ZAZZAFAR KISHI [12/1, 6:31 AM] Zainab Abu: *🥀🥀ZAZZAFAR KISHI!!!🥀🥀.* _labar me ɗauke da makirci _cin aman da soyayya_ *NA* *ZAINAB HABEEB.* *MOM ISLAM* *MARUBUCIYR* *ZAINABU ABU* *AND NOW* *ZAZZAFAN KISHI!!!*. *GODIYA ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki daya bani _ikon rubuto muku wanan tak'ai taccen labarin tsira da amincin Allah su k'ara tabbata ga annabi Muhammad ( s. a w).* *GARGDi* *wanan littafin k'ir k'ira ne bany yishi dan cin zarafin wani ko wata ba in yazo dai dai _da labarinki /labarinka to hasa shene kawai.* ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com https://www.youtube.com/channel/UCXPmzqpUDDjUfBUkYwadf4w _*Ku danna mana subscribe kana da kararrawar sanarwa mu gode.*_ *BISMILLHIR RHMNIR RAHIM* *page* 1_2 📖_____motocin ɗaukar amarya ne sukayi parking a harabar gidan alhaji Yusuf wato mahaifin amarya Afrah. Misalin ƙarfe 8:30pm wata dattijuwar mata da bazata wuce shekara 70 ba ta fito tana faɗin ga amaryar nan fitow..... Kafin tagama rufe baki sega Amarya Afrah lulluɓe cikin mayafi tana ta kukan rabuwa da iyayenta . Riƙo hannun kakarta wato datijuwar nan tayi kakar ce ta dube ta sekuma taji hawaye na zubo mata . Sunata kukan rabuwa babu me bawa wani haƙuri angwayenne suka dubi mutanen da suka tsaya suna jiran amarya ta shiga mota suma su samu su shiga. abokin ango ne yace kaka bawai kun rabu kenan ba ai aure ba mutuwa bace. ita ko kaka tana kukan Afrah zata tafi gidan me mata ne . Riqe da hannun juna suka shige motar daganan suka miƙi hanya se kano. Tsakanin zariya da kano babu nisa sosai shi yasa suka isa da wuri . Wani gida naga sun dosa gidane me kama da ginin turawa iya tsaruwa gidan ya tsaru ko maƙiyi se haka Horn motocin suka shiga yi . Me gadi ne ya buɗe musu gate ɗin gidan suka shige da shigar su aka fara rangaɗa guɗa. Dangin amarya ne kan gaba se tsirarin dangin ango se kuma ita kanta amaryar . Da sallama suka shiga katafaren gidan da babu abin da babu acikin sa babu ce kawai amma gidan ba,a cewa komai kun gane ai masu karatu. Dakin da yake ƙasa shine nata kujeru ne da mahaifinta yayi mata su kamar ba,a talauci a kasarnan tamu. Direct ɗakin ta aka wuce da ita shima fa ɗakin ya haɗu can tsakiyar gado kawayen ta suka kaita suka daɗa fesheta da turare suka gyarata . Yan uwan Mamin ta ne suka ƙara yimata nasiha me shiga jiki daganan sukayi mata sallam haɗe da ƙawayen duka suka wuce mota . Zaune take tana ta tunanin a zuciyar ta kuwa cewa takeyi dama haka akeyi ¿ai na ɗauka zanga kishiyar tawa ta shigo . Can misalin karfe 10:30 taji ƙarar buɗe kofar ɗakinta. Angon ne yashigo shi kaɗai babu abokannashi. Kitchen ya wuce kai tsaye ya ɗauko abinda zasu bukata ya dawo. Buɗe ledar da yashigo da ita yayi kana ya fito da kaza da hollondia babba ya tsiyaya musu lemon ita dai Afrah na cikin mayafin ta . Jitayi an cicciɓo ta kamar baby zaunar da ita ya yi kana yafara bata abaki shima yanaci sun kusa cinyewa ta miƙe tayi brush ta dawo ta zauna tattara kwanukan ya yi, Kitchen yakai ya dawo izinin ta tashi suyi alwala ya bata bayan sun ɗauro alwalr ne yaja musu jam,I suka tada sallah raka,a biyu sukayi kana suka yi sallama ɗaura hannun shi yayi a kanta ya dinga kwararo mata adu,oi . Daganan ya sunku ce ta ya kaita gado lulluɓesu yayi da blanket ,ya fara shafa mata kai kenan sukaji alamun buga ƙofa Afrah ce ta miƙe hankali a tashe ta dubi JABIR nuni yayi mata da takoma ta kwanta. Fita yayi dan yaga wake buga ƙofar yarinyarshi ce da bazata wuce shekara goma ba kuka takeyi sosai. Janyo hanunta ya yi kana yafara tambayarta "meke faruwa¿". Amsawa tayi da "momyce ta dakeni shi kuma a rauwar shi bayason kukan yara dan haka ya kwantar da ita a kusa dashi aka mance da amarya. Washegari Afrha ta yi wanka ta shirya cikin doguwar ,riga irin ta larabawa ba ƙaramin kyau tayi ba tunda asbh tayi angon yai alwala ya fice itama yarinyar ta bishi . Washe gari da safe JABIR ya kirawo AFRAH kana ya kirawo MARIYA wato uwar yarannan . Tunda ta shigo take harare harare ko sallama batayi ba kan cinyar JABIR ɗin ta zauna . Magana yafara yimata faɗa faɗa sauka tayi ta fashe da kuka tana cewa "wlh dama nasan tunda kayi aure zaka fara wula kantani. JABIR be kula tabs se fuskar AFRAH da ya kalla yaga bata nuna alamun damuwa ba tunda yafara magana babu me cewa komai har yagama jawabinsa. Riƙowa AFRAH hannu yayi suka wuce ɗaki da shigar su yana shirin tura ƙofar sega yarinyar jiya ta dawo ɗauke da abinci a wata kya kayawar kwanukan tangarass miƙawa AFRAH tayi. AFRAH ce ta karɓa da fara arata kana tace me sunanki yarinyar ce ta ,ce sunanan BILLY. AFRAH ce tace BAILKISU ko ?eh yarinyar jiya ce jabir kuwa dayaga MARIYA ta kawo wa AFRAH abinci yana ganin kamar har zaman lpy y wanzu a tsakanin AFRAH da MARIYA. Ficewa yayi a ɗakin ya nufi nashi ɗakin abincinta faraci seda ta kusa cinye abincin duka sanan ta ajiye kwanon ta ɗauko ruwa ta kora suka cigaba da hira itada BILLY . Bacci ne taji ya kama mata ido miƙewa tayi ta cewa BILLY "kitafi wasa zani in kwanta . Tana kwanciya bacci me nauyi ya ɗauketa wani mumunan mafarki tayi . Da gudu ta miƙe ta nufi bathroom ɗinta tayo alwala ta dawo tafara sallah qur,aninta ta ɗauko ta fara karatu. Can anjima misalin karfe biyu na rana ta miƙe ta dauki waya takirawo maminta albarka mamin tadinga sa mata sukayi sallama ta ajiye wayar wanna ta kuma yi kana ta shiga kitchen domin ɗaura abinci . Taliya da wake da taji hanta da kifi ta ɗaura bayan wani lokaci ta sauke ta sawa BILLY nata itama tasa nata . MARIYA ce ta aiko a kirawo mata BILLY , BILLY ce da ta kalli yaron da befi shekara takwas ba da taji BILLY ta kirashi da khalifa kace INA zuwa. Shikuwa kalifa yana zuwa gurin momyn shi yace ga BILLY can tana kwaɗyi a ɗakin amarya. Tunda MARIYA taji haka aikuwa ta fice a fusace tace "dan ubanki kashemin ƴa zakiyi da asirinku ¿. AFRAH taji zafin maganar kwarai amma haka ta daure . Da daddare misalin ƙarfe tara BILLY ce da khalifa suka shigo JABIR ɗin be nuna damuwar shi ba guri n zuwansu . Jikinshi suka haye suna wasa ita ko AFRAH takasa magana wai dama haka auran me mata yake ¿take tambayar kanta ........ *✍️Mom islam ce🥰.* [12/1, 6:31 AM] Zainab Abu: *🥀🥀ZAZZAFAR KISHI!!!🥀🥀.* _labar me ɗauke da makirci _cin aman da soyayya_ *NA* *ZAINAB HABEEB.* *MOM ISLAM* *MARUBUCIYR* *ZAINABU ABU* ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com https://www.youtube.com/channel/UCXPmzqpUDDjUfBUkYwadf4w _*Ku danna mana subscribe kana da kararrawar sanarwa mu gode.*_ *AND NOW* *ZAZZAFAR KISHI!!!*. *BISMILLHIR RHMNIR RAHIM* *page* 5_6 _____ kwanan JABIR biyu a d'akin MARIYA yaune ze dawo d'akin AFRAH misalin 6 o'clock na yamma AFRAH tagama tsararren girkinta tayi had'a kunun aya ,bayan tagama girke ,girkenta tashiga wanka ta dad'e tana wanka . Bayan tafito daga bathroom already tayi alwala zama tayi a kujerar dake gaban dressing mirror d'inta nutsuwa tayi tafara tsara kwaliya bayan ta gama ne taje ta d'auko kayanta atamfa ce d'inkin rigada siket yazauna a jikinta sosai dama AFRAH kyakyawace kamar kasaceta ka gudu wata humrah ta d'auko wace momynta ta siya mata bata ta6a shafawa ba kuma ance mata indai mijin na gida ne zata shafa . Aikuwa AFRAH ta shafa humrar a ko ina na jikinta karfe 6:40 lokacin sallah yayi bayan ta idar da sallaharta ta kuma gyara fuskarta bayan anyi sallahar isha, i . Misalin karfe 9: dai dai taji ana nocking mik'ewa tayi ta bud'e k'ofar JABIR ne yana sanye da shadda me ruwan k'asa shimafa yayi kyau sosai AFRAH data bud'e k'ofar ta koma kan kujera ta zauna JABIR ne yadubi fuskarta yace naga kamar bakiyi farinciki da ,dawowata ba juya idanuwanta tayi kana tace ni na isa tasa dariya . Jiyo kamshin humrar jikinta yakeyi kuma yana jin mutuwar jiki mik'ewa yayi jiki babu k'wari yaje yarufe kofar palon yajanyo hannun ta suka nufi bedroom d'inta tunkafin su isa jikinshi ke rawa suna k'arasawa ya d'auketa ya kaita gado yafara sauya salo itadai AFRAH tarasa yau kuma meke damun JABIR duk yabi ya sauya mata a zafafe ya cire kayanshi yana cikin cire mata nata AFRAH tajiyo alamun buga k'ofa zata mik'e JABIR ya matseta da alamu bayajin bugun k'ofar seda yakoma asalin ango tukun ya sami sauk'i se alokacin abubuwa suke dawo mai gaskiya yayi farincikin samun AFRAH a budurwa samata albarka yashiga yi yana tausaya mata baccine ya d'aukesu se wajen k'arfe hud'u na asbh JABIR ya farka fara tashin AFRAH yayi bud'e ido tayi a hankali ta fashe da kuka d'aukarta yayi ,ya kaita bathroom ya had'a mata ruwan wanka yasata acikin ruwan k'wala ihu tayi seda ta jima tukun ya zubar da ruwan yazuba mata wani tayi wanka kasa taka kafarta tayi seda ya d'auketa tukun . Ya kawota bedroom d'inta ya kwanta da ita kamar baby ya lulu6eta da bargo yatafi sallah itama tayi alwalar nafila tayi sannan tayi sallah ta koma ta kwanta . Bacci ne me nauyi ya d'auketa ba ita ta farka ba se wajen k'arfe 10am ganin kayan abinci a dining tayi komawa d'akinta tayi takuma kwanciya . JABIR ne yashigo yana sanye da yadi blue me laushi isowa kusada AFRAH yayi ,yace sannu my only 🤣nikuwa nace ina kabar MARIYA¿ koduk cikin angoncin,nne . *Kira gareku y'ammata kar ,rud'in duniya ya rud'eku zubda mutunci babbar asarane dan Allah mu kula🙏ko shekara goma kikayi da aure to wanan tabon, nanan wlh* Rik'o mata hannu yayi suna nufi dining AFRAH ce tace naga abinci waya dafa¿ JABIR ne yace nine lokacin kina bacci. Zubo mata abincin yayi ,yafara bata abaki batajin dad'in abinci ta kauda kanta gefe shayi ya had'a mata me madara dak'yar ta shanye suka koma bedroom d'inta . Aranan dai JABIR be fita aiki yanata lalla6a