[2:55PM, 4/4/2017] 鈥�+234 706 774 5996鈥�: . 馃専 馃崄馃崄馃崄 馃暩馃暩馃暩馃暩馃暩 鈽傗槀鈽傗様鈽傗槀鈽� 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*BABBAN RABO*_ _( An Untouchable Desire)_ 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*AUTHOR:- cwtjiddah*_馃挒 *In dedication to UMMEE GARKUWA* _*10 to 15*_ Tana fita ya rufe gate itakuma tahau titi tafara tafiya, Ahankali take tuki ta kure volume d'in motar kid'an sai duka yake tanajin wak'ar bracket na me and yhu, waya tad'auka takira k'awarta khady, "hello bestyna kina inane?" Bansan me akace mata a 1 b'angarenba, naji tace "gaskiya banji dad'iba, OK saikinzo inajiranki bye" ta katse wayar tacigaba da tuk'inta cikin kwanciyar hankali wak'ar na ratsata tanata kad'a kai, sannu Ahankali tayi packing abakin Wani babban store takai 10mins kafin ta fito ta rufe motar takama hanyar shiga store d'in cikin isa take tafiya dashan kamshi kowa yana kallonta taje tayi shopping masu yawa ta fito tareda Wanda yad'auka mata kayanta yasashi a boot 5k ta watso matsa wai kud'in dako, tahau motarta tajuya gida ...............Yau Litinin yaune ranarda fahima zata je wurin wani seminar da aka gayyaceta a (FUD) tashirya tsaf cikin riga da sket na atamfa tayi kwalliya sosai komai 2match tafito tad'au wata mota k'irar venza k'atuwa wadda duk Wanda yagani yasan fahima batakai Tara kud'in wannan motarba ko a tuk'i sai namiji anma macekam saimai k'arfin hali kalan na fahima, ahankali ta shigo harabar makarantar kowa yana kallonta Amma yakasa gane waye aciki sabida thintake glass, gaban SARKI TATA HALL ta parka motar takai 30 mins zaune batareda ta bud'e motarba Alhalin ita kad'ai ake jira afara program, tasaki kid'a abinta wadda duk yajawo hankalin jama ah kan ganin Wanda zai fito a motar, wayartace ta fara ringing harta tsinke bata d'agaba sai a karo na 3 tad'auka ta kara kunnenta batareda tayi maganaba, Cikin tsawa tace "nikukeso inzo insameku? Nizan d'auki handbag d'ina ko me? What do you mean?" " Sorry ma!" Abinda yaketa fad'a kenan, wasu mutane nagani magidanta su 6 sundurfafo motar, murmushi Fahima tayi tace "am just 20th Amma kaduba mutanen dazasu takamin baya" tad'auko glass d'inta tasa 1 daga cikinsu yabud'e motar fahima ta fito Ahankali, tare suka fara gaisheta murmushi tayi tafara tafiya suka taka mata baya, wani yad'auko handbag d'inta yarufe motar yataho da key d'in ahanunsa, Wanda duk mutanen wurin suka saki baki suna kallon Fahima wasu haushinta ya kamasu wasu kuwa burgesu tayi, tasamu wuri na mussanman tazauna aka fara program daga k'arshe aka raba d'alibai group2 aka bawa kowa nni group supervisor da number wayarsu wani group nagani wadda suke duk matane sai namiji guda 1 sune masu karantar software engineering kuma fahima CE supervisor nasu. Bayan antashi kowanni group suka keb'e da supervisor nasu Amma banda Fahima wadda ko kallonsu batayiba bare ta sauraresu har wajen motarta suka bita batama San sunayiba ta Ja motarta tawuce abinta, "FAROUK ya zamuyi? Daganin wannan yarinyar batada mutunchi kuma wallahi duk mun girme mata," Wanda Naji ankira FAROUK yadafe kai yace "hak'uri zamuyi da duk wahala da wulakanchinta kawai mudage da adduah sabida zata Iya hanamu defending project d'in kunga shekara ta tabbata akanmu" jikinsune yayi sanyi gabad'aynsu alamar tsoro da fargaba yaziyarcesu "kukwantar da hankalinku zanje innemi gidansu karku damu" ahaka suka rabu suna jimamin hali kalan na Fahima. araina nace Kadanma kuka gani Fahima na isa gida ta yadda bag d'inta ta zube a kujera tahau bacci wai ta gaji, Ahaka Ammi tazo ta sameta tace "oh Fahima bacci haka da complete dress?" Tafara cire mata glass d'in idonta sannan gyalenta, Ringing wayarta ta fara Ammi Taduba taga new number ne ta ajje wayar tawuce tasan halin fahima bata isa ta tasheta a bacci akan aana Kiran wayartaba, har yanxu wayar ruri take tsaki Fahima tayi kafin ta k'ara juyawa, haushine ya cikamata heart ta tashi tareda d'aukan wayar tasa a kunnenta, "FAROUQ?"naji tace cikin sanyin murya bantab"a zaton zatayishiba ayanayin data tashi, bansan meyace mata ad'ayan b'angarenba naji tace kai "dabban inane uban waye yabaka damar kirana?" Shiru naji tayi kafin tace "and then? Sabida zan duba project naku shine zaka disturbing dina while am sleepy? Which kind of nonsence be This?" Hak'uri yaketa bata daga bisani naji tace "did coming Thursday by 4:30pm" ta kashe wayar da d'an guntun tsaki tanata mita. my pens up鉁嶐煆� muhadu a next page danjin ya farouq zasu kaya da FAHIMA? shin wanene FAROUQ d'inma? 漏 _*cwtjiddah*_馃挒 [2:57PM, 4/4/2017] 鈥�+234 706 774 5996鈥�: . 馃専 馃崄馃崄馃崄 馃暩馃暩馃暩馃暩馃暩 鈽傗槀鈽傗様鈽傗槀鈽� 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*BABBAN RABO*_ _( An Untouchable Desire)_ 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*AUTHOR:- cwtjiddah*_馃挒 *In dedication to UMMEE GARKUWA* *15 to 20* Misalin k'arfe 4 na yamma Faroq ya tsaya kofar gidansu Fahima ya sallami d'an acab'an daya kawoshi ya knocking get d'in maigadi yazo ya lek'o, bayan sunyi sallama sungaisa yace "meke tafe dakai? Wa kake nema?" " Fahima" farouq yabashi amsa "Fahima?" Maigadin ya tambaya yana k'aremasa kallo da mamaki matuk'a, "eh" yabashi amsa, "A Iya sanina Hajiya bata tab'a cewa wani zaizo wurintaba Dan haka zaka Iya tafiya bazanje kajamin a koreni a Aikiba ehe" yafad'a yana k'ok'arin rufe k'ofar, dasauri Farouq ya tareshi yace "dakata malam Dan Allah wallahi ita tace muzo project zamu fara kuma itace supervisor namu yanzu haka abokan tafiyana suna gab da isowa" "kaga malam wannan damuwarka ce ni aikina ya dameni sabida haka bazan barka kashiga gidannanba sai Hajiya tabada izini" ya fad'a tareda rufe k'ofar, YA ALLAH kalmar da farouq ya furta kenan daidai lokacin da Sauran yan matan suka k'araso wajensa, "farouq yadai" suka jefomasa tambaya, "wannan mai gadin ya hana wai bata bada sanarwar zatayi bak'i ba" " toh ka kirata mana" dasauri yace "banason kiranta sonake time yacika kartace bayanzu taceminba" k'arfe 4:29 ya kirata saidatayi 5 missed call kafin ta d'aga zuciyarshi ne tabada sautin.......tunkafin tayi magana ya tsinchi kanshi cikin fargaba yarasa mezai furta, "waye?" Kalmar data fad'a kenan yace "Hajiya farouq ne," "Farouq?" Ta maimaita, ayadda ya fahimta bata ganeshiba saida ya mata bayani, "kashigo" ta bashi amsa, da sauri yace Hajiya mai gadin ya hanamu, batace komaiba ta kashe wayar yashiga tunani yafad'awa yan matan yadda sukayi da ita suka fara neman mafita, Fahima na kashe wayar takira 1 daga cikin ma aikatan gidan tace "taje dashigo da bak'o awaje!" Da sauri ta amsa tafice domin cika umarni Tasamu mai gadi sukad'an tab'a zolaya tace hajiya tace ashigo da bak'o, toh yace sannan yacika umarni matar tamusu jagora zuwa falon b'aki, tunda shigo gidan suke kallo tabbas Fahima ta chan canci duk wani isa da jida kai, kayan motsa baki aka musu