ta. ' Yaushe zata dawo in ya'so sai ina dawo na fada mata sakon.” Hajiya' Atine ta ce, “Ina ga wajan ' gobe ne ko .jibi.” Ya. ce, .“To Allah ya kai mu.” Ya- juya ya tafi. Ta shigo ta" na murmushi kai mun banu Hajiya kaka ta ce “Ke'dai da hikima kike wallahi ina jinki har cikina ya soma kugi 'saboda ban san abinda zance‘ da shi ba. Hajiya Atine tace, “Shi yasa na ce masa haka donmu sake tattauna abinda zamu fada' masa.bari na yo sallah ta ’lulluBa mayafi ta tada kabbara. I . Malam ya na zaune Kofar gidansa a kan buzu a gefensa malam Yahya_ ne suna‘ hira jefi jefi Mallam din na kallon hanya ya ga ta inda dan aikensa zai Bullo ’ tunda' ya je wajan ‘amira a ka ba shi sati biyu ' ji yakeji kamar' kwanakin basa gudu saboda yanda .ya dokanta da son Amira ta kasance a karkashin ikonsa ga shi harda dora kwa‘naki biyu a kan 'lokacin da'suka beba da yaji shiru shi ne yasa ya aika ya na sonjin abinda suka . yanke‘Buhari yaron da ya aika ya dawo ' ya sanar da shi. _ Hajiya bata nan ya sauke a jiyar zuciya abinda yake rayawa a ranshi tsohuwar ta dawo dai ya ji ta bakinta idan ‘ amince masa ta arziki da lallami to to idan kuma da tsiyane ya san hanyar da zai bi dole ya samu Amira ya biya .zuciyarsa abinda take so ya taimaki wasu ma suke samu‘ a binda suke~ so, bare shi da kansa ‘ Malam Yahya yaji yace ba wayarka bace Malam'kamar akekira" ‘ " Mallam din ya yi firgigit ‘kamar wanda' a" ka tasa daga barci- ya na- lalube lalube ya dauki wayar Bahijja wadda duk zaman' gidan ya gama gundurarta rashin kiran Nura k0 zuwansa duk ya hargitsa _ lissafinta tun ta nahangen zai zo din har dai ta gaji 'da kira Mallam dan Ya gaya masa halin da take ciki suna. gaisawa ta samu karya masa damuwarta ya ce Kada damu zan yi 'masa' wani aiki kuma zai 'nemeki dole 'abinda nake so dake idan ya kira ki ‘ya fada miki wani uzuri daya rike shi kadaki daga masa hankali bari ya; hada komai saboda ya ' shigo miki da nauyinsa yanda zaki samu ‘abu . ‘a hannunsa sannan idan yazo ki yi kokarin gaya min. ki yi wata dabarar da zaki 'samar min jininsa zan yi_ wani aiki da shi” Bahijja ta yi gOdiya suka yi~ sallama da mallam ya dubi_ Malam 'yahya daya baZa kunnuwa ya na sauraransu .ya yi murmushi “BahijjaCe ita bata jira idan ta so sha yanzu magani' yanzu ce "' ‘mMallam Yahyé yayi murmushi “To ' ai kun yi' tarayyar. hali kenan 'awannan_ Bangaren tunda kai ma hakan kake Kamar kasan ’yanzu ma wata : yarinya nake so na cika da ita Shi yaSa ; hankalina ya'kasa kwanciya. ’Mallam— ‘ Yahya ya yi mumushi : “Mallam kenan baka tsufa a gaban ' mace” _ , Malam din ya shafa gemun “ai yave ai aikin Cikon jin dadi ne. . ******* Washe garin kuWa Bahijja na zaune ta "na tsifar kan qannenta wasu almajirai ne guda biyu suna na gyara mata salad wayarta ta yi Kara ta na dora idonta ta ga Nura ne ta yi kamar ba zata dauka ba 'amma ta kasa daurewa saboda gaskiyar magana ta damu ta na kewarsa ita ma fushi ya isheta haka ta daga ya ‘yi mata sallama ta amsa. ‘ “Yanzu bahijja“ ashe bakya.- k0 tunanina? Ni kuwa nan tunaninki, da kewarki sun hana ni kataBus' tun ina shayin kiranki har na gaza jurewa.”“Wai kana kewar tawa ne Zaka min . yaji har kuma ka kasa kirana a waya.?” ‘ "Kada ‘ki dauka ban damu ba my wife ~ Wallahi ina zulumi a' kan abinda na yi k0 baki yafe min ba, na san na yi_ miki laifi amma ina neman afuwarki bahijja har bana so in tuna abida ya faru.” ' ' " “Nan da kwana bakwai. “Kwana bakwai?’ cikin mamaki don a zatonta zai ce gobe.’ .. “Sabuwar mota nake son na taho da ita, saboda wadda take hannuna ke nake so na barWa ita k0 da bana gari kya yi amfanin da ita.” ' “Motarka- fa.?”~ Cikin muryar mamaki tayi tambayar' , “Yes Bahijja kin cancanci abinda. ‘ yafi haka a wajena tunda motar ta zoda sunanki" ta zo' kawai don tawan .bata karaso bane na dan. bata yanzu zan je a duba min ita sosai kafa a hadamin , komai nata kafin nazo. cikinta bai ‘kwanta ba har tsahon Karfe sha daya na dare. haka ita ma Amira da ta kwanta Lamin ya ‘kirata a waya suka sha hirar soyayya. Lokacin da Nura ya ajiye wayar cikin zuciyarsa sai yaga kamar‘ ya yi suBul da baka wajan- yi mata wannan kyauta ta mOta ta miliyin biyu ’ ya san ya na da abinda zai yi kyautar fiye da hakamma' ko- daon matsayin tana matar shi. ya bawa kuma shi ne kadai abinda zai iya mata; ya wanke laifinsa har kuma ta. ba shi goyan baya a kan abinda yake shirin yi kafin su Ado su dawo ya na jin‘ tausayin 'Amira bata 'cancanci kadaici ba a wannan halin ba alkawari ya dauka da zuciyarsa zai taimaka‘ mata babu fashi. A wannan daren ma! barcinsa da tshon dare daya dauka a haka; da addu’oin tsari dan samun nasarar rayuwa cikin duniya da lahira. . ' _ Da sm sanyin Safiyar Amira ta kammala soyayyiyar doya da' miyar albaSa da attaruhu wadda ta ‘sha kifin gwangwanin ba abinda ta so' yi. ke nan ba amma babu yawancin kayan amfanin .a‘ kichin din ta dai yi farin cikin samun Cikakkiyar gyada ta hada Kunun Gyada - wanda ya ji madara ta ci nata ta dai ' ajiyewa Nura na shi da-maigadi tunda ta. san shi tashinsa ba yanzu ba Sai data yi wanka saunan ta koma barcin 'nata Karfe tara har da rabi Nura ya ta shi don tunawa da kayan da ya siyo jiya ya barsu ‘cikin but din motarsa kuma akwai kayan girki: a ciki wanda ya san mai yiwuwa Amira'zatabukacesu yanzu, ga shi ya ji ana cewa masu ciki basu jure yunwa kuma ya duba babu mahadin girkin’ mafi akasari kayan miya‘ da nama ne gashi ba Indomie. rKeck dIn ma daya siyo" mata ya manta baibata ba, ya kuma san, da wuya ta buga. maSa ta fada masa. “Kash Ni ma na akwai‘shiririta” ya mike. -.nufi dakin nata ‘ ya kwankwasa kofa cikin— barci ta jibugun ,ta- mike da hanzari ta na duba agogon waya. - . _ . ‘ ‘ Ta zo ta bude Kofar sunhada ido suka sakarwa' juna murmushi. ta riSina ta soma gaida. shi ya amsa “Ya dai Ba matsala ’. Ya yi mata tambaya a .hade da , kallon dake sa gabanta faduwa, bata iya ba shi amsa da baki ba ta dai girgiza. masa kanta har lokacin idanunsu cikin na ‘ juna ta' na mas‘a murrriushi ya mika‘mata ledar kin ga ceck din manta jiya ban baki ba yanzu haka kuma kin ji yunwa cikin dare.” ' Ta sake girgiza. masa kai cikin zuciyarta na jinjina masa irin kulawar da yake bata' yaCe, A’a.” ‘ “Yau ba maganna ne sai da kai.” Ta Sake murmushi “Ba haka ba ne.” - Ya ce, “To ya ya ne.” ' “Ba komai ban 'yi zaton‘ zaka ta shi yanzu ba. “Ba ki yi break fast na manta ne na bar kayan'girkin mota amma kada ki ? damu zan je naa samo mama abinci.” “A haba' ai. namafa gama bari, yanzu zan hado maka.” _ ‘Da kyau bari nayi wanka Ta .fito ya .shige saunan ta shiga ‘ kiching ta bado masa breakfast dinsa ta ajiye sai-ta zauna akan karfet-din ta kunna 'suratul bakara a cikin. wayarta ta na‘ saurara sautin su Hajiya Kaka su ka yi mata waya suka sanar da ita turowa malam ' take tunanin tabbas ba zai barta haka ba dole .ya bi duk hanyar da zai iya bi yaga burinsa ya cika dan haka ta sake dagewa da _ addu’o’in 'tsari da sauraran karatun alkur’a‘ni mai girma ta kuma, yiwa mahaifiyarta bayani ta kuma ce ta tayata da, addu’a ta lumshe idanunta ta na sauraron' bayanin da ’yake ragewa kwanyarta birketaccen tunanin ya murda Kofar ya , shigo .hade da sallama ta amsa ta na sake lallube yatsun Kafarta da hijabin .da ta saka amma kina wahala da yawa, a gidan nan ina tsoron kada hakan ya shafi lafiyar Baby.” Ta dago ta na masa kallOn mamaki, yanda yake. . damuwa da lafiyarta ya na 'kallon‘ tray din da ta jero masa breafast ' ya yi BiSmillah ya zauna kina shara girki wanke wanke komai na gidan nan aikin fa da yawa.” “Ni ba najin wahalarsa kuma ma ai motsa jiki ne ina ganin zama na ba motsa. jiki shi ne ma abin da~ zai iya , kawo matsalar.” . ‘ ‘ “A’a ban yarda ba sai- na ji daga bakin doctor. “Toh” ta mike da hufi daki donta "ba shi guri. “A’a' "ina zaki .je ‘kike sauri?” ta koma' ta zauna batare da . "ta yi magana ba.” , . “Amira‘ kada ki 'yi mamakin yanda , na damu da lalurarki ~ba zan iya‘ yin Karya k0 in _ Boys miki 'ba tunda na ji . labarinki na ji‘ ina' mutukar Kaunar abinda yake‘cikinki wanda. na ‘san ’dake' da duk wani mai Kaunarki neman kai yake yi 'da ‘ . shi, duk da ba ta halasta ba ciyar amma kuma ‘kyauta ce daga Allah ‘wadda- ba. kowam: ’ke samin ba da dan mutum da mai, daraja wanda ba a Siyan_ shil da kudi ko 'wayo ko dabara sai in Allah ya baka. ' '- " ‘ Kin ganni nan shekanmu bakwai da aure da matata ban taBa samun haihuwa ba na- fada miki ba zan Boye 'miki ba ina _ bukatar son haihuWa inaA burin ganin ina da da, ina mutukar damuwa Wani lokacin, har kwalla nake fitarwa ina jin~ kamar ni ba zan haihu ba ba zan ga dana ba.” Amira ta dago “Haba haba ai bawa baya fitar da rai da rahamar ubangiji, wa su ma shekaru ashirin suke shafesu basu haihu ba.” Nura ya yi murmushi “Haka ne - amma kin san wani abu?' ta dai yi shiru ta na, sauraransa “Babu Wanda ya San irin damuwar da na. shiga, ko zancen ba na yi da kowa‘ saboda-ina mutukar son matata ba’ na son ta ga damuwata ita ma hankalinta ya ta shi, sannan ba na son ne dinga nuna damuwata a' gaban mutane saboda kin San mutane yanzunnan a Kakaba maka aure, ni 'kuwa alkawari 'na daukarwa matata ba zan yi mata kishiya ‘ _ba idan za ta rasa da ,zamurasa tare idan zata haifar min da shi ne burina.” . Wani irin bala’in tausayinsa Amira ta ji ta na son namji mai irin halinsa nuna. tsantsar soyayyar iyalinsa'” ‘ da ‘rikon alKaWari lallai a cikin maza samun mai irin zuciyar su irin ta shi da wuyar samu ganin ya yi shiru‘ne yasa ta gane lallai ya fada mata abinda ke zuciyarsa ya fama ‘mishi ciwoni da yake damunsa yasa ta ce. “Ka- yi breakfast kada ya. yi sanyi bazaka ji dadinsa ba Ta janye waccan maganar 'hangen shigarsa wani hali ta soma zuba masa Kunun gyadan ta hada da madarar gari wadda ta dan damata da dan ruwan dumi ta 'mik'a masa. Ya na- “Wannan kokone na‘jima ban sha shi ba. Tace “A’a kunun gyada ne.” ‘ “To dama ana kunnuta daman bani dai na . sha na ji in baimin» ba’ ki daukomin ruwan zafi na sha tea. . Ta dan yi murmushi ta ja gefe- tana. danna wayarta ya. na tasha tun da ta ji shiru'ta san sha yake' ba ta dago ba har _ sai ta ji ya a jiyekofin sannan ta dago ido suka yi dariya gaba daya. “Kai ya yi dadi ‘ fa.” Ta mike “A karo ruwan tea dinne?” “Kin iya zolaya 'Amira ‘na sa shi a ina? Ta fita ta na murmushi.” .Wunin ranar ta . yi shi ne ta na tunanin abinda' Nura ya fada mata. ta na kuma addu’ar Allah ya ba shi da sai dai ta kasa ganewa manufar Nura a kan cikin jikinta' da irin son da ya Ce ya’na; yi masa ga ‘ shi har, ya Kare bai fayyace mata abinda ke zuciyarsa ba ta ji yace ya na son daukarsa ba. Ita kam ta na rokon Allah ‘yasa Nura ya» bukaci ta ba shi danta don zaman da ta yi da shi ta yarda da shi ta na jin zai iYa yi masa rikon da take son ya samu, to amma me ya hana shi‘ fada mata zai dauki‘ yaron ko yana tsoron matarsa ba zata aminCe ba'. k0 kuwa ba shi da _ burin. rikon dan Wani sai na shi ne? ~Tambayoyi barkatai take yiwa kanta ba amsa. - Haka dai zaman su da Nura ya 'kasance tun ’tana dar dar da‘ shi harta ’ sakankance cewa ba zai cutar da ita ba kuma ba shi da hali irin na ‘akuyanci'ta kuma fahimci ba karamin so yake ma matarsa ba bai ma fiya zama - gidan ba in ya fita tun safe sai‘dare ranar .da aka yi sa’a kuma ya dawo kafin magariba ya na shigowa ya- sanar‘da ita yadawo yake fita barandarsa ya zauna nan ya Bata lokaci yana waya da matarSa sannan baya gajiya da yi mata siyayayr abinci ko tambayar bata da‘ matsala? ' Komai take so wannan duk sanda zai fita ne da lokacin dawowarsa sai ,ya tambaya a haka kwanaki suka cika cikin dare ne‘ har ta_ soma barci ta dinga jin’ hayaniya tunda. ranar Suka sa ran zuwan nasu sai ta fito da sauri a bakin kofa suka hadu da Aunty Sa’ada bata san lokacin da ta rungumeta ba. Sa’ada ta ce, ‘,‘Ke Amira bi a sannu mana bakya ‘ganin yanda kike.” Aunty Wallahi na kagani ku dawo yau idona a kan agogo ya wuni,- har 'gani nake ’yi kamar lokaci _baya~gudu. ” Aunty Sa’ada na rike da ita har suka shiga dakinta k0 zama bata yi ba ta koma ta kinkima jakar kayanta‘ Sa’ada ta ce, “A’a wannan sauri haka cikin dare.?’ ‘ Amira ta zauna “Ai mutumin ne ya yi min ‘kara, dakinshi fa ya bani.” Ka ' dan ke nan daga aikin oga Nura Jin yanda ta - furta sunan ‘ya'sa Amira ta dan yi shiru don tunowa ‘da cewa ’Wai oga_Nur din da ta jima ta na ji a gidan shi' ne wannan ita kam k0 a kanta da ta ji ya ce sunansa Nura bata kawo shi din mai mai Annur funitures da’ Annur Store. ba Ta yi zaton' wani ne daga cikin yan uwansa ko'ma dan shi a she shi ne da kansa ta sauke. a jiyar zuciya. Sa’ada “K0 akwai matsala ne‘ta ce “Lah babu wata damuwa da mutumin nan ‘tamkar kuna nan wallahi yana da kirki da kamewa.” “Ke dai bari kamar nayi tsuntsuwa na taho .nake . ji jin kina nan kin san macce da .namiji a7m gida na ukunsu shaid‘an ne ' Amira '.ta ce, ‘ “Haka ne 'amma wannan ogan shaidan ba shi da tasiri a kansa kamar yanda na zauna da shi 'na , fahimta ni ma da a tsorace na ke sai dai; na zauna na fahimce shi .zuciyarsa mai kyau ce k0 maganar banza bai taba yi min ba, kamar kanwarsa haka ya dauke ni Sa’ada ta ce, “dama Ado ya 'yabe .shi a she haka dinne da ganan kuma .hira ta ,Barke sai' da Suka ’kusan raba dare sannan barci ya dauke su. Tun da Asubahi Nura ya kammala sharinsa na kOmawa Kano ya juyo ya na '. kallon‘ dakin kamar wanda “ ya yi ’ mantuWa. har lokacin ya na shakar Kamshin turaren Humrar da Amira ta sa masa can ya hango kur’ani mai suratul Kahfi da ,yasin wanda Amira ta ajiye a gefen gado ‘ shi kadai ne abinda Amira ta manta a dakin ya na da buKatar irinsa dama ya dauka ya juya ya fita ya dauki hanyar zuwa Kano. ‘ . .Bahijja har ta fishi zumudin ganinsa don haka baccinta na . daren jiya- 'ragagge ne yanda Nura ke kalallameta da dadadan kalamansa da alkawarin ya sata .tabbatar da Cewa ‘aikin da Mallam din yayi ya kanshi don haka take; sake daura’ damara da tunanin yandazata juyaShi da abubuwan: da ranta ke so tunda ' ya 20 ,hannu. . ~ don haka ta Bata lokaci’ a kichin ita kadai ta shirya masa 'jalop din taliya wadda ta ji hanta. Tayi masa juice da lemon zaki ,wanda ta. koya jiya. A ’cikin wani littafi DABA‘RUN' ,KOYAN LEMOKAN ZAMANI. Komai ya yi daidai buqatarta dama in dai ta cire Kiwa a kan girki gwanace; ‘Amira basu farka ba sai .wajan karfe bakwai. ta mike Saboda ta makara yau Sallar asuba ta, na sallah ta~ koma kichin ta dora musu break past .ta- yi wanka bata ji' motsin kowa ba ’suna hutun gajiya ta dubi kofar glas'wadda a nan ne dakin Nura yake cikin ranta tace k0 yaushe ne- zai farka ya soma‘shirin tafiya _ Kano. Ta dai San yau ba‘ zama ta wuce dakin Sa,ada nan ta mike'ta ci gaba da nata barcin bata farka ba sai wajan sha biyu na ,rana, ta ga 'Aunty Sa’ada na kwalliya. a "gaban miror ta mike ta na duban wayarta “‘Na’- manta “Aunty na- gaya' miki breakpast na kiching bari ya dauke ni ashe rana ta yi haka.” Aunty Sa’ada ta ce “Na ma ganshi sai dai naga KO-Karinki da kika iya ta shi da. Wuri har kika, yi . wannan hidmar kayan munfa raba dare. . Amira ta yi murmushi “Kin ga na oga Nura 'Aunty Sa’ada ta , yi murmushi “Wane oga ,ai shi yanzu haka ya na hanya tun da asubahi ya bar gidan nan.” ' ' Wani’ irin faduwar gaba Amira ta ji,_ - wadda ta rasa dalilin yinta ta dai .yi shiru ta fita zuwa kchin din komai ya na nan kamar‘yanda ta bari‘ a she ma su Aunty, Sa ada basu yi breakfast din ba jikinta ta‘ ‘ ji yayi bala’in sanyi har ta rasa abin yi ta‘ ‘ zauna kawai a faloUr ta yi tagunli. Aunty » Sa’ada ta fito ta tarar da ita a haka' yaya dai ni fa bana son ganin ‘kina wani tunani. Ta janye tagumin da murmushi a fuskarta “Aunty 'ba tunani néke yi ba ina dai kewar yara ne ‘gidan' shiru ba dadi.”-To da ba na nan na san har kUkan kadaici kin yi. Amira ta yi murmuShi kawai tabbas taji kewar amma ba kamar yadda take ji yanzu ba bata ji dadin yanda Oga Nur ya tafi bataré da ~sun yi sallama‘ba wannan shi ne abinda take jin yasa jikinta yin sanyi ta na _tunanin .ko ta yi masa wani ,laifi ne da bata sani ba mutum,makaramci kamarsa bai cancanci Su yi - irin ' wannan rabuwar ba,- babu sallama amma sai ta ji ba zata iya fadawa Aunty 'Sa‘ada ‘ damuWarta ba ta na_ jin Aunty Sa’ada na cewa in dai yara ne gobe ma Ado zai je ' ya dauko su shi ma baya iya zaman gidan ba hayaniyarsu. ‘ ' Wuninranar ta na tummin Nura da 'abin da ya hana shi'nemanta kafin ya tafi bairnin gayu chapter3 ibrahim ya. bishi da kallo yana nazarin kalamanshi hankalinsa yayi matukar tashi '. Shin ta ya ya zai soma- gyara Sabeer; ya don ya riga da yayi nisa ya'tashi da wata irin aqida‘da dabi‘a da - kuma tunan'i marasa kyau, . TabSas akwa'» aiki babba ne a .gabansa, na son _saka Sabeer Ia hanya-don alkawari ya yiwa Yayarsa Zai nuna masa hanygar gaskiya duk_da'ai. san ta ina zai fara ba ,. "Allah Ya taimakeni”. Ya fadga ransa ya ransa nayi masa daci ya nufi ‘ (Wardrop) din dake manne a dakin ya zabo masa kayan da zai sa, ya ajiye kan gadon Sannan ya fita- don ganin. 