AFRAH kamar k'awai . MARIYA ce zaune kamar ta kurma ihu jiya ta tura yaranta saboda su hana AFRAH sakewa da JABIR segashi cikin dare taji ihun AFRAH tana cewa dan Allah kayi hak'uri . Jitakeyi kamar taje ta shak'e AFRAH ta mutu kozataji sanyi acikin ranta gashi yauma ko fitowa beyiba bare yaje aiki . Zuciyace ta d'ibeta ta mik'e a fusace tanufi d'akin AFRAH tayi sa,a d'akin a bud'e yake ko sallama batayi ba tashige batasami kowa a Palo ba kai tsaye bedroom ta nufa tana tura k'ofar taga abinda yasa takasa tsayuwa AFRAH tagani manne ajikin JABIR kamar ze maidata cikinshi kansu tayi a fusace Allah yasa dukansu da kaya a jikinsu kuma bacci sukeyi. Finciko AFRAH tayi tafara kaimata naushi da sauri ya mik'e yana nuna MARIYA da yatsa yace wlh inbaki ficemin a d'aki ba wlh sekinyi nadamar shigowa . MARIYA ce tadubi JABIR tace munafuki maci amana kunanan kuna cin amana ta . JABIR ne yace menene abin cin amana matatace fa ba zina mukayi ba kuma ba kwananki na d'auka na bata ba AFRAH na tsaye tana jira MARIYA takuma tunkarota ,ta had'a mata jini da majina. MARIYA ce tayi kukan kura ta cafko AFRAH itako ganin ta cafko ta AFRAH ta kaiwa MARIYA, wani wawan mari seda tafarajin jiri na d'ibarta . JABIR ne yadaka musu tsawa yace MARIYA kiwuce d'akin ki galla mai harara tayi kana tace meze hana bazaka fita dani ba kafin takaiga k'arasa maganar ya wanketa da lafiyayyun maruka har biyu dagudu ta wuce d'akin ,nata tanata kuka sosai tana cewa wlh setad'au mataki kowannensu seya raina kanshi akan yayi aure ze cimata mutunci a gaban shegiyar yarinya . Duba number wata k'awarta me duna jamila danna kira tayi daga d'ayan 6angaren jamila tace seyau kika tuna dani ko MARIYA ce tace ke inacinkin tashin hankali dan Allah gurin bokannan zaki rakani jamila ce tasa shewa tace karki damu sedai matsalar kud'i MARIYA ce tace babu matsalar su barin shirya . Bayan tagama shiri tafice daga gidan suka had'u da kawarta suka wuce gurin boka wani jeji ne me uban nisa dukda ana tafiya a moto tofa in akazo kusada jejin sedai a yi parking d'in motar a tafi da k'afa mota bata shiga gurin duwatsu sunyi yawa sosai . Da isarsu suka hango wata bukka ta kara da alamu nanne gidan boka suna cikin tafiya suka jiyo wani irin gurnani MARIYA ce zata tsorata Jamila ta rik'ota suka wuce da baya da baya suka kai gurin bokan daga nan . Yafara yarenshi na hauka kana ya kalli MARIYA yace meke tafe daku kokuma aljani dan biluu yabani labari cewar kishiyace ta matsa miki MARIYA ce ta girgiza kanta tace eh hakane . Boka ne yasa wata mahaukaciyar dariya kana yace mekikeso ayi yanxu MARIYA ce tace inso yazama batada farinjini a gun mijina yazamo ni kawai yake so . Bokane yace karki damu buk'atarki ta biya suka had'a ido da jamila suka sa dariya jamila tace aina gayamiki aikin boka babu sauk'i. Wani magani yamik'o musu a wani ganye a k'ulle yabawa MARIYA kana yace kud'inki dubu goma mik'amai kudin tayi daga nan suka taji ya daka musu tsawa yace kufita da baya. Bazan sami yimuku typing gobe ,ba sedai zuwa Monday. ✍️mom Islam ce 🥰 [12/1, 6:31 AM] Zainab Abu: *🥀🥀ZAZZAFAR KISHI!!!🥀🥀.* _labar me ɗauke da makirci _cin aman da soyayya_ *NA* *ZAINAB HABEEB.* *MOM ISLAM* *MARUBUCIYR* *ZAINABU ABU* *AND NOW* *ZAZZAFAR KISHI!!!*. ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com https://www.youtube.com/channel/UCXPmzqpUDDjUfBUkYwadf4w _*Ku danna mana subscribe kana da kararrawar sanarwa mu gode.*_ *BISMILLHIR RHMNIR RAHIM* *page* 7_8 _____bokanne ya kwala musu kira juyowa suka da baya wani garin magani yakuma basu a k'ulle a leda yace wanan ,na ganyen ki bar6ada mata a cikin abinci wanan na ledar ki wurga d'akinta mijin bazeji marmarin shiga d'akinba MARIYA tsabar murna seda tak'arawa boka kud'i suka nufi inda motarsu take bayan sun fito daga jejin". Dubu uku tabawa jamila godiya tayi mata MARIYA tawuce gida tana shiga taci karo da JABIR da AFRAH zasu fita rik'e da hannun juna ko kulasu batayi ba ta shige d'akinta shima JABIR d'in baice mata komaiba sukayi fice warsu misalin k'arfe 6 o'clock na yamma segasu sun dawo da k'atuwar leda a hannun AFRAH part d'in MARIYA tawuce samunta tayi tana waya batasan metake cewa ba ta ajiye mata ledar zata juya kenan MARIYA tace ubanwa kika kawowa wanan shegiyar ledar AFRAH bata kulata ba tafice zuwa d'akinta tasamu har JABIR yatafi masallaci domin magriba tayi AFRAH ce ta dora abinci ta shiga wanka a kitchen d'inta MARIYA ce ta fito a hankali tana sand'a ta je d'akin AFRAH tayi sa,a k'ofar d'akin a bud'e take. Alokacin AFRAH bata ma fara wankan ba MARIYA ta wurga barbad'a maganin ,nan a bayan gadon AFRAH ta fice ta nufi kitchen shima tayi sa,ar abincin murfin a goce yake ta barbad'a maganin da ke k'ulle a ganyen ta wuce d'akin ta a hankali. Bayan AFRAH tafito daga bathroom direct kitchen ta wuce ta sauke abincin ta ,ta dawo d'akinta domin shafa mai tana cikin shafa mai taji gabanta na fad'uwa innalilahi tayi taci gaba da maimai tawa acikin zuciyarta jitayi ranta yayi mumunan 6aci alqur aninta ta d'auko tafara karatu daga nan tayi sallah ta zubo abinci auzubillahi tayi tafara cin abincin . Bayan sallahr isha,a JABIR yashigo da sallamar shi yasamu AFRAH ta idar da sallah rungumota yayi, yace my afyy am felling hungry wlh sosai . Da sauri ta mik'e tanufi kitchen zubomai abincin tayi zefara ci tace haba kayi bissmillah mana godiya yayi mata kana yace bissmillahirrahmani rahimm . Daganan yafara cin abincin hankalin shi kwance bayan yagama cine ya mik'e ya had'owa AFRAH shayi da madara yakawo mata dan bata iya cin abinci sosai. Washe gari MARIYA ce suketa zuba shewa da k'awarta jamila MARIYA tace ai wlh jira nakeyi ,inaga ya shegiyar nan zata kasance tana cikin wayar ne tajiyo kamar ana fad'a a d'akin AFRAH mik'ewa tayi da sauri saboda tagano ko aikin boka yafara kutsa kai tayi cikin dakin . JABIR ne rik'e da AFRAH tanata kwara amai yana mata fad'a tadena cin abinda zetada mata da zuciya zaro ido tayi sekuma zata juya JABIR yace kodan wahalar datasha ai MARIYA kya temakawa AFRAH koda ruwan zafi ne MARIYA ce tadubi JABIR kana tace wlh batada wanan matsayin dan ubanta shegiya k'ilama cikin shege tayi zatazo ta jona mana a gida . JABIR ne ya mik'e a fusace yace ki iya bakinki waye shegen ,nine shegen ficewa tayi tana masifa . Bayan takoma d'akinta zufa ce ke karyo mata tana tunanin aikin boka yayi yanzu kuma gashi kamar ciki ne da wanan shegiyar ina wlh senad'au mataki . Tana cikin haka k'awarta jamila ta kirata amsawa tayi da ai wlh aikin beyiba kina ganin d'azu dana shiga d'akin a jikinshi na ganta jamila ce ta zankad'o salati tace to kishirya zuwa gobe seku koma to tacewa jamila sukayi sallama ta kifa kanta a gado. Fitowa yayi da ita yasata a mota yayiwa MARIYA sallama suka nufi hospital likita suka fara ganin akayi test d'in fitsari akayi na jini suka zauna jiran sakamako ba,a jimaba sega wata burwa rik'e da sakamakon da fara,a tace congratulation matarka na d'auke da juna biyu na tsawon sati uku murana gurin JABIR ba,a magana itako AFRAH ta jigata ko magana batayi gado aka bata . Kwananta biyu a asibitin amma babu MARIYA babu alamarta ko zuwa batayi ba AFRAH taji sauk'i sedai karfin jiki da babu takardar sallama aka basu . Suna cikin mota taga me gwaiba kwalawa mai gwaiba kira tayi JABIR ne yace karki k'ara maiyasa bazakiyi min magana na kirawo shi ba". Mai gwaiba ne yak'araso yace na ,nawa za,a baki hajiya JABIR ne yakar6e zancen yace kawo ta dubu d'aya mai gawaiba jin cini yazo ya ruga da gudu ya d'auko leda yazuba yabasu JABIR ne ya mik'a mai dubu da ,d'ari biyar godiya yayi mai suka nufi gida . MARIYA yasamu a Palo tana zaune dayake d'akin mu had'u a Palo ne kuma palon su d'ayane kowace da kayan kallo a bedroom d'inta . Zaune take tana kad'a k'afa sallama sukayi ko kallonsu batayi ba,bare tasan da zuwansu JABIR ne yace sannu MARIYA harara ta gallamai ta mik'e tayi bedroom d'inta . AFRAH ko da maganar tafi k'arfinta wucewa tayi taje ta cire kayanta ta shiga wanka bayan ta fito ne JABIR ne yashigo ya d'auketa ya kwantar da ita a gado yafara sauya labari nikuma na fito na barmusu d'akin ganin suna harara ta. Yaune JABIR ze koma d'akin MARIYA kwata kwata bayason tafiya yabar AFRAH ita kad'i . Bayan sallahr isha,I misalin k'arfe tara na dare yashigo da sallamarshi MARIYA ko kallonshi batayi ba tashi tayi zata bar gurin dayake JABIR d'in ba kanwar lasa bane ya rik'ota ta fad'o jikinshi be nuna mata ta 6atamai rai na k'in zuwa duba AFRAH a hospital ba . Cakul kuli yadiga yimata seda tayi ta dariya tukun ya barta". Washe gari MARIYA ta ,tambayi JABIR anguwa tayimai k'aryar zataje gidan su duba momyn ta babu . Bayan ya barta shiryawa tayi ta d'auki isashen kud'i shima JABIR d'in yabata dubu biyar tabawa momynta , tayi farinciki har ,rungume JABIR d'in tayi ta fice ta barshi a gurin yana shirin fita aiki. Jamila ce takirawo ta a waya take tambayarta akan ta shirya ?eh tace mata kana ta d'auki hand bag d'inta ta fice a gidan tabar yara da mai ,aikin datasa aka kawo mata . Samun jamila tayi kusada layinsu bakin titi suna nufa wanan karon bada driver sukatafi ba motar haya suka dauka akan ze kaisu ya dawo dasu . Bayan sun isa cikin jejin suka duba babu ,boka babu dalilin shi se wasu mata suka gani suna tafiya cikin jejin daka gansu kaga yan gidan masu kud'i saboda sunfi JABIR kud'i shima JABIR d'in nada kud'i amma kana ganin kayan dake jikinsu ,seka rik'e baki . Jamila ce tacewa MARIYA kodai muyiwa wa ,inan mutanen magana ko sunga boka anan gurin . MARIYA ce tace dan Allah kiyi musu magana ko lokacin da sukazo sun ganshi, jamila ce ta k'arasa zuwa gurin matan guda biyu da a k'alla sun haifeta tace sanunku dayar ce tace yauwa barka jamila ce tace dan Allah ko kunga boka dayar ce da tunda jamila tazo batayi magana ba tace bokafa ya tashi kuma bamusan inda yanufa ba amma idan kunason aikin hatsabibin,bokan dake can gaba Ku biyomu can zamu tafi....... *✍️mom Islam ce*🥰 [12/1, 6:31 AM] Zainab Abu: *🥀🥀ZAZZAFAR KISHI!!!