basuyi wasa ba kuwa suka cika cikinsu, Fahima batada kirki amma duk wanda yazo gidanta baya zama da yunwa, kimanin minti 50 Fahima ta fito wajensu sanye take cikin Atamfa blue mai ratsin fari Ba gyale ajikinta saidai ta yafa dankwalin kayan a kanta, idonta sanye da farin glass fiskarta Ba kwalliya sosai gashin kanta kuwa ta zuboshi kafad'arta sai k'amshi takeyi ta taho cikin takun k'asaita da sallamarta ta shigo fiskarta babu yabo Ba fallasa atare suka amsa tareda mikewa tsaye Tasamu waje ta zauna suma suka zauna, azuciyoyinsu suna mamakin k'arancin shekaru na fahima bayan sunzauna ne suka fara miko gaisuwarsu ajere ajere cikin ladabi bata amsa ko 1 Ba asalima bata kallesuba idonta nakan wayarta, Dkyar ta bud'i bakinta tace "inajinka" Farouq Wanda tunda tashigo yanayinsa ya chanja nima ban fahimchi meyake tunaniba yafara magana cikin sanyin murya "sunana FAROUQ Ahmad wannan sunanta Amra Sopyaan, da Amina Abdullahi, Nine project leader namu munzone don kibamu topic d'in dazamuyi project d'in akai" yafad'a yayinda yad'an d'urkusar dakai alamar girmamawa, Kamar bazatayi maganaba tad'an yatsina fuska sannan cikin yanga tace "(E varrification system) Ku tabbatar kungama babu Matsala sau 1 zan duba bazan b'ata lokachi wa shirmenkuba" tafad'a yayinda ta mik'e domin komawa cikin gida tabarsu baki bud'e, Farouq ne yayi k'arfin halin mikewa tareda cewa "mungode Hajiya" sauran suka mik'e suma suka fita Farouq baisake kiran Fahima Ba har bayan sati 3 sannan ta fixing time tace "yazo ya sameta gobe da yamma" haka kuwa akayi washe gari yazo yasameta wannan karon baisha wuyaba suka gaisa cikin fara'ah ta karb'a project d'in tace zata duba zai iya dawowa jibi ta tashi takoma gida shima ya tafi 鉁嶐煆宦� _*cwtjiddah*_馃挒 [2:58PM, 4/4/2017] 鈥�+234 706 774 5996鈥�: . 馃専 馃崄馃崄馃崄 馃暩馃暩馃暩馃暩馃暩 鈽傗槀鈽傗様鈽傗槀鈽� 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*BABBAN RABO*_ _( An Untouchable Desire)_ 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*AUTHOR:- cwtjiddah*_馃挒 *In dedication to UMMEE GARKUWA* _*10 to 15*_ Tana fita ya rufe gate itakuma tahau titi tafara tafiya, Ahankali take tuki ta kure volume d'in motar kid'an sai duka yake tanajin wak'ar bracket na me and yhu, waya tad'auka takira k'awarta khady, "hello bestyna kina inane?" Bansan me akace mata a 1 b'angarenba, naji tace "gaskiya banji dad'iba, OK saikinzo inajiranki bye" ta katse wayar tacigaba da tuk'inta cikin kwanciyar hankali wak'ar na ratsata tanata kad'a kai, sannu Ahankali tayi packing abakin Wani babban store takai 10mins kafin ta fito ta rufe motar takama hanyar shiga store d'in cikin isa take tafiya dashan kamshi kowa yana kallonta taje tayi shopping masu yawa ta fito tareda Wanda yad'auka mata kayanta yasashi a boot 5k ta watso matsa wai kud'in dako, tahau motarta tajuya gida ...............Yau Litinin yaune ranarda fahima zata je wurin wani seminar da aka gayyaceta a (FUD) tashirya tsaf cikin riga da sket na atamfa tayi kwalliya sosai komai 2match tafito tad'au wata mota k'irar venza k'atuwa wadda duk Wanda yagani yasan fahima batakai Tara kud'in wannan motarba ko a tuk'i sai namiji anma macekam saimai k'arfin hali kalan na fahima, ahankali ta shigo harabar makarantar kowa yana kallonta Amma yakasa gane waye aciki sabida thintake glass, gaban SARKI TATA HALL ta parka motar takai 30 mins zaune batareda ta bud'e motarba Alhalin ita kad'ai ake jira afara program, tasaki kid'a abinta wadda duk yajawo hankalin jama ah kan ganin Wanda zai fito a motar, wayartace ta fara ringing harta tsinke bata d'agaba sai a karo na 3 tad'auka ta kara kunnenta batareda tayi maganaba, Cikin tsawa tace "nikukeso inzo insameku? Nizan d'auki handbag d'ina ko me? What do you mean?" " Sorry ma!" Abinda yaketa fad'a kenan, wasu mutane nagani magidanta su 6 sundurfafo motar, murmushi Fahima tayi tace "am just 20th Amma kaduba mutanen dazasu takamin baya" tad'auko glass d'inta tasa 1 daga cikinsu yabud'e motar fahima ta fito Ahankali, tare suka fara gaisheta murmushi tayi tafara tafiya suka taka mata baya, wani yad'auko handbag d'inta yarufe motar yataho da key d'in ahanunsa, Wanda duk mutanen wurin suka saki baki suna kallon Fahima wasu haushinta ya kamasu wasu kuwa burgesu tayi, tasamu wuri na mussanman tazauna aka fara program daga k'arshe aka raba d'alibai group2 aka bawa kowa nni group supervisor da number wayarsu wani group nagani wadda suke duk matane sai namiji guda 1 sune masu karantar software engineering kuma fahima CE supervisor nasu. Bayan antashi kowanni group suka keb'e da supervisor nasu Amma banda Fahima wadda ko kallonsu batayiba bare ta sauraresu har wajen motarta suka bita batama San sunayiba ta Ja motarta tawuce abinta, "FAROUK ya zamuyi? Daganin wannan yarinyar batada mutunchi kuma wallahi duk mun girme mata," Wanda Naji ankira FAROUK yadafe kai yace "hak'uri zamuyi da duk wahala da wulakanchinta kawai mudage da adduah sabida zata Iya hanamu defending project d'in kunga shekara ta tabbata akanmu" jikinsune yayi sanyi gabad'aynsu alamar tsoro da fargaba yaziyarcesu "kukwantar da hankalinku zanje innemi gidansu karku damu" ahaka suka rabu suna jimamin hali kalan na Fahima. araina nace Kadanma kuka gani Fahima na isa gida ta yadda bag d'inta ta zube a kujera tahau bacci wai ta gaji, Ahaka Ammi tazo ta sameta tace "oh Fahima bacci haka da complete dress?" Tafara cire mata glass d'in idonta sannan gyalenta, Ringing wayarta ta fara Ammi Taduba taga new number ne ta ajje wayar tawuce tasan halin fahima bata isa ta tasheta a bacci akan aana Kiran wayartaba, har yanxu wayar ruri take tsaki Fahima tayi kafin ta k'ara juyawa, haushine ya cikamata heart ta tashi tareda d'aukan wayar tasa a kunnenta, "FAROUQ?"naji tace cikin sanyin murya bantab"a zaton zatayishiba ayanayin data tashi, bansan meyace mata ad'ayan b'angarenba naji tace kai "dabban inane uban waye yabaka damar kirana?" Shiru naji tayi kafin tace "and then? Sabida zan duba project naku shine zaka disturbing dina while am sleepy? Which kind of nonsence be This?" Hak'uri yaketa bata daga bisani naji tace "did coming Thursday by 4:30pm" ta kashe wayar da d'an guntun tsaki tanata mita. my pens up鉁嶐煆� muhadu a next page danjin ya farouq zasu kaya da FAHIMA? shin wanene FAROUQ d'inma? 漏 _*cwtjiddah*_馃挒 [2:58PM, 4/4/2017] 鈥�+234 706 774 5996鈥�: . 