'an shirya masa abincin karyawa. 1 "James! J'amcs!! James! "Ya dinga: kiran ‘sunansa da qarfi.,Cikin hasala alamar ransa yabaci. ~ ’ ibrahim ya shigo: ya. ce"Menen , ' .Watsi ya yi da Kayan yau zan kori James a Gidan nan, ba shi da'hankali ne ko-shi: Mahaukachi ne zai ciro min wanna“ kayan?» . , Ibrahim ya daurc fuska, ransa kam ya Ya ce '"Ni ne Mahaukacin ba James ba K0 nima korata za kayi mr Sabeer?"_ Sabeer ya turo baki irin na sakailallun' yaran. masu kudi, ya bata fuska ya ce "Haba Uncle IB, ni ba zan sa wannan kayan ba gaskiya (Coat) Kwat din nan ta min nauyi a ciro min kaya' mara nauyi, ka sun Kasar nan da zafin tsiya,.;yanzu muna fita zakaji wani irin zafi". :‘Ibrahim yaBa‘ta rai- ya ce, Asibiti za ka je kuma aiki za ka je yi ba wasa ko yawon shan ' iska ba, dole ka sa kaya' (Decent) kaya masu mutunci .. in ya so in ka dawo ka sa duk irin kayan da ka ke so. Kuma Bari in fada maka, ba za ka-yi yadda kake so a nan ba (You have ~to behebe your Self) kuma daga James ba John ni ne zan dinga maka komai da kamai,. Daure fuska ya yi ya nunashi da yatsa ya ce, "Kana jina?" ‘ - Kansa a sunkuye bai ce komai ba. Ibrahim ya daukokayan ya ajiye masa ya ce, "Ma za ka shirya ka fito, yanzu ina jiranka zamu wuce wurin Daddy a ; falo yana jiranmu". Yana gama fada bai sauraresa _,ba ya fita Sabeer ya ji hankalinsa ya tashi. Shi'fa bazai iya wannantaku'ranba. - Nan da nan ya ji ya quntata, ya tsinCi kansa ; cikin kewa, bai taba ganin ‘ Uncle IB haka ba sai yau Hawaye ya ciko masa a ido. . , A cikin wannan yanayin yayi shiru‘bai fita ba ya nemi wuri ya zauna ransa Bace, ‘ bakin ciki ya ishe shi an sashi yin abin daransa bayaso. Jin shirun yas Ibrahim din yabi ' bayansa. ' Ganin. halin da ya ke ciki ya tausaya masa' saboda har yanZu bai san halin rayuwa ba. Ya rayu ‘a : wata duniya ta daban, wacce ba ta da alaka da (Reality) ya matsa gefesa ya kallesa ya yi' saurin juya fuska alamar fushi ya ke da Ibrahim din ya yi murmushi gami da kama Kunne ya ce "Sorry Sabeer, Uncle IB ya. yi laifu a yafe masa Ya'jima yana magiya kafin ya juyo da idobu ya ,kadé saura Kiris ya zubar da hawaye Ya ce, "Ba kai ka min tsawa ba, ni ba ruwana da kai, kuma sai na fadawa Sister abin da :kamin, zan ce ma ta Uncle ib baya sona yanzu ita kadai ce mai sona"; . . . "Yi haquri Sabeer, Uncle ’IB na Sanka". _ "Ba ka sona". Ya, fada . cikin ‘ basala. ; , ' "Kuma don ka ga Sister ba ta nan neshi ya sa kowa. ya tsaneni daga kai har Daddy”. - ' ' - IB ya jawosa jikinsa don ya kula ya tsinci - kansa cikin kewa, musamman Yayarsa da suka- shaku, don haka ya~zama masa dole ya lallaahesa. Sabcer kwantar _da hankalinka babuwanda ya tsaneka duk muna sonka.;Unclc ib bazai sake ma ka .tsawa(1Promise}' . Ya‘dagoshi. ‘ "Na yi alkawari ba zan- sake ma ka tsawa‘ ba (Now smile ”. Hakan ya 'masa dadi Wanda ya sa_ saida lallausan murmushi dake manne a fuskarsa ta bayyana Ibrahim yayi dariya, suka mike ya ce "Ka ganka kuwa Handsome) a cikin ' (Suit) 'yan Matan Kano za su yi kallo". , Dariya‘suka yi a'tare suka‘fito' zuwa falo; Rife. yake da: 'yar karamar Jakar saka ’kananan Takardu a hannunsa, _ ‘dan Boko ne mai ji da tarin ilimi. - Sanye yake cikin qananan Kayan Turawa da ake musu lakabi da (Suit), Kansa ba Hula, dan karamin Sankon da ya shata tsakiyar Kanshi shi zai‘ tabbatar maka da cewa lallai Dr. Sulaiman rikakken dan bokone Shigowarsu Falon ya sa ya dago kai ya mai da _ hankalinsa kan Sansu' ‘ ' 'Ya dubi dan nasa Sabeer cikin tsananin Kauna ya sakar masa 'murmushi ya ce "Lallai na gai da ' Ibrahim, ka yi qokari daka taso Sabeer karfe Tara na” Safe .na ganshi ya shirya tsab, ‘yau da alamar Asibiti za su yi babban bako. ; Ibrahim ya sunkuyar da kai yana murmushi, . yadda Sabeer ya bata fuska. a Cikin muryar rashin jin dadi ya ce "(Good morning Dad)". Wato ina ina kwana? Ya fadada murmushinsa ya 'amsa da', ‘ "(Mowing Son). Na ji dadin ganinka kWarai, da alamar dai baka son in auro maka 'yar Kauyen mu".. Sabeer ya bata fuska ya nufi man dinning table ya dauki Cuf din da aka ri ga aka hada masa .' tea yana kokarin kaiwa Baki ya ce, "Ni dai an takura min kawai, lokacin dana ke Medicine mun yi da kai da sharadin ba za ka sani yin aiki dole ba, ka ce min ilimi kawai ka keon da yi, kana so in cika maka burinka in zama Likita; duk da bana so sabo da kai ‘ na daure na jure wahalarsa na yi ta karatu baji ,ba gani na takura kaina, amma shi ne 'yanzu ka Bullo min tanan. ' Gaskiya Daddy ba ka min adalci ba, ni gaskiya bana son wani wahalar aiki". Kalamansa sun "Batawa Mahaifinsa ,rai, sun . kuma kufulashi. ' Yamatsa kusadashi ya ce, "In ba ka yi aiki ba mezakayi? Ya fada cikin‘haSala. . ‘ "Ka fi so ka qare rayuwarka a haka ba baka da (experience ) ne baka da wata dabara, .na mutu wa zai kula da naka dukiyar? Ka san yadda zuciyata kemin zafi inna" , ganka haka ba ka komai sai Sakarci? ’ ' Lokaci ya yi da za ka nitsu ka san Ciwon Kanka". Tuni Sabir ya qufula shima ya hau dokin zuciya ya ce Me yasa zan yi aikin wahala in nemi ‘ kudi tunda Mahaifina na da kudi, 'yan uwana na da kudi? Sabo da me zan nemi kudi yanzu ba lokaci bane da zan nemi kudi, lokaci ne da zan more _. rayuwata, in ji dadi Haka kawai rana tsaka kace za ka shiga tsakanina da jin dadina ka zama maqiyin farincikina, kuma idan ka takura min da maganar aure da aiki Daddy ba zamu‘ shiryaba me ka iya yi inji. Daddyn yana" fada ' cikin zafin rai. ' , . "Bari in fada ma ka, kudin da kake gani ka ke gadara da su, nawa ne, ni na nemesu da gumina da _ wahalata ba zan bari ka Barnatar da su a banza ba, idan za ka nutsu ka san me kakeyi, ka nutsi, in ba a hakaba kuwa za'ka sha mamaki Wane mamaki zan sha‘? Nima bani da interest ' " akan kudinka, nima ina da nawa kud‘m, kudin da Mahaifiyata ta mutu ta bat min, kudin sabeer Ibrahim ya kirashi cikin tsawa. Ya yin da . Mahaifinsa ya wank shi‘ da 'mari. ’ Tsananin Bacin rai da bakinciki “ya hanasa magma. Ya yin da Sabir din ya juya rike ‘da fuska zai tafi. Ibrahim! ya tsai da shi. Sabir ya jawo hannunsa zuwa gaban Mahaifin nasa ya ce"Ma za ka bashi haquri,’ kar ka kuskura ka. sake yiwa Mahaifinka irin wannan maganar in kana so ka gama da duniyar nan laflya.’ "Ba Mahaifinka kadai .ba, ka koyi girmama: ~ manyanka 'na gaba . da kai, kuruciya - da iska‘r - samartaka- ba, hauka bane, kowa ma ya yi wannan lokacin ya Wuce meye laifin Mahaifinka don yana nuna ma ka Kauna,’ ya damu da'rayuwarka, kasan ciwon kanka da! sbd zafin kanka shine za ka ’ dinga yi masa magana cikin wannan harshen? Ka yi hankali da duniya, maza. ka bawa Mahaifinka hakuri". Kansa sunkuye idonsa ya yi ja zuciya kamar za' ta kashe shi ya bawa Mahaifinsa hakuri (Sorry Dadi) Ya kama kunne; Ba zan sake ba, ka yi hakuri Daddy ka yafe min, ‘ Tausayinsa da kaunarsa‘ ne suka shige shi lokaci guda. ' Ya dafa kafadarsa' ya ce,' "Na yafe maka Sabir. “ : Ina si ka sani Babanka'na sonka sosai (Just now that i love you) girgiza masa kai ya yi ya fita ya bar falon, Babansa ya bishi" da kallo cikin tsananin son dansa da kuma tausaya masa...in akwai abin da ya tsana bai wuce Bacin ran dansa ba. . " Bayan fitarsa ya mai da kallonsa kan Ibrahim: “ cikin damuwa ya ce, "Ibrahim na yi kuskure, na yi babban kuskure iyayena sun min gata amma ' ba kamar yadda na yiwa dana ba, son dana yasa na _nayi . babban kuskure na Bata masa rayuwa, ban san ta ya.ya zan soma gyara wannan kuskuren da na yi b; soyayyata gareshi yar Bata tarbiyyarsa. “ ' ' _ Ibrahim ya kallesa cikin tausayawa ya ce Kwarai‘ Daddy an yi kuskure sosai wurin tarbiyyar ‘ Sabir, yanzu gyarashi ta hanyar tsawa k0 fada ba zai yiwu gareshi ba, donba zai taBa fahimta ba _ ya yi nisa canja tunaninsa zai yi.“ ' 'wuya sai dai mubi Wasu hanyoyi cikin dabara da. kuma masa addu'a har mu cimma ruwa Karka damu Daddy insha' Allahu Sabir zai fanimta a hankali ya isa garesa ya .zaunar da shi Daddy ka kwantar da hankalinka, ka kar ciwon hawan jini ya kamaka wanda baya;,§lson yawan tunani k0 bacin rai, na san ma dai baka sha magani ba, nan da nan ya dauko maganinsa tare da'ruwa ya mika masa yasha sannan ya rakashi daki ya kwantar dashi yace‘ ka kwanta. ka-huta kadan kafin ka fita office Ibrahim sai daya kwantar‘masa da hankali'sanngn ya fice. Sabir'ne zaune a 'karamin falonsa cikin'bangarensa da kadaici a idonsa jawur kamar zai zubar da hawaye Ya dauko Wayarsa don ya kira ‘wacce ke kwantar masa da hankali. Sister ya- kira sunanta cikin , muryar kuka. Sister please ki dawo ki’ zi ki . daukeni ina missing dinki sosai, Daddy baya sona, yanzu kuntata min yake son yi. Sister bana son zama a Nigeria ki dawo please, Daddy da Uncle IB fada suke min, basaqauna.....Yi‘ shiru Sabir ta katscshi. ' Ka' yi hakuri ka ga duk hankalina ya tashi, wa ya fada maka Daddy baya sonka, ,ka san Daddy ya fi sonka akan kowa, kuma Sister na sonka. ka manta yanzu kai ba yaro bane-Sabir dina-‘yanzu babban . mutum ne kai yara ne ke kuka insun; shiga damuwa ba manya ba, Sabir’dina‘ jarumin. namiji ne .har ka manta da alkawarin da ka yiwa Sister dinka....ka manta kace.minza ka nunawa Daddy cewa ka girma kaima 2aka iya daukar nauyin Asibiti da kula da Business din Daddy? _ , Me ya sa tun daga yanzu ka tsorata ka’ nuna kasawarka? Sabir dina is 25 ya'nzu, za kai iya komai, ga Uncle IB yana. tare dar kai, zai taimaka maka Sabir ka san,Sister na sonka sosai, damuwarka 'zai 'daga‘ min hankali har in kasa mai‘da hankal’i' 'akan abin da‘ ya kawoni, in yi a nan Sabir ka yi kokari ka daure ka yi abin da Daddy‘keso...(I will c yu soon)za ka dawn. Canada kanajina Sabir?" "Eh ina ,ji Sister". Ya fada zan yi kokarin na danne. zuciyata nan gaba. Ki kula da kanki Sister; ta dariya’ ta ce ka kula da kanka da Daddy da Unclc ib zan yi duk abin da kika ce Sister na San Sabir 'dina yana jin maganata yanzu za shiga Asibiti kai ma tashi ku shiga Asibitin' -- .,"To Sister sai an jima'", . Nan Sukai ,sallama ‘gami dajan; dogon numfashi Ibrahin ne ya shigo yana murmushi ya ce, "Goad hakan da ka yi yana da 'kyau, ga lafiyarka a duk lokacin da ka shiga damuwa da‘ bacin rai k0 ka yi fada da Daddy in muka Bata maka 'rai just ka sha wannan maganin naka, wato magana da Sister shi ,ne maganin -ka Sha sai ka ja degon numfashi ka ' 'sauke to zaka jika normal yanzu dai na tabbata ka jika daidai ba sauran fishi".~ Sabir ya yi dariyaya—Ai’ka san Siétcr ita ce maganin dukan wani-matsalata...don haka yanzu, "’garau nake- jina, a duk lokacin da na yi magana da Sister nakanjin sauki a zuCiyata. Ibrahim ya' yi murmushi ya ce, dan " gidan Sister,-‘yanzu tun da ka sha maganinka kaji; sauki to sai mu je a" baWa Daddy nasa'maganin,‘ ka san'dai kaine farincikinsa» yanzu Zuciyarsa' na cikin kaici- sabo da wannan' hayaniyar‘ 'da. ku 'kayi Sabir ina so ‘ka‘fahimci Mahaifinka (You most talk to him with respect) ‘yana kaunarka‘ fiye da Sauran 'ya'yansa ‘. Sabir yayi shiru cikin sanyin yace Bankada Chapter15 bar zuwa la’asar sai ta yi tunanin ta kira shi a waya ta nemi a fuwarsa ta mishi godiya k0 hankalinta ya kwanta ta rabu da tunanin kiran wayarsa sai kuma kar kuma ya ji ta kira shi ya. dauki da wani abu a ranta game da shi ta fasa. Shi kuwa Nura na dosar kofar gidansa gabansa ‘ya soma faduwa kamar sauran lokuta har ya so ya saba da duk da yanzu ya taho ‘da karfin guiwar_ cewa Bahijja zata karBe shi da hannu biyu daga jin irin .kalaman-ta a wayar ta na mutukar buqatarsa ta na kewarshi. Ya yi kabbara har sau uku sannan ya yi salatin Annabi. Ya tuna lokacin daya fita daga» gidan bai taba tunanin zai dawo gidan ba amma ya na so ya nunawa bahijja komai ya shige kamar yanda suka tsara da Mallam Yahya yaran Almajiran dake da suke wasan langa a barandar gidan suka ba shi hanya dan ya wuce suna masa barka da zuwa ya amsa musu da fara’arsa. Ya shiga gidan da sallama. ' Babu kowa a tsakar gidan Bahijja bata gane muryarsa ba saboda shigowar mazan manya gidan ta yi tsammanin masu taya ta hira ne yau kuma bata bukatar su har sai da ya' daga labulen dakin ta mike da sauri cikin murna har ta kasa magana ta dai hade hannuwanta biyu ya Saki labulan ya qarasa shinga' ya bude mata , hannuwansa ya yi mata alama da ta taho. Da sauri ta shige masa sai kuma sai . kuma ta soma dariya ta na jin kunyar abinda ta yi shi kam wan iirin dadi ne ya mamaye shi ya na rokon 'Allah yasa dawowar na canza ‘ rayuwarshi da Bahijja cikin faranta ran juna da fahimtar Juna. " ne A ranar dai dakin Bahijja ya kwana kamar yanda yake fata ‘hakan‘ ne ya kasance tsohon kwanakinsa uku .da dawowa ,ko kofar‘ gida baya fita daga masallaci sai k0 ya leka gidansu da gidan . mallam kyaututtuka kowa na bajinta ya dinga yi daga ita har Mallam din da mahaifiyarta tamkar baya jin ciwon fitar da kudin, ‘ - Ranar‘ da ya cika kwana hudu da dawowa ita ce ranar da yake son ya fara fita office dakinsa yake ya na gage takalmanSa Bahijja ta shigo ta KaraSa kusa da shi. A shagwaBe ta ce da shi “Yanzu tafiya za ka yi.?’, ‘ ‘ Ya ce, “To Bahijja ai zaman gidan sai mata kin san na kwana biyu ban shiga office din ba idan basa ganina ba za a yi . komai yadda nake‘ so ba _ daka Bari ka cika sati guda- yayi murmushi “Kiyi hakuri ba jimawa zan yi ba.” “To Allah ya baka sa’a yaji dadin yanda take bin magabarsa har yake shakku a kan abubuwan da' malam yahya ya gaya masa ya kamo hannuwanta‘ duka biyu na“na gode da addu’arki. Bahijja ta yi murmushi har ya soma taku ya‘ tsaya “Na sha’afa ne akwai kuwa‘ wata‘shaWarar da nake ‘son muyi.” "To' Zauna mana” taja hannunsa zauna ya gyara murya “Wai dama na yi tunani'ne na ga cewa ba lallai sai dan ' da ka haifa ba zaka iya raina ya zame maka mai, share maka 'hawaye shi ne nake tunanin zan dauki yaro daya a gidan marayu, mutai make shi mu ‘inganta rayuwarshi sannan ya deBe, mana keWar rashin haihuwar da ba mui yi ba ko yaya kika gani.?” Ya dago Suka hada ido karo na farko tun daga soma maganarsa- ~kallon da ya ga ta na yi masa ne yasa cikinsa wani irin kadawa yai Karfin halin kara Cewa “Kin ga ina tunanin mu ,koma sabon .gidanmu da shi zai kasance tamkar mu ne muka haife shi kin ga wannan. taimakon babban..... “Ka 'ga dakata mallam Nura ni rashin son haihuwata bai kai ni ga tunanin daukar dan shege ba duk Kannan yaran dake cikin dangi da almajiran da ake kaWo' malam qanana ba ka yi tunanin ‘ _ maida kowa ba sai dan shege.” Ya mike tsaye “Kin ga duk ~ wadanda kika lissafa din nan basu rasa‘ gatan iyayensu ba su kuwa irin ‘ya’yan marayu din nan Wasu-tun suna jarirai émake - yarda su basu da iyaye babu dangi kin ga kuwa . su ne ‘suka fi ‘kowanne mutum . cancantar’ ‘ataimakawa a mantar da su faShin iyayensu domin su basu da laifi ba kuma za su so su'ta shi su gansu a ,matsayin sheguba, ni‘ dai ina son dauka . tun da baki da wata Hujja ta kin hakan, . kuma kina karkashin iko na ne dole ki bi abinda na ce ya harzuka mutuqa saboda » ya sawa ‘ransa alkawarin daukan abin hadin kanta kawai yake so Shi ne duk "dalilin shi na" lallaBata. tsahon kwanaki har sai da ya fahimci ta sauya hali ya Boye 'mata ne’ don kada ta canza numfashi ta yi “Au haka za ka' ‘ ce saboda kana takamar ina karkashinka to wallahi “ ba zan yi rainon dan shege ba sai- dai idan kai ne ka yiwa uwarta shi ciki. a ka kawo shi ’ ya zame maka dole ka karba to ka kaishi gidanku- badai niba Ya'ju‘yo a fusace har yana huci ta yi baya don ta tuna da dukan da ya yi mata rannan ya tai saurin ficewa ya ja tsaki mai karfi ya fita cikinm Sauri ,.ta fada kan gadonta tace ohni Bahijja. Ta‘fada asarari ta lume a kan gadonta ta dafe kai ta san Nura , na mutuqar son haihuwa kuma zai iya yin duk abinda-‘ya furta ta dauki wayarta ta bugawa;Mallam ta gaya masa;yace zaiyi bincike, akan lamarin haka ta Wuni ta tana ' sakawa da kwancewa' duk tunaninta Nura “wata ya .yiwa; ciki Har' Sai da _ mallam din ya kira‘ta ya ce, takwantar da hankalinta ya yi bincike taimako .kaWai Nuran zai yi kamar yanda ya gaya mata tace baba a dauke,;_hankalinsa-akan maganar bana buKatar daukan wani~ yaro karami, ,yanzu har; sai na haifi ..nawa,:bazan iya jure soyayayr; ~,da - Nura 2ai nunawa wani da daba nawaba.’