🥀🥀.* _labar me ɗauke da makirci cin amana da soyayya_ *NA* *ZAINAB HABEEB.* *MOM ISLAM* *MARUBUCIYR* *ZAINABU ABU* *AND NOW* *ZAZZAFAR KISHI!!!*. ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com https://www.youtube.com/channel/UCXPmzqpUDDjUfBUkYwadf4w _*Ku danna mana subscribe kana da kararrawar sanarwa mu gode.*_ *BISMILLHIR RHMNIR RAHIM* *page* 9_10 _____Binsu su ka dingayi cikin jejin da ba'ajin kukan kowa sai na tsintsaye can suka hango wani mutum yafito ya 6ace d'ayar matar ce ta dubi Jamila tace"kunga wanan bokan aikinshi babu yaudara ko kisa yanayi "MARIYA a tsorace tace a,a muk'arasa dai amma banda maganar kisa k'arasawa sukayi gani nayi sun juya baya suna tafiya da haka har suka iso gurin bokan yana zaune yana d'aga wani ganye me layoyi a jiki matanne suka fara zuwa bokan yadubesu kana yace ga wanan kusa mata a k'arkashin filo tana kwanciya se gawarta matar ce ta tsorata tace boka to idan akaga gawar layarfa " tuntsirewa yayi da mahaukaciyar dariya yace laya tamuce zamu d'auke abarmu suka tashi bayan sun ajiye mai kud'in jamila dajin haka tafara murmushi hak'ika wanan bokan bana wasa bane" MARIYA ce ita da Jamila suka k'araso gurin bokan tun kafin su zauna zasu fara magana ya dakatar dasu "yace nasan meke tafe daku ya nuna MARIYA yace kishiya ce dake kuma bakison ta ,tana d'auke da ciki kuma namiji zata haifa" . *nikuwa nace boka kasan gaibu* MARIYA ce tace eh,hakane boka yasa dariya kana yace mekikeso ayi mata,ko a kasheta kokuma a samata warin ja6a kokuma a maidata mahaukaciya tabar garin "MARIYA ce ,tace banason a kasheta a turata jeji kokuma wani garin nidai burina a barni ,nida mijina " bokane yace angama kud'i ya yanke musu dubu ishirin bayan tabashi kud'inne yaciro wata tsuntsuwa a cikin wata bak'ar rijiyar dake gabanshi wurgata yayi sama tunda tsun tsuwarnan ta ,tafi bata dawo ba MARIYA tace boka inason arufewa kowa baki hatta minjin yazamo tunanina yakeyi"kuma azubar da cikin dake jikinta jamila ce ,tace a,a kar azubar gara abarta tasha wuya kinga ta hakane za,a d'auka cikin shege ne bokane yace mijinnan naki magani baya cinshi amma ga wanan kisamai a ruwan wanka ". Kafin su tashi sukaga babu boka babu alamarshi a tsorace suka koma cikin jejin suka nufi bakin titi " bayan sun sami abin hawa jamila tace k'awas yau zanbiki ,inga inda shegiyar nan zata k'are MARIYA ce, tace dakin kyauta kuwa bayan sun biya hotel sunci abinci suka wuce gida samun AFRAH itada JABIR tayi suna kallo a TV ita kuma AFRAH na kan cinyarshi sallama sukayi kamar mutanen kirki amsawa yayi yana tambayar MARIYA cewar ya jikin momy da sauki tace fuskarta babu yabo ba fallasa "jamila ce ta gaida su AFRAH amsawa tayi daga nan jamila ta mik'e tadubi MARIYA tace wlh inajin fitsari MARIYA ce,tace muje inrakaki " bayan sun isa d'akinne jamila tadubi MARIYA tace naga haryanzu maganin befara aikiba MARIYA tace kwantarda hankalinki ai yau d'innan seta bar gidannan suna cikin haka suka jiyo ihu dagudu suka yo waje AFRAH suka hango ta fice dagudu JABIR yabita cikin tashin hankali yakasa cimmata mutane yagani sunata wucewa yana kutemakamin dan Allah babu wanda ya kulashi shikuwa se kuka yakeyi yana gudu amma babu AFRAH babu alamarta ........✍️✍️✍️ Mom Islam ce ✍️✍️🥰 [12/1, 6:32 AM] Zainab Abu: *🥀🥀ZAZZAFAR KISHI!!!🥀🥀.* _labar me ɗauke da makirci _cin aman da soyayya_ *NA* *ZAINAB HABEEB.* *MOM ISLAM* *MARUBUCIYR* *ZAINABU ABU* *AND NOW* *ZAZZAFAR KISHI!!!*. *BISMILLHIR RHMNIR RAHIM* *page* 11_12 _____tsabar gudun daya sha"har yana ganin jiri na d'ibar,shi,bayan yasami guri ya zauna wasu hawaye masu zafi suka zubo'mai yana tuna cikin dake jikin AFRAH"gashi bata san ko'ina ba ,a kano,mik'ewa yayi ya,nufi hanyar koma,wa gida tafiya me nisan gaske yayi sanan ya isa gidan ya mance da sallama yashige babu kowa a palon "direct d'akin MARIYA ya wuce " samun'ta yayi tana kwance a gado tana charting tun bayan tafiyar JAMILA bata mik'e daga inda take zaune ba JABIR ne yadubi MARIYA yace amma baki'da imani kina ganin y'ar mutane tabar gidan ,nan". Tunda ya, fara magana MARIYA ko d'ago kai batayi,ba "bare ta bashi amsa ranshi,ne yakuma 6aci tabbas da yana duka babu abin'da zesa be yiwa MARIYA duka ba"ficewa yayi ,yanufi d'akin AFRAH" hijab d'inta ya d'auko ya rufe fuskar,shi yaji kuka na zuwa'mai yarasa ya zeyi da rashin 'imanin MARIYA". Washe gari AFRAH na hango,tsabar tafiya na kwana d'aya ta jigata tayi bak'i"tafiya takeyi babu wai, waye d'an kwalin kanta ma cireshi tayi yana hannun,ta"surutu ,takeyi wanda ba kowa zegane maganar taba "wani mutum ne a cikin wata bak'ar mota yayi parking" dai'dai saitin gurin,da AFRAH ta ,tsaya "rage tsawon bak'in gilashin daya rufe motar" saboda,na waje baze,ga na cikiba "lek'o da kai yayi waje AFRAH nata suru tanta bata kulashi ba" k'awala mata kira yayi da ke mahaukaciya ga sadaka a zabure ta mik'e ta cakumo wanan mutumi tana kuka tana kiran sunanda se mutum ya nitsu ze gane sunan wa, take kira'JABIR take cewa da wata iri,yar murya wace ta dashe tsabar ihu"bak'in mutumin ne yace da alamu dai wanan yarinyar harka take so janyota yayi ,ya tura ta cikin motar'shi ya,nufi wani katafaren gida" in kaga gidan kamar ba,a Nigeria ba "horn yayi me gadi ya bud'e mai get kutsa motar yayi a hara,bar da wasu tsala tsalan motoci suke" lokacin daya shigo AFRAH tayi baci, a motar d'auko,ta yayi kamar k'aramar yarin,ya" shigewa yayi da ita, cikin gidan babu kowa a gidan se megadi "bacci takeyi hankalin,ta kwance babu damuwar komai" wani tsara,ren palo yashiga kai tsaye, fad'ar irin tsaruwar da palon yayi 6ata lokaci,ne bedroom d'in dake cikin gidan" ya wuce da ita ya kwantar da ita a makeken gadon ,da ya k'awata d'akin ". Wanka yayi ,yafito daga shi se gajeren wando da farar riga me gajeren hannu" sufa yayi a gadon kana ya rungumo AFRAH da,keta bacci ,rungumeta yayi sosai "acikin ranshi yana ai,yana irin kiwon da zeyi mata baze fara kusantar taba har seya bata wani abu" da shi,kad'aine yasan ko menene". JABIR na d'akin AFRAH yana bacci yaji ringin d'in wayar AFRAH" gabanshi,na fad'uwa ya d'aga wayar da sallama ji,yayi ance AFRAH nake nema" seda ya nisa kana yace,tafita anguwa"mamin AFRAH da take ganin kamar JABIR ba gaskiya yake fad'a mata ba "tace, JABIR meyasa zakayimin k'arya kodai AFRAH bata,da lafiya ne kake 6oyemin¿" rasa meze ce yayi can kuma hawaye ya zubomai sharewa yayi ,murya me alamun anyi kuka" yace mami wlh bansan inda AFRAH ta ,tafi ba kukan daya,zomai lokaci d'aya ne ya hana,shi k'arasa maganar"mami ce da gaban,ta ke mugun fad'uwa "a zabure ,tace ina ka,kaimin yarin,yata" kuka, mami takeyi kamar k'aramar yarin,ya "JABIR ne yaji kamar yau AFRAH ta 6ace a zabure ya mik'e sekuma yadawo ya zauna". Yarasa inda zesa kansa " MARIYA ta rasa abin,da ke damuta ,tun tafiyar AFRAH ta,rasa gane kan JABIR" JAMILA,takira akan tazo sutafi ,gurin boka" JAMILA ce ta duba lokaci k'arfe d'aya na rana"tace gaskiya yanzu,ina da bak'o sedai zuwa k'arfe hud'u" MARIYA ce ranta ,yakuma 6aci ,tafara tunani"gashi ta ,kori AFRAH gashi JABIR bashi,da wata magana inba ta AFRAH ba"mafita ,tafara'nemowa k'arfe hud'u dai,dai JAMILA ta iso "samun MARIYA tayi a Palo . JAMILA ce ta,dubi MARIYA 'tace muje ko¿" eh tace, suka 'kama hanyar waje"batare da, ta'tambayi JABIR,ba ta'fice daga, gidan direct motar,ta "ta d'auko suka shiga" se gurin boka". Tunda suka fara shiga jejin"suka jiyo wani ,irin kukan tsun'tsaye hak'ik'a sun tsorata,matuk'a"MARIYA tsabar ,tsoro har tana fad'uwa "JAMILA ceta ,temaka mata'ta mik'e" Tafiya me nisa,sukayi ,suka iso jejin sun sami bokan'na zaune yana wasu surutai na tsafi "tuna dokar shiga gurin ,bokan sukayi"juyawa sukayi,kana suka k'arasa gurin bokan" bayan sun zauna yafara gayawa MARIYA abinda yake tafe da ita.....✍️✍️✍️ *mom Islam*✍️✍️ [12/1, 6:32 AM] Zainab Abu: *🥀🥀ZAZZAFAR KISHI!!!🥀🥀.* _labar me ɗauke da makirci _cin aman da soyayya_ *NA* *ZAINAB HABEEB.* *MOM ISLAM* *MARUBUCIYR* *ZAINABU ABU* *AND NOW* *ZAZZAFAR KISHI!!!*. ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com https://www.youtube.com/channel/UCXPmzqpUDDjUfBUkYwadf4w _*Ku danna mana subscribe kana da kararrawar sanarwa mu gode.