馃専 馃崄馃崄馃崄 馃暩馃暩馃暩馃暩馃暩 鈽傗槀鈽傗様鈽傗槀鈽� 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*BABBAN RABO*_ _( An Untouchable Desire)_ 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*AUTHOR:- cwtjiddah*_馃挒 *In dedication to UMMEE GARKUWA* *15 to 20* Misalin k'arfe 4 na yamma Faroq ya tsaya kofar gidansu Fahima ya sallami d'an acab'an daya kawoshi ya knocking get d'in maigadi yazo ya lek'o, bayan sunyi sallama sungaisa yace "meke tafe dakai? Wa kake nema?" " Fahima" farouq yabashi amsa "Fahima?" Maigadin ya tambaya yana k'aremasa kallo da mamaki matuk'a, "eh" yabashi amsa, "A Iya sanina Hajiya bata tab'a cewa wani zaizo wurintaba Dan haka zaka Iya tafiya bazanje kajamin a koreni a Aikiba ehe" yafad'a yana k'ok'arin rufe k'ofar, dasauri Farouq ya tareshi yace "dakata malam Dan Allah wallahi ita tace muzo project zamu fara kuma itace supervisor namu yanzu haka abokan tafiyana suna gab da isowa" "kaga malam wannan damuwarka ce ni aikina ya dameni sabida haka bazan barka kashiga gidannanba sai Hajiya tabada izini" ya fad'a tareda rufe k'ofar, YA ALLAH kalmar da farouq ya furta kenan daidai lokacin da Sauran yan matan suka k'araso wajensa, "farouq yadai" suka jefomasa tambaya, "wannan mai gadin ya hana wai bata bada sanarwar zatayi bak'i ba" " toh ka kirata mana" dasauri yace "banason kiranta sonake time yacika kartace bayanzu taceminba" k'arfe 4:29 ya kirata saidatayi 5 missed call kafin ta d'aga zuciyarshi ne tabada sautin.......tunkafin tayi magana ya tsinchi kanshi cikin fargaba yarasa mezai furta, "waye?" Kalmar data fad'a kenan yace "Hajiya farouq ne," "Farouq?" Ta maimaita, ayadda ya fahimta bata ganeshiba saida ya mata bayani, "kashigo" ta bashi amsa, da sauri yace Hajiya mai gadin ya hanamu, batace komaiba ta kashe wayar yashiga tunani yafad'awa yan matan yadda sukayi da ita suka fara neman mafita, Fahima na kashe wayar takira 1 daga cikin ma aikatan gidan tace "taje dashigo da bak'o awaje!" Da sauri ta amsa tafice domin cika umarni Tasamu mai gadi sukad'an tab'a zolaya tace hajiya tace ashigo da bak'o, toh yace sannan yacika umarni matar tamusu jagora zuwa falon b'aki, tunda shigo gidan suke kallo tabbas Fahima ta chan canci duk wani isa da jida kai, kayan motsa baki aka musu basuyi wasa ba kuwa suka cika cikinsu, Fahima batada kirki amma duk wanda yazo gidanta baya zama da yunwa, kimanin minti 50 Fahima ta fito wajensu sanye take cikin Atamfa blue mai ratsin fari Ba gyale ajikinta saidai ta yafa dankwalin kayan a kanta, idonta sanye da farin glass fiskarta Ba kwalliya sosai gashin kanta kuwa ta zuboshi kafad'arta sai k'amshi takeyi ta taho cikin takun k'asaita da sallamarta ta shigo fiskarta babu yabo Ba fallasa atare suka amsa tareda mikewa tsaye Tasamu waje ta zauna suma suka zauna, azuciyoyinsu suna mamakin k'arancin shekaru na fahima bayan sunzauna ne suka fara miko gaisuwarsu ajere ajere cikin ladabi bata amsa ko 1 Ba asalima bata kallesuba idonta nakan wayarta, Dkyar ta bud'i bakinta tace "inajinka" Farouq Wanda tunda tashigo yanayinsa ya chanja nima ban fahimchi meyake tunaniba yafara magana cikin sanyin murya "sunana FAROUQ Ahmad wannan sunanta Amra Sopyaan, da Amina Abdullahi, Nine project leader namu munzone don kibamu topic d'in dazamuyi project d'in akai" yafad'a yayinda yad'an d'urkusar dakai alamar girmamawa, Kamar bazatayi maganaba tad'an yatsina fuska sannan cikin yanga tace "(E varrification system) Ku tabbatar kungama babu Matsala sau 1 zan duba bazan b'ata lokachi wa shirmenkuba" tafad'a yayinda ta mik'e domin komawa cikin gida tabarsu baki bud'e, Farouq ne yayi k'arfin halin mikewa tareda cewa "mungode Hajiya" sauran suka mik'e suma suka fita Farouq baisake kiran Fahima Ba har bayan sati 3 sannan ta fixing time tace "yazo ya sameta gobe da yamma" haka kuwa akayi washe gari yazo yasameta wannan karon baisha wuyaba suka gaisa cikin fara'ah ta karb'a project d'in tace zata duba zai iya dawowa jibi ta tashi takoma gida shima ya tafi 鉁嶐煆宦� _*cwtjiddah*_馃挒 [2:59PM, 4/4/2017] 鈥�+234 706 774 5996鈥�: . 馃専 馃崄馃崄馃崄 馃暩馃暩馃暩馃暩馃暩 鈽傗槀鈽傗様鈽傗槀鈽� 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*BABBAN RABO*_ _( An Untouchable Desire)_ 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*AUTHOR:- cwtjiddah*_馃挒 *In dedication to UMMEE GARKUWA* _*20 to 25*_ Sosai Fahima tayaba k'ok'arin d'aliban, ko ince k'ok'arin Farouq Batayi niyyar basu wahala Dan itama tamatsu ta rabu dasu daga kiranta seminar an wani had'a ta da aiki, Kuma tayi alkawari bazataje depending Ba saidai tace banda dalibanta *Bayan kwana biyu*_ _Farouq yazo gidansu fahima cikin shigarshi na shadda mai kyau Dai Dai talaka yasameta da fara arta ta fito hakan Ba karamin mamaki yabawa Farouq Ba, Amma ya basar ya gaisheta cikin ladabi da kulawa ta amsa masa suka tattauna akan project d'in takuma yaba k'ok'arinsa matuk'a, daga k'arshe tasa aka kawo masa Abinchi da drinks sunad'an hira harya gama takoma gida shima yatafi yanata mamakin Fahima. "Ammi ! Ammi !" Fahima take kiran Amminta, "daughter ganinanfa baki ganni bane", "yawwa" ta fad'a yayinda tak'araso ta zauna akujerar da Ammi take zaune ta kwantar da kanta akafad'an Ammi Tace "Ammi zansa Farouq a ma aikatan Sabon companyn Abbah" " toh Fahima AI companynki ne meruwan Abbahnki? Yaushe zaku d'au ma aikatan?" " Saura 2 weeks Muyi interview" " Toh badamuwa sweety, Amma meyesa kikeson yayi aiki awajen Alhalin bashi ya nemaba?" " Ammi yanada hankali kuma yanada k'okari wallahi dashi yasamu foundation mekyau kamar ni da bahakaba Ammi," " Fahima kenan yaudai bansan meyasa ake yabon waniba" Fahima tayi murmushi batace komaiba ahaka sukayita hirarsu har aka kira magrib suka mik'e domin yin sallah Bayan farouq ya isa gida da murnarsa yakira abokan project d'insu yamusu bayani, suka rink'a mamakin Fahima ashedai batada mugunta sai wulak'anchi, aranar sukayi bacci mai dad'i babu sauran fargaba Farouq matashin saurayi ne mai kyau black beauty yanada idanuwa masu girma amma koyaushe ka ganshi kamar maijin bacci yana da hanci maid'an tsawo da bakinsa madaidaici yataso cikin maraici bashida gata sai Allah iyayensa sun rasu tun yana shekara 9 aduniya yataso a hannun kishiyar mahaifiyarsa amma tana kulawa dashi dai2 iyawarta, bayan shekara 2 da rasuwar iyayennasa itama ta tafi makka dasunan Hajji amma haryau dayake shekara 27 bata dawoba Dan haka yasaba wahalhalu kala2, ranar wata litinin da misalin 11 pm wayarsa tafara ruri yana dubawa da mamakinsa yaga DR FAHIMA da mamaki dakuma tsoro karara afiskarsa yake kallon wayar yana tunani harta tsinke, A bangaren Fahima tsaki taja tace "karkuma ya rainani Dan yaga nakirasa" wani tsakin takaraja aranta tace "company na buk'atarka Farouk!" Tasake dialing number ranta ad'an b'ace tana mita azuciyarta, ringing wayartasa ta kara firgigit ya mik'e kamar Wanda aka tsikara da allura yana bacci hannunsa na rawa yayi receiving call d'in yayinda zuciyarsa yake bugawa kamar zai b'ullo yagagara had'iyan miyau tsabar fargaba, muryartane ya doki dodon kunnensa cikin sanyi ta kira sunansa, dakyar ya iya Amsawa Yakima daure yagaisheta, bata tankashiba tsawon 1 mint daga bisani tace "kazo by 4:30 pm INA son ganinka" batajira mezaiceba ta kashe wayar, cikin fargaba da damuwa yasauke wayar akunnensa Yashiga tunani ga sabon fargaba daya ziyarceshi, "oh wani laifi nayiwa