.’. Mallam ya yi murmushi “Kina ,da gaskiya’ zan yi wannan aiki cikin dare ’ nan amma ki rage zargi har mucimma ’ burinmu.” ' . Té ce, “To ta yi godiya Nura ya nufi gidansu da yamma da niyyar ya gayawa Ummansa abinda yake son yi k0 da ita din zata rike masa sai dai ; kuma' da yaje' gidan 'bayan sun gaisa sai ya kasa fada mata damuwarsa ya shiga tsoron kada fa itama ta masa fassarar da Bahijja ta yi masa duk da ya san ba mai yi masa zargi irin wanda take‘ yi masa amma a haka ya dawo gidan ya tarar da Bahijja tare da- abokan hirarta' a tsakar gida' suna cikin ferar dankali ya na shigoWa ya juya kujerar cikinsu ya zauna za su fita ‘A’a ku yi, zamanku mana. Sai dai'ko kawo dankalin na taya ku ku je ku yi kallo tunda na san'ta hana ku ne‘ sai kun gama aiki ko.?’.Ya dubi Bahijja ta yi murmushi -myarane wani’ lokacin 'akwai kwiya indai suna gaban tv Ta mike suka bita ya ci .gaba da ferar dankalin ita din ma ta.dawo inda yake ba hakan ma ya yi masa dadi da yaci jagwalgwalon yaran gara ya girka- da kansa tunda ‘ya lura da 'ita sabonta ne indai za’ tayi aiki sai-ta ‘sa su a ciki sai da .yagama ya 'gaya mata ya gama ta fito farfesun dankali take son yi bai bar tsakar gidan‘ -:ba sai da suka kammala dafawa duk wani‘aiki da zata sa su ya ce yayafe musu shi zai yi sai da, a ka sauke ya share tsakar gidan sannan ya shiga ya yi wanka hade da alwalar sannan ya nufi masallaci donyin sallar magriba. . ******* . “Salamu alaikum.! Salamu _ a laikuml! K0 ba kowa a gidan ne. ' Hajiya Atine ta fada‘lokacin da ta shigo gidan duhun magariba ya mamaye . sararain Samaniya bata hango k0 ‘yar fitilar' jikin wayar da, .Hajiya Kaka ta kunna a dakin. Hajiya Kaka dake zalimi ta yi gyaran murya sannan Hajiya Atine ta ce “Ashe kina ciki hajiya Amma ko . fltilar tsakar gida kika kasa kunnawa ta soma laluben fitilar ta‘ haske- k0 ina ta zauna ta na maida numfashi Hajiya Kaka da taidar ta fito daga cikin dakin “Amma dai Atine kina son kaiwa dare in kika fita. . nasha . fada‘ miki inhar magariba ta yi banga shigowarki' ba duk hankalina baya kwanciya.”, “Ni ma ban so nayi daren ba amma Hajiya ai dai» Allah ya kiyaYe kaWai- tunda kin dawo lafiya kin ga dai ,yau. abin duniya’ya dame ni ba.abokin shawara bare hira shi. yasa tun Karfe hudu nake duban hanyar shigowarki ta zauna a kujerar kuSa da ita wannan yaron Basiru ne yau ya shigo yake gaya min wai iyayen yaron nan “dake son Amira ne suka turo da kudin aure hade ,da sadaki wai sun gama maganar saka ranar dauren aure a shirin da hudu ga wannan watan. Hajiya Atine ta yi ‘salati’ hade da tafa hannu "‘Yanzu me kike ce masa.? Hajiya Kaka tace, “Yo me zan ce borin kunya kawai na yi. na- dinga zabga masa fada a kan 'yanda ya karBi kudin auren batare. da shawarata -ba bai koma nemi kowa daga' cikin ‘yan uwansa ba ya karBa da kansa dan ya' nunawa kowa cewa yarshi ce shi kadai ya isa da ita ya yi ta bani haKuri na ce to ya mayar musu ida kudinsu wallahi baki- ga -‘ yanda' hankalinsa ya ta shiba, ya ce na rufa masa asiri saboda ya na‘ ganin girmansa. . Ya kuma yi masa alkawarin tun lokacin da ya so ya- share masa hawayen ‘ baKin cikin sakin Amira yaya yanzu zai yi ya mayar masa da kudin. Hajiya Kaka ta yi, shirun .daga, nan 'hajiya Atine dake .gaskiya bani da hujjar da zan kawo a dalilin ita ce nuke son ya maida shi yasa na yi shiru kawai na karbi kudin shi jiran da ,nake yi miki ’ kenan ya za mu yi da wannan al'amarin HajiyaAtine-ta gyara zama “i duk ,lamarin ya gama jagulewa Raina ya kullemin amma kada mu' yanke shawara cikin gaggawa mu bari. kafin lokacin mu San yanda za mu yi.” Ga Malam k0 jiya ma, fa; .sai da ya sake aikoWa “bakya nan.” “Ga; shi shirin zuwa umara Sosai yake yi mana. . yaya. za muyi dashi ,idan ya ji' ankarBi “sadakin Amira mataki zai dauka kin san irinsu babu Allah a zuci'yarsa basa yarda qaddara inajin tsoro sharrinsa. Hajiya Atinc ta fada cikin shakku. Ni dai‘da zata mince kawai mu ‘ hakura Mallam din ya toro a daura hakan ‘sai yafi mana kwanciyar hankaii in yaso shi Wanmn din ’a ba shi haliuri a mayar masa da kudinsa sadaki fa ya' :kawo kuma mahaifinta ya 'karba ya yi" abinda ya za ma wajibi aure k0 yanzu ta ‘iso a matsayin matarsa jama’a 'kawai ya rage su shaida. Dakin ya yi shiru kowanne na sakar xuci ******* :Amira da Aunty Sa’ada na zaune :a flour suna' kallon wani film din indiya suna hira can ta waiga' da taga Aunty Sa’a'da‘ shiru sai taga "ashe har barci ya“ kwasheta ta yi murmushi: Anty na kenan wannan barci naki “ Ta- fada ‘ " "wayartace tai qara alamun ana kira ta dauka sai taga Lamin yau rana ce ta musamman a wajena ke yaya ‘ kikeji.?’ - Ta ji takun.tafiya a bayanta amma bata .waiwaya . ba saboda yanda hankalinta baya. tare DA ita taYi murmushi “Laminu daka‘ bi komai a sanu babu wanda zan bawa zuciyata sai kai ya isa wajenta Amman ta share sai kuma ' ga kamShin‘ ‘ turaren ‘ wanda take wuni. tana tunani‘ da burin sake sashi a idonta, ta waigo a hankali suka hada ido fuskarsa a dame ya juya ya nufi qofarsa DA alamun yaji hirarsu tace, masa‘ ta na zuwa ta kashe wayar~ batare da ta ji amsar shi ba duk ‘da- nauyin cikinta ta nufi inda yake, ‘sai dai. kafin ta Karasa ya rufe kofarsa ta jayo jikinta a. sanyaye ga mararta .‘da har lOkaCin ta, riqe mata ‘da kyar ta isa falour ta zauna har lokacin Aunty Sa’ada barcinta takeyi ita kam ta qurawa Tv idanu amma ba- kallon take 'yi ba tunanin abubuwa da yawa da suka sha kanta musamman da abinda‘ ta yiwa' Nura wanda bata'San shi ba' da ya janyo rashin kiranta. a waya har ya ganta yaqi bata wata damar 'da zata yi masa magana, ’ Wayar Aynty Sa’ada ta yi 'Kara ta dauka bata masan abinda~ ta fada ba sai dai'ta ajiye wayar sannan ta dubeta da murmushi Oga Nur ne ya sauka me gida “ya ce a ga ya miki ya na son ganinki ‘ yanzu ta dan sauke‘ ‘ajiyar zuciya sannan ta dan dauke kai Aunty Sa’ada ta sake kwanciya wai ni dama bai san lambar wayarki ba ne ‘da har sai ya kira Ado ya gaya min duk sun katsemin barcina mai dadi.; Amira ta yi murmushi zuciyarta ta ce, Ya sani sai miskilanci- ta dauko Hijab ta saka duk da haka cikima ya bayyana sosai ta koma kichin ta dauko masa lemon ‘abarba da ta hadawa kanta ta watsa masa kankara kadan sanan ta dora a kan faranti da kufuna ta dora ruwan‘ kwalba ta fita ta Rofar kichin'din saboda waccen Kofar a rufe take. Ta yi sallama ya na zaune a kan kujera ya hada hannuwansa biyu a kan guiwwarsa ya dora goshinsa a ka Kalaman da ya ji Amira‘ na yi a waya‘ sun. soya masa ransa sosai da wa take waya yaushe ta sami kwanciyar hankalin ’da zatayi waya da wani wannan lokacin a wayonta lokacin‘ soyayya ne ko ta manta ne da abinda yake gabanta' Wanda shi yake jin dacinsa‘ cikin ransa yake kuma tunawa k0» wanne lokaci yake kuma nemar mata mafitar‘ data dace har yana iya kasa cin abinci k0 cikakkenbarci ‘duk saboda tunani da tausayinta. ashe ita bata tausayawa kanta a she bata ma cikin damuwa soyayya tasa a gaba ' Ta sake. ‘nanata masa sallama sannan ya dago idanuwansa har sun canza launi: suka sake hada ido sai ta sunkuyar da' nata. Ta durKusa a gabansa Da wa kike waya” yayi mata furucin cikin tsawa da ta _katse mata abinda take shirin fada masa dama kafafuwanta suka kasa daukarta -- daga durkusan. ,data. yi .nauyin cikinta ya " rinjayeta'a kokarinta na mikewa tsaye ta yi ta ga taga .zuwa baya sai ta ji ta tsaya tsaf kamar wadda‘ aka riKe ta dago ashe kuwa riketa din yayi ta hanyar” kama hijabinta ya. tausaSa murya ya ce, “Sannu kibi a hankali.- . Ya gane tsawar da ya yi mata ce ta' firgitata shi ma bai.san yanda aka yi ,saurAnki wai ma shekarunki nawa ne ma kikace ,“Ashirin” ya yi murmushi itama tasan ta yi karya Ya ce “Kina tunanin ‘na manta ne Shatakwas No wonder. Amma yanZu "kin gama shirya jakar zuwa Asibitinne‘? Ta. dan .yi shiru sai'ma' yanzu ta 'tuna domin da ya ce mata ta ‘shirya ta ce',‘ “Uhm— nafa manta yace, “Kwaso gaba daya Ta‘zo. ta kwaso fida ya dauko yar karamar cikinsu yace wanko min wannan- ki .jikata‘ a tafasasshen- ruwa tukunna ‘ tace; ‘~ “To bayan fitarta yasa riguna na jarirai hudu ajakar da rigunan sanyi‘ da set *biyu da . showel' sai ,mayuka da sabulai haf panties: saidaya zuba ya“‘ dauko mata ~ledarzamzam da dabino saka yanzu a ciki ya ce, “Kina haihuwa ki-sa a cikin fidar ki jijjiga shi Ki bawa baby waniciwo taji ta' gimtsé fuska.- my; “‘Yaya dai.‘Ba komai” “Ban yarda ba’ “Da ma ciwom marane ‘ina . jinsa lokaci lokaci. Ya cc; “To ni‘ zan koma ,jirgin yamma .zan hau zan yi tafisya zuwa india; Allah 'ya-rabaku' lafiya ta share guntuwar kwallar ya juyo suka hada ido da harararshi yake tambayarta “Me nene Ta rgirgiza-kai ‘ita-ma ala‘mar ba komai, ‘ta dauki kayanta‘ jikinta a sanyaye 'sa ada ta farke- tace, “Kuma wannan jakar fa’ .Amira ta zauna. Oga ne ya .hado: wai kayan zuwa asibiti “Sada ta ‘zauna me ya ce miki game da baby ta ce, “Bai ce komai ba. ' Sa’ada ta ce, “Amma wannan soyayyar da yak nunawa cikin nan na san yana son yaronne sai dai Kila sai kin haihu zai fadawa Ado koma ya gaya masa yanzu.” ‘ “ -‘ ’ . Ta ja .ajiyar zuciya sannan take ta fada mata maganar Lamin akan sadakin.” , “Kai bari na bugawa Hajiya Kaka _na ji yaya za a yi.’ Ta yi ta bugawa bata samu Hajiya Kaka a wayarta ba babu chagi. Haka_ ‘suka Karasa wunin -cikin juyayin yanda- za a Bullowa lamarin har goman dare fitsari ya dinga farkar da‘ ita har ta .kasa barci' sai kuma tsoro ya ‘ mamaye'zuciyar. saboda‘ fitsarin da ta ji yaki karewa ’sai kuma‘ ciwon marara .yake dada tsananta ta dinga zagaye dakin. tana salati, ta na tunanin _ tashin masu gidan k0 kuwa ta daure k0 juyin' nan ne da ake fada kada ta tashi hankalinsu Cikin Bankada Chapter16 BANKADA4 Haka dai take ta daurewa har dai ta ji ciwon .yaqi tafia: dauriyarta ta qare wayarta ta“ daga ta kira Aunty Sa’ada ta nA jin kiran ta ga Number Amirace tayo qasa ‘da sauri ta murda kofar dakin ta. shigo ganin halin da Amira take ciki ne yasa ta gigice ta fita da’ gudu kiran don kiran mijinta. Ya mike shi ma cikin sauri yasa' rigarsa ya fito da mota Aunty Sa’ada ta ce ta' mike. Ina Amira ta kasa ta rike Aunty Sa’da ta yi wani irin nishi saiga da Sa’ada ta koma dakinta da gudu ta samo sabuwar reza da zare ta yankewa yaron Cibi duk da hannunta sai rawa yake yi wannan karon 'farko da ta soma yanke cibi duk a Asibiti tayi haihuwarta a na koya musu wajan awon 'ciki shi yasa ta ji kukan yaron ya- cika gidan har Ado ya gaji da jira ya kira Sa’adan a waya‘ tayi masa albishir. Sa’ada na masa wanka ta na‘ nanata .- kalmar masha Allahu yaro ba dai kyau ba. bata gani ba 'tunda ba kallon fuskarsa‘ ta yi ba. ’ Aunty Sa’ada ta zo ta kwantar da shi a ' gefenta. ya yi ma. barci ta fita. , Amira ta juya masa . baya kuka ya' kwace ,mata tasa hannu‘ ta toshe bakinta gudun kada Aunly Sa’ada ta jiyo kwallar bata daira zuba a idariunta tare da tunanin irin tsahon lokacin da dan ya dauka ya na rayuwa a .cikinta da yanda'ya sha wahala Wajan zuwanshi duniya. , Bata san tsahon 'lokaci da ta dauka a haka ba har sai da taji muryar Ado na Céwa ‘ Sa’ada wai har_ yanzu mai jegon bataci abincibane‘." ’ . “Tuwo na yi mata shi 'yasa'yanzu zata Amira fiti takirata ,ta‘ amsa tana’kokarin zama Ado ya dauki yuron ya na kallo ta gaida shi ya ce, “Masha Allahi Amira har'ya' fiki kyau.” _ Ta sunkuyar da kai “Mun yi waya da oga na sanar da' shi haihuwar gaskiya yayi yanda na ga yana .baki kulawa da yadda nake ganin bai haihu ba na yi_ zaton zaice ya na son yaron ne amma naji bai yi magana ba, ya dai ce mu je Asibiti a duba lafiyarku sosai nima. kuma ban roke shi DA ya amshi yaronba Auty Sa‘ada ta‘ yi murmushi “A’a kada ma a mishi maganar ni dai ina ganin. _ kawai mu rike yaron a hannunmu Wallahi ya shiga raina kuma naga fuskarsa.’ . Ado ya yi murmushi “To Maman.yara amma ni ina ganin bai kamata mu rike shi ba yanzu, saboda Amira kin ga yanzu aure za ta yi rikonsa‘ “. nan zai iya janyo matsala , a aurenta tunda an san ta nan yanzu nan‘da kuma 'keba ciki ne dake tsoho ba kinga a ganki da dan‘yen jariri mai zargi zai iya' labbatar da zarginsa ni ina ganin akwai wata da na sani a Suleja tanada wayewa' so‘sai za a ‘iya biyanta kudi ta raine shi k0 da ' na shekara'daya ne sai mu karBOShi in ya yi wayo sannan ita kuma ta jima a gidan mijinta ba mai kawo komai‘ duk Wanda ya tambayeki 2a ki iya cewa dan ‘yar uwarki ne Auty Sa’a ta‘ sauke 'ajiyar-' zuciya hakanma ya yi mu jira zuwan su hajiya Kaka tukunna mu yi shawara. ~ . Amira kuwa cin tuwunta kawai take yi amma fa hadiye shi take yi. kamar magani k0 ma ta yaya zata iya rabuwa da yaron '. zuciyarta bataso haka také rayaWa a ranta ‘ Bayan_ ta gama -tana shiririn kwanciya Aunty Sa’ada ta Ce, “Ke' fa Abban . Siyama yake jira keje asibiti. Ta shirya har ta soma tafiya Aunty .Sa’ada ta ce, “A’a zo karBe Babyn'mana ta- dan juya fuskarta ba walwala ki rikeshi Aunty “Ai 'ba dashi za a ba, zan zauna na gyara gidan sai- Amira ta soma share kwalla Aunty Sa’ada‘ ta fuskanci riqeshi ne bata son yi ta dora shi a hannunta ta ce. “A’a. ki rikeshi mana da kyau na, kula‘ dake tunda yabar cikinki ko kallo bai ishe ki’ ba, menene laifinsa mai ya yi miki? ' ' Bawan Allah sai ya fiki bakin' cikin'fitowa ta wannan hanyar,‘ amma waya, wuce 'kadddara bare ya guje mata,- ba a gujewa kaddara komai mukaddari ne daga Allah, ki riqe shi sosai baki san waye shi ba, menene matsayinsa wajan ubangiji. Sanin gaibu sai ‘ Allah. . Amira ta rungume shi a kafadarta ta fita da sauri ta na'hawaye har Ado ya kula da hakan ya ce, “Kin ga malama ki daina mani kuka» kada a Zaci wani abin na yi miki ta zaman motar ta karewa jaririnta kallon tsaf kamanin mallam tsaf ya debo sai dai ‘ farar fatarta kadai ya kawaso, tunda k0 shekaru basu Boye kyan ‘fuskar malam ba‘ ba shi da muni. sai mummanar zuciya. Ta shafe kan yaron Allah yasa siffar kawai ka debo amma banda hali, sai ’ ta ga ya yi kamar dariya irinta jarirai. Ita ma tayi murmushi ta sauke ajiyar zuciya. Sun isa ,Asibitin lafiya sai dai ita din ta ‘samu kari za ayi mata dinki, ciki da waje a ka _yi mata‘ wanda ke mayar da mace kamarbudurwa " . ‘rike jaririn aka yi mata sai dai yaron mai haquri ne bai yi kuka ba har a ka gama. ‘ ’ ‘ Amira kam ta sha wahala'har ta ke tunanin da ta san zata sha wahala haka' da bata zo asibitin ba Sun dawo gida yake gayawa sa’ada abinda a ka yi mata; ta. ji dadin hakan yace ta kula da ita sosai; Basu jima da shigowaba-sai ga su Haji‘ya Kaka da Atine sun sauka sun ga yaro da Amira su ma dai abinda suka fada kamar hoton Mallam kawai fari - ne na amira. Amira daga ci sai kwanciya k0 flour bata fitowa saboda aikin da a ka yi mata duk da anyi mata wasu allurai masu rage; zugi amma bata iya wani abu ba, ta na kwance komai a ka yi mata daga shiga toilet sai kwanciya‘ sai cin 'abinci k0 baby da ya yi kuka Aunty Sa’ada ke hada maShi madara, ta bashi. Cikindare taji sun hadu gaba daya a flour ta na ji 'suna ta tattaunawa amma bata ji iya jin mai suke' cewa ba, sun dauki lokaci mai tsaho daga nan suka shigo dakin ta na sauraran ko za su fada'mata wai abin ta dai ji shiru har gari ya'waye. Nan ta ga su Hajiya Kaka na ta 'shiri wai komawa za su yi a yau, kuma Ado ne _ . zai kaisu, ta kula da Aunty Sa’ada yanda ‘ ' take ta hade kayan baby a waje daya ta na dai kallonta bata tambayi dalili ba ta dai ja yaron jikinta sosai. Hajiya Atine ce ta zauna -a gefan katifar tace “To Amira yanzu mu zamu tafi, a jiya munyanke shawarar tafiya da yaron nan mu kaiwa mahaifinsa.” ‘ Amira ta dafe qirji ta yaya zai KarBe shi. Hajiya atine'ta ce “Mu dai mun yanke shawara kai masa gidansa da kayansa da. komai in Ki za , mu . a jiye shi ne "k0 mu bawa Wani’ almajiransa ya kai masa, da wannan wasikar ta zaro farar takarda ta mika mata. “ _ “Sa’adatu ce ta rubuta ta wauware ta ga rubutu kamar haka: mallam balarabe ga danka .nan wanda ka yi silar zawansa duniya bata banyar aure ba ka aje a hannunka.sannan kai shi gidan marayu kamar tonuwar asirinka ne ka kiyaye Amira na gama karantawa ta rushe da sabon kuka ta dauki dan Hajiya Idan mu ka yi haka ba muyiwa yaron nan adalci. ba ni na yarda zan ci gaba da riqe shi k0 duk duniya~ zatar gujeni-.a barni da shi dan Allah “Ai wannan shi ne kadai adalcin da zaki yi masa Amira yanzu idan ya girma me zaki gaya masa, , wa zaki nuna masa matsayin mahaifinsa Yaro ya kan tsani iyayensa mata duk sanda suka san bata hanyar aure aka samesuba idan kuwa yana hannun Malam ba zai ji takaici sosai ba. . Zai rayu da ‘yan uwansa Zai yi- farin' ciki duk nar da kika je gare shi. Amira ta .yi shiru ta' na nazarin maganganunsa.’ Hajiya Atine ta daukeshi_,. suka fito Ado zai kaisu Kano. Basu isa Kano “bu sai misalin karfe daya na rana a’ nata ‘kiran sullar azahar gidan Malam suka nufa'sun tsaya a kofar gidan. Yaran Almajirai ne a kofar gidan Ado ‘ ya kira daya daga cikinsu‘ yace Malam_yana nan.“ “Ya tafi masallaci.” _ Ado ya ce, “To zaka kai masa wannan. Ya débo’kayan‘ yaron da katon " kwalin madararsa ya,bawa yaron har.‘ya Shiga ya bawa dayan 'da bai wucé shekaru goma ba'yaron ba ya ce, ya shi'g,a da shi ga s‘unan. ' ' ‘ ‘ Yaron ya_ karba ya na kanonsu ‘da mamaki Ado ya ce“Ka kai Shi ciki mamansa na ciki Wannan takardar ka bawa Malam ka ce zan dawo. " ya shiga- motar yaron ya nufi ciki‘da" sauri dauke da yari har ya fara motsowa ya ji ance‘ shi na ciki kada ya yi kuka ya shiga’ da'sauri. A do 'kuma ya, shiga‘ya tada motar yabar, harabar wajen Dakin Hajiya Kaitum suka nufa da kayan dan haka shi ma wanda ya dauko yaron can ya nufa har yaron ya soma kuka. ' Hajiya Kultume tace, “A jiye nan ta dauka ragowar kaya ne Sani Almajirin ya' ce, “Ai yaro ne ina mamansa." , _ . Hajiya ta zaro ido “Wa ya baka shi. Sun karade dakunan gidan ba kowa sai ma suka duba kayan na jairiri ne da gaba daya duk matan gidan da almajirai Sun taro suna jimantawa. . . Hajiya Kultum dake faman jijjiga yaron ya na kuka tuni jikinta ya bata abinda yake faruwa sai ta amshi wasikar bata iya karatun boko ba amma ta hana a karanta ta ce, ta na jin qanwarta ce ta Zamfara ta zo sauran matan basu yarda da hakan ba amma almajiran sai suka watse. Sannan a tsaitsaye Mallam ya dawo daga masallacin ta yi kiransa uwar.dakinta ta nuna masa kayan sannan ta miqa masa yaron tare da wannan, wasikar da aka kawo Ya tsura mata ido wata muguwar ‘ fauwar gaba yaji bai iya karBar yaronba ya “Haba mallam kai ma kasan akwai ranar da ‘hakan zata kasande tunda kowa ya sai rariya yasan Zata zubar da ruwa.” “Ke kuma waya shigo dake.?” “Bu kowa amma ai dama duk muna tsakar gida'da yaranka duk ’muna jin‘abinda _ kuke fada koma’ ba'mu shigo ba na ji ne' kanawa Hajiya wani zargi na daban muna, - zaune a ka shigo da yaro’ da kaya kamar yanda muka saba’karBar k0 wani saqon' da a. kace a baka haka- .muka karBa wannan kafin kuma a_duba‘ k0 su' wayema mai bada saKon ya gudu. ' “Shi kenan shugabar shaida ‘sai ki je ki sallami yaran da kUka tara' min a- tsakar gidan.”_ ’ Ta juya ta na ccwa “Rana daya ta Barawo rana da'ya' ta mai kaya.’ Ya ji amma bai tanka mata ba, ta fice ya goge gumi da mayafin, dake saman kafadarsa. Hajiya Kaltum ta dubi mallam‘ “Ka dubi fuskar yaron nan'da kyaU, dan girman'Allah.’ ka gani Ya tsaida idanunsa a kansa babu k0 fantama kamaninsa ne sosai musammam wani yaronsa Ahmad suna kama sosai. Wata kyamar yaron ce ke shiga zuciyarsa hade'da tausayawa yasa hannu ya dauke shi jikinsa ya yi sanyi sosai ta ce, “Rashin karBar yaron nan zai iya janyo tunuwar asirinka baki daya, in ma akwai wasu yaran da a ka yi shayin kawo maka su, to kin karBarsu zai iya janyo su kawo shi. Tun da na san. koma' su Waye masu. wannan dan masu hali ne kuma za su saka ido a kan yanda 2a ka yi da shi dan su dauki mataki” ' ‘ ‘ . Bai yi musu ba» ya sake share zufa. Ya ce “Haka ma suka ce'a cikin wasikar amma yanzu yaya za ayi.” Ta ce “Kawai zan yiwa yarinyar nan .‘ magana ta zo ta daukeshi ta gayawa mai gidanta dan kanwarka ne ta rasu aka baka shi ' "‘Haka ma dabara ce.” . Bahijja ta ji' kiran gaggawa daga Mallam Bankada Chapter17 a soron dakinsa ta same shi tun bata zauna ba hajiya ta shiga ta same shi a can. . Mallam na zaune’ yayi zurfi cikin tunani mahaifiyar yaron nan‘ ‘ko wacece'ita, shi dai'bai yi_tantama a Sanin dan shine na jininsa ya jima ya na mu"amala da mata matan aure da ‘yan mata yasha kuma samun labarin daukan cikinsa sai dai yana dabarar fatattakarSu ne‘ musamman cikin wannan harkar Amira ce kadai ya amincewa' ita ma dan ya na son auren ta ne, ita kuma bai tsammaci haihuwarta yanzu ba ‘yafi kawo wata yarinya ‘yar masu hali Ce, sosai‘ wadda tazo a kan bukatar samun miji domin ta haura shekaru talatin ta na zaune a gida ba ‘wani saurayi ma tsayayye datake da shi. ' Ya samu biyan buqata da ita ita ma bayan watanni ta zo ta na kuka ta kawo masa maganar ta na dauke' da cikinsa ya fatattaketa da cewar sharri take son yi masa. Ai ta saba mu’amala da maza, ba shi kadai ya. soma ba', ta nemi uban cikinta a- can. Tayi murmushi “Baba inhar ka bincika akwai .alkhain' .a; cikin yin hakan ‘ai shi kenan zan dauka din.’ ‘ . Ya yi' murmushi “Bahijja kin, san alkhairi nake nufinki daShi a k0 da yaushe akwai alkhairi mana, ' amma ina so ki _ nunawa' shi Nuran dan yar uwata‘ ne_data mutu aka barshi. kika dauka kinga zamanSa a gidan nan zai janyo surutun mutune.’ “Ba komai Baba na gode .” Bahijja ta‘ karBi yaron a hannun bahijja wani irin farin ciki ya sauka a zuCiyarta tabbas Nura ta san farin cikinsa zai ninka nata yanda yake son yara k0 rabin awa bata yi -a gidan ‘ba Mallam ya .shigo ya ce ‘fiTo Bahijja ku tafi haka‘tunda mijinki baya gari bai dace ki jima a nan ba Ta goya yaron da kanta ta. rike kayansa Suka dauki hanyar gida. ' _ ‘ Haka Bahijja ta yi ta rainon yaron da bashi kulawa yanda ta ga cibiyar‘ yaron danyaice sosai Hajiya Kultum ta gano baifi kwana daya a duniya ba, lokacin da aka kawo don haka ranar da ta zagayo Mallam, ya yanka masa rago a ka rada masa suna .kabir . kamar yanda Bahijja ta bukata sunan , mallam na asali kenan Bahijja na jin kaunarsa kamar' ita ta haife shi haka sauran yaran gidan nata :suka yi ta kawowa Bahijja gudunmawa na kayan ‘ jarirai da kaya iri iri na. yara duk abinda , ‘ suka ‘ dauka ‘ na yarda yaronne kawai malam ya dauka yace boy saboda tausayawa baya son ’a tafi dashi ya san'cewa ba shi da iyaye duk yanda suka Boye maganar ta bazo duk da yanda Mallam din ya ja ‘ kunne a kan baya So a San dan tsintuwa ne. . Bahijja bata fadawa Nura ba tana _ jiran ya dawo ya gansa da idonsa sannan ta sanar da shi maraya ne, ta dauko masa tun ,' da ya na bukata taimako. Tun bayan tafiyar .su Hajiya Kaka . Amira ke cikin wani irin hali na jimamin'rabuwa da yaronta da tunanin halin' da zai shiga a hannun Mallam‘ k0 gidan rainon yara damuwarta har ta haddasa mata zazzaBi mai zafi-Aunty Sa’ada ta miqa mata magani wai ni Amira yaron nan da mutuwa ya yi Yaya Zaki yi.? . Kuma fa kekikace kullum hana idonki barci kike 'wajan addu’a da neman zaBin Allah ko ba abinda kika cemin ki na yi ba ke nan cikin sallolin nafilar daki ke yi? Amira ' ta daga kai batare da ta" yi magana ba. Anty Sa’ada ta ce, “Allah ne ya cemu'roqehi zai amsa mana ki kaddara mana daukar yaron a kusa dake shi ne mafi alkhairi a gare ki tunda Allah kika barwa zaBi ya kuma hukunta yin hakan wannan damuwar' taki zata iya haddasa miki ciwo. Na san da ciwo amma idan ki ka yi haquri kika dauki kaddara komai zai zama tarihi da wadan nan nasihohi. Aunty Sa’ada ta samu kan Amira ta dangana ta daina damuwar sosai. _ Aunty Sa’ada na kulawa da ita sosai wajan wanka da cin abici kwanan Ado biyu ya dawo yake basu labarin yanda a ka yi ya kuma ce su Hajiya Kaka sun samu labarin ba a kai yaron gidan marayu ba yana gidan Oga Nura kuma ya kira shi ya tambaye shi maganar yaron' yace su Hajiya Kaka sun tafi da shi yace Amira ta sauke: tagumi da ta yi da ajiyar zuciya. Ranar da ta cika kwana goma da haihuwa sai ga wayar Lamin wai ya na kan hanyarsa ta zuwa Abuja nan fa Amira ta - zage a kiching wajan shirya masa abincin zuwa abin sha jikinta kam ya yi wani irin _,_ kyau na‘ musamman ta qara;.ranar ' ta yi kyau ta sake haske, fiye _da lokacin da ‘ cikin ta ya tsufa Karfe biyu lamin ya iso tare , da abokinsa Auwal a baranda setrom din ta sauke shi tunda wajan yana da inuwa sosai ta shimfida musu dardmuma a ka ajiye kayan abinci' da na'sha a wajan Lamin . Amira kawai yake son gani. “Tsarki ya tabbata ga mahaliccin wannan surar.’ ‘ . Kalmar da lamin ya fada'ke nan yasa Auwa- dagowa ya dubi Inda yake kallo, ‘ Amira ce sanye da wani yellow swess less _ me adon jajayen flower da duwatsu ta dora maYafi kafafuwanta sanye da jan takalmi mai tudu daurin dankwalinta mai sauqi ne-Sai dai ya na mutukar karbarta ga fatarta data sake haske da annuri saboda zama waje daya da danyan jiki sai ta zama ._ kamar ta jarirai iskar dake kadawa a wajan ,ita ‘ke kada kayan jikin Amira da‘yanayin ’ tafiyarta .komai ~ya- zama na. ban‘sha,awa da ita AuWal ya taBa Lamin.” .‘ ‘ “Haba mutumina Wannan" kallo- haka kamar zakacinyeta ka basar mama, :kada ka ba da ,‘yanmaza Lamin ya watsa masa wani kallo “Tun yaushe mazan" suka yo Kasa a kofar gidansu Nana k0 kai. sai yau; kake niyyar karBosu k0 ka manta na tuna maka. Auwal ya yi dariya Amira ta iso inda ' suke hankalinsu ya koma kanta lokaci da . take yi musu sallama suka‘ amsa ta soma da gaidasu, Auwal ne kawai‘ yake amsa: mata Lamin ‘kam ido ya dora mata har ta ji kunya .ta kamata sosai kamar ta ta shi_sun dan yi hira sama sama da Auwal sai ya miKe yace Bari na baku guri ko kwa gaisa sosai? Amira ta miqe daga tsugunnon da ta yi‘ ta ce “Ka yi zamanka ku ci abinci dama na zone mu gaisa bari na’ baku guri tukunna kuci abincin.” Lamin ya sauke ajiyar zuciya “A’a ban yarda ba idan kika matsa ai ba zan iya cin abincin ba ji zan yi kamar zaki Bace .. ' min irin yanda kika min a kano kika barni da kewa da tunaninki.” Auwal ya ce Kin ga ni ko ai gaba daya kin canza mutumin nan bashi da wata 'magana sai taki shi yasa nake ta son mu ~ shafa fatihar nan dai a huta.” Auwal bai jira abin da zata ce ba ya yi gaba abin sa ta yi masa' kallon da yafi rikita shi yanzu bakaji kunya ba, ka kori abokinka.’ Ya ce, “Kunyar me zan ji tunda ina ’ tare dake ta yi murmushi “To bari ai ni na -zuba masa abinci.” Ta zuba masa komai lamin da kanshi ya kai masa can gindin bishiyar da mai gadi yake‘ zama da rana har mai gadin ya shimfida masa darduma yana ta chatin a wayarsa. ' ‘ Lamin ’kan ya’ zama kamar wani karamin yaro a gaban Amira a bincinma da kyar ya daure ya na ci, da kanshi Wai sai ta ba shi “ Ta ta na jin kunya bayan ya kammala ci ya yi hamdala ya ce, Amira kunyar ki na ban mamaki idan'na' tuna kalamanki a Waya sai "na ga. tamkar bake ba na' taho da burin ganin kin 'a jiye maganar kunya tunda a qalla ’mun kusa zama abu daya' amma na Bata lokaci kunyar nan zan cire miki ita gaba daya but kin ga lokaci ya na gabatowa wane shirye ‘shirye ya kamata mu yi cikin hidimar bikin? Jin ta yi shiru ne yasa ya kura mata ido shi ma nan ya fahimci Amira bama ta sauraran. kalamansa da alama ta lula cikin ‘wani tunani ne. . Zatoshi ya zama gaske tun zaman da Amira ta yi a-wajan sai ya tuno. mata da. rana ta farko da ta hadu da Nuradden da irin kallon da ya yi mata ta farko a kallon ‘ da ya yi mata‘ karo na biyu abubuwan da suka faru a lokacin suka dinga dawo mata wannan ne yasa tayi nisa,‘ a tunanin ” har bata san abinda Lamin yake cewa ba gata dai a nutse a 'gabansa tamkar~ ta na sauraransa ya yi gyaran murya ta dago da sauri suka hada ido‘ suka sakarwa juna murmushi ya ce. Amira na fuskanci akwai abinda ke damunki tun farkon haduwannu amma na sanko na tambaye ki ba za‘ki fada' min ba ina fa’ta na ba rashin so na bane-ya saka ki. cikin damuwa in kuwa shine to ina rokanki da ki yi hakuri ki cusa ni cikin zuciyarki ko yaya ne Ni na san soyayyar da nake yi miki zata ishe mu dukkanmu mu yi rayuwa cikin aminci da kyautatawa-juna. 'Wani irin tausayin lamin ta ji ya shiga .zuciyarta Ina ma ace tun kafin kaddarar da ta" sameta ta hadu da lamin. Lokacin 'da zuciyar babu wata damuwa da ya safi kulawar soyayya irin wacce, yake buqata amira yanzu . da kwanciyar hankali ya yi‘mata karanci k0 me na duniya zuciyarta ke amsar shi babu abinda yake mata armashi. , Ta dago da kwayar idanuwanta su ka yi karo da na juna ta sakar masa murmushi, “Lamin ka kasa gane yanda kake a zuciyata.” “Yaya ne Amira ko menene sanar dani. Ya fada ya na kallonta ‘ “Ya zarce duk yanda kake- dauka.” Ya sauke ajiyar zuciya “Ba zan ki yarda da maganarki‘ba tunda haka nake so na ji sai dai meya dauki ‘hankalinki zuwa wani tunani bayan ina tare dake.” ' Ta juya idanuwanta “Lamin Har gobe ina'tsoron aure ba wai don ban yarda da kai ba sai dan kawai idan maciji ya sareka idan ka‘ga bakin tsumma dole ka razana ina tuna abinda ya faru da ni ne a baya ina kuma tsoron sake faruwar shi a gaba. Ya dan yi shiru ya na tunani mata da yawa nawa maza 'kudin goro su ce duk halinsu daya sai ya ji tausayinta “Dan kin rabo da Wancan mutumin bai kamata ki ' dauka duk maza ‘haka suke ba musamman ~ idan ki ka yi duba da mata wadanda suke zaune lafiya da mazajensu ba na son ki sake : irin wannan tunanin. Amira ni ina sonki kuma 'zan zauna dake har Karshen rayuwata haka - nake ji tunda na dora idanuna a kanki, kuma ina so. _‘ ki dinga jin haka a ranki.” . Duk da ba tunanin da Amira keyi ba ke nan amma wannan ma abin da ke' damun ‘ na ta ne, kalaman lamin sun- sata jin wata irin tarin nutsuwa da kwanciyar hankali a aurenta da Lamin 'ta na jin koma me ya ta so ,_' ' bayan auren zai zauna da.ita ya rungumeta a ' " yanda take sun yi hira sosai da ta wankewa ‘ Lamin kokwanto a kan son da take yi‘ masa. ‘ Sun rabu a kan alkawarin sati me ’ zuwa zata. dawo wanda ya rage kwanaki goma ke nan a daura aurensu. Maganar shirye shiryenta ta ce, ita ba' ., wani abin da zata yi tunda ban dade da yin wancan ba ya karBi hanzarinta sai dai ya ce a Bangarensa babu abinda zai fasa shi da abokinsa. ' Dubu goma ya bata ya bawa su Hanif ’dubu biyar ya ce su sha sweet. Auwal' ya bata dubu biyar ya bata. Aunty Sa’a'da' shiri sosai take yiwa amira abubu na sha kala kala na gyaran jiki Figar sai da Amira. ta gane sun fara aiki sosai akanta tunda ta fara dokin ranar tarewarta. a Bakin godiyar kam babu wajan Amira ,dai tarin addu’ar Allah ya saka musu da mafificin alkhairinsa daga ita har' mijinta ado kowa Amira ta yi ta yi har sai da Sa’ada ta yi fada ta ce> ita ta gaji da kukan nan na Amira kuka ai na dole ne Sai dai Aunty ma da Amira zata shiga mota sai ga shi ta na share kwallar Ado ya dubeta ' “A’a yaya mai dokar barci zai buge da gyangyadi.” ' Ta yi masa hararar wasa suka daga dereban Deen ne zai kaita tunda suka yi waya da Ado ya gaya masa ranar da ‘ zata koma gida ya Ce Hamzi ya kaita tunda da ayyuka" da yawa da Adon zai yi a nan 'Abujan kuma bai dace ta koma a motar haya ba tunda da mota a gidan Ado ya yi godiya. Basu isa Kano ba sai daf da magariba Hamza ya sauketa gidan Hajiya Kaka ta nemi da ya ’tsaya ya yi sallah yace ba damuwa ya na sauri ne shi- ma ya kusa zuwa gida a mandawari‘yake. ‘ kudi ta mika masa ya na cewa ba zai KarBa ba_ ta zuba masa ta juya ta na masa godiya shi ma yana godiya ya na jin jina kirkinta, iya zaman ta da ta yi-a. Abuja ya fahimci hakan saboda yawan kyautarta duk sanda ya 20 abinci zuwa a bin sha bata bari ya tafi haka ko da ya ce sauri yake yi sai ta samo abin da zata ba shi ya tafi da shi. Amira ta ran'gada sallama sun had‘ baki' sun amsa gaba dayansu cikin fara’a mutanen Abuja an sauka ta- fada jikin Hajiya na yi kewar gidan nan wallahi. ‘ “Ke tashi kada ki. rusata Hajita Atine ta ce, “Komai sonki da gidan aikin kusa ' barinsa ki je can naki dakin ke ma kici - gashin kanki", ‘ ’ Hajiya kaka ta yi mata harar- gefen ido kin jita da shegen dadin baki wai ta yi “kewar gidan nan lokacin da muka je Abuja fa wani gani gani ta dinga yi mana kamar wadanda bata sani ba yanzu kuma zata biyo mu da dadin baki.” . Amira ta fada jikinta “Wayyo tsohuwata kin manta da yanayin da kika same ni? Wallahi na yi kewarku sosai ma kuma mun yi magana da Lamin a nan gidan zan tare kawai a gyaramin wancan dakin na gaya masa ba zan iya rabuwa da tsofaffin nan ba so kuma ba so na suke yi ba ba za su iya biyoni ba.” Hajiya Kaka ta kai mata dan duka a baya “Ta shi ne ja’ira ba ma son _ki din 'ki je. can gidan mijinki ba zaki zauna mana a gida ba.’ Hajiya Atine dake shan dariya “Haba Amira ai kullum sai an anbace ki a gidan nan sau ba adadi amma da alama kin samu lafiya kin yi kyau har kinyi kiba” Hajiya Kaka ta ce “Ai wannan qibar kumburi ne’ kawai, yanzu kuwa da ta sha ruwan zafi ta saBe kamar ba a yi ba.” Amira ta kwabe fuska na-shagwaba - kin ga ni; Hajiya Kaka ba na son irin wannan maganar data wuce.” , hajiya Atinc ta ce, “Gaskiya kam mu haqa rami mu binneta.” hajiya Kaka ta sauke ajiyar zuciya “Allah ya rufa asiri duniya da lahira Amin..” ' , Daga nan suka shiga hirar duniya ta ; shirin bikin Amira ce ta shige daki _ ta haye gado ta dau wayarta ta suma turawa ; lamin amsar da ya tum mata tun ta na’ mota.” Kwanakin Amira biyu da dawowa. daga Abuja a ka kawo kayan iyayen Lamin suka kawo kayan lefenta ba wasu gayyar‘ mutane su ka yi ba daga Aunty Umma ne sai kanwar maman ta Aunty Hajara ne sukai zo karBar baki yan kawo kaya.” Amma lamarin ya kayatar sosa saboda yanda a ka jibgo kayan lefen abin ma ya basu mamaki kamar wanda zai dauki budurwa duk da bai kai tsadar kayan'Alhaj Saminu ba amma ya yi kokari sosai wajan ta yi addu’ar haduwa da maqiya a zuciyarta sannan ta soma tafiya har ta shige shi ya ga dai bata da niyar yi masa magana ya Ce “Amira. .~ Ta tsaya cak batare da ta waigo ta' kalle shi ba ya yi taku zuwa inda take suna ‘ fuskantar juna ya na murmushi ta maida idanunta kasa k0 fuskarsa bata son gani ya' gyara murya Amira ya kamata a ce a iya wannan mun zama abu daya ko da yake a yanzunma mun san juna tun da kin san waye ni na san ke din wacece amma ya kamata mu samu lokaci mu tsara yanda muke son rayuwar aurenmu ta kasance Sai dai na ga ke har yanzu akwai sauran jin haushi na a zuciyarki ya kamata ki gane' aurenki da zan yi zan goge duk wani laifi da nayi miki ne ni kuwa ina cikin nadamar abin, da ya faru amma ki sassauta min na samu damar goge laifina a wajenki. ‘ Takaicin maganganunsa ninkuwa ya dinga yi cikin zuciyart yana dada tuno mata da halin da ya jefata ciki tamkar yanzu ne abin ke faruwa ta dago idanuwanta ta yi masa kallon daga Kasa zuwa sama ta tsaida idanuwanta fes cikin nasa batare da fargaba ba ta ce, “Nadama ma yanzu ka fara abin da ka yi na barka da Allah shi ne zai_ yi min sakayya amma maganar aure ba zai taBa zama magogin da'Zai goge abinda ka yi min ba sai dai ma ya kara domin baka daga cikin irin tsarina. ‘ Baka da qualities din da zan a jiye~ maka matsayin uban ‘ya’ya na.” “To Amira... ta katse shi 'da cewa duk abinda zaka fada da wanda za ka yi ba zai taBa tasiri a kaina ba ina shawartarka da ka fita daga rayuwata tun kafin allura ta tuno garma ta juya ta shige gida duk maganganun da suke yi Ashe Hajiya kaka da Atine na tsaye a bakin kofa suna jinsu. Tun da ya yi sallama da Hajiya ta na shirin_ fita ta ji dawowar Amira su na magana ta tsaya ta yafito Hajiya Atine ita ma ta taho don ta tayata ji fuuu!!‘Amira ta . zo ta shige 'ta gabansu ta gane sun ji su duk sun wani firgiCe ta san fada za su yi mata ita kan har lokacin qirjinta dagawa yake yi ' zuciyarta ta Ki sauka ji take yi kamar ta shake malam ta fada gado kawai kuka yaqi ’ zuwa sai zafin zuciya ta dora kafa da ya kan daya ta na kada su hannunta a kan fuskarta. Mallam ya gama muzanta ya kuma ’ tsorata da lamarin Amira domin bai taBa haduwa da yarinyar da ta dubi tsabar idonsa ta; gaya masa, magana kamar yanda Amira ta gaya masa yau ba. lallai abinda kake so shi ke wahalar da kai amma zai nuna mata ' kurenta in ta fado hannunsa sai ya koy m'ata tsOronsa duk kuwa da- son da yake ’ mata dole ya yi mata hukunci ya share zufar ‘ da take tsatstsafowa goshinsa. - Allah yasa yaron nan bai ji ba ya dubi bakin Kofar da ya shigo ya bar yaronsa a tsaye a waje. Mallam barka da zuwa Hajiya Kaka ta fada ya gyara tsayuwarsa da kalar murmushin yaqe ya koma ya zauna a kan kujerar da aka kawo masa tun farko bai ' zauna ba. ' 'Sun gaisa sannan Hajiya Kaka ta ce, “Mallam ka ji shiru ba mu aiko ba. ya ce.;.: “Shi ne na ce bari dai na zo naji’abinda ake- Ciki ni dai a Bangarena na na gama shiri gaba daya k0 daddaren‘ nan ‘a ,kace na turo zan turo.’ ‘ ‘ Hajiya Kaka ta ce, “Haka ne mu ma. ashirye muke sai dai 'matsalar guda ,daya ce‘ gaSkiyar magana mun yi bincikc a .wajan malamai sunce babu kyau a ,daurawa mace aure da ciki ga shi kuma muna fama'da ita: yarinyar. cewa bata so, shi ne nake ganin, cewa za mu ci gaba da lallaBata har zuwa lokacin’ da zata amince Malam ma ya ce, ,“To shi ke-nan duk yanda kika shirya ya yi Hajiya,,,,,, Amira baki har amo zuciyarta za ta yi sanyi komai ya zo da sauRi HajiyaKaka ta ce; “To Allah ya rufa mana asiri mallam ya yi murmushi “Ba komai insha Allahu komai zai dai dai. _ :. Ya zaro ‘kudi ya mikawa Hajiya kaka “A kula da‘ ita sosai. "Hajiyu Kuka ta ce. Ya barshi amma yaqi ya ce ai ya 2ama dole tunda hakkin kula da ita ya na kansa haka ta karba kudin suka yi sallama ya tafi ta shiga Hajiya Kaka ta ce bakiji kirjina ba wallahi na zaci zai gane babu ciki jikin . Amira tunda ya ganta. “Nima haka ai gara 'da ta yi_ masa" haka tsohon‘ banza kai mutum ma sai a barshi shi kuwa Mallam abinda Amira ta yi masa ne ya tsaya a ransa sosai yaketa tunani kala kala amma ina kanshi ya kulle ya kasa gane cewa gadar zare a ka yi masa shi dai . dubansa abinda ke nuna masa a kan Amira shi ne mijinta, zai hadu da matsala ya , dauki wannan a matsayin matsalar aljanin" da yasha turawa jikin Amira cikin dare. ' Ya kira ya sake tura shi wajanta dan ya samata Kaunar Malam. din Ya ce, ba zai sake zuwa wajanta ba tana konashi. ‘ ‘ Malam yace a shirye take kenan shi' .._ yasa take kallon tsakiyar idonsa ta fada masa " magana. Ya janye wasu layu da ya rubuta ' tunda rana ya ce, da aljanin ya dauka ya kai maqabarta amma ‘ Malam ranar bai yi barci ba duk wani " shiri da yayi ganin zai yi ya juyar da hankalin ’ Amira zuwa gare shi ya yi, ya na kuma da tabbacin bata iSa ta tsallake wannan aikin nasa ba ita ma Amira a ranar barcinta ragégge ne saboda tsayuwar dare da ta yi ta na sallolin nafila da karatun alkur’ani koda ta ' kwanta suratul baqara dake cikin wayarta ta sabar ma kanta hakan duk dare ta kuma gayawa Ummanta yanda suke da mallam ita ' ma ranar ta yi tsayuwar dare cike da addu’ar Allah ya kare mata Amira daga sharrin duk ‘wani mai son rusata. Hajiya kaka cikin bircinta ta yi mafarki da aljanin da Mallam ya turo wa Amirarta to amma Amiran ta nata karatun .alkur’ani yana Konewa har sai da ya zama gari sannan Hajiya Kaka ta farka a tsorace ta ji sautin karatun cikin wayar Amira na ta shi a-hankali ta tsorata sosai ta leqa Amira ‘ taga barcinta kawai take hakan yasa barci .ya .kauracewa idonta hankalinta ' ya ta shi ta tsorata dan ta na zargin mallam. Abban Amira daya shigo da safe take' gayawa ya shirya zuwa Zariya wajan wani Malami am in in mahaifinsa domin amsoma amira taimako DA addu,oi shaidani a jikinta k0 wani sihiri zai barta da yardarAllah Ya. dauko 'yawancinSu Azkar' ne na safe da na rana sai ,sirrin Fatiha; Ya ce ta din ga yinsu ban da wasa k0 rundunar masifa ce ta tunkarota zata barta da yar dar’Allah. Lamarin ya yiwa Amira dadi domin akwai addu’o’in- da take yinsu a ciki wadanda bata sani ba kadanne daga ciki ta godewa Allah da Malaman islamiyyarsu da suke koyar dasu addu’o’in neman tsari littafi Hisnul Muslim ta haddace su. Kullum ta kuma Kara bada himma ta sakankance cikin_ zuciyarta zata samu biyan buqata. ~ Haka Mallam keta shirye shiryen aurensa da Amira duk da bai ji daga Hajiya kaka ba ya San cewa babu wani abinda zai hana aurensu. ' ‘ Auren Amira ya gama shiri mafi dacewa game da ita kwanaki ki shudéwa su ke? yi ranan auren'gabatowa take yi shirye shirye sai qara_ yawaita ‘suke ‘daga dukkan Bangarorin biyu Amira ta aminCe da abinda wasu malaman soyayya ke ceWa so ya na shigar mutum farat daya ya na. kuma iya shiga a hankali domin a yanzu zuciyarta‘ ta sakankance da lamin har cikin ranta take jin shi koda yaushe suna tare‘ a'waya‘ko ya 20 da kanshi ya na sake shigar da kanshi ‘da salon soyayyarsa; I . Sauran kwanaki hudune kacal a ,daura auren ,,,, Mallam Basiru~ ya dawo daga kasuwa ya na jingine mashin dinsa Ya hango wata mota na tsayawa akofar gidansa jikinsa na ba shi bakinsa ne dan haka bai juya zuwa cikin gidan ba‘. . ' ; ' Ba jimawa kuwa qofofin matar' suka‘ bude muta nen dake ciki suka fir fito; ya shaida Malam. Balarabe masu biye da shi a bayansa mutum uku ne bai shaidasu ba kamar kullum yana tafe sUna bin bayansa. Alhaji Basiru ya tuna da abin da: Hajiya Kaka ta gaya masa Ya na son' auren Amira shi yasa bai yi mamakin ganinsa ba sai dai na mamakin yanda a ka yi- basu fad‘a masa tun wu'ri maganar Amira da lamin ta yi nisa ba. Malam ya yi masa sallama ya ba shi hanu suka gaisa sannan ya ce, “Alhaji basiru wajenka na zo Ya ce, “To a shigo mana daga ciki. Ya bude setroom din gidan inda yafi zama da bakinsa Mallam din kadai ya shiga ciki, yaransa suka zauna a kan wani benci sun gaisa da Alhaji basiru sun sabonta gaisuwar da mallam sannan Mallam din ya ce, “Alhaji Basiru dama wata magana 'ce ta kawo ni dangane da ‘yarka Amira gaskiyar magana na gani ina so duba, da irin sarin tarbiyarrta da nutsuwarta shi ne nake sha’awvar mu hada iri shi yasa na ga bai kamata a ja dogon lokaci ba. Gara na zo mu tattauna a yi abinda ya dace.” Alhaji basiru ya sauke ajiyar zuciya wannan gaskiya ne Mallam ni kaina zan so a ce hakan ta kasance ta samu zama da baban mutum kamarka sai dai a yanzu haka Amira akwai wanda ya kawo sadakinta kwana hudu ya rage a daura auranta.” Mallam ya ji wani irin, abu ya taso masa tun daga yatsan kafarsa zuwa kansa sai gumi ya soma keto masa' har Alhaji? basiru ya kula da halin _da ya shiga ya‘yi kokarin saita nutsuwarsa ta hanyar 'CeWa “Allah ya tabbatar da al'khair'i‘. Malam basiru ya ce, “Ka yi haquri Malam ya mike ya mika masa hanhu 'A’a: Ba damuwa ai matar mutum kabarinsa. Sukaka yi sallama ya tafi Alhaji .basiru k0 gida bai shiga ba ya sake buga Babur dinsa ya nufin gidan mahaifiyarsa Bayan sun" ‘gaisa ne 'ya bata labarin zuwan Mallam ya dora da cewa “Ni na yi _ zaton tuni an gama maganarsa Hajiya ‘Kaka ta ce,'“An ‘gama mana kawai dai bai san labarin an kawi kudin sadakinta ba ne." Alhaji Basin: ya ce,’ "’to yanzu idan ’- da akwai‘wani abu nashi ku tattara a mai da masa k0 yaji sanyi kin san halin mutune , ba kowa ne ke yadda da kaddara‘ ba, musamman shi da yake malamin tsubbu kada ya yi mata wani sihirin da zai samu cikin tashin hankali tunda na ga ya shiga wani hali da ya ji wannan maganar.’ ' Daga yau duk sanda nai post Ku zaku dinga zaban tyme din DA za,a kawo muku ci gaba wani lokacin mantuwa kesawa banayi akan lokaci Ina fatan kun fahimta Bankada Chapter18 Hajiya Kaka ta ce, “Za a mai da masa dama babu abinda muka taBa. sai dai idan na Ci ne.”.Ya ce, ‘TO ya kirga kudi naira dubu Abiyar ya ce, “Na san dai kajin da kinka ci ba su wuce na haka ba.’ , Hajiya kaka tayi murmUShi ba su ma kai ba ta karBa. . ' ' Amma duk jikinta-ya yi sanyi sosai ta ‘ na tsoron malam.,,, .Amira ma bata ji ma hirarsu ba ta-na can :da waya ta na hira da sahibinta Lamin. .Malam kuwa .tunda ya dawo ,da'ga gidansu Amira ya kasa Zaune ya kasa tsaye saboda shammatar da, maganar Amira ta yi 'masa sai lokacin ya soma zargin tabbas dama yaudararsa su ka: yi ya ce mata mata abokan shaidan za su gane sun hadu da uban shaidanu ya fada asarari‘ kwanan zaune ya yi yana aiki, akan lamarin auren Amira. Dan aiken su. Hajiya Sammako ya yi gidan malam ya yi sallama da shi ya ba shi ‘sakon kayan-yace wai gashi inji kakar; Amira tace kai’yi ‘haK‘uri babanta ne Yace a' dawo maka da kayan. . . Yayi mumuShi “Ka mayar mata duk“; ‘abinda na-bata- kyauta'ce-ban bata da‘nufin karBa ba ai al’amarin? aure nufine na ubangiji har gobe ban fiddara rai ba Dan Aiken ya dawo musu DA saKon" 'malam suka. ajiye kayan. kawai --cike da tunanin abinda‘ zai iya biyoWa baya. Ba su ma bari Amira taji abinda->yake ‘faruwa ba’ ga Lamin ba zai amincewa zamana a gida ' ba bayan an daura auren"? “To sai ki san dabarar da zaki yi ko‘ki kirkiri rashin lafiya har ki yi arba’in.” Amira ta ce, “Aihar yanZu ma ban‘ soma ‘sallah ba zan Rokeahi k0 ta yaya na yi arba’in.’ Ta juyo ki ta yi ni. addu’a Umma idan anyi addu’a kOmai zai zo dasauki Umma. . Umma ta share kwalla_“To Allah ya rufa asiri Amira. ta ce,‘ amin ta yi mata sallama ta tafi Bahijja kan shirye_ishiryen_ dawowan Nuradden take ta yi tunda ya buga ,mata waya ya sauka a Abuja s jirgin Karfe. biyar‘ ya biyo zai .. Shiri taketayi sosai a ranar ta yau tana son faranta ran Nura _ne da abubuwa, da dama dan ta samu damar samun abubuwan ~da take ‘so daga gare shi kamar yadda 'malam ya buKata rashin zamansa a gari yasa bata samu dama ba yanzu kuwa‘ da zafi zaf1 zata soma. " .Baby' 'kabir shi ne sunan‘da take kiran jaririn' da Shir. ‘A' yau ne’ ya cika kwana: “ashirin‘ a duniya; Ya yi ‘yar Kibar nan. ta jarirai hasken shi -da kyansa sake. fitowa -yakeyi' ta yanda duk wanda ya ganshi Zai‘ ' yaba maSa musamman ranan ta yau da Bahijja ta shiga Cikin sababin 'kaya ta sa'musu - takalmi' sau ciki‘ da safa ta'nade shi cikin‘ farin" towel sai-‘kamshin turare yake‘yi Saboda’ da shi ta na ‘gama ""‘shirya shi 'ya yi barci ta ‘dora shi a'kan gadonsa na‘jarira‘ sannan ta'shiga Wanka ta shirya kanta cikin'dogowar riga" yellow ne irin kayan, da yake‘ siyomata ‘ne daga dubai‘ abinci kuWa tunda azahar ta kammala almajiranta sun yi mata sharar tsakar gida; Ita kuma ta'shiga na shi dakin ta na cikin» gyara‘ shimfidar gadonsa taji muryarsa'da- sallama ta dago‘ "Cikin farin ciki ta sake bedshet' din .“Amma ka-shammace ni na so .gama komai kafin ‘ka‘shigo ban ji tsayuwar motar ba. ' Ya zauna bakin gadon ya cire hula Faruk ne ya dauko ni amma hakan ma ya yi kin yiKokari.” . ‘ Ya mike bayan shi a kan gadon wash na gaji sosai ya fada idonsa a .kanta ta ce, “Haba kamar ka yi wata tafiya da yawa. 'A jirgi fa ka zo,” “Zaman jirgin ma aiki ne zonan ki karBi tsarabarki.” ' Ta yi dariya Lallai ba gajiya ka yi. ba kukan Abdul ne ya gauraye gidan ta ce “Ina zuwa?’ ’ ya bita da kallo har ta‘ fita yau ma ta na da bakuwa ne ta kasa sallamarta a dai dai wannan lokaCin da ta san zai dawo ya fadi a ransa.’ ' , ' ‘ Ba jimawa sai 'gata da jariri ' a hannunta ta dora masa shi a saman kan ‘kirjinsa ya yi saurin tallafe shi gudunkada ya fadi ya na cewa ina kuma kika samo yaro Ya mike .zaune ya na kare masa kallo ita kuma ta kasa'magana ta na tauna ta yanda ya dace ta yi maganar. Yawn .ya .soma wurga kafafuwa’ Nura “Yace yana' jin Yinwane sai ‘da ya 'fara: neman abinci zaki kawo min shi‘ ki kaishi wajan mamanshi ta’ ba‘shi ‘abinci? idan ya? gama'sai ku kawo'shi. nagansa ‘sosai k0,boy Ya fada ya na-kallon yaron Bahijja tace ai a halin yanzu bashi‘da uwar da ta"wuce ni gabansa yaji ya Wata'irin; faduwa. taci'gaba tace,‘ “Haka ‘ kuma . bashi da . uban da ya ‘wuce kai' Ya ce ‘Banganeba Bahijja kiyi'min'", bayani‘sosai ta' Ce, ''“Yaron' nan," da’ 'kake gani" maraya‘ ne babu uWa ‘babu uba tun ranar da- ‘ mahaifiyarsa ta haifeishi ta“bar duniya . mahaifinsa kuwa da cikinsa watansa hudu ya amshikiran ubangiji.’ ' ‘ " ‘ ‘ ” " Nura'- ya yi' kabbara“ ya’ na kallon fuskar yaron da tausayawa Bahijja: taci" gaba da ccwa ' ' Dan wata Kan'war 'baba ce 'da take Yarmai yan ‘yanmaza suke da baba shine da suka je gaisuwa aketa tausayawa yaron Karfe goma Nuradden ya fito daga gidansa zuwa gidansu sabida jiya bai samu shiga ba yadda ya yi niya yi musu wuni ne saboda kewarsu da ya yi musamman babansa da tun waccan ‘ tafiyar bai samu zama da shi ba ya na zuwa kofar gidan ya gansa tare da wanshi Baffa yawale da alama fita za su yi ya na ta buga babur dinsa yaKi ta shi. ‘ Ya fito daga cikin motar ya durkusa . a gabansu ya na gaida su Baffa Yawale ya ce, “Saukar yaushe. ' “Jiya da daddare na sauka.” Ya ce' “Masha Allahu. Nuradden ya dago ya dan dube shi “Naga kamar fita ma za ku yi.” Babansa ya ce, “Daurin aure 2a mu je har biyu daya na abokin Baffane daya kuma na jikar Asabe ne (‘yar wan babana Ya ce, “To mu je mana na kai ku.’ , Baffa Yace “Da yafi domin yau abin hawanma tsiya yake j i. Nura ya yiyi murmushi “Ya tsufa ne” ‘ Baffa , Karfen nasara ai ba shi da tabbas na Alhaji ma ai yana wajan gyaran shi ma dayake sabo sun" yi. 'masa kwatance inda ,suka ajiye motaci su ka ‘shiga lungun' mutane'; dankam a haka suka Kusa har Zuwa cikin maSallacin inda Alhaji basiru Yake da Kainin mahaifinsa Alhaji“ Haladu“. Wanda shi ne waliyyin Amarya kuma "-‘babban; aminin Alhaji Yawale'Baffa' " Sun'gaggaisa Alhaji Yawale .ya ce, Aina ji ‘na yi zaton ma an daura.’ “Muna dai jira ina fatan dai lafiya. Alhaji ya yi kiran Alhaji Haladu ya ce ya Yi kiran jama’a nata jira ina fatan dai lafiya ' ‘ ' _ ,. _“Alhaji Basiru abin ne narasa ta yanda zan fada maka tun dazu amma ya zama dole tun‘da na kasa Shawo kan matsalar" wallah‘i "yaron nan 'lamin ne ya hadani _da mahaifina‘ a yau wai zan yi masa auren dole shi kuma ya ce dole, a fasa daurin auren tunda bayaso yanzu- haka ina cikin jam'a’a ina sallamarsu ne --..dan Allah, Alhaji ka yi hakuri banso; ; hakan da wannan‘ yaron ya tozarta niba Muryarsa ta sake Sarkewa' da alamun _- _ kuka duk :irin tashin hankalin da Abbanbsu Amira yake ciki sai da yace masa kada ; ’wannan ya dameka ba matarshi bace ‘ kada ka biyewa zuciya ka yi masa baki. Alhajin Lamin ya ce Amm_a sai . , daya yi shawara da shi ya amince sai yau daurcn aure.”Alhaji basiru ya. ce “Ka yi addu’a Allah yasa haka shi yafi alkhairi.’ . . Alhaji Haladu da su Alhaji Yawale suka ce yaya ‘aka' yi?,;_. Ya zayya‘ne musu .sai dai shi, da kansa wani irin gumi ya ji yana keto masa idanuwansa suka soma gani dishi dishi; ‘ ya miqe Alhaji Haladu na cewa ina zaka muryarsa a shake ya ce, Zani wajan Hajiya ne adaddafe ya iya shiga‘ gidan yanayinSa- ya nuna tashin hankalin da yake ciki duk~suna tsakar‘ gida'Amira ce ‘ kawai'a falo da waya a hannunta ta na ta Kokarin kiran lamin =taji shiru bai‘ dauka ba Tun'jiya'kuma'bai nemeta ba inta kira baya dauka‘ yanda ta ga babanta ta, ji gabanta-‘ya‘yi Wata irin faduwa ya zube a kan karfet. Hajiya Kaka ma‘ ta biyo bayansa Alhaji basiru. yaya dai‘na ganka 'wani iri' Maryarshi‘ a «shake yace’ musu .“Masu neman auren Amira sun janye.” Wani irin'bugu kirjin Amira ya yi amma saita dake'ta jiyo ta‘ dauko'ruwa mai sanyi Hajiya Kaka'na ta nanata salati ’ ta na cewa 'mai yasa? Menene dalilin ya kasa magana numfashinsa' ya soma sama sama Amira ta mika masa .ruwan baba kada ka' daga hankalinka wani ciwon ya sameka sha ruwa.” Ya ‘karBa 'ya na sha domin ruwan .— kawai yake buKata'amma duk da'haka ya kasa- samun; nutsuwa 'Kannensa‘ *da hajiya . ‘ duk sun. tsaya‘ a, kansa Wani maroki ne. * yake sanarwar aure ya dauru a kan sadaki naira- dubu goma Hajiya Atine ce taji ; tace ai ga; shi can an daura duk» suka kasa kunne ’marokin ya sake.'cewa ‘aure an daura akan sadaki dubu goma lakadan ba ajalanba. ‘ Abban Amira ya»: kwanta mai. ' yiyuwa bai‘sani ba ne wani ya ce masa an daura amma mahaifin Lamin da kansa‘ya . ce sun janye an fasa saboda lamin din ya . ce‘baya so; _ Amira ta ce “Lamin ba zai‘ce baya' so na‘ba sai dai wani dalilin da shi yasa suka fasa daga nan ta mike ta koma kan .. gadonta Hajiya kaka-wanda ya saba tsane / ,‘ruwan hawayenta wannan karon ta kasa ‘ kuka ya tsaya cak. ‘ ‘ Sai ta 'jiyo muryar Alhaji Haladu na cewa “Ina Basiru ai ka‘. . godewa Allah don zuri’ar gidan nan‘ .zuri ar.‘ da ake wawasu ce zuri’ar da bata ~kwantai ,ce zuri ar dab; ba, . a tozartarwa; bayan tahowarka dan abokina ya .nemi a maida auren kansa kuma na. bashi. ,na daura aurensa Amira diyarka ‘banda 'na .cikin. 'masallaci‘ na waje‘ma ba su san wannan 'canjin da;.aka samu ba'ina amaryar' Khadija ko ko bata gidan ne.” ‘ ; Abban Amira ya, kasa magana ‘ Hajiya kaka ta sauke ajiyar zuciya “Malam ta na ciki kuma abinda ka yi ya yi dai dai Allah ya Kara girma .yace, “Yaron yaron kirki ne ,dan's , gidan mutumcin yana da sana arsa; matarsa daya zai iya rike‘ Amira na san - shi' gaba da baya dangin uWa har dana uba ba su da wani‘aibu.” Alhaji Basiru ya ce,‘ “Na san ba zaka aura mata wanda bai dace ba Allah ' ya Kara girma. tarbiya ce ba zaki ba ni kunya ba Ta fito ta durqusa ta fara‘jin wani abu a‘ zuciyarta na bakin Ciki ne ko farin Ciki ka lallubi aljihunsa‘ ya Ciro sadakin amiran ya miqa mata amatsayinki na bazawara kece' . keda‘: damar’da' zaki ~za6i mijin 'da ya” dace dake sai dai nayi hakanne dan kada a -_ , canfa 'mana ke’ 'sannan - ‘nasan ke mai halin mahaifiyarkice wajan . biyayyar auré' ba a taBa jinta da Basiru ba, wannan Shine zai‘ daukaka daraj ar iyayenki a dUk inda kika shi za,a yi miki kallon-‘yar manyan' mutane masu‘ mutumci ki yi hakuri kinji ' ki yafe min? ' ‘ Ta dago da jikakkun idanuwanta da“ su'kai sakarkaf da hawaye ta ce, “Ka daina‘ba ni hakuri Mallam haka Allah ya shirya " zan yi biyayya ga ‘duk wanda ya -zamo’_ mijina zaBin Allah .' ‘Hajiya kaka tasa kuka “Kin yi dai dai Allah ya yi miki albarka har 'da mahaifiyarki yasa shi ne mijinki na har abada. ‘ , Har babanta‘~ma ta burge shi '1 ya dinga ‘sa mata albarka - sannan Alhaji Haladu ya ce“To Basiru ta shi mu ‘je .- wajen baki ya na tafiya ya miKawa Wani ‘ makocin Alhajin kudin sadakinsa ya ce, ya kai masa. Hajiya Kaka ta'dinga zuba abinci a‘ na fita da shi waina ce miyar taushe da sinasir da alkubUS da fankaso. . Nuradden tare da Ado wanda suka ‘ hadu awajen dauren auren suke ta tattauna yanda al’amura suka'kasance har Su Alhaj'i suka gama ~suka isa gida sun shiga gidan’ Hajiyar’ su Nura nata soyar' wauna Alhaji Yawale yace“Hajiya bar soyar wainar kizo kisha labari‘ danki yau ya‘zama ango.” Ta ce“Yaya wane dan nawa? Tun da' yaran da yawa;..’ Ya nuna mata Nura-“Gashi saboda' rabo da sa’a irin ta shi.”~ ._ Inji babansa 'ta ce,,“Ai zancen na? zama ne, ta' shimfida musu darduma~ta: ’dubi Nura Wai haka Nura.?’ ' : Suka kalli juna .suka yi dairya tunda" baki yarda ba to Nura gaya mata da'bakinka..” Ya ce, “Hajiya mun je wajan dauren. auren ne da Baffa na jikar diyar. “Alhaji Haladu ko Ta fada “Haladu mai tabarma ; Baffa ya daga kai ya na murmushi wai shi ba zai yi magana ba yace “Sai 'na ga Ado yarona na‘Abuja ashe yar? uwar matarshi‘ ce na san yarinyar sosai ta zauna a gidana muna tsaye muka ji ‘labarin wai waliyyan ango ba za su zo ba sun fasa wai babansu ne dama ya hada ya kai Kararsa wajan nasa mahaifin ya rushe maganar yanda hankalin babanta ya- ta shi ya bawa kowa tausayi a .wajan kawai sai na dinga ji cikin zuciya a maida auren a kaina kaina mana tunda dama yau na zone mu yi shawara ina‘ bukatar karin aure. Na matsa kusa da Baffa nace Baffa idan iyayen :ta zasu “bani ina neman auranta. ,Baffa suka yi magana da Baba- Baffan ya biya- sadakin rabi Baba ya bada rabi tunda --suka hada' suka biya a ka daura auren ‘Hajiya :ta ce, “Lallai lamarin ubangiji bayanda bai iya ba Baffa ya yi addu’a Hajiya ta ce‘, “To sai a siyo .goro da alawa akaiwa su tabawa da sauran makota. Wannan aikin kuma sai ki yi mu dai aljihunmu ba nauyi inji Baba. . Hajiya ta shiga daki tana ta rangada guda daga nan suka fita zuwa kasuwa ango kuwa sai ya mike a kan kujera yana jin wan iirin farin ciki da bai taBa jin irinsa ba Kannensa mata ya kira kowacce a waya ya sanar da su. Ai kafin azahar sun hallara a gidan suna ta murna ya yi mamaki dama haka suke so ya yi aure basu gaya masa ba_ musammam Ummi Karamarsu ta “ce ai ita' Amira kawarta ce har bikinta ta 'je gidan ta yi musu ‘ kWatancenta cikin qawayen Hajiya ’ce ta gane ta yi‘ murna ‘ sosai ’ta ce yarinyar mai hankali da nutsuwa. ‘ ***¢* Sun wuni ’ "ran'ar‘ sai dare kowa ya watse amma tunani' Lamin.ya'hana Amira sukuni alkawarin da ya gaya mata da yanda yake bayyana mata soyayyarsa' ta ma san cewa yana sonta 'sai. dai. idan sun ji wani abu game da ita tana jin wannan mijin ma k0 waye ba abin 'sawa' a zuciya bane Misalin Karfe goma ‘ na dare ta canja kaya zUwa na "barci ‘ta na- ’cikin shimfida kamar yanda ta saba ta ji Wayar-ta ta na Kara-ta 'duba ‘bakuwar lambace har ta katse bata dauka 'ba ta kwanta ta- sake jin an sake kira‘ sannan ta daga yai mata sallama ta amsa sannan suka gaisa kama‘r ta taBa jin muryar amma ‘bata "tuna 'inda:ta san . muryar ba taCe; "Bangane mai maganaba Yay1 ‘ murmush‘i? ""Angon kine Amira.” Sai ta kasa cewa‘ komai? yace’, “Amira kin ga' yanda al’amura suka kasance ina "fatan ‘zaki amshe ni a matsayin canjin alkhairi a gareki -‘Ta ce “Haka nake fata Ya dan yi shiru “To yaya ~kikeji a ranki;?” 'Ta sauke ajiyar zuciya “Ba komai yace “Kin ga'ni”kuWa ina nan cikin irin yanayi wanda 'ban .taBa jina a biye masa amma kasan zuciyarta tunanin makomar aurensu take yi, ta.yi niyyar fada masa damuwarta to amma tunanin kada ya janyo abin da zai Warware aurensu shi yasa ta bar komai a zuciyarta ita daya sai dai wani so irin son Nura da tausayinsa da yake shiga ranta ya raunannar da zuciyarta ta -shiga ‘zuwa; bandaki. ._ "A nan ne ta samudamar zubar'da hawaye .‘ da sheshshekar, kuka~ malam malam ya yi mata ’cutar— dake bibiyar rayuwarta gaba daya farin ciki na ya ya mutane za zasu dauke lamarin aurenta ta yi na kwana daya-an sakota na _ biyu anaa. daurawa ya. ya warware ga Nuradden mijin da take ji a kansa ne ta .soma jin so, tunaninta da burin wanke dukkan matsalarta duk ta na burinsu a kanshi tun‘da ya san komai, zai iya zame mata rabo mai sauke amma ban-da Nura idan ta hakura da shi yaya za. tayi da tunaninsa da son ganinsa da bai taba goshewa a zuciyartaba ko dana ‘yan mintuna wannan tunani ke rura wutar damuwar dake zuciyarta. . ‘ , Ta. yi kukamai ~isarta ta wanke fuskarta gudun kada su Hajiya kaka su fuskanci wani abu tafito duk yanda ta sakeda Nuradden hankalinsa bai kwanta'ba DOn .haka ta ‘shiga kichin ta“ shirya masa abinci» bai zaton zata yi ba ya" kira Wani yaronsa'a’waya ya zo"'ya siyo masa sai ga ta shigo da alamun SasauCi ba da ta shin hankali da ta shiga ya sauke ajiyar zuciya._ . Ta: waigo “suka hada ‘ido Wai ina boy ne? "‘Ya 'yi'barci“ ta bi shi amsa ta tana murmushi abincinka na jira fa ya dubi abincin gaskiya a halin yanzu banda kyama‘har da soro yasa ya ji son “ cin abincima ya yi dabarar ,zuba rabi a wata ledar ta daban ya Boye da nufin_ in an jima ya fita da shi ya bayar kada ta shigo ta ga bai ci ba. ' > . K0 mametashirya yajita dan burge shi yanda bata sake magana mara dadi ba tunda ta ji cewar aure ya yi ta dauka wayar data shigo bata gane‘; mai kiran ba tun da‘ babu suna amma ta dauka wani tsalle ta daka da taji murya murtale Wanda tsawon shekara bakwai ke nan rabon da ta ganshi lokacin da sukayi bankwanan daura aurenta da Nura Ya dai samu labarin yabar "garin ya. tafi saudiya amma ta so ta, Same shi ta rasa. Yaron mallam ne cikin almajiransa wanda yake. ji da shi saboda kwazonsa wajan aiki kuma .tshon saurayin Bahijja. ne na sirri da ta ji dirarr mota sai' ta fito ta léka wata mota _ta gani baqa nata. sheqi ta na tunanin ko'baki Nura‘ ya yi me yasa mai gadi bai fada masa baya‘nan ba.?” ‘ Murtala ta gani ya fito daga cikin motar ya yi’ wani ,qatoto ,da shi da ganinsa ya kama‘ kasa ya yi sallama ta amsa shigo mana Murtala ka tsaya kana da doko 'sallama. Ya shigo yana fara’a ta shiga gaba ya na bin bayanta a can flour ta sauke shi. - Lemo da .abinci duk ajiye a gabansa ya tsira mata ido amma kina jin dadinki Bahijjja duk kin wani sauya min ta yi‘ murmushi ' “Au dan ban tankaka ba murtala yanda ka zama ai kai 2a a yi mamaki ka manta dani kullum sai na yi tunaninka ya kurBi ruwan lemo ' , “Kada kice haka Bahijja saboda ba 'zai yiwuwa na manta ki ba 'sai dai kawai na tsunduma ne wajen neman . abinda zan tallafi rayuwata da shi komai kake so a tafi da kai sai kana da kudi maganarshi ta dan soketa amma ta san gaskiya ya fada dan haka ta saukar da ajiyar zuciya kawai kaga jikin Malam yau ban samu na shiga ba yaya yake?” Kai daga‘irin kallon‘da ya lura ta na yi masa ya nata so masa da wani abu da ya yi, masa nisa ya Sosa tsakiyar kansa da t_mukullin motarsa ya jikinsa da sauKi ‘amma gaskiyar magana kamar akWai‘ wani abu 'da yake damun kwakwalwasa ‘bayan karaya daga jin. furucinsa. ., , _ _ .. Ta. sauke tagumi Ashe ba ni kadai na fahimci haka ba.‘ ‘ . “Ya dace a a duba brain dinsa ko kanshi ya samu wata matsala 'ne; Na yi magana: da wani likita yace inya samu sauqin karayar‘ mu same, shi a- , can! zariya; za a yi masa hoton kwakwalwa " ,‘Jikiin Bahijja 'ya yi sanyi tabbas surutun‘da malam yake yi barkatai akwai ba matsalar ciwo bané kadai kamar yanda waisu“ ke fada kabir ya soma kuka ta daukoshi'. ' Murtala ya ce, “An ‘Ce baki haihu ha gaki da danyen jariri””Marayene uwarshi ta rasu shine nake rikOnsa‘amma dai na" San kayi aure da yara nawa.?"' yayi dariya da har ya~ sata tsaya ta na mamakin abin da yasa. ta ~yi haka Sannan ya tsagaita‘ ni. ko‘aurema ban samu na yi ba ta'zaro ido mamaki ta" natuno abinda ya taba gaya mata ' ' Ta firfito da‘ idannu“‘Kaf kasa ‘karasawa‘shi ma ya ce ’mata kar dai' duk sai__suka ‘kwashe da 'dariya.’ Ya shafe guntun gemunsa yace Kema a_ wajanki ai kankani ne'. Wai yama aka yi kika bari.’ Ta fara lissafo masa ayyukan da take yi a kan Nura har _»zuwa,ranar. da ‘ ya fada mata aurensa ya ce Wannan ba " damuwa a ‘cikinsa ki kaddara daga yau . sun rabu zan" samo tabo na _ mutummutumi gida biyu me surar mace 'da mai ' surar namiji zan hada, su sannan.'2a a yanka zakara guda bakwai wadanda' suka shekara sannan a zuba jinin a tsakanin 'garin maganin sannan a raba su shi ke nan sun rabu sun,~ gama.’ tace Amma na gode..Munala bari na ' dauko, maka kudin zakarun. . Ya yi mata hararar wasa “Wato ke kin' Zama babbar hajiya k0,? tayi, dariya “Waceni. Sun- jerota yo‘masa rakia boy na a kafadarta. Motar Nura ta shigo tun kafin ya fito daga motar ya hangosu yanatunanin. waye tare da Bahijja haka da bai san shi: abinda, ‘ fa bayaso kai masa karti gida ya tamke fuska amma baiyi magana 'ba yasa Mai gadi yana fito DA akwatina daga bayan motarsa suka’ karaso inda yake Murtala ne ya soma‘ masa ; salama da..mika nasa hannu bai: kai' na shi ba ya rike murfin motar da shi ‘, ,Bahijja ke cewa “‘Kanin hajiya' ne da “gake’ 'zama a saudiya shi yasa baka sanshi ,ba Sannan ya dAn saki fuska 'ya owk“Ka zo lafiya.” A ‘‘Lafiya kalau sannan ya make fuska boy yana masa Wasa ta mika masa shi ‘suka ,shiga ciki har bakin mota ta raka ~- 'Murtala' ya'tafi 'sannan ta shigo »Mai_gadi ~ya‘ shigo da‘sauran akwaguna Sannan ya mikawa/ Bahijja Boy suna .Shiga-‘dasu Zuwa floumta sai da ya kammala ya. Ce “Zoki duba kayanki ne.” _Bata iya dubawaba ta daka kai “Zan , duba Shirye shiryen ‘biki nata kan kama tun daga an, kai .kayan lefe da suka zamu abin burgewa sati,,mai zuwa akasa ran tarewar amarya- fenti, kadai aka sake a gidan abban Amira daya shiga gidan ya ‘ ga kayan , lefen sai ya nisa sannan ya cewa “‘Hajiya ina zargin ,malamin nan a, kan yaron nan lamin saboda jiya ma sai da ya'zo har da kwallarsa a kan wai shi ‘baice bayason ~Amira ba na taimake shi a a daura aurensa da kyar na lallashe shi na tabbatar masa da cewar ta ' yi aurenta ina jin tsoron Malamin nan shi: yasa na ma’ tsani zuwa wajan .irinsu yan2u haka na karBo mata wani ruwan zamzam da zata dinga wanka da shi a waje mai tsafta na kwana bakwai kadai ya yi mata. wani abin ni duk ma na fara ladamar zuwa wajan shi dan ma baka San silar rabuwar 'wancan auren na ta nadaba Ta fada a zuciyarta ta gyara' zama “Hake ne Basiru; Allah ya yi mana tsari .dashi yace amin Malam Balarabe kuwa al’amarinsa har ya kai ba kowa‘ ake' bari ya ganshi ba daga‘ ‘yayansa sai matanne kawai sai Malam Yahya da yake ' ' jinyarsa saboda ’maganganun da yake fada kamar me tabin hankali amma duk. wanda ya aikata ne sai an zo duba‘ shi sai ya yafito-mutum'da hannun idan ka~zo ' kusa da shi sai ya rada maka ka ganni nine ; na yiwa Amira ciki ta yi aure ta barni koka ji ya'ce ka ga dakin da nake aiki,,,,,na yiwa‘ mata sama da talatin ciki, duk sun haihu arba in kuma sun' mutu na cire idon gawa ni din nan hatsabibi ne duk abinda kake so na yi maka 2an iya yi koku.goma kuka zo duba shi da dai dai, da dai dai zai dinga kiranku ya na radawa koWa abinda ya aikata duk abinda ya yi shi iya shi shi yasa suka hana kowa shiga wajansa har Nuradden- sau biyu ya nazuwa bai samu ganinsa ba. . , Wan Bahijja dake karatu a jami’ar madina ya samu labarin rashin‘ lafayar ya turo da‘kudade. yace: a turo shi'Saudi daganan su wuce Germany a duba Shi a Can tare da Hajiya Kaltum daf'wani danSa .Harun a ,ka yi tafiya amma zancen har ya fara yaduwa cikin jama’a Abin'da yayensa ke gudu ke nan shi yasa da suka ji yabar kasar sai farin ciki suke yi ba su da. matsala ta kudi tunda akwai a gida akwai a banki ga kayan abinci store guda irin na malaman da suka zabi duniya a kan lahira ke nan masu ci da addini bari mu ga yaya zai yi ya magancewa kansa wannan matsala. jama,a mu hadu gobe DA safe danjin qarshen wannan qayataccen lbrn plz kumin afuwa jia banyi post ba wlh an dan samu Matsala ne Amman komai yayI daidai kuci gaba da kasancewa Dani a koda yaushe llah bankada chapter21 Hajiya Atine ce ta samo musu labarin rashin lafiyar da malam ya shiga har da abinda ya ke kanshi duk suna zauna a tsakar gida Hajiya Kaka ta ce “Kai duniya zancan banza duk' abinda mutum ya aikata yanzu ba ma sai an je’ lahira ba tun daga duni ake soma hibabi. Ka ji kunyar a duniya ‘sannan ka ji ta lahira ka dan dani azaba musamman zalunci cin amana, Amira kuwa kasa magana ta yi sai ‘ tasbihi da take yi ‘ga sarki Allah .dabaya ' barci ko gyangyadi baya zalunci 'ba kuma ya barin mai zalunci To “Allah? ‘ka shiryar damu ka , ‘ doramu a kan tafarki madaidaiCi ka yafe. mana shine dai Inji Hajiya Atine. Daren yau_.Nuradden da wuri ya ' kwanta saboda sammako yake sun yi ya 'wuce Abuja gobe za a ‘kai yankawo‘ ‘ ’ amarya za su zo yana so ya ga yanda gurin ya yi kafin su zo tunda su Hamsi ya CE 'an Shirya gidan kada iyayen Amira su ,hadota‘ da kayanta ya. Ce a bari sai ya gama gyara“ ‘mata Bangarenta na nan ‘sabOda kada'a yita jigila da kaya a kai su a a dauko su. ‘ . Wani set din gado ya shirya musu a daki daya daya dakin sa katifa sai flour an zuba kujeru da kayan kallo har da kayan kiChin dukda yace Amira da kayan sawarta kawai zata zo‘ shiyasayake son ganin yanda su ka yi . shirin k0 akWai'abinda baiyi. masa ba ya .canza. Ya na tsaka da barci' Bahjja ta tashe shi ya dan bude ido “Me ya faru jikinta har rawa yake yi “zoka' ga malam qarami ka ga yanda yakeyi . Sai ya 'miKe zumbur ya KarBe./shi daga hannunta ganin ya na ta wata' irin fizga idanunsa suna Kakkafewa ya fita da sauri .ya na cewa ta biyo shi da mukullin mota suka nufi asibit. Likitoci suka dukafa a kan shi ba a f1 rabin a waba. barci ya dauke shi akasa masa ruwa ranar kwanan zaune sukayi‘ a asibtin hankalin Nura ya ta shi kwarai fiye da zatansa har safia boy ya farka ya ga ' ya kama fidar ya na tsotsa a,sannan.ya dan ji'sanyi.