*_ *BISMILLHIR RHMNIR RAHIM* *page* 3_4 _____wai dama haka auran me mata yake¿ take tambayar kanta ,seda ,dare yayi sosai duka yaran suka wuce part d'insu lokacin da suka tafi karfe 10:20 pm na dare AFRAH ce kwance a makeken bed d'inta tana shirin yin bacci tayi alamun ana nocking tashi tayi taje ta bud'e k'ofar JABIR ne sanye da kananun kaya ganin shigar da AFRAH tayi ya d'auki hankalin shi sleeping dress ne a jikinta da be wuce cinyarta ba k'arasowa yayi ya bud'e hannayen shi a kunyace ta zo ya rungumeta... Rik'e da hannun juna suka fad'a gado rufe k'ofar yayi daganan yafara sauya labarin tunda yafara sarrafa AFRAH yanemi tunanin shi ya rasa yana cikin cirewa AFRAH kayan jikinta sukaji ana nocking. A fusace yamik'e yanufi k'ofar bud'ewa yayi MARIYA ce dafe da goshi tana kuka hankalin JABIR ne yatashi cemata yayi jeki d'aki ganinan zuwa mutafi asibiti wucewa tayi dafe da kanta . Tana zuwa d'akinta ta buga tsalle ta kwanta tana kuka likitan ta ,takirawo tanajin ya d'auka tace doctor gamunan zuwa nida alhaji kasan menakeso dakai ¿sonakeyi ,idan munzo kace dole se anbani gado saboda ciwon babba ne doctor Ahmad ne yace karkidamu hajiya angama bakida matsala. JABIR na shiga d'akin AFRAH ya kamota ya d'orata a kan cinyar shi yace AFRAH dan Allah kiyi hakuri kinga MARIYA batada lpy ,yanzu zan kaita hospital AFRAH da idanunta suka kasa 6oye kukan datakeyi tace sekun dawo . Jallabiya ya zura kana ya d'auki mukulin motarshi yaje d'akin MARIYA a kwance ya sameta tanata nishi alamun zazza6i na damunta sosai Sannu yadinga jeramata ya sukuceta ya kaita mota ya rufo motar . Komawa d'akin AFRAH yayi samunta yayi tana kuka rarrashin ta yashiga yi seda tayi shiru yace mata ga yara nan bansan ko zamu dawo yauba to tacemai ya ciro kud'i masu yawa ya bata kar6ba tayi tace Allah yak'ara bud'i . MARIYA ce a mota ta kirawo wata aminiyarta kawar tatace ,,tace shegiya aikin ki yana kayu yanzu ya ake ciki MARIYA ce tace ai nad'au alwashin JABIR nawane ni kad'ai wata mace bata isa tace zamu dinga sharing miji ba koda munyi sharing d'in to baze kwanta da itaba balle har ta sami ciki tazo aihuwa cabb suna cikin magana ta hango JABIR na zuwa kashe wayar tayi daganan yashigo motar suka nufi hospital d'in. Alokacin dasuka isa hospital d'in karfe 12 na dare direct baban oficin likitan suka wuce daganan aka kaisu d'akin da ake wantar da marasa lpy . Doctor Ahmad ne yayi, yan gwaje ,gwajensa yace gaskiya madam tana famada ciwon zuciya kuma se mun bata gado saboda za,a k'ara mata ruwa da sauransu . Inda JABIR yaga dare haka yaga rana itakuwa MARIYA nata shek'a baccin ta misalin k'arfe hud'u na asbah MARIYA ta farka tanata kuka had'i da ihu dagudu JABIR yafice yaje office d'in likitan segasu ,sun dawo tare allura aka yimata dagan ta koma bacci . Washe gari da safe AFRAH ta ,tashi tayiwa yaran wanka ta shiryasu tayi musu breakfast sun k'arya daganan tashiga wanka tafito mai tashafa bata tsaya yin wata kwaliyaba ta d'auko kayanta doguwar rigace pink me adon flowers masu kyau se d'an kwalin rigar tasa hijab . Abincin dazata kai hospital d'in ta d'auko suka fito da yaran da BILLY da KHALIFA da MAMA itace k'arama . AFRAH ce ta aiki BILLY takirawo driver bayan takirawo shi tashigo tace anty yace wai mufito. Motar suka shige suka wuce hospital d'in basu san d'akin ta aka kwantar da MARIYA ba number JABIR tashiga kira yanajin wayar tafara ruri ya d'auka amsawa yayi da room 5 muke to sekun k'araso MARIYA najin haka seta shiga bacin k'arya . Da sallama suka shigo nuni yayi musu da kujera zama sukayi AFRAH ce ta durk'usa tace barka da safiya JABIR ne yace kintashi lpy ,lpy Lou tacemai a tak'aice yaranne suka taho kusadashi sukace good morning dady amsawa yayi da dafatan kun tashi lpy fine suka ce AFRAH ce tadubi gadon da MARIYA take kwance . JABIR ne yace mekuka zo mana dashi AFRAH ce tace abinci ne tashi tayi taje ta zubomai yanata santin girkin AFRAH ran MARIYA in yayi dubu ya 6aci yink'urin mik'ewa tayi JABIR ya taho da sauri ya rik'eta bud'e ido tayi a hankali . AFRAH ce tazo kusada gadon tace anty kintashi lpy MARIYA ce ta zabga mata harara tace daban tashiba zaki ganni ne munafuka . JABIR ranshi a 6ace yace wlh MARIYA kina bani mamaki baki d'auki duniya da sanyi ba. AFRAH ce takoma gefe ta fitoda wayarta tana danne danne can anjima tace nizan tafi yaran sukace mu zamu zauna a gurin momy sallam tayi musu MARIYA tak'i kulata . Bayan ta fice JABIR ze bita MARIYA tafara kukan munafirci haka yadawo yarungumeta yana rarrashinta tunda yaji ance tanada ciwon zuciya yake gudu 6acin ranta. Bayan takoma gidan tarasa mekeyimata dad'i tafara tambayar kanta wai wane irin miji ta aura ¿. Satin MARIYA d'aya a hospital aka sallamo su se abinda takeso shi za,ayi a yaune AFRAH tacika one week a gidan JABIR kuma yaune ze koma d'akin MARIYA . Duk wani maganin mata dazesa ta mallake zuciyar JABIR tana amfani dashi dakuma uwa uba makirci wanka tayi tasa sleeping dress masu shara,shara iya cinyarta turatuka masu d'aukar hankali ta shafa ta d'auko cingom me kamshin strawberry ta jefa a baki. K'arfe nine o'clock tasa yaran sukaje suka kwanta tana cikin gyra gashin kanta segashinan ya shigo dagudu taje tarungumo shi d'aukarta yayi ya wurgata kan gado. Rad'a mai tayi a kunne I miss you my JB k'ara rungumeta yayi daganan naga suna hararata na fito daga d'akin. Washe gari AFRAH batasa JABIR a idanun taba bare yaran nasu . Damuwace ta,taru tayimata yawa tarasa wazata gayawa damuwarta maminta ce tafad'o mata har tad'auko waya zata kira kome tatuna sekuma ta fasa kuka ta fashe dashij me tsuma zuciya . ✍️Mom Islam ce🥰 [12/1, 6:33 AM] Zainab Abu: ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com https://www.youtube.com/channel/UCXPmzqpUDDjUfBUkYwadf4w _*Ku danna mana subscribe kana da kararrawar sanarwa mu gode.*_ *🥀🥀ZAZZAFAR KISHI!!!🥀🥀.* _labar me ɗauke da makirci _cin aman da soyayya_ *NA* *ZAINAB HABEEB.* *MOM ISLAM* *MARUBUCIYR* *ZAINABU ABU* *AND NOW* *ZAZZAFAR KISHI!!!*. *BISMILLHIR RHMNIR RAHIM* *page* 13_14 _____Bokan yace kinason a sawa mijinki mantau ko¿"eh MARIYA tace bokane yacigaba da surutu ,can ya 6atarai,yadubi su JAMILA yace gaskiya mijinki yanzu baya wasa da sallah kinga ko anyi baze kamashi ba "itama wacan din beshigeta sosai ba ,dan tana tunawa da mijink ta MARIYA da gumi ya wanke mata fuska lokaci d'aya tace to yanzu boka menene abin yi, wata irin dariya yayi kana yace kugak'ura zedawo dai,dai " to tacewa boka suka mik'e suna tafiya tana masifa ,wallahi danasan wahalar banza zansha da banzo ba "JAMILA ce tasa dariya tace koni dazance karmu taho bazaki yarda ba. Mamin AFRAH ce ta iso garin kano ,misalin k'arfe 11am na safe kiran wayar AFRAH tayi, ringing takeyi amma ba'a d'aga ba" k'ara gwadawa tayi cikin sa'a aka d'aga" jin muryar JABIR yasata k'ara shiga damuwa" tace kana nufin da gaske AFRAH na batanan¿"shiru yayi dan bashida amsa"cikin she,shek'ar kuka mamin tace to gani a kano kazo ka d'aukeni, cikin fad'uwar gaba yace to ganinan "wucewa d'akin MARIYA da bata dad'e da 'dawowa daga gidan bokanta ba" sallama yayi ko kulashi batayi ba ,bare yasa ran zata amsa masa, zama yayi kusad,ita kana yace MARIYA yau zamuyi bak'i daga Kaduna ,nanma bata kulashi ba ,tsawa yadaka mata yace ,duk iskancin,ki da rainin hankalinki wlh sena gyra miki zama ,MARIYA ce ta sake baki tana kallon shi ,cikin jin haushi JABIR yace wlh hardai,matar nan tazo kika wulakan tata to abakin auranki "MARIYA ce ta mik'e a fusace tace to wlh baka isa ,ba kuma koma wacece ko daga ina tazo babu ruwana da ita wanan kai yashafa" JABIR da zuciyarshi take suya yadubi MARIYA yace yau zaki tabbatar da koni waye nasan duk zaman da mukeyi dake, kina ganin kamar ina tsoronki ne ko. To ki wula k'anta'ta kigani ,tsaki taja mtsw ta'tafa hannu kana tace indai wanan kalmar ce ai kana fad'arta koda yaushe kaga ni banida lokacin wata mata. Suna cikin surutun'sukaji kira d'agawa JABIR yayi kana yace ganinan zuwa insha Allah ,abinci ya umarci MARIYA da ta,d'orawa mamin AFRAH ko kulashi bata yiba ta koma ta kwanta. Ficewa yayi 'ya d'auki motar'shi ya nufi inda mamin AFRAH tace an sauketa ,besan taba shiyasa da ya,isa gurin yaketa baza ido ko zeganta amma ina be hango kowa ba . Number da take kiranshi yakira ,cikin sa'a ta d'auka JABIR ne yace Mami kina ina gani na iso inata nemanki ,mami da take wani hotel tana cin abinci tace ganinan fitowa natsaya cin abinci ne "JABIR da mamaki ya kamashi yace memakon tabari taci inmuka isa gida amma ta,tsaya tanacin abinci me tsada sosai " isowa tayi tace to mutafi,motar ya bud'e mata bayan ya durk'usa ya gaisheta suka d'au hanyar zuwa anguwar su MARIYA wato unguwa uku. Basuda nisa,a tsakani dan'danan segasu ,sun iso mamin ko tunda suka shigo katafaren gidan take k'aremai kallo duk ,kyan gidan su ,gidan JABIR ya ninkashi, sekuma ta 'tuno da AFRAH kuka,ne ya ku6uce mata ,JABIR a memakon ya bata hak'uri,shima yacigaba da kukan seda sukayi kuka sosai ya fito daga motar ya bud'ewa mamin suka shiga cikin gidan. Suna shiga suna ci karo,da MARIYA a zaune tana cin ,cingom tana karkad'a k'afa , mami ce tace sannu MARIYA ko kallon mami batayi,ba bare ta kulata,JABAR ne yace kinaji ana gaisheki ,a hasale MARIYA tace konaji mekakeso ince JABIR ne yace mami zomuje in kaiki d'akin FARAH yana ambato sunan y'ar tata mamin tasa kuka ,suna tafiya MARIYA tace mtsww ashe dangin shegiyar nan ce ,tayi shigewar ta d'aki. Suna shiga JABIR yace nan ne d'akin FARAH "mamin ce tak'arewa d'akin kallo babu lefi d'akin AFRAH n yayi kyau sosai ,cewa yayi barinje indawo mami ba jimawa zanyi ba,Allah ya tsare tayimai ya fice . Direct gurin me siyarda tsire da yogurt ya nufa yasiyo mata duk,da taci abinci ,shigowa yayi cikin gidan da sallama MARIYA na Palo tana kallo ta mik'e tana sanu da zuwa ,JABIR ne ya rik'e baki yana kalon ta rik'o ledar dake hanunshi tayi ,shikuwa ganin haka ya fizge " zuciya ce ta d'ibi MARIYA tace ai dole kadinga ,rawar jiki runda kayi bak'uwar karuwa cikin fusata da kalaman 'nata yace mamin AFRAH ce karuwa bakida hankali ko yadinga dukanta seda ta jigata tukun ya kyaleta" Allah yasa d'akin AFRAH yana sama shiyasa mamin bata jiyo suba". Da rarrafe ta k'arasa d'akin tana kuka ,wucewa d'akin da mamin take yayi ,yaje yakai mata kayan da yasiyo ya dauko abin zubawa ya juye ya bud'e fridge yad'auko mata ruwan sanyi yadawo yace mami barinje in dawo, albarka mamin tadinga samai ,yajin dad'i sosai ya fice. ******************** AFRAH ce zaune a gidan wanan mutumin me suna ZAKI tana zaune tana kuka shikuwa yana zaune kusada ita yana shafata cikin dasha,shiyar murya