yarinyarnan? Allah yasa Ba project d'inmu bane! Ni badan kud'i mezaisa yarinyarnan tanamin abinda taga dama? Allah Kaine Allah kadubeni da idon rahama kasa Ba wulakanchi zataminba" yananan yanata tunani Wanda ko abinchi baisamu yaciba har aka kira LA asar yayi sallah yayi wanka sannan yashirya yawuce gidansu DR Fahima domin amsa kiranta Bayan anmasa Iso zuwa falon bak'i yazauna jiranta, bata dad'eba Tashigo cikin doguwar riga mai roba green colour da Jan Vail tayafa akanta gashinta ya kwanta gaban goshinta, tayi kwalliya dai2 tayikyau matuk'a tashigo take kamshinta ya gauraye falon ta zauna ta fiskanceshi, cikin yanayin damuwa ya kalleta ya gaisheta baisan dalilin dayasa yake shiga damuwaba duk sanda ya ganta Murmushi Tayi tace "bakasha ko ruwaba me hakan yake nufi?" TafaDa yayinda ta tsareshi da ido alamar tuhuma Shima murmushin yayi yace "bazan iyaba hajiya na matsu naji dalilin kiranne", smile tasake tace "zanyi interview on Monday a company na dazan bude zand'au ma aikata inaso kazama 1 daga cikinsu," sosai yasaki deepbreath Wanda yasata tambayarsa, yad'ago idonsa yace "Hajiya kinmanta result baifitaba, kuma akwai tafiya service fa," sai yanzu ta tuna da wad'annan abubuwan, shiru tadanyi kafin tace "yaushe result d'in zai fito? "Daga Yau zuwa Friday mukesa rai" "Zannemeka this time" ya amsa da "toh" sukayi sallama yatafi itama takoma tana sak'a yadda zatayi dole tafara aiki dashi dis year. 鉁嶐煆� 漏 _*cwtjiddah*_馃挒 [2:59PM, 4/4/2017] 鈥�+234 706 774 5996鈥�: . 馃専 馃崄馃崄馃崄 馃暩馃暩馃暩馃暩馃暩 鈽傗槀鈽傗様鈽傗槀鈽� 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*BABBAN RABO*_ _( An Untouchable Desire)_ 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*AUTHOR:- cwtjiddah*_馃挒 _*In dedication to UMMEE GARKUWA* _*25 to 30*_ Fahima ta larabtawa Ammi yadda sukayi da Farouq Ammi tace "saiki barshi ki nemi Wani AI" " Noo Ammi zansan yadda zanyi akan service d'in yaje inda suka turashi yayi relocation na 2 week yadawo da service d'in company na", jinjina kai Ammi tayi Tace "shikenan", Tundaga lokachin fahima bata sake kiran Farouq Ba har suka tafi service Wanda aka kaishi garin gombe sun shiga Camp bayan 2 akayi posting kowa inda zaiyi aiki da mamakinsa yaga ankomar dashi gida jigawa kuma still cikin Dutse, bayan yadawo gida direct yawuce nysc sectariat dutse ya yi report suka kuma bashi location d'in dazaiyyi service d'insa da mamakinsa yaga company ne ranar dayaje company yin report bai samu ganin manergern wurinba Ahaka Dai yafara aiki tsawon sati 2, shidai yasan da Fahima ne data sanardashi Amma tun rabuwarsu bata sake kiransaba, yafito yana zaune Aoffice aka kirasu meeting, Yana shiga Hall d'in yayi ido 4 da ita zaune ta hakimce cikin manyan mutane Wanda wasu daga cikinsu sun haifeta dayawa sun girme mata, duk cikin su itace mai shekaru kad'an, "mehakan yake nifi badai Fahima tasa akayimasa transper Ba?" Amma komadai menene zai gani, tunda aka fara meeting take kallon kowa batayi maganaba saida aka gama tayi accepting wasu abubuwa tayi rejecting wasu, Aka tashi kowa Ya tafi Cikin tsananin mamaki Farouq ya koma gida Wanda har dare yake jiran kiran Fahima amma yaga shiru kuma a company kota nuna alamar tasanshi, dakanshi washe gari yaje office d'inta sosai suka gaisa yace mata "yazo tayata Murna ne, ta nunamasa jin dadinta sukad'an yi hira ya fita tabi bayanshi da kallo Sannu2 bata hana zuwa yau shekarar Fahima 1 a company kuma farouq yagama service, da kanshi yazo yarok'eta alfarma domin yazama permanent a company, "bakomai" tace masa yajira lokachin interview nanda 2 weeks, Ranar da Farouq yazo interview yatsorata kwarai da lamarin Fahima wato ita bata sabo da mutum "kodayake nasaba da halinki Fahima" Yaukuma sanye take cikin farar suit da talhat fari tasa k'aton glass bak'i fiskan nan Babu alamar dariya Koda ta kalli farouq taga yadda ya tsorata da alama da fargaba atare da shi wanda Ta kula duk Sanda suka had'u Halin dayake fad'awa kenan Dariya taso kufce mata amma ta dake "na kula da hakan ta yadda naga kumatunta sun lotsa" tsawon 30 minute aka sallami farouq da cewa zaiga text Indai an d'aukeshi ya amsa da toh ya fita, yana rufo k'ofar ya saki ajiyar zuciya mai nauyi, Kafin yawuce jikinsa sanyi kalau. *2 month later* Farouk yasamu sak'on d'aukarsa aiki mtsayin PA na Fahima, Sosaii yayiwa Allah godiya Kafin ya shirya yaje Gidansu Fahima, zuciyarsa na dukan uku3 sabida baisan karb'an dazatayi masaba, Ahankali tafito ta sameshi a falo suka gaisa, "Hajiya nazo nayi godiya ne Allah ya k'ara d'aukaka", farr tayi da ido tayi mirmushi tace "ur wlcm farouq, ka chan chanta ne" Ji yayi ya kasa motsa D'an yatsansa tsabar yanayin daya shiga, "Me kakeso akawo maka?" Muryarta mai sanyi ya katse masa tunaninsa, "bakomai" ya bata amsa atak'aice Murmushi tasake akaro na 2 tamik'e tace "sai gobe bye" binta yayi da kallo harta shige cikin gidansu K'arar bud'e k'ofa yaji ya d'ago idonsa don ganin mai shigowa amma shiru tsawan 2 mins, a hankali tamaida k'ofar ta rufe daidai lokachin da idonsu ya had'u at once! Smile tayi tace "anmin nazo tayaka murna" sai lokachin yadawo daga tunanin daya fad'a ya mik'e tareda nuna mata wurin zama, "Nagode" tace "but bazama nazoyiba congratulation, farouq" Wanda tunda tafara magana yake kallon lips d'inta asanyaye yace "nagode Hajiya" Fahima wanda hartafara tafiya tajuyo tace "FAHIMA 4corretion bye" Ta FIta yabi bayanta da kallo Zama yayi ya jingina bayansa akujera Ya furta "YA ALLAH na rok'ena ka kareni da kamuwa dason Fahima tafi karfina." 鉁嶐煆� 漏 _*cwtjiddah*_馃挒 [2:59PM, 4/4/2017] 鈥�+234 706 774 5996鈥�: . 馃専 馃崄馃崄馃崄 馃暩馃暩馃暩馃暩馃暩 鈽傗槀鈽傗様鈽傗槀鈽� 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*BABBAN RABO*_ _( An Untouchable Desire)_ 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*AUTHOR:- cwtjiddah*_馃挒 *In dedication to UMMEE GARKUWA* _*35 to 40*_ Yau Yakama Monday Fahima na hango tashigo company Ba kid'a amotarta kamar yadda ta saba ahankali tayi parking ta fito kunnenta mak'ale da waya tana magana kana ganinta zaka gane natsuwa da annashuwa a fiskarta Ahankali tashiga office d'inta ta zauna kafin tace "na iso fa am waiting 4 U," Wayace ta fara ringing a office d'in k'irar telephone Tad'aga ad'aya b'angaren gaisheta akayi kafin aka sanarmata cewan "motochin da company tayi order sun iso" ataik'ace tace "azauna meeting by 11:30" " ok ma," yace ta ajje wayar Lokaci nayi aka shiga meeting Sai a lokachin nakula da kallon da ake exchange da kuma smile tsakanin farouq da Fahima, an k'arawa ma aikata salary kuma aka bawa wasu carloan wasu kuma na company suka karb'a Wanda za ana cire kud'in aduk wata na albashinsu, farouq Wanda aka ninka masa albashinsa daga dubu 250 zuwa dubu 500, bai karb'i loan din komaiba har aka tashi hak'ika Yau ma aikatan Fahima sunga changi k'arara atare da Ita, Bayan ta koma office