‘ ‘Da gari ya waye ya'nufi gida ya yi , Wanka ya- na Saka kaya ji kira ya duba yaga' Amira ce ya dan saki murmushi sannan ya dauka yaya beby na.?’ ka tashi lfy Ya dan yi murmushi mai sauti «Lafiya ya kike.? lfy lai Ya shafa kai kamar ta na kallonsa “Da sauRi da'war haka ai sai kina gidana.’ . “Kai ‘Deen ba nason ka na wannan maganar irinta wanda ‘ ba ‘ shi da mata dama su Hajiya ne. Suke' 'tAmbayar- , wanda zaiyi musu jagora wai wasu za su sm yi gaba kafin kuma na san‘yanzu kai kana, hanya ‘ Ban' tafi ba tukunna yaro ‘na ne ba shi da lafiya’ yaro muke riko'maraya ne jariri ne asibiti muka kwana.” ' Ji ta‘ yi wata irin faduwar gaba a ‘cikin dan lokaci Kankani .kwakwalwarta hada. mata bayani dan cikinta ne tunda ance yarshi ya bawa rikonsa. ' Ya ya jikin' nashi a wanne Asibiti yake ta jaro masa tambayoyi a hankali- a Dan zaman ‘da ya yi da ita ya gane ita din mai tausayi .‘ ce musaman a kan ciWo shi yasa bai damu da ita ba yanda take 'ta jero masa tambayoyi baya fada mata amma fa ya ji sauqi sosai.” To amma kada ka tafi yau ka bari ya sake samun sauki.” ‘ Ya yi murmushi “saboda me.Amira ta ko kin manta yau ne zaki shigo ' gidana kuma na kuma. dokanta da ganin wannan ranar. ‘ Sai ta yi kasa da murya “Ba haka ba ne kada‘ta ga kamar baka damu'dasu bane sunakwance ka tafi Ya dan yi dariya ya kula da' Amira mutumci" mai gudun, zuciya- bata son abinda za a ga rashin‘ kyautawarta a ciki." “.Kada ki damu zan duba zuwa jima innaga sauki ya ci. gaba zan- wuce Abuja 'idan kuma na yanayin jiki Sai na bari din. “T0 ka-biyo mana naje nima na \ duba shi tunda taf1yar yamma zamuyi Ya ce. “To shi ke nan ki‘ shirya zan ‘-zoyanzu. Ya ji~ dadin yanda ta damu ya 20 yake dan bai' san abinda zai faru idan suka haduba sai dan'canjin daya gani a tare : da Bahijja ya ba shi karfin guiwa ita kam sai ta zabga tagumi ta na jin kewar yaron ta na so ta ganshi yau ne ya cika kwana ..........' da haihuwa k0 yaya ' yake ya kamaninsa suna nan- yanda ta san su' k0. sunsauya ta dinga dokin ganinsa har ta ga . .kamar Deen bai‘ 20 da wuri ba ya iso dama ta gama shiryawa‘ ta wuce bata fada musu inda za "ta ba saboda bata son tambayar. Kafin "ta karaso ya bude mata kofa ta shiga Ta rufe suka hada ido'ya tada motar ya na murmushi “Mu wuce kawai Abuja kawai’ sa biyo ki da ‘kayanki. Bata masa magana ba sai murmushi bawa hanya ido kaWai tayi nisa cikin tunanin yana "ya fara tsokanarta ya na. so ,.ta-- tanka ya lura ’da "duk hankalinta baya kansa bata ma san ya Sauka daga kan titi ba sai da ta ji ya ja burki‘ ya ,tsaya sannan ta dago idanunta da~ tsammanin anzo 'asibiti' sai ta gansu a .Wani fili ta zuba masa ido da alamar tambaya ya kama hannuwanta cikin ’nashi ya lalubi' idanunta-duk inda ta juya fuskarta sai- ya juya can har da ta gaji waini .menene Deen.‘ ' ~Kasan lokaci ya na gudu yamma za ta yi' mana tunanin mai kike yi?” Tayi murmushi tunanin mai kakeyu yi. Ni bana tunani komai ina san mu kwana a nan ne” Ya saki hannunta ya jingina bayansa jikin kujerar ya lumshe ido “Dan Allah mu tafi Deen.’ Ta fada cikin muryar shagwaba ta na kallon fuskarsa “In kina so mu tafi sai kin gaya min tunanin me kike yi mai zurfi haka ko kina'tsoro ne kada abinda ya faru a wancan lokacin ya sake faruwa.? ‘ . In haka ne gara mu 'koma gida ba ‘ na son abin da zai dame ki ya ja min ki Bata fuskarki haka kawai. Abin da ya, f1 da cewa ayi kenan amma saukin ganin . Baby 'da rashin sanin‘ \abin da ya faru ranar ta gaya masa yaron danta ne shi ne tunaninta amma sai ‘ta watsa masa kallo da ta fahimci ya na ruda shi-“Yau ne. fa zan bar“ gida Deen‘ me zai hanani ni tunani.’ ' _ ‘ ‘ Ya murda .key “Kin ga banbancinmu ke nan yanzu ni kuwa farin ciki nake ‘yi kawai ba na jin wani ‘tunani.” Ya na tsala kuka an ‘ta she shi daga barci Amira ‘ta ji ba zata. ,iYa' jute jin kukansa ba idanunta‘ na niyar kawo kwalla sai taji ta fita ta na ceWa “Allah ya kawo sauki ta zaro kudi ta ajiye ’a kan kujerar ta fita. ‘ " Bahijja na cewa ‘Dauki kudinki ba ma bukata. Amira 'bata ko kalleta ba ta flta Nura ma ya cr, “Yaya za ki yi haka ai bakya maida hannun kyauta baya baki ga yanda ta damy ba~ da ta ji ba shi da lafiya ita ta matsa na kawota ta duba shi ina laifin wanda ya duba naka.’ Ta watso masa wani 'irin kallo “Ai sai ka bari na gayyace ta tukunna.” ' Ya dan yi. murmushi ya san'kiShi ne ke cinta yanzu'da yau .ne zan 'je Abuja ,amma ina ga zan daga tafiyar muga jikin nashi ya Kara sauki sai na tafi yanzu me kuke buqata sai'da yamma' zan shigo na - akwai inda nakeson zuwa ba walwalaf a fuskarta" ba‘“komai kawai ta' fada ya" jUya yataf1 dan’ yaga alamar ta' Cika jira kawai take yi a tabota ta fashe Kishi ba dadi ta. soma dandana yanda yake ji idan ya ganta da qartin maza har garama shi‘ tunda ta san‘matarsa ce_‘ya‘ tarar da-Amira 'har ta kagu da jiranshi a bakin motar musamman ga ido ‘ ,«ya yi mata yawa ya na hangen wani tun :‘lokacin da ya fito yar’hango yanda yake kallonta har ya na waiwaye ita kuma ta maida hankalinta kan wayarta. ' Ya iso da sauri ya' na cewa “Da kin tsaya 'a'ciki saboda ‘kallo kin san' wasu kamar‘ mayu suke in suka kafawa mace ido basa tsoron Allah.” Ya bude mata motar ta shiga sai dai ya na 'ajiyeta a gida 'Bahjja ta kira shi a Waya ~ta ‘ gaya' masa cewa boy ~fa ya tsananta har amsa masa ruwa ' Shakar numfashi a hancinsa ya juyo ya 2uwa Asibitin a rude gaba daya yaji: wan i irin tashin hankali lokaci daya ya“Kalli yaro na shakar numfashi da kyar Kirjinsa na sama sama ya na Kasa Bahijja na ta zubar da kuka' tayi tagumi likita na kusa ya na masa wasu allurai ya ce. . ~ “Kada su damu- zai samu sauki tunda an sama an yi masa allurar bugun Zuciyarsa ya soma daidaita. . Shirye shirye ya yi nisa duk .. wadanda za su je kai' amarya sun shiga' mota ba wani taro. su ka‘ yi mai yawa ba dukkansu karamar mota biyu ce kawai. Abban Amira ya tsara hakan sai amarya kawai ake jira jikinta ya yi bala’in sanyi ta fita daga gida Hajiya Atine na rike da hannunta wadda ita ma za a yi tafiyar DA ita Hajiya kaka za a bari a gida .ta rako su har gaban motar hade da kwarara mata addu’a haka Maman ‘Amira ta yi musu fatan Alkairi Amira ta daga' ido ' ta na 'kallon mamanta yanda jikinta yake a'sanyayae ta na sharar kwalla zuciyar ta ta Sake karyeWa. ta soma kuka kukan da ranar. da 2a a kaita gidan Saminu batayi shiba Har suka‘isa Kaduna ta..na:sharar kWalla da ajiyar zuciya Aunty Hajara ta dafata “Haba kukan ya ,isa ‘haka' _Amira sai kace wadda a kai wata‘uwa mutuwa ko wacce za,a kai wata Kasar ba komai ya 'haddasa mata hakan. ba yanayin DA take ciki kadai take yi\ duk wani iri- babu walwala a tare DA ita ' _ Tsarin gidan da komai ya yi ‘abin. sha’awa kowa' ya‘bawa yake-yi Aunty .Sa’ada da‘ Hajiya‘ lami da sukaSauka’a gidanta suna ‘suke' Shirya abincin yan , saukar amarya saboda haka zaman huce gajiya kawai suka yi wajan Karfe tara na dare Amira na zauna ta ji‘ 'kiran Deen cikin kidan da tasa'masa na, musamman da hanzari ta dauki wayar amma yanda‘ta ji muryarsa; sai ,ta' ji gabanta na faduwa “Lafiya Deen naji muryarka wanin"iri. ' Ita ma tata muryar tayi' ‘tauri. “Yaron nan ne Allah ya yi masa cikawa yanzu _nan kada ki ga ban 'shigo ba ina -ganir sai nan da kwana uku ma zan ' shigo. Duk- 'maganganun da yake yi ma bata iya fahimtar komai ba ya tsaya mata tsak bata san lokacin da ta katse wayar ba taji ta suBoce daga hannunta da ga nan ta kifa 'kan ta jikin filo ta na saukar da hawaye -ta- rintse idanuwanta ta na kallon lokacin da ta dan rike yatsunsa ya dan kullesu da na ta yatsun haka Allah ya shirya. Cikin barcin ma barcinta Kalilan ne ta ji‘ saukin. ~2uciyarta ta yardada cewa; duk abinda 'Allah ya shirya a kanta shi ne ‘ ya yi daidai tayi godiya” da fatan alkhairi a gareta 'tun da kullum cikin neman zaBinsa 'take. kuma ubangji' (s.W.A)“yace ku roke—ni .zan amsa mu’ku. muku “Washe' ’gari da. safe su Hajiya Lami suka zo‘kawo' ‘musu abinci- ne suke fadar‘mutuwar yaron 'da neman. alfmar yan rakiyar ‘Amarya dasu Kara kwana daya akan kwana biyu da suka 'ce zasuyi saboda su debewa Amira kewa har zuwa angon ya- shigo. . ‘ . Sun yi ta aziyar har shi Hajiya Lami “ta kira ta baWa su Aunty Ummi ... ' suka yi jana’isar; suka tabbatar masa da zasu zauna harya zo kamar yanda ya bukata ’ Aunty Sa’ada bata zo ba sai zuwa ‘ la’asara‘can daki suka keBe da Amira wani sirri ne hade na musamman ta. bata ta ce ' .“Ta shirya ta na kallo ,,,,,,sannan _ta‘ .dauko wani dan ubansun material . har da sarqa' da takalmi da yake Wai Wanda zata saka ne ranar- dinner da yaransane suka shirya musu In ya20 da daddare Ta ma 'san da' kyar ne Deen yayarda suje tunda ta San yanda ya damu da mutuwar nan ga .shi itama bata jin walwala sosai shiyasa tayi shiru kaWai‘Tana~ ji Aunty Sa’ada na: ta gaya mata yaddah suka shirya dinner din Tun da Dean ya fada ‘mata .mutuwar bai sake :kiran wayarta ba tana jimamin zai iya 'zuwa_ goben ma kuwa? Kamar yadda ya fada. Aunty Sa’ada-dai shiru tai tace-mata sosai: ‘ k0 ta ina tana- son ganin amarya tsaf. “Amira binta - kawa‘i take da‘ ido duk’ abinda. tace mata washe gari da" yamma , dukka ‘yan kawo amarya suka dauki hanyar komawa' gida ya zamo gidan shiru Sai'ita ‘ kadai komai na‘ Deen burgeta yake- yi-amma idan ta tuna me ye ma zaman dan lokaci zata yi da shi sai ta‘ ji'duk duniyar ta- yi‘ mata, zafi wannan kadai yafi mata zafi bata da Walwala daga tagumi sai ajiyar zuciya Zuwa; karfe tara na dare ta tsala kwalliya cikin brown din material komai ya yi mata kyau ta fito kamar sarauniyar kyau Aunty. Sa’a dace ta yi sallama ta shigo rungume da flask din abinci Amira nabude mata kofa ta .saki baki wow Kin ‘ kuwa." ganki ‘ Amira ta yi murmushi ta karBi plask din hannunta ta kai kichin dama- ta ce kada ta yi girki ranar sun fito Aunty Sa’ada ta bude mata baya ta shiga ita kuma ta shiga gaba' inda mijinta ado ne ke tuka motar bata kula da wanda ké gefenta ba tana gaida ado har sai da ta ji an riko ‘ ' hannunta tadai razana ya riketa “To sarkin tsoro ,sannan ta gane shi ta janye hannunta tana nuna masa su Aunty Sa’ada. , 'Maimakon’ ya saki sai ya jan yota gaba _daya ya kuma mamayeta ta inda ba zata iya kwacewa ba a kunnenta ya rada mata “Kin yi kyau amarya kece wadda na jima ina gani a mafarkina tun ina yaro dan shekara gOma' lol Ta zuba masa ido ' -"ta' 'na son tabbatarwa ya daga mata‘ kai “Tabbas Amira na ga wannan ranar da yanayin farin ciki a rayuwata yafi a kirga tun ina yaro dan mitsitsi har" nake ' 'fadawa‘ hajiyarmu take gunin k0 Wataqila aljanacé‘ta aure ni, shi yasa duk sanda nakalli kyaWar‘ idonki da' Salon kalliyanki nakeji kamar na taBa ganinki' a wani lokacin’na dai kasa‘ tunawa sai yau din nan na 'tabbatar da cikin barcinane kamanki' 'bai ‘sauya Ba. Amira ke ta dabance a‘rayuwata." . Wani ‘irin sanyi‘Jikin Amirar“taji' yayi ta kwantar da kanta-‘a Kirjinsa‘ tana sauké ajiyar zuciya.‘ ,dago fuskarta‘ 'ta 'cikin“ tafin” hannunsa har ba su ‘san 'anzo'wajan ba sai da suka‘ji Ado ya na Kokarin bude 'motar Amira ta janye da'sauri ta na dan harararsa “Ka gani ka bata min‘kwalli‘ya.” ' Ta dauko madubi da janbaki a'jaka ya kwace “Ba'wata kwalliya da zaki' yi salon“ mutane su yi ta kallonki.’ “"" Ta kwaBe. fuska dan' Allah ba ka bani mana Dean.” Ya mika mata ba zai‘ ‘iya jurewa salonta ‘ba kai ya ~. karBi mnadubin ya na haska mata ta na gyarawa ta gama' ya na r mata murmushi wanda ya kawo musu shawarar hada wannan dinner salon su ‘dinga kallon matan muta ne kawai Ya ziro kafafuwansa sannan suka fito ‘ yanda‘ ya riketa kamar wani ne zai dauketa ya bawa abokansa mamaki basu taBa zaton zai iya yiwa mace wannan rikon a gabansuba don haka suka rude da tafi Shi kuwa tattalin juna Suke yi ya manta ma a gaban abokansa da ' qanansa'yake. “shigar ta kamasu bai zaton zasuyi kyau hakaba , har abokansa na Kano da ‘ yaran ,shugonsa kaf Sun hallaua kuma a nan suka dinga basu kyaututtuka suna dada yi masa godiya da karfafa masa guiwa tare: da ad‘du‘o’i Allah ya ba su' zaman lafiya sai wajan sha daya da rabi suka bar Wajan suka koma gida. ' ‘ Nuradden ya flto daga wanka ya na da‘ure da towel da wani a hannunsa ya‘ na gage jikinsa ga mamakinsa’ sai. ya ga Amira lamo a bakin 'gadonsa’ ta zubga tagumi da' alamar ma kuka take yi; Gabansa ya yi wata irin muguwar faduwa. kafin ya shiga wanka a dakinta ya barota ta na cikin walwala da nishadi ita ma ' ta Soma cewa Wanka Zata _shiga ya barota' dakin sai ga shi yanzu ya ganta cikin wani irin hali wanda da alama ma k0 wanka bata yi ba Tun da .kayan da ya barta da su ya ganta wata irin faduwar gaba ya ji-tunda ya san koma me ya faru ba lafiya ba. ' “Lafiya Deja meye same ki..?' . Ya yi .mata .tambayar cike da fargaba mai makon ta amsa sai kukanta ya tsananta ya zauna a gefenta hankalinsa ya gama ta shi.. “Haba Amira ki gaya min-me yake’ faruwa mana‘kin san, 'yanda nake jin kukan‘" nan nakikuwa.?”nanma tayi shiru ya dafe 'kai“‘Ya ' salam ke in ba‘ so kike zuciyata‘ ta game bugawa ba ki gaya min.’ Yadda' ya yi mata maganar. 'cikin. 'tsawa‘ta dago jukakkun idanuwanta ta na kallonsa.tana- tausayawa deen. in bar ya kasance aur'enta da shi bai halatta ba saboda yanda ya .dauki buri ya dora a kan wannan ranar ya kashe dukiyarsa -.ya- Bata lokacinSa duk a ." Cikin dakusasshiyar muryar “Haba Deen ba‘ zan' taba son a‘bin da zai ta da‘" hankalinka ba. ' sai dai ya zama’ dole na fada maka malaminka kuma baban . matarka shi ne wanda ya yi min fyade har na‘ samu‘ciki ‘ raza yayi 'ya miqe- sai ‘dai bai ' bar' kallon kwayar idonta ba ta share hawayen- “Tabbas‘ danda :matarka“ take riko shine abinda na haifa‘. ' Muryarta ta sarqe da kuka ya rungumeta“ls Ok.” abin. Ya ke nanatawa kenan - Dukkan abin da ya faru ‘ya wuce ki daina ta da haukalinki a kai kamshi ya ina.” “Ba wai abin da ya dame ni ke nan yanzu ba Deen matsayin aurenmu ina shakkun yuwuwar zaman ne.” Ya janyota a rude “Kamar‘yaya me. kike nufiIna tunanin : kamar ba aure a tsakaninmu.” Ya sauke ajiyar zuciya da murmushi a fuskarsa ya na' share hawayenta' da hannuwansa biyu “Aikin haramcin da ya yi bu zai Bata halataccen zaman mu ba ko da auren ya yi,‘ ina da "daman- aurenki ba ni ya‘ haifa ba. . Ya dinga gamsar da ita maganganun manyan. malamai a kai har ya tabbatar DA ita ta gamsu sannan ya: kaita ' har' bakin bundakinsa “Ki shiga ki ‘yi wanka da alwala, abinda jikinta ke bukata ke nan shiga wanka tanajin wani irin farin ciki ‘ ‘ daya mantar da ita daukan towel hat-sai data gama ta tuna ga shi_ ,siket ne ajikinta‘ tadan bude tana na kwala masa kira_wai ya bata towdel a dakin’ta ya zaro wani nashi ya miKa; mata Kiyi alwala.’ 