tace ka k'yaleni d'an iska jin haka ya sunkuceta dama baya barinta da kaya a jikinta kulum cikin pant da bra yake barinta (inkaga halin da AFRAH take ciki seka tausaya mata). Danneta yayi,yamata rumfa da jikinshi ko tausayin,ta bayaji haka yadinga iskancin shi seda yaga bata motsi tukun ya kyaleta. Duk abinda zeyi mata baya shakkar komai ,ya maida AFRAH kamar,karuwar shi". Yau cikin AFRAH watanshi uku yafara fitowa ,ZAKI besan AFRAH nada ciki ba "tunda yagano tanada ciki shikenan yadena ,raga mata " ita kuwa kullum cikin ciwon mara take , Wata ranar Laraba ne ya,tafi anguwa yabar AFRAH a gida,AFRAH tana ganin haka ta dauki hijab da wata doguwar rigar shi,tasa saboda babu wanda yasanshi da kayan ,kuma hankalin'ta nanan sedai bazata iya komawa gida ba". Lek'a waje tayi ,taga babu megadi yatafi wani gurin da gudu ta ,koma cikin gidan ta d'ebo kud'i da yawa ,zasukai 100k ta,fice da gudu ta mik'i hanya seda tayi nisa da gidan ,sanan ta 'tsaya tana tunanin gurin zuwa. Wata mota ,tagani tayi parking rugawa tayi da gudu"ko tsayawa batayi ba, tana tunanin kar azo takuma komawa gidan da tafito. Tana cikin tafiya ne ,taga tashar mota ana cewa unguwa uku 'unguwa uku, jitakeyi kamar ta 'ta6a jin sunan anguwar me motar ta 'tambaya nawa ne d'ari biyu yace mata"zaro dubu d'aya tayi ,aka bata canji,ta shige mota " sunyi tafiya me ,nisa sosai sanan akayi,parking a bakin titi kowa ya fita AFRAH ce tadubi wani mutum da,yake tsaye yana jiran mota "tace bawan Allah ina ne unguwa uku ¿" nan 'ne yace mata ,k'ara cewa tayi dan Allah ko kasan gidan Alhaji JABIR¿" dasauri mutumin yace eh nasani kusada gidan zani, ina jiran mota ne azo a d'aukeni "cikin farinciki AFRAH tace yanzu yazanyi ,inje layin " mutumin ,ne yace in bazaki damu ba kibari yanzu,za'azo a d'aukeni semu tafi ,farinciki ne ya lulu6e AFRAH ......✍️✍️✍️ Mom Islam ce🥰✍️✍️ [12/1, 6:33 AM] Zainab Abu: ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com https://www.youtube.com/channel/UCXPmzqpUDDjUfBUkYwadf4w _*Ku danna mana subscribe kana da kararrawar sanarwa mu gode.*_ *🥀🥀ZAZZAFAR KISHI!!!🥀🥀.* _labar me ɗauke da makirci _cin aman da soyayya_ *NA* *ZAINAB HABEEB.* *MOM ISLAM* *MARUBUCIYR* *ZAINABU ABU* *AND NOW* *ZAZZAFAR KISHI!!!*. *BISMILLHIR RHMNIR RAHIM* *page* 15_16 _____Driver'nne yazo d'aukar mutumin yacewa AFRAH tazo su shiga, shiga tayi suka d'auki hanya suna cikin tafiya tafara gane hanyoyi dakuma lokacin da sukaje hospital duba MARIYA" jitayi ance munzo ga'gidan nan "zaro ido tayi kana tafara kuka tana cewa nagode sosai dan Allah kozan san sunan,ka shiru mutumin yayi " kana yace sunanan Alhaji usman, kinga gidana can godiya tayi mai sanan ta fice daga motar ,kai tsaye gidan tanufa"megadi ne yafara washe baki yana sannu hajiya ,yawwa tace kana ta shige ciki . Bata sami kowa a palon ba,hakan yabata damar k'arasawa room d'inta batare da tayi sallama ba, da shigarta tajiyo muryar JABIR shida wata mata ,tadai so ta gane me muryar sekuma ta shige "sallama tayi su mami da suke zaune suna hira ,ai suna ganin AFRHA suka mik'e tsaye cikin firgici da tashin hankali, mami ce takalli JABIR tace kodai kunada aljanu ne a gidannan?" JABIR da yagama tsorata yace wlh mami sedai 'idan yau suka shigo "AFRAH jiki a sanyaye tazo kusada mami tace oyoyo mami na,itadai mami babu halin ta gudu ,tunda koma aljana ce aita rungumeta🤣. AFRAH ce tace nice wlh ,wani Alhaji usman ne ya d'aukoni daga tasha yace wai yasanka" JABIR dajin haka yace eh lallai AFRAH na ce, godiya yafara yiwa Allah "itako mami banda kuka babu abinda takeyi tana kuka tana rungume da AFRAH . Mami ce tadora mata ruwan wanka AFRAH da takoma kamar k'aramar yarinya tace inane bayi" mami cikin mamaki tace gashinan keda d'akinki amma kina tabaya ta". Shigewa AFRAH tayi tafara wanka sekuma tadinga tuno lokacin da tafita cikin gidan da abubuwan da suka dinga faruwa da ita. Ihu ta kurma mami tashigo da gudu taga AFRAH a sume"mami ce ta,watsa mata ragowar ruwan ,wankan ,tajata zuwa bedroom d'inta saboda bazata iya d'aukar taba"kuma lokacin JABIR yariga ya fita adu'oi mami takeyiwa AFRAH segashi ta bud'e ido a hankali. JABIR ne yatafi part d'in MARIYA yake gaya mata AFRAH tadawo,tunda yafad'a mata tayi tsalle tace wlh k'arya yakeyi sedai 'in mafarki yake ,JABIR abin yabashi mamaki yace yanzu MARIYA nine keyin k'arya¿"cikin isa da nuna eh tace yo inba k'arya kakeyi ba ,yaushe za,ace wata banza can tadawo "wayasani ma ko tamutu acan ". Ficewa yayi daga d'akin'nata yanufi part d'in AFRAH ,tana zaune tayi kwaliya cikin rigada zani mekyau,mami ce tacewa JABIR da yashigo yanzu,tace JABIR narasa gane meyasa AFRAH tabar gidan auran'ta alhali batada aljanu . JABIR ne ya nisa,kana yace wlh mami koni ban isa ince ga dalili ba ,babu inda ban bada cigiyar taba,amma gashi cikin sauk'i Allah yadawo min da AFRAH ,mami ce tace yanzu dai jibi zan tafi gida, anjima zani gidan yayata a rijiyar lemo ,ammafa da AFRAH zamu wuce ,JABIR cikin tashin hankali zega samu yaga rashi,yace mami meyasa¿" mami ce tace kawai ta aihu acan tunda naga cikin ta ya girma "JABIR bashida ikon musawa mami amma bayason AFRAH tayi nisa dashi, yace to momy "Allah yayi mana za6i mami ce tashirya zuwa anguwa driver JABIR yakirawo ,yakai mami unguwar " bayan tafiyar ta ne JABIR ya ,janyo AFRAH jikinshi yafara bata ,hak'uri dangane da halin da tashiga,mik'ewa tayi, taje ta d'auko jakar da tasa kud'in da takwaso, daga gidan wanan mutumin wato ZAKI"mik'awa JABIR tayi ,yana gani yace AFRAH meye wanan¿"cikin sa'sanyar muryar ta 'tace kud'ine da na d'ibo daga gidan dana, fito zaro ido JABIR yayi kana,yace har wani gida kikaje?". Labarin rayuwarta datayi a gidan ZAKI dakuma wahalar datasha ,tabashi ya tausaya mata sosai ,amma inya tuna AFRAH na d'uke da babyn shi wani,farinciki yakeji" kamar sabon ango. Ci,ci6arta yayi 'yakaita gado yana nuna mata inda, yayi missing d'inta. Suna cikin haka sukaji an turo k'ofa,bakowa bace illa, MARIYA hangosu tayi tsirara ,kuma hakan besa ta kawar da idanun taba, ta kurma ihu tana wayo nashiga uku annoba tadawo,zata mallake min miji" JABIR shikuwa yanason yabawa MARIYA haushi yace baby ina kikeso mekikeso indinga,yimiki ¿"AFRAH da tunda tunda tadawo tama mance da wata MARIYA, se yanzu ta tuno ko wacece ita. AFRAH ce tadubi JABIR kana tace kaga breast d'ina zafi yakeyi ,tafara kukan shagwa6a JABIR da ya kai hannunshi MARIYA tasa kuka tace dama yawon barki 'kika tafi"shegiya maiyya ,zata cinyemin miji "JABIR yakusa yin dariya yakuma rungume AFRAH yasa musu blanket . MARIYA da takaishi ya isheta,tace munafuki ,wlh senayi maganinku tafice fuu" Tana fita su AFRAH suka ,hau dariya ,seda JABIR yabawa AFRAH wuya sanan ,ya k'yaleta ,wanka yaje yayi ,yadawo ya d'auki AFRAH yayi mata wanka ya dawo,da ita " Bayan yagama shafawa jikinshi mayuka masu k'amshi ,ya d'auko kayanshi masu kyau "yadawo gurin AFRAH dake kwance tana kallon'shi ,murmushi yayi mata,yazo d'aukar ta 'zatayi mai kuka ,yace to bari 'inkara duba baby na ko . Dariya tasa yayi mata kiss a goshi ,lumshe ido tayi kana tace , kasan dai jibi zamu tafi,nida mami ko " JABIR da yake shafa,mata mai yace 'eh ai kafinnan nak'ara,duba baby"rufe fuska AFRAH tayi tana dariya......✍️✍️✍️ *mom Islam ce🥰* [12/1, 6:33 AM] Zainab Abu: *🥀🥀ZAZZAFAR KISHI!!!🥀🥀.* _labar me ɗauke da makirci _cin aman da soyayya_ *NA* *ZAINAB HABEEB.* *MOM ISLAM* *MARUBUCIYR* *ZAINABU ABU* *AND NOW* *ZAZZAFAR KISHI!!!*. ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com https://www.youtube.com/channel/UCXPmzqpUDDjUfBUkYwadf4w _*Ku danna mana subscribe kana da kararrawar sanarwa mu gode.*_ *BISMILLHIR RHMNIR RAHIM* *page* 17_18 ______JABIR ne yace my AFRAH zan fita bye, AFRAH na kwance tace to Allah yadawo dakai lpy mekakeson ci"JABIR ne yace komai kikayi ammafa karki wahalar min da baby,dariya tayi ta koma ta kwanta. Yau saura kwana d'aya mami tadawo sutafi da AFRAH ,MARIYA ce data rasa ya zatayi da damuwar da take ciki gashi sunje gurin boka yace tunda har AFRAH tadawo to maganin ya karye, kuka takeyi sosai tarasa meke yimata dad'i , Kiran JAMILA tayi a waya tace please kizo wlh babu lafiya ,JAMILA da tashiga damuwa tace mekuma yafaru? MARIYA cikin yanayin damuwa tace nidai kizo kawai . JAMILA ce tace to karki damu ganinan zuwa "yauwa MARIYA tace daganan sukayi sallama. AFRAH ce a kitchen tana had'a abincin dare ,so takeyi tayiwa JABIR surprise' saboda tashirya mai abinci mai raida lpy " tana cikin markad'a attaruhu taji ana nocking ,mikewa tayi dan taga waye ,lek'awar da zatayi ta hango MARIYA da JAMILA sunci d'amara suna gir'giza "AFRAH ce taji gaban ta yana fad'uwa ,MARIYA najin alamun bud'e k'ofar AFRAH ta kutso kai cikin kitchen d'in bayan JAMILA tashigo suka kulle door d'in da key MARIYA ta 'tura key cikin hular kanta . AFRAH da tagama tsorata tace menayi muku daza kushigo min har cikin daki ¿". MARIYA ce ta shek'e da 'dariya kana tace ubanki kikayi mana ,shegiya karuwa yar iska, AFRAH dai batace komai ba , tana tsaye tana kallon su . Cikin gadara da nuna isa MARIYA tace kekuma JAMILA mekika tsaya yi? Ko kina tsoron shigiya ne¿" JAMILA ce ta cakumo wuyar' rigar AFRAH tace dan ubanki,ke harkin isa kija da Aunty MARIYA ,to wlh kinyi kad'an yau sekin koma abin tausayi "shi mijin da kike gadara dashi yau d'inan ze dawo gurin Aunty MARIYA dan ubanki " kuma wanan fuskar taki me kamada ta mayu to zata koma kamar ta aljanu. Dukan ta suka shiga yi babu ji babu gani ,AFRAH tayi kuka sosai k'aurin abinci JAMILA taji tace "barin d'ibo mana abincin,MARIYA ce ta nemi gurin zama tace zubomin innaci semu