Farouq yashigo hannenshi cikin Aljihunnsa zama yayi Yajingina bayansa akujerar yana kallonta, "ka Gajiko? Sorry my handsome" drowwer ta bud'e tad'auko key en mota ta bashi "ga naka mortar" tace dashi yayinda ta zuba masa ido, ahankali ya taso taredace wa "mota?" Meyasa kikasa kanki wahala my beauty?" ( I luv you too beautyna Nana Khadija adon mata Allah yasaukeki lafiya bestyna inajiran zuwan mesunana duniya) "wahala kuma handsome? Ni bawani wahala saidai inkacemin kawai kafi k'arfin kyauta awurina, lokacin da nayi ordern na company na had'a da naka tana gida dayamma kazo kad'au kayarka" tafad'a fuskarta d'auke da murmushi tunda tafara magana yake kallonta kafin yace "nagode Allah yabani ikon faranta ranki my beauty" murmushi tayi tareda mik'ewa tana kwashe wayoyinta tazubasu a handbag d'inta kafin tace "tashi mutafi nagaji gida nakeson zuwa," lumshe idonsa yayi kafin yace "kicedai kingaji da ganina kawai," Zaro ido tayi kafin tace "nibanceba nifa yunwa nakeji "tafad'a a shagwab'e murmushi yayi yace "muje basai kinmin kukaba" suka jera suna tafiya kowa yana kallonsu masu gulma nacewa ayidai mugani yadda wannan talakan zai Auri Fahima Amma Indai hakan ya kasance lallai Farouq ya kasance mai *BANBAN RABO* Farouq mutum ne Mai hankali da natsuwa ya taso cikin kad'aici da talauchi sannan babu mai taimaka masa ga k'alubale daya fiskanta b'angaren karatunsa saida ya shekara 5 yana Neman admission kafin ya samu, yafara karatunsa ahaka da kyar yake samun na handout Amma hakan baisa yafad'a wani haliba baisa ya kula da y'ay'an masu kud'i Ba balle wani Abu ya tsone masa ido, kasancewarshi kyakkyawa maijida ilimi yasashi farinjini wajen abokai da Yan mata Amma hakan bai bashi daman k'irk'irar ko chanjawa daga halinsa mekyauba, farouq mutum ne mai rik'o da addininsa Yana k'ok'arin koyida sunnonin manzon Allah yanada ilimin addini sosai kamar yadda yakeda na boko farouq kenan, tsakaninshi da Fahima waye me *BABBAN RABO?* Da yamma farouq yazo gidansu Fahima Abinchi na Alfarma akamasa sabida Yau a matsayi na musanman yazo tasha kwalliyarta cikin material mekyau da tsada light blue ta d'aura d'ankwali silver colour da fara arta ta Fito tasameshi bayan sungaisa tayi sarving nashi Yanaci suna hira har ya gama yaje gaisarda Ammi, bayan yafito Fahima tarakashi wurin motarsa k'irar Range Robber, Ba k'aramin mamaki farouq yayiba kafin yayimata godia jiyake kamar ya rungumeta, itakam kunyama yabata Dan haka dasauri takoma gida shikuma yatada motarsa ya tafi yana yiwa Allah godiya daya bashi Fahima, "ni Jiddah nace hu um kaji farouq dinnan fa", toh dasauran Rina akaba dan Alhaji Sageer baisan wainar da ake toyawa ba kaga Fahima bata zama takaba tukun. 鉁嶐煆� 漏 _*cwtjiddah*_馃挒 [2:59PM, 4/4/2017] 鈥�+234 706 774 5996鈥�: . 馃専 馃崄馃崄馃崄 馃暩馃暩馃暩馃暩馃暩 鈽傗槀鈽傗様鈽傗槀鈽� 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*BABBAN RABO*_ _( An Untouchable Desire)_ 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*AUTHOR:- cwtjiddah*_馃挒 *In dedication to UMMEE GARKUWA* *40 to 45* Fahima tana shiga gida ta tarada Amminta na zaune a falour ta k'araso takwanta jikin Amminta tace "Ammi ya tafi, wallahi inasonshi dayawa" murmushi Ammi tayi tace "Yaron yanada Hankali sweetyna inamiki sha awar ki aureshi ko sabida Ki zama yadda nakeso kidaina wulak'anta manya da talakawa dankina ganin kinfisu kud'i Allah yayi haka badan baya sonsuba kema baibaki kud'i domin yafi sonki akansuba Kinga Allah daya tashi nunamiki ikonsa saiya had'a zuciyarki da soyayyar talaka Wanda kikafi k'arfinsa tako Ina", "Hakane Ammina Yau na fahimci abinda kike fad'amin kullum, nagode da Allah yabanike matsayin mahaifiyata", shafa fuskarta Ammi tayi kafin tace "fargabana 1" Fahima tazubawa yartata ido, "fargaba kuma Ammi? Name?" "Abbanki" Ammi tabata Amsa "wallahi Ba lallai bane ya yadda da farouq sabida sanin kankine bazai Aurar dake ga Wanda yake aiki k'ark'ashinkiba" murmushi Fahima tayi kafin tace "Banajin Abbah Ammi yanason Abinda nakeso kinga kema shaidace bai kamata kisa wannan aranki ya damekiba" k'arar da wayar Fahima Yakeyi yasata mik'ewa batareda taji amsarda Ammin zata bataba ta wuce d'akinta tana magana Wanda nidai bansan metake cewaba tahaura sama ta rufo d'akinta. Akwana atashi Bah wuya soyayyah tsakanin farouq da Fahima ya k'ara k'arfi Wanda kowa acikin company yasani haka ma aikatan gidansu Ma Iya Abbanta ne baisaniba Yau takama Sunday sassafe aka tashi Anata girke girke don tarbar Bak'in da Abbah zaiyi Misalin 11 na rana suka iso Abokin Abbah ne Ambassador Mustapha Abba umar da d'ansa salahudden Abbah yana gida shiyayi musu jagora zuwa falon bak'i, bayan sunhuta aka Fara shigo musu da kalolin Abinci Bayan ma aikatan sunfita Abbah yazauna faracin Abinchi, bayan sungama Fahima da Amminta suka shigo domin su gaisa Tunda suka zauna Salahudden yazubawa Fahima ido Wanda Ko kallonsa batayiba Harsuka gaisa da Daad d'insa kafin tagaisheda salahu Amma ko kallonsa batayiba, Lokachin dazasu koma cikin gida Daad d'in salahu ya kira Fahima yamik'a mAta Damin kud'i Dakyar ta karb'a bayan Abbanta Yasa baki karb'a tayi godiya ta wuce "Wato Alhaji sageer Abinda yakawoni Neman Alfarma nazo awurinka, yarona salahudden yaga Y'ar wajenka Fahima yanaso wallahi ya dameni shiyasama nazo dakaina domin yafad'amin y'arkace acen inda sukayi karatu ya had'u da ita fatana Allah yasa wani bai rigamuba?" Tunda yafara magana Alhaji sageer yake murmushi yana jinjina kai, daga bisani yace "Alhamdulillah Alhaji naji dad'in wannan magana taka AI Fahima y'arkace, Bakomai nabawa D'ana salahu Auren Fahima akawo sadaki kawai AsA rana tunda sungama karatunsu" Alhaji mustapha Godiya yarink'a korarowa daga bisani salahudden yayi godiya shima sukayi harama domin tafiya Abbah yabawa Salahudden number wayar Fahima dacewa yakirata su Dai daita, yarakasu sunyi sallama dasu Ammi da Fahima sun rabuda Abbah akan next week za a kawo sadaki. Tab'bi jam Abbah kayi saurin yanke hukunci, ooooh ashefa shibasan da zaman Farouq Ba haka zalika baisan halin salahudden Ba, Amma fans yakuke gani shin Fahima zata amince da Salahudden kuwa? Abbah zai Amince da Farouq kasancewarsa talaka ya auri y'arsa Alhalin ga salahudden maiji da kud'i? Tohma Ku Wakuke ganin yadace da Fahima? Salahudden ko Umar farouq (Itz Vicky)? lol 鉁嶐煆� 漏 _*cwtjiddah*_馃挒 [3:00PM, 4/4/2017] 鈥�+234 706 774 5996鈥�: . 