1 Ta ziro hannu ta‘ karBa ya yi . murmushi Amira kenan; ‘ Ta goge jikinta har man shafawa. lotion ta shafa da turare ta‘maida kayanta da sauri ta wuce dakinta ba‘ ‘jimawa ta shigo sanye-da’ doguwar rigar bacci har kasa '-sannan ta dora hijabi shima har jan Kasa" yake yi. Su ka yi sallah raka’a biyu dan godiya ga Allah .da neman allalbarkar aure sun dauki. lokaci mai' tsaho sannan nura ya kishingida waishi ya gaji sosai. da zan Samu a dan min tausan qafarnab da na ji dadi tayi murmushi batare’ da " tayi magana ba tasa hannayenta masu taushi ta na masa' matsar yana lumshe ido da ga nan komai ya dinga canza salo asubah ta gari Amarya da ango Zamansu a Abuja ya haifar musu da kwanciyar hankali ta yanda dukkaninsu ke fitar da . asirin zuciyarsa wajen nuna tsantsanr soyayya. ’ Har Sinajin 'tamkar wata duniyar suke ta daban ba duniyar da suke rayuwa cikinta da kwarfarniya da bakin ciki ‘ba'har wata ‘yar kiba Deen ya yi cikin sati biyu kacal bai damu da kiran Bahijja a waya ba saboda ya na tsoron taso da balli tunda bata san Amira ta tare ba Ranar da zai tafi duk sai ta ji damuwa. har ta rako shi bakin Kofa direbansa ya na jira idanuwanta suka‘canza‘ launi har yasa- kafarsa waje jikinsa ya bashi ta na kuka ya tsaya‘ ya na kallonta ta sunkuyar da kanta bata son ya fahimci damuwarta yajanyota' ya na kallon idanuwanta da take kOkarin mai da kwallar. “Haba BaBy ‘kada ki ‘sanya‘ya min guiwa“ mana kin ‘san sana’ar mijinki ba mazaunin waje daya bane, please ki yi murmushi kada ki barni ina‘tuna fuskarki a - haka ba zan iya komai ba please. ,’* " Ya” ja fatar jikinta ' ta soma dariya har ta na kyalkyalawa sannan ya fita. har‘ da dan gudunsa sannan ta gane‘ya gudu ne ta mike ta tsaya a bakin kofar ta na kallonsa har ya shiga mota ta na daga masa hannu ya na kallonta da‘murmushi har suka bar harabar gidan sati daya ya tsara zai yi' a kano daga‘nan ya wuce zuwa Dubai' ya yi ' sati daya‘. . Sati dayan da ya:yi ya kasance tamkar maraya saboda yanda Amira take ‘watsi da lamarinsa tabbas an samu-canjin fitsarar da rashin kunyar da take ta ta masa sai dai kuma har ranar da zai bar gari bai samu zama, da Bahijja k0 da- na a wa' daya ko da yaushe ya kira sai ta kawo uzuri harya gaji 'ya samata ido ya maida hankalisa a kan tafiyarsa koma sai ya'zamana ba shi da damuwa sosai tunda ba neman rigima take irin na da ba. . Ya samu dawowar Mallam daga germany ya samu sauki sosai kuma ranar ne zai yi tafiya da yamma da_ safe karfe goma ya soma zuwa Wajan Malam ya na zaune a katon flounsa har_ ‘yar Kiba ya fara yi malam Yahya ne ya yi masa ‘ jagora. ’ ‘ ‘ Sun gaisa sannan suka nufi babban fl0ur na Kasa ya na zane kan darduma Nura ya durkusa zai gaida shi ya. miKawa Nura hannu “Ta so taso mu gaisa hannu da hannu , Nuran ya mika masa hannu suka gaisa ya zauna'a gabansa dama Malam Yahya ya ' fita Malam din ya yi shiru can Sai ya dago- kai ya dubi Nura “Wato 'Nura duniya abin tsoroce mutum ma abin tsoro."ne Nura ya gyada kan .shi “Haka ne Malam." Malam ya gyara zama “Ka ga yarinyar nan ta waje na da kake aura, to tantiriyar shaidaniya ce da kake ganinta.’ Nura ya waro ido ya waiwaye shi bai san me yake son gani ba. " Malam ya-dora “Ciki sau hudu a na kaita a na zubar mata shegen yaron kuma da yakemata ba shi da k0 sisi shi yasa na ' hada aurenku ba ga shi nan abin ya yi kyau ba babu wanda ya ji ba wanda ya gani a siri ya rufu ko?” ' Ya kalli Nura ya na zare ido malam Ya sake daure fuska “Amma fa duk abindA. ta yi banga laifinta ba sam ba na ganin Laifinta.’ Ya maimaita “Ni ta gada dan ni dinnan ‘ ba qaramin hatsabibi ba ne.” Nura ya daga kai‘ “Ai na sani” “To hatsabibi mana mata nawa na kwanta dasu, ‘yan mata matan aure zawarawa kasan kuma duk dan me nake yi.?’ ' Nura ya girgiza kai batare da ya yi magana ba “Aljani nake aiki da shi idan neman taimako yake shiga jikin mutane ya na biya musu buqatunsu da sunan addu’a duk abinda nayi shi ne yake sani yin haka har qanwar matata na yiwa ciki ka ga kuwa ai na yi aiki. Nura ya sake jurewa ya na jin Malam din na cewa lol Anya DA alamun sauqi kuwa a wajen malam? mu Tara anjima donjin qarshen wannan lbrn bankada chapter22. qarshe Har nura ya tafi Abuja yana tunanin maganganun da Malam yake dukda akwai qamshin gaskiya a cikin'rugurgujen DA yake saidai yana tunanin kamar juyewar kwakwalwace ta. sa shi wanann - barin zancen. ‘ Wasa wasa ciwon mallam yaci tura hauka sosai yake yi suka Sake shawarar mai da shi saboda abin har yafi na farko tunda~ yanzu idan ya dinga ihu ya na bankado abinda ya aikata har ‘makota na ji duk labari ya baza unguWa hidamar gida da ta maganin Malam sai ga shi duk abinda ya tara ya kare har aka fara , saida gidajensa. Watannin takwas Nura ya samu damar‘ kammala ginin bangaren amira a cikin ’gidansa a lokacin ta na dauke‘da 'Ciki; _, watanni bakwai. Murtala ya tabbatar ma bahijjah da ceWa‘ ’Nura da Amira sun rabu ta kuma yardA saboda aikin da a ka yi ta ‘kuma'tambaya .. kuma an tabbatar mata DA hakan rashin ganinsa bai daga mata hankali 'dan ta gama shiri a kanshi .shi da mace har abada.’ Sun ‘baro Abuja yace da Amira' ta 'sauka: a gidansu farin ‘ciki , wajan Ummanta ba a magana musamman da bata San da cikin da yake jikinta ba har-sai da tazo ta ganshi -... ' Ga wani kyau data qara wannan cikin ba kamar na baya ba ya fito soSai. ‘ ’ Da. Sanyin safiya suna ‘ karyawa Abbanta ya shigo zai fitaa suka gaisa ya dubi kofin kokon "da. yake gabanta ya dubi Amanitu ‘Yaya zaki hadata da koko kuma Aminatu ga shi ta kasa shafa Alhaji= tsirfa ce' dai irin ta‘ta ‘dan ita tace shi take so'kuma. yanzu wai kunu takeso, ..Abba yayi murmushi ba sai a nemo mata kununba- akwai inda ake sai da mai kyau a fagge bari‘muje-nida'yaro‘ya‘ kawo miki. Kanwawarta da ta ‘fara zama budurwa suna Kama sosai sosai. tace “Baba ita fa‘ Aunt bata son kowa ya huta yanzu na dafa mata’ jalop din taliya wai kamshinta ba dadi.’ , Ya. yi murmushi. Amira ta .jefa mata‘ , harara, to’yar; bakin ciki in amkawo minba-zaki ‘ . .shaba Abbansu ya yi murmushi- Hankalin Bahijja bai gama ta shi . Sai ~‘da Nura ya kirata ya sanar da ita yau‘ za a kawo kayan Amarya duk da sunyin Ac jiqe a dakin amman gumi ne ya rufeta ta .kasa magana sai da kyar ta iya'mikewa jiki ‘ na rawa ta bugawa-murtala waya ,yace gashi nan zuwa yanzu. '- _ « , :Karfe, biyar an gama shiryawa-Amirya .dakinta komai ya yi kyau so‘sai yanda aka: tsara komai sai ya zamo tamkar iri daya ne dana Bahijja Ranar ‘da zata’ tare a, gidan Hajiyar Nura ta wuni sai dare suka wuce na su gidan. . Bah‘ijja‘na Zaune a,falo tare ‘da ' Murtala suka, shigo 'Murtala na mikamashi’ hannu'ya daga masa hannu kawai duk da' tace masa qanin hajiyarta ne baya son ganinsa tare da Bahijja har ya dinga jin gara. ta tara maSa Kananan almajirai goma a kan " zuwansa. ' . ‘ ‘ Bahijja ta yi masa rakiyar suna zaune ta’ dawo ta zauna shiru ba wanda ya yi magana har ‘sai da ya yiwa Amira nuni da ido sannan ta Ce “Barka da dare. ' ‘ Ita ma Bajijjan bata amsa ba. ya .soma da yi musu nasiyyar 2aman tare sannan ya yi 'addu’a sukayiwa Bahijja sallama. Cikin jikin Amira da ta gani ta tabbatar da ,cewa .sun' tare'a wani gidan na - shi nena daban zuciyarta. ta 'shiga'raya mata miyagun. abubuwa" .da dama barcinta ragaggene; a wannan ranan ' Murtala yayi mata’Waya'da sassafe ya ce kada kiyi- wani-abu akan Amira k0ma_'menené "ki Zuba musu i ido yafi _- damuwar sam bata son wani ya gano alaqar ‘dake tsakaninsu. Wata ranar alhamis satin nura' daya- da barin. garin' Zuwa saudiya ‘Duk qafafuwan Amira sun mata nauyi ta ‘yanke ,shawarar‘ ma ta‘ zaga harabar' gidan kamar' yada likita ya 'bata shawara Doguwar rigaCe-,a’jikinta 'ta hanyar" kicin ta fito tana zagawa Bahijja na .nata kichin din ta hango‘"ta Amira' na tafiyarta a,hankali.‘ta irin ta’kun ‘ masu- ciki ,kawai sai‘taji an kwarA mata ruwa-ta bayanta‘ ta~na juyawa ta ga Bahijja ce sai tajuya ba’tare‘ data'yimata maga ba. 'Ganin ba zata .tanka' 'mata ba yasa ta bita ta janyo ta ta baya, “To Karamar karuwa me ya‘kawo ki harabata?’ ‘ "Amira'ta shafa gefan- fuskarta‘ta na murmushi.“Harabarki' fa kika ce, ‘ke baki‘ ji kunyarfada ba. .Saboda. kin yo shegen cikin kin shigo dashi shi nef‘har kike wani takama kinaji kamar‘kin isa mallakar Nura to-koda bakin jakar kike tSafi baki isa ba-daga'ke har “ ubanki Amira ta fara tafiya ‘da alamun kyaleta .amma kalamanta suka sa ta kasa: tace‘“Ya daifi tsohon fasiqi da ba shi da sana’ar“ ‘da ta wuce matse matan mutane a' soro bata rufe bakiba‘Bahijja’ tayo kanta da 'duka‘ cikin da ta yi niyar 'hallakawa kawai take kaiWa duka Amira: na— kokarin’karewa har sai da ta yi ,galabar,kai'mat wawan'dukan "da ya kaita ga zubewa'. kasa‘ ta dafe ‘Cikin dai dai lokan da Sun ga halin‘ .da take ciki suka nufi Asibiti a rudé haka a ka shiga likita ya yi scaining ya tabbatar da cewa yaron ya baro mahaifa sai dai a yi mata aikin gaggawa. Babansa yasa hannu mintin talatin an gama aka fito mata da yaro namiji an yi sa’a ya na da rai a kasashi a kwalba saboda rashin kai wataninsa. ‘ Nura ji yake kamar ya bude ido ya ganshi a asibiti tun da duk abinda ake ciki Abbansa na gaya masa a waya haka Abban Amira da su hajiya Kaka ,cikin kankanin lokaci dangi suka cika Asibitin. Amira ta farko Hajiyan Nura na mata sannu sai ta soma kwalla ta san yanda Nura ya dora ranshi a kan Baby gashi an yi musu sanadiyar rasa 'shi, sai hawaye suka dinga silalowa. . ‘ Hajiyan Nura ta fahimci hakan ta na shafa kanta tare da cewa, “Ki godewa Allah tunda an yi aikin nan cikin sa’a jaririn nan ya na da ransa ya na cikin‘ kwalba ki kwantar da hankalinki wani irin farin ciki taji daya zamana har sai da ta yi murmushi Bahijja kam hankalinta ya - ta shi musamman da ba wanda ya yi mata magana har Nura. bai sake. kiranta a waya ba ta san dole a yi zama a kanta don haka ta sa‘ Murtala ya yi musu aikin rufe baki ta yanda k0 anzo ba. wani abu da za a iya yi a kai. har zuwa .kwana bakwai babu wata magana dan haka ta soma sakankancewa da cewa babu wani abu da za a yi a kai lamarin ya kasance haka din ko a sibiti Abbansu Amira ya-kaddara kada ma adaga maganar' ta barwa Allah. ' Abbansu shi ma ya 'ba shi shawara a kan kada ya dauki mummunan mataki a kanta ya yi .mata nasiyya da addu’a duk da ya so hukuntata da ko saki daya ne amma haka ya danne zuciyarsa ya haqura. ‘ ' Yaro ya ci suna Muhamad‘kamar yanda Nura ya bawa babansa zaBi shi kuma yasa masa ba a yi’ Wani shagalin sunaba saboda suna Asibiti. ‘ Ranar da suka kwana takwas Nurai-ya sauka misalin karfe sha daya na dare ya so ya je Asibitin amma dare ya yi saboda haka ya nufi gidansa. yana isa Ya ga motar Murtala sai yaji"Wani abu a ransa aCe har yanzu mutuminnan yana cikin gidansa baya‘ gari- wannan wani irin rashin hankali ne, ‘ Ya shiga ciki dakinsa ya nufa ya na son nuna musu Bacin' ransa'don ba zai laminci ‘ wannan shashanci ba ya sa mukullinsa‘ya bude kofar abinda ya: gani ya ‘ sashi‘ ya" daskare a wajan Tv ce a kunne a na hasko film din batsa ga Amira tare da Murtala'sun fita‘ daga hayyacinsu suna aikata masha‘a basu ma san ya shigo. ba ya rintse idonsa cikin tashin hankali maganganun da mallam yayi masa ya fado masa. cikin hauka a she da gaske‘ yake Bai san lokacinda ya fadi kan gwiwowinsaba ya na wani ‘irin ~ihu bahijja “Kin cuce ni kin cuceni a gida‘na. a dakina. Murtala ya fito da gudu da kayansa‘ Na sake ki saki uku.”Ya dinga naushinta tun tana kuka‘har sai da ya ga tana numfashi sama sama ya tsallaketa ya nanata‘Allah ya isa;...‘Bangare n:-Amira ya'nufa~ ya bude sai dai‘ barci gagararsa ‘yayi yana-tunanin tsawon- lokacin da ta dauka tana haintarsa' amma shi kullum fa: cikin'zarginsa‘ take,bakin cikinsa ya'na ninkuwa wato duk samarin' da‘ yake ‘gani me" yiwuwa duk Sun‘san ‘matarsa ya dinga nadamar ~haduwarsa--da 'zuri,ar gidansu bai samu barci ba har zuwa Wayewar gari Amira‘ tun dawowarsa daddare da ya sanar da ita tasa ran zai yi sammako ya shi go don haka tayi. :sammakon' ' tayi wanka..ta shirya kanta cikin-‘blue din atamfa super wars ta fesawa jikinta turare Hajiya Atine‘ta zuba mata- 'ido amira wannan ' : kWalliyar "duk ta zuwan alhaji Nuran Ce.-Amira tayi dariya“ “ Ai ba zaiji dadi ba sai ya‘ga kamar ban ji sauki ba, duk ya daga hankalinsa.’ ‘ “A to dadi ma kike-son ya ji sai ki shirya ya dawowa a wata 'shekarar tunda kin ji . likita ‘yace akwai buKatar ki samu wata shida baki dauki wani cikin ba. . “Kai Hajiya meye hada kwalliyata da sharadin likita'zaki gane ahankali “yar ‘nan daina gaigaye kyaci tumu.” Amma Nura sai kusan karfe sha daya na safe ya shigo Amira har ta ji rashin dadi ta' na zaton ya na. can tare da Bahijja ya rashe shi yasa ya na kallon fuskarta duk ya ji Bacin rai daya shigo da shi ya kau ya haye kan gadon - : ‘ Maman Boy kyau kika Kara, da ki ka haihu ina ma ki hada min da murmushinki ai suman dadi zan yi. . Bata san lokacin da murmushi ya kwace mata, ba~ ya, soma kokarin daga rigarta wai yaga gurin da aka, yanka ta ce ya bari da kanta zata nuna masa' ya daga ya gani sai ya shigo da sabuwar rigimar wai sai ya shaki Kamshin jikinta dan ya yi missing dintA da kyar ya haqura da cewa su je ta raka 'shi ,ganin Babi Ya masa addu’a ya rungume shi wani. irin Son, yaronne ke ratSa-dukkan jikinsa Bahijja kuwa‘ a daren ta hada kayan sawarta suka hadu da Murtala da‘ nufin zuwa; abuja a hanya ‘suka hadu .da ‘yan‘ sanda ‘dama neman Murtala ake yi ruwa a jallo yana daga cikin manyan yanfashin DA suke tashe anxo harbinsa a ka harbi Bahijjah 'a tsakiyar bayanta’ ya hudo kirjinta take ta mutu shi kuma aka kamashi sai bayan kwana biyu suka samu labarin mutuwartA DA inda; a'ka samu gawarta‘ shi kuma ya‘ na hannun 'Yan sanxa Malam kuwa DA Abu yaqici yaqi cinyewa sai kawai suka bankadashi gidan mahaukata ya zamana matan kowa ke hidimarta ba jimawa hajia kultum ma tace ga garinkunan suka qara tsinkewa da lamarin ,duniya‘ Wadda ba matabbata ba. ' ce Sati hudu a ka-sallame Amira daga 'sibiti babynta ya yi girma' sosai kamar ba ’bakWaini ba‘ sun shirya' gagarumar walimar .suna da abokan arziki duk anci ansha sha‘ an yi rabon kayyyaki maSu tsada Mahamud na da wata uku ta soma makaranta a B.U.K tana karantar Langauge Nura ya dinta samun - daukaka ya na bude manya manya‘shaguna a cikin jahohin qasar nan. ‘ ' ” bayan shekaru ‘uku: ya yi dai.dai da kwanaki biyu da- suka dawo daga aikin Hajji ita da‘ Nura hajiyar sa da Ummantata .qanwarsa Fatima da Hajiya lami yayarsa da kuma'Sa’ada' , ta bar- Mahamud da jaririn-ta dan watannni uku Sadik hannun Aunty, Hajara. ' Ta na daukowa Nura kayan da zai sa a wadrop dinsa. ya fito daga wanka ya dubi kayan kemai da wannan babbar rigar zaki dauko min. , ‘ ‘ Ta zuba masa ido 'na alamar tambaya ya dauke kanshi. .‘‘Zan je zance ne yau kin ga bai kamata na je musu da qaramar riga ba. Ta ji wani dam a Kirjima amma sai ta yi murmushi ta juya ‘gaski‘ya kam baka saka karamar riga ba ta na; kokarin dauko masa ya rikota ta baya cikin kunnenta ya rada mata wai ni dan kishin nan ma nawa ba ayi.?’ Ta zare . hannun daga kayan ‘da take shirin daukowa ta juya ta zuba masa ido cikin salon kallonta ‘da yake rikitashi “Ban taBa jin kishi’ irin yanda‘ nake ji a kanka ba sai dai duk kishina da son da nake maka ba zai hana na yi abin da kake so ba, tun da na San kai adali ne 2ai yi adalci a tsakanina da duk macen da zaka aura , i Trust 'you. Bai taBa tuna ranar da ta fada masa wata kalmar da ta yi masa daci a zuciyarsa ba a iya zamanshi' da ita a cikin farin baiwarda Allah ya yiwa Amira baiwar iya lafazi na daya daga cikin abinda yake burgeshi da ita akwai iya mu a mala‘da mutane. yace kada Ki kuma yimin'asarar hawayenki ban yi alkawarin cewa bazan taba Kara aure ba tunda dukkan rayuwar .mutum a hannun Allah take sai dai har yanzu bana jin akwai sararin da ya-yi saura a ,._.;zucyata da zan sake wata. ta janye jikinta 'tana masa hararar wasa. K0 ma ka yi min alkawari ba zan yarda ba indai na Karin aure ne kana haduwa da wata ‘yar duma duma zakace ai qaddara ce bani ita aka yi waye waye.’ . Ya soma dariya zai kamota ta gudu ya na binta suna'zagaye dakin sun zube a tsakiyar gadon suna mai da numfashi daganan zance ya sauya salo yama manta DA fitar DA yake shirin yi qarshe jinjina ga marubuciyar wannan littafin khadija adamu shitu plz bama ni kadaiba Ku kanku zanso ace kun jinjina mata ni kuma Dana shirya na gabatar nake cewa mu Tara a littafinmu na gaba @birnin gayu zamu Fara daga farko don nasan wasu basu samu daman ganin farkonba daga Mai qaunarku a koda yauahe dan Ismail kuma jikan Abdallah