tafi ,AFRAH na kwance tana'ta kuka sosai babu me ceto . Bayan sunci abincin sun k'oshi suka kwashe ragowar suka wuce dashi part d'in MARIYA. Misalin k'arfe 7:30 JABIR yashigo da ledoji guda biyu a hannun'shi direct room d'in AFRAH ya wuce ,sallama yaketa yi amma shiru " wucewa bedroom yayi hangota yayi a kwance tana nunfar' fashi sosai ,da sauri ya isa gurinta . Yata6a jikin yaji safi rau subhanllah "yace kana yace AFRAH meyafaru ¿" kuka takeyi tace zan mutu !! Cikin kid'ima ya kira driver n gidan yace yafito da mota ,yasa AFRAH ta 'tashi tasa hijab su tafi,suna shirin fitowa MARIYA tashigo cikin isa ,tace to ai yakamata kadawo "ko zakaci amana ta ne¿" JABIR ko 'kallon ta beyi'ba yace wlh turr da halinki,cikin masifa MARIYA tace ai naga yau a d'akina kake ,ko bazaka 'koma bane "cikin 6acin rai JABIR yace naga kamar kinason kidinga bani umarni 'ne " MARIYA tana karkad'a k'afa tace wlh yau babu abinda zesa aci amana ta . Itadai AFRAH na kwance tana jin jiki tace kazo mutafi please "MARIYA ce tace ai babu inda zakuje muna fuka kin kwanta kinyi sheme' sheme kina jira a kaiki asibiti dan karya kwana ,a d'akina " JABIR daya shigo yace inkin gama kizo mutafi ,AFRAH ce tace nagama"MARIYA na tsaye tana masifa ganin JABIR ya d'auko AFRAH yasata kurma ihu tace muna fiki,ka 'kuskuri tashinka a kabari da 6ari d'aya munafiki. Shidai be kulataba 'bare yanuna yadamu ,yace inkin gama kirufo door d'in ,ko kallon shi batayi ba tace ahaka zaka 'k'are tafice. Bayan sun isa hospital dinne doctor yace ana buk'atar asa mata drip ,tunda aka samata bacci ya d'auketa misalin k'arfe d'aya na dare AFRAH tafarka,lokacin ruwan ya k'are . JABIR ne yaji alamun tashin ta ,yace ya jikin"da sauk'i tace mai kana ta nuna mai gurin ruwan ,mik'ewa yayi yaje office d'in likitan yakirawo shi ,aka cire mata ruwan . Taji sauki sosai ,aka bata magani JABIR ne yace zamu iya tafiya kuwa? doctor ne yace gaskiya hanyar nan batada lpy kodai kabari se zuwa gobe "JABIR yace to bari 'in koma zuwa goben semu tafi. MARIYA ce kejiran AFRAH tadawo ,saboda ta 'tanadi rashin mutunci 'iri 'iri . Bayan gari yayi haske sunyi sallah ,aka sallamesu "yabiya kud'in suka d'auki hanyar komawa gida . Suna shiga Mami na dawowa ,AFRAH ce tazo ta rungume mamin ' mamin cikin tashin hankali tace AFRAH meyafaru dake?" naga ko tafiyar da kikayi bakiyi rama haka ba". Shiru AFRAH tayi sekuma kuka ,bayan sun shiga cikin gidan sun wuce d'akin AFRAH ,JABIR yafara yimata tambayoyi cikin kuka me sauti tace "su MARIYA ne ina girki da yamma itada k'awarta JAMILA suka zo har ,kitchen d'ina suka kwashe abincin suka yimin duka ". JABIR cikin k'unar zuciya yayi hanyar waje, mami ce ta dakatar dashi kana tace ,wlh bazan yardaba ana cutar min da yarinya dama yau zamu tafi kaga setayi walwalar ta cikin,kwanciyar hankali". JABIR da yarasa ina zesa rayuwar sa yace ammi dan Allah kiyi hak'uri 'insha Allah hana bazesake faruwa ba " ammi da take mamakin hali 'irinna JABIR shi baya d'aukar mataki a gidan shi ,tace inkaga AFRAH ta zauna a garinnan to wlh sedai 'in gida ka sauya mata amma yau d'inan zamu tafi bazan barta,ba wayasani guduwar da tayi ko akwai sa hannun ita MARIYAn to wlh bazan yarda ba "JABIR ne yace ammi to kwana nawa zatayi ammi da take had'a kaya tace" kwana fa kace setayi wata uku kafinan takusa aihuwa se tadawo ta aihu a d'akin ta "JABIR cikin jin kunya yace mami 'ina lefin sati biyu ¿". Nikuma nayi alkawarin 'nanda sati biyu zanje gidan ,da nasiya a shrad'a se akuma kyarawa ta koma. AFRAH da tunda suka fara magana bata d'ago kaiba se yanzu ,cikin farinciki tace ammi 'indai zamu koma can dan Allah karki,tafi dani " ammi ce tarik'e baki tace to dawa zaki zauna a can gidan JABIR ne yace ga kaka wlh tazo kawai dama, akwai d'aki. Mami dajin haka ta yarda zata tafi ta bar AFRAH ,shikuma JABIR yasa driver yaje ya d'auko hajiya wato kakar AFRAH....✍️✍️✍️ Mom Islam ce🥰 [12/1, 6:33 AM] Zainab Abu: *🥀🥀ZAZZAFAR KISHI!!!🥀🥀.* _labar me ɗauke da makirci _cin aman da soyayya_ *NA* *ZAINAB HABEEB.* *MOM ISLAM* *MARUBUCIYR* *ZAINABU ABU* *AND NOW* *ZAZZAFAR KISHI!!!*. ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com https://www.youtube.com/channel/UCXPmzqpUDDjUfBUkYwadf4w _*Ku danna mana subscribe kana da kararrawar sanarwa mu gode.*_ *BISMILLHIR RHMNIR RAHIM* *page* 19_20 _____MARIYA batada labarin JABIR ze koma da AFRAH sabon gida,shiyasa suke cikin kwanciyar hankali ,washe gari JABIR yasa aka kwashe kayan AFRAH duka, lokacin MARIYA bata nan taje bikin k'awar ta ,bayan angama d'iban kayan ankai sabon gidan ,sega su Hajiya kaka sun iso ". " JABIR bai bari ta sauka a wancan gidan ba,wucewa akayi da ita sabon gidan ,kasancewar AFRAH na can. AFRAH na ganin Hajiya taje ta rungume ta cikin nuna jin d'ad'in zuwanta ,Hajiya tana dariya tace "ke bakya girma ko?dariya AFRAH tayi tace" duk acikin murnar ganinki ne . Wucewa AFRAH tayi da ita bedroom d'inta ,kasancewar ya d'aukar mata y'an aiki,abinci tasa aka kawowa Hajiya mai rai da lafiya,dama Hajiya gwanar son naman kaza,bayan tagama ci ne tadubi AFRAH tace"yanzu ke y'ar nan kina cin kayan dad'i maiya kaiki guduwa ?". Shiru AFRAH tayi mata sekuma tace"ya mami taje gida? washe baki Hajiya tayi,kana tace lafiya lau ai munga tsaraba . Washe gari MARIYA na gidan ta'taji anata sallama ,cikin jin haushi ta mik'e tabud'e k'ofar ,tana ganin k'awarta ce JAMILA ta rungume ta ,kana tace "kishigo mana,cikin k'osawa JAMILA tahau dube dube, alamun batada gaskiya tace" wlh ingaya miki shegiyar kishiyar ki ba tafiya Kaduna sukayi ba, MARIYA ce tazaro ido tana fad'in ban gane ba . K'ara lek'a k'ofa JAMILA tayi kana tace wlh MARIYA ,JABIR ya siyawa AFRAH gida ke yabarki a wanan tsohon gidan ,a tsorace MARIYA ta mik'e tana zage zage tace"ni JABIR ze ranawa hankali ,to wlh se anyi yak'i sosai tunda shiya nema. Cikin jin dad'i JAMILA tace"wlh karki yarda ,sai ayita cutarki kina bari, kodai zamu koma gurin boka ne? MARIYA ce ta dubi ,JAMILA tace ai yanzu babu maganar boka nima zan iya aikin da boka zeyi ,JAMILA tadinga zugata daga nan suka yanke shawarar zuwa ,gidan washe gari. Washe gari AFRAH ta' tashi da ciwon kai , JABIR yace"tashirya suje hospital d'in itada Hajiya idan sun dawo seya ,wuce gidan MARIYA, saboda yau acan yake ." Fitowa sukayi itada Hajiya suka shiga motar zuwa hospital ,suna zuwa aka dubata,aka cemusu babyn 'nacikin k'oshin lafiya,daga nan JABIR ya wuce dasu shopping, kayan baby yadinga siya kamar besan zafin kud'inba Hajiya data nemi gurin zama saboda bataga abinda zata iya ciba, tanata lek'en ko akwai mai gasa kaza amma bata hango ba ." Misalin nine :am su MARIYA anci wanka lokacin JAMILA tazo suka kulle gidan,suka fice bayan ta d'auki motar ta,mancewa tayi da mukulin mota ,sega kiran JABIR nan yana gaya mata gashinan zuwa ,cikin jin haushi ta wurgar da Jakarta ,JAMILA ce take tambayar ta meyafaru? Murya kamar zatayi kuka tace" kinji JABIR yanzu zai 'iso nan gidan." Cikin firgici JAMILA tace "tabb aibabu batun zama ,barinzo intafi . MARIYA ce tadubi JAMILA tace"wlh yau se JABIR yayi nadamar zuwanshi gidanan,JAMILA ce tacigaba da zugata aikuwa ta d'auka ." Bayan tafiyar JAMILA sega JABIR nan yashigo ,yana sanye da shadda mai ruwan k'asa ,sai k'amshi yake zubawa . Sallama yayi ,bai sameta a parlor ba ya wuce bedroom d'inta ,dama tagama duk wani shiri dazatayi a kansa,tunda yashigo take fara'a ,shikuma ganin haka ya d'aukota ya d'orata akan cinyar shi ,shagwa6a takeyimai shikuma yana tayata ,ganin mood d'inta ya sauya lokaci d'aya ,yace maiya faru ,k'ara shagwa6e fuska tayi ,kana tace please na matsu kaje kayi fitsari kadawo,🤭". JABIR dajin haka ya mik'e jiki na rawa, yatafi bathroom ya d'auki kettle yana watsa ruwa,kawai yaji wani azababben safi ,ga yaji ga zafin ruwa .(🤣to JABIR na Mariya komai dozin 🤦‍♀️)." MARIYA najin ihun shi tayo hanyar, bathroom d'in ,da sauri tana cewa"aiyya JB meya faru? cikin dauriya yace"MARIYA mekuka sa acikin kettle d'innan? MARIYA data rik'e dariyar ta 'tace ina ganin ko su Kalifa ne sukayi wasa da ruwan ." JABIR da yake rik'e da gabanshi yace" MARIYA samo min mai 'inshafa a gurin ,seda MARIYA ta d'au lokaci sanan tayi waje.....✍️✍️✍️ *Dan Allah kuyimin afuwa na jina shiru kwana biyu jikinne 😓* _Mom Islam ce✍️✍️_ [12/1, 6:34 AM] Zainab Abu: *🥀🥀ZAZZAFAR KISHI!!!🥀🥀.* _labar me ɗauke da makirci _cin aman da soyayya_ *NA* *ZAINAB HABEEB.* *MOM ISLAM* *MARUBUCIYR* *ZAINABU ABU* *AND NOW* *ZAZZAFAR KISHI!!!