馃専 馃崄馃崄馃崄 馃暩馃暩馃暩馃暩馃暩 鈽傗槀鈽傗様鈽傗槀鈽� 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*BABBAN RABO*_ _( An Untouchable Desire)_ 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*AUTHOR:-cwtjiddah*_馃挒 *In dedication to UMMEE GARKUWA* _*45 to 50*_ Tun da su Salahuddeen suka tafi ya fara kiran Wayar Fahima Amma Sam baisamu fuskar hakanba shikuma bai damuba tunda aganinsa da amincewarta da rashin amincewarta duk 1 awurinsa tunda Abbanta ya bashi aurenta, saidai baigaya mataba shi a nufinsa yasamu soyayyarta da Kansa, (hu um kunjimin Salahuddeen dinnanfa,) yau takama sati da zuwansu Salahuddeen gidansu Fahima soyayyah sai abinda ya k'aru tsakanin Fahima da Farouq, zaune nasamu Fahima a office d'inta tanata singing a files amma kunnenta mak'ale da waya tanata magana tana dariya a hankali aka bud'e k'ofar office d'in wani Massinger ya shigo hannunsa d'auke da basket, ya rusuna yagaida Fahima Amma bai isheta kalloba, haka ya ajje abincin ya Fita, ta yanke wayar da cewa ina zuwa, basket d'in ta nufa ta bud'e take office d'in ya kaure da k'amshi, plates ta d'auko ta zuba white rice da chicken sous, tad'an d'ebi papersoup na kifi da chips ta rufe warmars d'in, bata buk'aci ruwa da drinks Ba sabida akwai akowanni office tad'au basket d'in tayi waje nabi bayanta da mamakina office d'in farouq tashiga azaune ta sameshi yana aiki a system ya d'ago ya kalleta yana murmushi, "breakfast is ready Habibi" tafad'a yayinda ta fara bud'e warmars Dan tayi sarving nashi, Murmushi yayi batareda yace komaiba kasancewarshi bamai surutu bane sosai, harta gama zuba mishi yana kallonta tad'auko masa rua da lemo a fridge, "bismillah" tace masa yayinda itama ta daidaita idonta akan kyakkyawar fuskarsa, "amma dai tare zamuchi ko?" Ya tambayeta, far tayi da idonta tace "nawa na office d'ina, bye zandawo ingani inbakaci dayawaba" ta cije lip d'inta na kasa Ta girgiza kanta gamida zare masa ido shikuwa tagumi ya zafga ya zuba mata ido harta fice batareda ya iya cemata komaiba _5:40 pm_ Fahima CE Zaune a garden itada farouq sunata hira gefensu kayan fruits ne dayawa sunad'an CI da drinks masu sanyi gamida ruwan c'est born, zaune suke akan darduma suna fiskantar junansu, wayace ahannun farouq yanata d'aukarta photo bayan sungama hira suka mik'e domin tafiya farouq ya matso daf da ita sannan yad'aukesu pictures (selfie) masu kyau tana murmushi, cikin natsuwa suka fito suka Nufi wajen car pack domin ya tafi, kana ganinsu kasan soyayyah ta ginu anan sosai harwani haske na musanman sukeyi, but d'in motarsa yadauko wata katuwar Leda ya mik'a mata, sosai tayimasa godiya ta nuna jin dad'inta dukda tafishi kud'i yana k'ok'arin kyautata mata ita kuma tana yabawa komai k'ank'antar abinda farouq zaivata tanajin dad'insa gani take yafi Wanda abbanta zai siya mata, ahaka sukayi sallama ya tafi suna masu son junansu, toh i kon Allah kenan! Salahuddeen kyakkyawan matashin saurayine maijida kud'i, ilimi, wayewa uwa uba kyakkyawane ga gata, yataso cikin kulawar iyayensa duk abinda yace yanaso iyayenshi sunaso kuma suna bashi Komai yawanshi ko tsadarshi, Dan haka ya shagala da duniya yake shan cocaine da whiskey da wasu abubuwan na kayan maye . Yau takama talata sukazo Dutse shida Daad d'insa da k'annen Dad d'insa ( uncles) sunkawo sadakin auren Fahima dubu 500 wanda akasa rana watanni 2 masu zuwa, Abban Fahima ya yi haka da shawarar Y'an uwansa batareda Ammi ko Fahima sunsaniba A b'angaren ango Salahuddeen sai dad'i yakeji yanata shirye2 Amma tunsanda aka karb'i sadakin Fahima baisake kirantaba itakam ganima tayi ta huta da jarabarsa, Ana sauran wata 1 biki Abbanta ya sanarda Ammi akan taje tayiwa Fahima siyayyah a Saudi Arab, Abin yabata mamaki matuk'a kuma ya b'ata ranta "yaza ayi Alhaji ka yanke kalan wannan hukunchi?" Gaskiya nikam bada hannuna awannan lamarinba, Auren dole zakayima Fahima kenan?" "Dakata Hajiya waya gayamiki Auren dole zan mata? Salahuddeen yafad'amin cewa sun dai data," Ammi ta dakatar dashi dacewa "k'arya yake Alhaji Fahima Farouq takeso bashiba," " Farouq? Waye Farouq? Meye aikinsa? Waye ubansa A Nigeria ko jigawa?" Alhaji sageer ya tambaya yayinda ya nad'e hannunsa abayansa ya kafe Ammi da ido yana jiran Amsar tamvayoyin dayaimata. _Toh fa_馃 鉁嶐煆� 漏 _*cwtjiddah*_馃挒 [3:00PM, 4/4/2017] 鈥�+234 706 774 5996鈥�: . 馃専 馃崄馃崄馃崄 馃暩馃暩馃暩馃暩馃暩 鈽傗槀鈽傗様鈽傗槀鈽� 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*BABBAN RABO*_ _( An Untouchable Desire)_ 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� *In dedication to UMMEE GARKUWA* _*55 to 60*_ Cikin k'arfin hali Ammi ta bashi amsa cewa "Farouq ne, yaro mai hankali da tarbiyyah ga sanin girman manya..." ".. dakata" Abbah ya katseta tareda d'aga mata hannu, "mekike nufi? Dake aka had'a baki ake munafintana wato Fahima hartana soyayyah da wani kuma har gidan nan yake zuwa batareda izini naba?" Ammi tace "meye laifinsa? Gaisheni yake zuwa yi" murmushin takaici Abbah yayi tareda cewa "Ba shakka aike zaki d'aura mata auren naga alama, toh kisani Yau saura 1 month auren Fahima inkinga dama ki shirya inkinga dama kizauna haka", yak'ara da cewa "aure da salahuddeen Ba fashi wallahi itama fahiman zatazo ta sameni" ihun da Fahima tasa ne ya dawo da ganin Abbah gareta hakan yana nufin taji duk abinda sukayi da Ammi, da gudu tazo ta rungume Abbanta tana kuka mai sauti har cikin ranshi yakejin kukanta duk hankalinshi ya tashi ta fara magana, "Abbanah inason Farouq Dan Allah karka rabani dashi ! shima yana sona!! wallahi Abbah karabani dashi karabani da farin cikin a rayuwata" ta d'ago kanta tace Ammi ki fad'a masa yafasa min auren dole Farouq yanada rufin asirin dazai rikeni shine P.A a company na, dasauri Abbah ya tureta yace "ke mahaukaciyar ina CE Fahima? Wanda kike biyanshi albashi shine zai aureki? Dame? to wallahi ahir d'inki shashasha kawai, kuma Yau saura 1 month aurenki wallahi babu fashi" wani murmushi Fahima tayi tareda share hawayen idonta tace "tunda nataso akemin abinda nakeso koda zai bak'anta ran dubban jama'a, duk abinda banaso haramtattcene akan kowa, sai yanzu danasan Human right shine za amin auren dole?" Saukan mari Fahima taji wadda ya gigitata "bakida hankaline Fahima ni zaki fad'awa maganar banza? Shekarata 32 ina harkar siyasa ni zaki fad'awa human right? To wallahi kinji na fad'a miki saikin auri salahuddeen ko kinaso ko bakyaso" dariya Fahima tayi sannan tace "ka rantse na rantse zamuga wazaiyyi wining waye kuma zaiyi kaffara!!!!" fuuu ta wuceshi ta haura sama tabarshi yanata ban bami shikad'ai, Ammi wanda tunda suka fara tayi mutuwar tsaye baki bud'e, k'arar buga k'ofar yayi bayan yaficene yadawo da ita haiyyacinta. Zama Ammi tayi dabas akujera tana maimaita innalillahi wa inna elaihirraj'un idonta na fitarda hawaye, Alhaji ka cuci rayuwarmu wajen tarbiyar da kayiwa Fahima na gata abinda nake tsoro kenan gashi ya fara faruwa, ( wannan matsalar tana yawan faruwa iyaye mu rink'a kulawa Akan hakan bawa yayanmu gata Ba laifi bane Amma gatan Ba kowanne kalaba dole zaka so naka Amma tarbiyyah yanada kyau wasu basu tsawatarwa yayansu idan sunyi Ba Dai daiba zakuga yara kanana sunacin zarafin manya wasuma sunyi jika dasu just bcse they 'r poor sukuma Allah ya azurtasu basa fahimtar duk Allah ne ya haliccemu, wasu kuma daga cikin iyayen awurinsu yaran suke gani suma suyi daga k'arshe asamu matsala kaga yaran sunfi k'arfin iyayensu hartakai anfad'a wani hali Allah ya Sa mudace) Bayan Fahima tashiga d'aki ta fad'a gado tasa kuka, saida tayi mai isarta sannan ta tashi tahau fasa glasses d'in d'akin tana ihu, da gudu Ammi ta hauro sama ta sameta tanata rik'eta itakuma tana kwacewa tana cewa "Ammi kibarni Abbah ya tsaneni baya sona I hate him Ammi I hate him more than my enemy" taci gaba da aikin rushe2 mari Ammi ta zabga mata hakan yayi sanadin samowa Fahima natsuwar dole, a fusace Ammi tace "kinyi zaton wannan haukar shizai Sa mahaifinki ya janye kudirinshi na aurar dake ga salahuddeen? Wannan shine abinda nake hango wa nakemiki fad'a Abban ki yak'i ganin laifina, kinga gata kenan" tafad'a yayinda ta k'urawa yartata ido, a hankali fahima ta sulale kasa tana kuka sosai, hawayene ya zubo daga idon Ammi maid'aukeda takaici na ganin yarta cikin damuwa dakuma takaicin zata aurar da yarta 1 tilo cikin b'acin rai da takaichi. Washe gari fahima ko lek'owa batayiba haka ta rufe kanta a d'aki tana kukan rashin mafita gashi Abbah yayi seasen duk simcards nata so take taji muryar farouq amma Ba hali pics d'insu kawai taketa gani awayarta tana hawaye, maganarda farouq ya mata take tunawa "Fahima banida uwa Ba uba Ba yaya Ba k'ani banida kowa cikin maraici na tashi babu mai taimakona sai Allah shikad'aine gatana, Dan Allah karki gujeni komai rintsi kizama matata yayata k'anwata uwana da ubana kizama dangina Fahima karki barni," hawayene yasauko mata mai tsananin zafi tace "am with yhu Farouq habibi bazan barbakaba inasonka farouq I luv yhu ko Abbah zai kasheni bazan masa biyayyah Ba bazan yadda ya rabamuba farooouq" tafad'a yayinda ta sake fashewa da kuka. 鉁嶐煆� _*cwtjiddah*_馃挒 [3:00PM, 4/4/2017] 鈥�+234 706 774 5996鈥�: . 馃専 馃崄馃崄馃崄 馃暩馃暩馃暩馃暩馃暩 鈽傗槀鈽傗様鈽傗槀鈽� 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*BABBAN RABO*_ _( An Untouchable Desire)_ 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� *In dedication to UMMEE GARKUWA* _*60 to 65*_ Wunin ranarma Fahima cikin kuka tayishi ga tunanin Farouq ya dameta Had'eda tausayinshi Tasan duk inda yake hankalinsa a tashe yake, a daddafe ta tashi ta shiga toilet tayi wanka tayi alwala dayake yunwa ya addabeta nanda nan zazzabi ya rufeta had'eda jiri, dakyar tayi sallah Tana idarwa Amai yazo ta fara kamar y'ay'an cikinta zasu fito sosai ta galabaita, Ammi harta gaji da bugawa Fahima k'ofa ta koma ta d'auko key tasa ta bud'e halin da taga Fahima shiya d'aga hankalinta, da gudu ta k'arasa wurinta tana kiran sunanta tana jijjigata Amma ko motsi batayiba, da gudu ta fito tana kwala kiran drivern ta agigice hakan yajawo hankalin masu aikin gidan suka firfito da gudu suna tambayan Ammi Amma bata kulasuba da gudu ta nufi k'ofar fita sukayi karo da Abbah yana k'ok'arin shigowa ya rike Ammi yana tambayanta Amma ta gagara magana sai haki take tana nuna hanyar d'akin Fahima, "menene acan d'in?" yake tambayanta dakyar tafurta" Fa.. hi..ma..!" tana k'ara nuna hanyar d'akin Fahima, "meya sameta? Meya samu 'yata" " ta mutu Alhaji wallahi Fahima ta mutu!" da gudu Abbah ya ruga d'akin Fahima suka rufa masa baya Fahima tana sanye da hijabi pink colour wadda tayi sallah akan sallayar da take zube jikinta duk Amai, da slow ya k'arasa wurinta yana jijjigata yana kiran sunanta a hankali Kamar Wanda aka tsikara ya rarumeta yayi waje da ita Ammi ta rufa masa baya tana kuka, dasauri driver ya d'ebesu sukabar gida suka nufi asbiti mai suna Rasheed shekoni specialist hospital, kasancewar Asibitine mai tsada dawuri kuwa suka samu likitoci suka karb'eta aka hau bata taimakon gaggawa oxygen aka samata da drip kafin likitan Abbanta ya k'araso shine Babban Dr a asibitin, tunda sukazo Ammi take kuka Abbah yana rarrashinta Amma duk haushinsa takeji tunda duk shiya jefa yartasu cikin wannan Halin........Hmmmmm Alhaji Sageer kenan. Tafe yake cikin farin shet mai gajeren hannu da blue jeans ya d'aura agogon Gucci a hanunsa takalminsa toms ne bak'i gashin kansa yasha gyara a kwance luf2 da sauri yake tafiya ma aikata nata gaisheshi yana d'aga musu hannu kawai Amma yaddah na fahimta basu damuba Dan Ba haka yasaba amsamusu Ba, duba da yadda yake sauri sunsan Abu muhimmi yakawoshi tunda Ba time d'in aiki bane, yana zuwa yawuce d'akina musanman a emergency inda aka kwantar da Fahima yafara dubata, tsawon minti 30 ya fito fuskarsa d'aukeda murmushi "masha Allah" shine abinda na furta yayinda nayi karo da fuskarsa, kyakkyawan saurayi Wanda bai cika fariba, yanada manyan idanuwa farare tas2 da dogon hancinsa mai kyau gamida lips d'insa D'an dadai wanda yasamu kyakkyawan mazauni ak'asan hancinsa, da Sauri Ammi ta mik'e Abbah ma haka, suka nufo inda yake dasuri Abbah ya tambayeshi "Dr yajikin nata?" Smile yak'arayi Wanda yasa na sulale nazauna k'asa batareda na saniba, "Ba Matsala Alhaji muje kuganta" suka shige d'akin, "baiwar Allah" yafad'a tareda D'an tafa hannunsa firgigit na mik'e littafin hannuna da Biro na suka zube "'r u OK?" Shine abinda yafad'amin yayinda ya bud'e idonsa sosai, "E eeee am OK" nafad'a cikin in ina sunkuya na kwashe littatafina da sauri gudu2 nashige d'akinda Fahima take yayinda yabini da kallon mamaki daga bisani ya tab'e bakinsa yawuce yana cire hand glove ahanunsa, yakasance mai tausayin mutane musanman marasa lafiya yana taimakonsu da k'arfinsa da dukiyarsa sannan yanajan Mara lafiya ajiki harya bashi taimakon da zai Iya, DR SANI AHMAD kenan Wanda kowa ke kiransa da (Dr sahmed) kwararren likitane a fannoni da dama, educated, rich and young handsome! Kwance nasamu Fahima tanata sharar baccinta kamar bazata tashiba dukda Dr yace zata iya Farkawa a kowanni lokachi 10 mins letter, Fahima ta tashi dasauri Ammi ta k'arasa wajenta ta taimaketa ta tashi zaune, "Ammi Ina Farouq" abinda ta fara tambaya kenan hakan ya tunzura Abbanta ya daka mata tsawa Amma ko kallo bai ishetaba tadubi Amminta tace "Ammi zanyi wanka, "toh Sweethrt Amma tsaya inhada miki tea kisha zai taimaka miki inkiyi wankan saikici Abinci kinji?" Muryar Abbah CE ta katsesu yamacewa "dama na fahimchi munafircine ya kwantar dake, toh kisani wannan kwanakin acikin kwanakin da suka rage na aurenkine wallahi babu fashi" murmushi Fahima tayi batareda tace komai Ba ta fara kurb'an tea d'in da Ammi ta bata. 鉁嶐煆� _*cwtjiddah*_馃挒 [3:00PM, 4/4/2017] 鈥�+234 706 774 5996鈥�: . 