*. _____________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com *BISMILLHIR RHMNIR RAHIM* *page* 23_24 _____Washe gari bayan suntashi daga bacci, suka samu RUHAIMA tagama aikace aikacen gidan,itada yar aiki ,AFRAH ce tashigo tana yiwa su RUHAIMA sannu tace" RUHAIMA bakyason ki huta ,dariya tayi kana tace "ga breakfast d'inku can, a dining ,cikin jin dad'i AFRAH tace" Allah yabada lada ,daganan tawuce zuwa kiran JABIR ". Samunshi tayi a kwance yana bacci ,kwanciya tayi a kusada kefen fuskar shi ,tana k'aremai kallo ,ganin kamar ana k'aramai kyau tayi ,tace" Allah nagode maka daka bani JABIR amatsayi mijina ." Sekuma taci gaba da shafa fuskarshi,cikin jin dad'in abinda take yimai ne yasashi jawota jikinshi yana yimata wasu salo nada'ban (ina ganin haka nace to bari 'inbaku guri🤨). Tun AFRAH najin dad'in abinda, JABIR yake yimata ,har tazo tana shan wahala cikin murya mai kamada ta mai kuka tace "please JB banaso !!!. Cikin hanzari ya saketa ,juyi takeyi sosai ,wanka yayi mata ,yacewa Hajiya zasuje hospital ,cikin yanayin damuwa Hajiya tace" kodai aihuwar ce?JABIR ne ya sosa kanshi yace"a'a zamuje a dubata ne". Dukda haka Hajiya bata yarda ba, tace yajirata taje ta d'auko kayan aihuwa . Beyi mata musu ba ,tana shiga saboda ta rud'e ,akwatin duka na kayan babyn ta d'auko ,tacewa"RUHAIMA ta kula da gida ,suka wuce hospital ". Tun k'arfe takwas na safe, suke hospital d'in suna zuwa aka wuce da ita d'akin aihuwa,Hajiya babu abinda takeyi sai adu'a ,shikuwa JABIR duk adu'ar data zomai yi yakeyi,gashi doctors sun hana kowa shiga d'akin." Kwata kwata JABIR baya cikin 'nutsuwar,shi yana ganin doctor ya mik'e da sauri, yana tambayarsu ,ya jikin AFRAH "ruwan 'nak'uda suka saka mata amma shiru ,ga azabar wahalar da takeci ,Hajiya na zaune tazuba uban tagumi ,sai,ga wata nurse tazo gaban Hajiya ,tace" kece mahaifiyar AFRAH ko ? cikin sauri Hajiya tace"eh nice lafiya?nurse d'ince tacewa"Hajiya idan mijinta na kusa doctor na san ganinshi,kafin sugama magana Hajiya tayi gurin ,JABIR da gudu tace"kaje d'akin likita yanason ganinka ". Da gudu ya k'arasa,office d'in yanemi kujera ya zauna ,mik'wa doctor hannu yayi suka gaisa,daganan doctor yake cemai " matar,ka da take labor room, wlh munyi 'iya bakin k'ok'arin mu ,muna tunanin se anyi mata operation !!!. Zaro ido JABIR yayi ,jiki na rawa yace" indai zaki tashi AFRAH gara ayimiki tiyatar,yana share hawaye kamar k'aramin yaro ." Fitowa da ita daga d'akin aihuwar akayi, aka wuce da ita d'akin cs ,Hajiya se kuka takeyi shima JABIR d'in ba baya ba,. Bayan sun shiga d'akin tafara yunk'uri tana nishi ,nurse d'in kusa da ita ne tace ki kama gadonnan kiyi nishi sosai ,AFRAH abin tausayi tayi tayi amma ina ." Doctor ne yafito da kayan aiki ze fara kenan kawai sukaji ,AFRAH ta yanka ihu sosai,hatta mutanen da suke waje sun tsorata ,dajin wanan ihun ". JABIR ne yaje masallacin dake cikin hospital d'in yafara jera nafila yana, rok'on Allah yana kuka. Tunda AFRAH tayi wanan nishin, doctors d'in suka tsaya,misalin k'arfe biyu na rana sega, aihuwar nan gadan gadan ,nurse ce tace" kidaure kidena ihu,AFRAH da batasan mai ake cewa ba ta rik'o hannun mata ,tayi nishi sega yaro,ya fad'o ,tunda ta aihu akayi sa'a mahaifa ta fito shikenan bacci ya d'auketa ,duba meta haifa doctors d'in sukayi ,namiji ne fari sol dashi ." Bayan ta aihu ne aka kira su Hajiya da JABIR suka shigo da sauri,hamdala sukayi kana sukayiwa AFRAH fatan samun lafiya saboda ba k'aramar wuya AFRAH taciba ,bawani bacci mai nisa tayiba ,bayan ta 'tashi ne aka had'a mata ruwan wanka da shayi mai kauri tasha . Yau kwanan su biyu ,a hospital ,AFRAH taji sauk'i sosai ,itada kya kyawan yaronta mai kamada JABIR ." Takardar sallama aka kawo ,bayan yagama biyan duk wasu kud'ad'e da ake buk'ata ,Hajiya ce ta goya yaron ,suka wuce gida. Da isarsu gida suka tarar da gidan ,gunin sha'awa ,babu datti sai k'amshi yake zubawa ,dagudu RUHAIMA tazo ta rungume AFRAH dake tafiya a hankali,RUHAIMA ce tace" baban baby barka da new baby ,dariya JABIR yayi yace" barka da aiki RUHAIMA ,daganan suka wuce bedroom d'in AFRAH , kiran mami akayi a waya da y'an uwa aka fad'a musu aihuwar AFRAH ,kowa yaji dad'i barinma mami da takeji kamar tarufe ido taganta a gidan AFRAHn ta. Kwanan AFRAH biyu da aihuwa,MARIYA tarasa maiyake damun JABIR yau kwana hud'u kenan rabon da suyi waya ,shiryawa tayi cikin riga da wando da zumbulelen hijab, ta d'auki mukullin motarta' ta nufi anguwar su AFRAH ,ko sallama batayi ba ta 'tura get d'in mai gadi ne yace"hajiya daga ina? cikin masifa MARIYA tace gurin uban gidanka nazo ,mai gadi najin haka ya bud' mata ta shige ,babu sallama ta fad'a cikin gidan ,RUHAIMA da ke kwance tana kallo a TV ,ta d'ago kai tace" kekuma daga ina ? MARIYA najin wanan tambayar tace" daga gidan ubanki nake ,RUHAIMA cikin tashin hankali tace" mai ubana yayi miki ki??. Cikin zafin 'nama MARIYA ta wankawa RUHAIMA mari ,tana cewa dan ubanki saura shegiyar yayar taki, RUHAIMA na mik'ewa taja k'afar MARIYA ta fad'i a k'asa ,RUHAIMA ta hau kan ruwan cikin MARIYA tana kai mata duka .....✍️✍️✍️ Kuyi hakuri da wanan 😓 _mom Islam ce✍️✍️_ [12/1, 6:34 AM] Zainab Abu: *🥀🥀ZAZZAFAR KISHI!!!🥀🥀.* _labar me ɗauke da makirci _cin aman da soyayya_ *NA* *ZAINAB HABEEB.* *MOM ISLAM* *MARUBUCIYR* *ZAINABU ABU* *AND NOW* *ZAZZAFAR KISHI!!!*. *BISMILLHIR RHMNIR RAHIM* *page* 25_26 _____Tsabar jigata MARIYA takasa motsi, su JABIR ne sukaji hayaniya tayi yawa ,yana fitowa yace "MARIYA mai yakawoki ? tana nufar fashi tace" bazaka tambayi shegiyar nan maiya had'ani da itaba, sai ni kake tambaya ?, Cikin 6acin rai yace ai kece abin tambaya ,tsaki taja ta shige part d'in AFRAH ,har takai bakin k'ofar d'akin RUHAIMA tayi azamar jawota ,a fusace MARIYA ta juyo ta cukuwai kuye wuyan RUHAIMA tadinga kai mata duka , AFRAH da HAJIYA da JABIR suka yo kansu, MARIYA tana hango hajiya ta kamo k'afarta 'ta tik'a da k'asa , HAJIYA tadinga ihu ganin RUHAIMA tana k'ok'arin kisan kai yasa su AFRAH da JABIR janyo ta, sunyi sunyi amma sun gagara d'agota daga jikin MARIYA , Ninfashin MARIYAN 'ne yake neman d'aukewa yasa AFRAH fasa ihu tace "RUHAIMA!!!ganin RUHAIMA ta koma kamar mahaukaciya yasa JABIR yin salati ,yarasa ta ina zai fara, Hajiya da yanzu ta farfad'o tace " wlh inaga aljanun tane suka tashi , Aikuwa Hajiya na cewa haka RUHAIMA ta d'aga Hajiya sama tadinga juyi da ita tana wasu yaro ,riders🤣kuzo kuga Hajiya . Gashi anrasa waze k'wato Hajiya a hannun RUHAIMA🤣,tunda MARIYA tasamu RUHAIMA ta saketa 'ta fice da gudu babu takalmi da hijab ta shige mota tanata zaro ido , Tunda JABIR yaga haka yacewa"AFRAH ta d'aukomai wayar shi tana kawowa ya kunna Alif lamim dan danan sega RUHAIMA da Hajiya sun zube a k'asa ,Hajiya najin ta dawo duniyar mu tafara salati tace"JABIR yau d'inan kasa RUHAIMA takoma gidan iyayenta saboda gaba zata iya cutar damu ,AFRAH kuwa tunda taga an zubo da Hajiya k'asa tadinga dariya tana k'arawa. MARIYA na komawa gida ta sami ruwan zafi tayi wanka ta gasa jikinta sosai ta fito tana d'ingishi Allah yasa ma yaran suna gidan momyn ta man zafi ta d'auka ta shafawa jikinta 'ta kwanta a gado tana nunfar fashi🤣batasan AFRAH nason JABIR ya auri RUHAIMA ba🤣. Washe gari RUHAIMA ta tashi batada lafiya aka kaita hospital bayan an had'a mata gaguguna ta koma gida ,ta samu anfara aikin suna tunda gobe ne ,suna cikin aikinne suka ga wata budurwa ta shigo tana sanye da riga da skirt ya d'ameta se k'aramin mayafi da ta d'ora a kafad'arta 'tana taunar cingom tace"acikin Ku wacece RUHAIMA ? . RUHAIMA da yanzu ta shigo da ledar magani a hannunta tace meazakiyi mata?budurwar ce tace"dalla matsa banza me kamada y'ar aljanu,ai RUHAIMA najin haka tayi kan burwar da shak'eta tanata jibga ,mutane suka taho gurin sunabawa RUHAIMA hak'uri ganin dukan babu ji babu gani yasa aljanun wata mata suka tashi aikuwa ta koma gurin budurwar da RUHAIMA take duka suka taru suna dukanta ,seda aka taro maza biyar tukun aka samu komai ya lafa ,cikin jigata budurwar ta fice tana Jan k'afa ,gidan MARIYA ta wuce tana shiga taga MARIYA na gasa k'afa da ruwan d'umi ,MARIYA na ganinta tace "innalilahi JAMILA kinga fuskarki kuwa tabba ai nace karkije gidannan kinga gara ma ni tunda ba'a sauyamin kama ba kekuwa fuskarki ta kumbura sosai🤭. Cikin jin haushi JAMILA tace" to duk ba sabodake nayi ba? dazaki dinga yimin dariya ,wata dariyar MARIYA takumayi ,tace"Allah sarki sister na karki damu semun koyawa JABIR hankali, Anyi suna lafiya ansawa yaron Yusuf, bayan kowa ya watse daga mai jego sai su Hajiya a yaune RUHAIMA zata koma garinsu ,seda AFRAH tayi kuka , Tsaraba ta had'a mata sosai haka shima JABIR d'in yabata kud'i masu yawa tayi musu godiya ,ta wuce gidan y'an uwansu dake cikin kano , *BAYAN WATA D'AYA BIYU* AFRAH tayi arba'in tayi k'iba sosai ,suna zaune a parlor sukaji sallama ,AFRAH na ganin MARIYA tace"mekuma yak'ara kawoki gidana ?MARIYA ce tadubi Hajiya da tunda MARIYA ta shigo batayi magana ba, tace to munafuka ansami kud'in banza ko to wlh gidan JABIR se gani se hange kuma sai kumbar gidannan keda wanan munafukar tsohuwa , Zuciya ce ta d'ibi AFRAH ta wanketa da mari ,MARIYA ce tarik'e gurin da AFRAH ta mareta tace"wlh kinci bashi shegiya y'ar iska wace tayi cikin shege a waje tadawo mana dashi gida ,Hajiya zatayi magana AFRAH ta tsayar da ita,tace'Hajiya sai ankula mahaukaci yake hauka ,MARIYA najin kalamin AFRAH ta cakumo ta ,suna kokawa suna kokawa AFRAH ta tura MARIYA waje ta turo k'ofa , Hajiya datake ta kuka tana cewa wanan wane irin aure ne Sam babu kwanciyar hankali,kukane ya ku6ucewa AFRAH, tace"wlh indai rabuwar mu itace samun kwanciyar hankali na gara ya sakeni kawai...✍️✍️✍️ _mom Islam ce_ [12/1, 6:35 AM] Zainab Abu: ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com https://www.youtube.com/channel/UCXPmzqpUDDjUfBUkYwadf4w _*Ku danna mana subscribe kana da kararrawar sanarwa mu gode.*_*🥀🥀ZAZZAFAR KISHI!!!🥀🥀.* _labar me ɗauke da makirci _cin aman da soyayya_ *NA* *ZAINAB HABEEB.* *MOM ISLAM* *MARUBUCIYR* *ZAINABU ABU* *AND NOW* *ZAZZAFAR KISHI!!!*. *BISMILLHIR RHMNIR RAHIM* *page* 27_28 _____Tunda JABIR ya koma gidan MARIYA bashida kwanciyar hankali , Wayarshi ce take ruri d'agawa yayi, jin muryar RUHAIMA yace"yau kece da kirana ?mik'ewa yayi, MARIYA tayi ta wabce wayar a hannun JABIR tace"wlh JABIR ka cuceni kaci amana ta rabon da musami farinciki tun kafin ka 'auri AFRAH,yanzu ka maidani sekace shara ,tana kuka cikin tausayawa JABIR ya dubi MARIYA kana yace"ni ban wulak'anta kiba saidai kece kika wulak'antani ,dalili kuwa bakison kwanciyar hankali na ,tana kuka ta durk'usa'a gabansa tace'dan Allah kayimin alk'awarin bazaka sake 6atamun rai ba, JABIR ne ya dubeta kana yace ki gane me nake nufi, MARIYA indai zaku zauna lafiya to wallahi zaku sameni mai sonku duka, MARIYA na kuka tace"karka damu insha Allah nadena munzama y'an uwa nida AFRAH ,rungumeta JABIR yayi ,yana mai jin dad'in sauyawar MARIYA, Wasu sak'onni yake aika mata na musamman ,zata iya cewa rabonta da tasami natsuwa da mijinta ,tun kafin yayi aure, shikuwa JABIR yayi hakane dan shima ya faranta mata tunda tayimai alk'awarin sundena kishin hauka, Yau kwananshi biyu a gidan MARIYA ba k'aramin jin dad'in kwanakin sukayi ba, kasancewa babu kowa a gidan , Tunda ya koma gidan AFRAH yasamu, Hajiya na shirin tafiya gida, saboda yau watanta hud'u a gidan, bayan yayi sallama ne AFRAH ta mik'e dagudu ta rungume shi , Hajiya da ta' tasa jakarta a gaba ta rufe ido da tafin hannunta ,wai a cewarta kar taga iskanci ,d'aga AFRAH sama yayi yadinga yawo da ita' a parlorn yana my lovely I miss you tana dariya ,Hajiya ce tayi gyaran murya tace"kun mance danine ko? JABIR ne ya sosa kanshi kana yace"sorry granny wlh tunda nashigo ban lura da keba ,rik'e ha6a tayi kana tace "ai kora da hali kukeyimin tana kuka tace" yaran zamani basuda kunya ,AFRAH da keta dariya tace"kemafa Hajiya kinyi ,ta zura da gudu jin kukan yaron yasa su shida AFRAH rugawa da gudu sukabar Hajiya da Jakarta a parlor, Sunkai 30 min basu fito ba ,tun Hajiya na gyan gyad'i har ta kwanta bacci ya kwasheta a gurin ,suna can suna🤭bayan sunyi wanka ne AFRAH ta fito, sai zuba k'amshi takeyi rik'e da hannun JABIR zaije masallaci yin sallah ,AFRAH ce tasa dariya tace"oh Hajiya rigima wai mai tafiya ce ta kwanta bacci gashi har magrib tayi, cikin magagin bacci Hajiya ta jiyo zancen AFRAH tace "to nafasa tafiyar ko zaki koreni ne ,yaudai naga rashin kunya k'iri k'iri ,wucewa JABIR yayi yana dariya , Yau kwanan JABIR biyu ,yaune zai koma gidan MARIYA cewa AFRAH yayi su shirya ya kaita gidan , jin fad'uwar gaba yasa tace" zanje gobe insha Allah amma yaukam banajin dad'i ,Allah yakaimu yace daganan ya wuce tayimai fatan alkairi, Tun yana mota yakejin fad'uwar gaba , karatun Alqur'ani ya kunna ,kana yafara jin sanyi a ranshi ,MARIYA ya kira a waya yace mata gashinan zuwa cikin zumud'i tace" Allah ya kawoka lafiya ,suna cikin wayar ne yaji wani k'ara kuma da alamu muryar MARIYA ce ,cikin kid'ina yadinga driving yana tunanin ,ikon Allah ne ya kaishi gida horn yayi mai gadi ya bud'emai gidan ,tambayar mai gadin yayi mai yafaru da MARIYA? maigadi ne yace"wlh oga bansan meke faruwa ba cikin zafin 'nama ya k'arasa yana k'ok'arin tura k'ofar.....✍️✍️✍️ *Dan Allah karkuga bana typing da yawa kuyimin afuwa banida lafiya ne ina yinku masu comments & shar'hi🤙love you all 💃*. _mom Islam ce✍️✍️✍️_ [12/1, 6:36 AM] Zainab Abu: *🥀🥀ZAZZAFAR KISHI!!!🥀🥀.* _labar me ɗauke da makirci _cin aman da soyayya_ *NA* *ZAINAB HABEEB.* *MOM ISLAM* *MARUBUCIYR* *ZAINABU ABU* *AND NOW* *ZAZZAFAR KISHI!!!*. 🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚 💃💃💃💃💃💃💃🤙. _____________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com *BISMILLHIR RHMNIR RAHIM* *page* 29_30 _____Ganin MARIYA yayi tanata birgima tana surutai , cire hular kanshi yayi yafara salati domin zufa ce ke karyo mai ta ko ina, zai 'iya cewa duk tsawon zaman su da MARIYA hakan bata ta6a faruwa ba sai yau , ganin durk'uson da yayi baze fishe shi ba , mik'ewa yayi ya nufi bedroom domin dauko wayar ta, ganin ' number JAMILA 'a farko yasashi danna calling, tanata ruri amma shiru ba'a d'aga ba , gashi MARIYA nata ihu da surutai marasa kan gado , k'ara gwada number JAMILA yayi cikin sa'a kuwa 'aka d'auka , cikin tashin hankali JABIR yace" JAMILA MARIYA babu lafiya , a tsorace JAMILA tace ganinan zuwa, ba'ad'au lokaci ba saiga JAMILA ta k'araso kafin ta kaiga gama shigowa cikin gidan tajiyo wata irin kururuwa mai kamada ta karnuka amma 'a zahiri muryar MARIYA ce ,da gudu ta k'araso tana haki, ganin JABIR durk'ushe a gurin yana jero mata adu'oi yasata tsayawa , JABIR na ganin JAMILA yace"gatanan ko kinsan maiyake damunta ,domin 'ni ban gane kan ciwon datakeyi ba , 🤔kuji JABIR saikace doctor. kuka JAMILA tafarayi kafin ta tsagaita kukan tace" da muna zuwa gurin wani boka , shinema ya 6atar da AFRAH to yace hardai MARIYA tabari AFRAH ta dawo to abin zai dawo kanta , kuma bamuda labarin inda bokan yatafi , JABIR najin wanan labarin yace" dama makircin da kuke shiryawa baiwar Allah kenan to yau Allah ya tona asirinku ,ki tattara ta ki ficemin da ita daga gida saboda batada amfani a gurina , jin haka yasa MARIYA da babu mai gane yarenta tafara juya hannu alamar ban hak'uri, tuni 'idanuwan JABIR suka sauya izuwa launin ja , wata tsawa ya dakawa JAMILA , haka ta ja MARIYA sukayi hanyar get suna isowa sukaga mai gadiya yana yimusu sannu , JAMILA ce tace" dan Allah ka taimaka ka kamomin MARIYA zuwa bakin titi mu tari abin hawa , haka mai gadin ya taimaka musu suka saka MARIYA a ciki , tayimai godiya suka nufi anguwar su MARIYA, bayan sun biya mai napep kud'inshi , JAMILA ta kamo MARIYA suka shige cikin gidan , gidane tsararre bazaka kirasu da talakawaba saboda sunada rufin asiri daidai gwargwado , Tunda suka shigo gidan JAMILA ta hango Umman MARIYA tana shirin fita , k'arasawa sukayi zuwa cikin gidan , Umman ' na hangosu ta k'araso da gudu tana fad'in JAMILA maiya sami MARIYA ?cikin k'arfin hali JAMILA tace" Umma wlh batada lafiya ne kuma JABIR yace tabarmai gidan shi , Umma da hankalinta yakuma tashi ta dubi JAMILA tace"to maiyafaru da har JABIR zaiyi wanan furucin , Kukane ya ku6ucewa JAMILA tace" Umma wlh munada laifi , zaro ido Umma tayi kana tace uban mai kukayi ,JAMILA da hawaye suketa suntiri a fuskarta tace" da ina raka MARIYA zuwa gurin wani boka , a gurinshi muka kar6o maganin da AFRAH tabar gidan JABIR , kuma bokan yace"indai AFRAH ta dawo to ciwon zai 'iya komawa kan MARIYA, amma yace idan munason mu karya abin to musamo k'ullin maganin mu k'onashi , tundaga nan bamu sake ganin bokan ba , Umma ce tasa ihu tana salati tace"wlh kuncuci kanku , MARIYA tarbiyar da nabaki kenan ko , a hanzarce Umma ta mik'e ta d'auko gyalenta tacewa, JAMILA yanzu kitaho muje gidan , 😭😭Allah sarki iyaye ko sunyi fushi da kai zasu dawo gareka 🤝. Suna isowa maigadi yabarsu suka shige kai tsaye d'akin AFRAH suka wuce wanda yake gidan MARIYA sunyi 'iya dube duben su amma basuga maganin ba , Ficewa sukayi suka nufi hanyar gida kowa kagani zuciyar shi babu d'ad'i , da komawar su 'suka hango MARIYA nata ihu sosai babu alamun gajiyawa , takoma abin tausayi , Washe gari Umma tasa aka kirawo mata mai ruk'iyya tana tunanin kamar aljanune , malamin yayi yayi amma ina babu alamun nasara , malaminne yacewa"Umma maizaihana ki nemi masu maganin sammu ko za'a dace , to Umma tace sannan ta sallameshi ya tafi , Washe gari Umma takuma sawa aka nemo mata wani malami mai cire sammu ta hanyar adu'oi , da zuwanshi yasa aka yiwa MARIYA alwala ,bayan anyi mata ne yafara adu'a kamar haka , *ALLAHUMA ANTA RABBI LA' ILLA ANTA ALAIKA TAWAKKALTU WA ANTA RABUL ARSHIL AZEEM , MASHA ALLAHU KANA WAMA LAM YA 'ALAM YAKUN A 'A LAMU ANNALLAH ALAKULLI SHAI'IN ILMA. ALLAHUMA INNI A'UZUBIKA MIN SHARRI NAFSI, WA MIN SHARRI KULLI DAABATIN RABBI ANTA BI NASIYATIHA INNA RABBI ALA SIRAD'AL MUSTAKIM.* *FA INNATAWALLAU FA KUL HASBIYALLAHU LA'ILLAHA ILLA HUWA ALAIHI TAWAKKALTU WA HUWA RABBIL ARSHIL AZEEM.* *FA SA YAKA FIHA HUMULLAH WA HUWASSAMI' UL ALIM.* *WA SALLALLAHU ALA SAYYIDINA MUHAMMAD.* Tunda malamin yafara adu'ar ,MARIYA take k'okarin yin magana, suratul bak'ara yafara karanta mata , aikuwa cikin sa'a saigashi MARIYA ta mik'e tana adu'a , Kukan farinciki ne ya lulu6e ta saboda ganin MARIYA na cikin farinciki , *GIDAN SU AFRAH* Tunda MARIYA tabar gidan saiyake ganin kamar an yayemai wani cuta ne , suna cikin farinciki Mara misaltuwa , 💃 *RIDERS* na mance inyimuku albishir ,JABIR ya auri RUHAIMA watansu d'aya , zaman lafiya ba'a magana tundaga aihuwar da AFRAH tayi bata kuma aihuwa ba , doctor sunce mahaifarta lafiya lau take, lokacibe baiyiba , *BAYAN SHEKARA D'AYA* MARIYA ce tafe tana sauri hanyar gidansu AFRAH naga ta nufa ,da shigarta AFRAH tace wa nake gani kamar MARIYA? cikin sanyin jiki MARIYA tace nice , dafatan kunanan lafiya , lafiya lau AFRAH tace mata daganan ta mik'e tana k'walawa RUHAIMA kira dagudu RUHAIMA ta iso tana cewa anty AFRAH gani inason Khalil yayi bacci ne, ganin MARIYA yasa RUHAIMA rage fara'arta tace sannu da zuwa , yauwwa MARIYA tace yawa kayan motsa baki suka kawo mata daganan tayimusu sallama ta wuce gida , tunda ta koma taketa tunanin ko giyar me tasha JABIR baze maidata gidan shiba kukane ya ku6uce mata said a yayi mai isarta kana ta wuce gida, _ALHAMDULILAH ALLAH NAGODE MAKA DAKABANI IKO DA RAI HAR NA KAMMALA WANAN LITTAFI , ALLAH KASA DUK WANDA YA KARANTA YA ANFANA DA WANAN LITTAFI , BANYISHI DAN A KARANTA AYI DARIYA KOKUMA DAN A KARANTA A WUCE BA A'A NAYI WANANAN LITTAFIN NE DOMIN YA FAD'AKAR DA AL'UMMA DAKUMA 'AMFANI DA 'ADU'AR DA TAKE SAMA SABODA SAMUN WARAKA AGURIN ALLAH ,_ _A K'ARSHE INA MIK'A GODIYA TA GA WRITES NA *AREWA WRITERS* FATAN ALKAIRI A GAREKU BAKI D'AYA , DOCTOR MARYAMA 💃GASKIYA IDAN NACE ZANYI MIKI GODIYA WLH CHAGI NA ZAI K'ARE BAN GAMA BA FATANA ALLAH YA K'ARA D'AUKAKAKI YAKUMA BAKI MIJI NAGARI ALLAH YABAR K'AUNA😭. ANTY HAUWA SHUGABA TA GARI GODIYA NAKE🤝KEMA BANSAN DA WANNE BAKI ZANYIMIKI GODIYA BA ALLAH YAKAREKI DAGA DUKKAN SHARRI ALLAH YARAYA ZURI'A 🤲. FATAN ALKAIRI GAREKU MASOYANA *MOM ISLAM TAKUCE💃.* _TAMMAT BI HAMDILLAH_ ANAN 'NAKAWO K'ARSHEN JAWABINA ALLAH YA YAFEMANA KURA KURANMU DA ISAR MANZON ALLAH .