馃専 馃崄馃崄馃崄 馃暩馃暩馃暩馃暩馃暩 鈽傗槀鈽傗様鈽傗槀鈽� 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*BABBAN RABO*_ _( An Untouchable Desire)_ 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� *In dedication to UMMEE GARKUWA* _*65 to 70*_ A hankali ta shanye tea d'in hannunta ta mik'e tsaye ta rage kayan jikinta batareda taji kunyar Abbah kota kalleshiba, saida takai bakin k'ofar toilet d'in ta juyo tace "naji Abbah kaima kasani wad'annan kwanakin suna daga cikin kwanakin daya rage kayi kaffara" baki sake yake kallonta ta shige band'akin yarufe Ammi da masifa da zagi kamar wani zararre, ko kallonshi Ammi ma batayiba illah tuk'uk'in da zuciyarta take mata idonta yaciko taf da kwallah yagama masifarsa ya fice a d'akin dai2 lokachin Fahima ta bud'e k'ofa tafito a wanka tana zuwa kusada Ammi taga hawaye nata kwararowa Amminta, cije lip d'inta tayi sannan ta dafa kafad'ar Ammi ta fara bata hak'uri tana share mata hawaye, ajiyan zuciya Ammi tayi sannan tace "ina tsoron Abubuwan dasuke faruwa Fahima, bahaka nasoba banida mafita ga shi dangin mahaifinki haushina sukeji akan maganar Abbanki ma zagina yakeyi, Fahima kiyi hakuri kisawa zuciyarki ruwan sanyi kiyiwa Abbanki biyayyah" da sauri Fahima ta d'auke hannunta daga jikin Ammi tana smile Wanda nidai bansan meyake nufiva, a bakin gadon ta zauna ta Sa kaya sannan ta CE "Ammi" dasauri Ammi ta amsa tana jiran taji Fahima tace wani Abu akan maganar Amma saitaji tace "kizubamin abinchi yunwa nakeji kuma nayi alwala zanyi sallah" " toh" Ammi tace cikin sanyin jiki ta zuba mata abinchin ta bata har tsawon lokaci babu Wanda yayi magana acikinsu, Fahima tana gamawa ta mik'e tayi sallah dai2 lokachin da k'awarta baby afreen ta shigo d'akin a firgice, ganin kawartata na sallah yasa tayi ajiyar zuciya tukunna tayi sallama Ammi ta Amsa, bayan sun gaisa tace "Ammi wallahi bansaniba sai yanzu inata kiran wayarta yak'i shiga shine na kira wayarki wata mai aikinki tad'aga tacemin kuna asibiti Fahimata Ba lafiya" tafad'a yayinda idonta yaciko da hawaye, sautin kukan Fahima yajawo hankalinsu da sauri baby Afreen ta k'arasa wajenta itama ta fashe da kuka tana magana "meya jefamin ke a wannan halin my Fahima? Meyasa zaki wahalar da ni dake da Ammi? Kinaso dukkanmu mukwanta a asbitine habibti? Meya sameki?" Fahima ta fad'a mata komai da komai kukanta ya tsananta Ammi ta zuba musu ido tana hawaye itama, wayar Afreen ne ya fara ruri ta d'aga tace tana asbiti gani tareda ita toh saika zo, ta ajje wayar A hankali aka bud'e k'ofar ya shigo da sallama Fahima wadda take kwance jikin k'awarta afreen Ammi na zaune agefe tayi tagumi, "Farouq" tafad'a yayinda ta tashi zaune idonta na fidda hawaye Saida ya fara gaida Ammi sannan yamaida kallonsa ga Fahima Wanda yakasa furta mata komai tsawon minti 5, sannan yace "Fahima wani laifi na aiktawa Abbah daya yankemin kalan wannan hukunchin?" Ya juya wurin Ammi yace "Ki taimakeni Ammi banida kowa said Allah sai Fahima dake mahaifiyarmu Ammi, wallah idan kud'ine inada rufin asiri zan iya rik'e Fahima Ammi kitaimakamin Fahima karki barni Dan Allah !" yafad'a yayinda hawaye yafarabin kunchinsa ya durk'usa agaban Ammi Wanda hakan yasata tashi tabar d'akin Dan dolenta, Afreen CE tayi k'arfin hali tace "farouq karka damu Fahima matarkace insha Allah kaga yanzu magariba tayi kaje katafi gida: girgizamata kai yayi yace "bazan Iya tafiyaba Afreen Fahima batace komaiba hankalina bazai kwantaba" a hankali Fahima tace "share hawayenka Handsome ni takace Alkawarina yananan bazan karyaba I luv yhu now and 4rever Farouq bazan barkaba" smile yayi ya share hawsyensa kafin yace "nagode Beauty I luv u more" ya mik'e kamar bai so ya kalli afreen k'aramin murmushi yai mata ya fita Fahima tace "Afreen Abbah zai kasheni ki taimakamin karya rabani da farin cikina" a hankali Afreen ta mik'e tsaye tace "akwai mafita k'awata, da hanzari Fahima ta mik'e ta fuskanci Afreen ta nason K'arin bayani. 鉁嶐煆� _*cwtjiddah*_馃挒 [3:01PM, 4/4/2017] 鈥�+234 706 774 5996鈥�: . 馃専 馃崄馃崄馃崄 馃暩馃暩馃暩馃暩馃暩 鈽傗槀鈽傗様鈽傗槀鈽� 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*BABBAN RABO*_ _( An Untouchable Desire)_ 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� *In dedication to UMMEE GARKUWA* _*70 to 75*_ Cikin k'aguwa fahima take tambayar k'awar tata menene mafita? A hankali afreen tace Hak'uri, shine kad'ai mafita k'awata cikin tsantsar mamaki Fahima take kallonta takasa furta komai sabida bakinta yayi nauyi dayawa, cikin sanyin jiki Afreen ta jasu zuwa bakin gado suka zauna, taci gaba cewa "rashin amincewarki matsala ne k2awata anan ina nufin rashin biyayyah ga Abbah zai Iya jefaki halaka duk da nagari baya sab'awa iyayensa komai 'kunci dazab'insu zai sakashi amma sanadin biyayyah zakiga mahaifa sunji dad'i sunmiki addua hakan zaisa kiga zab'in yazame miki alkhayri ta kowanne b'angare, zakiga kina tunanin an musguna miki amma sanadin biyayyah saikiga kinsamu farinciki da cigaba arayuwarki, k'awata inaso ki kasance mai hak'uri kidubi rayuwarki ta baya Kituna babu irin gatan da Abbah bai bakiba duk abinda kikeso yana miki koda yakai million 100 sai yanzu da Abbah ya buk'aci Abu 1 awurinki zaki k'iyimasa? A ganinki kinyiwa Abbah adalchi? K'awata wannan shine k'addararki ki daure kiyiwa Allah godiya domin inganta imaninki, kiyi hak'uri ki kwantar da hankalinki kiyita addua idan aurenki da Salahuddeen alkhayrine Allah ya tabbatar inkuma Ba hakan bane Allah ya chanja miki" Fahima wadda tunda Afreen ta fara magana ta runtse idonta donji take tamkar saukar aradu a tsakar kanta, Ammi CE tashigo fiskarta Ba yabo Ba fallasa ta k'araso tazauna ta CE sweetheart hak'ika abinda Afreen tafad'a gaskiyane zanji dad'i ace kin aamfani da shawarta kodan nima nasamu zaman lapia agidan mujina, Fahima ta bud'e idonta Wanda yayi jaa sosai sabida tashin hankalin datake fuskanta na rabuwa da farouq d'inta tunda suka fara magana bata CE komaiba, mik'ewa tayi ta kwanta akan gado tasake maida idonta ta rufe hawaye na zubowa ta gefen idonta, shuru su Ammi sukayi kowa yana zancen zuci. Kwanan fahima 5 aka sallameta a asibiti tad'auki shawarar Ammi da k'awarta amma ziciyarta yananan da tausayin Farouq da soyayyarsa, sannan zuciyarta nanan da haushin Abbanta Wanda tunranda yabar asibiti bai komaba acewarsa ta Karachi munafircinta aure Ba Fashi, Fahima ta saki ranta da Amminta amma Sam babu jituwa tsakaninta da Abbanta wataranma harsu jere 3 dayz baiganta Ba itama bata ganshiba, shirye shiryen Aure su Ammi suketayi tareda Afreen Ba ruwan Fahima komai su sukeyi, ranarda aka kawo lefen Fahima Ba k'arya dollar tayi kuka Fahima tayi kuka amma ko kallon kayan batayiba. Duk shirye shirye ya kammala Afreen ta shirya duk event d'in daza'a gudanar tareda taimakon Ammi, biki ya rage sati d'aya, duk shirye2 daya kamata ayiwa amarya anyiwa Fahima. Yau takama asabar Aure saura 6 dayz farouq yazo gidansu Fahima amma Sam Abbanta ya hanashi ganinta yacigaba da rokonsa akan ko 2mnt yabashi yagana da ita yak'i daga k'arshe yasa guards sumasa duka, Fahima tana d'aki wata mai aikinsu tazo tafad'a mata halinda ake ciki da gudu ta nufi wurin Abbanta taga yana tsaye a stairs yana directing guards d'in suna ta dukan farouq, tayita musu magana sukak'i kyaleshi acewarsu sahun giwa yabadda na rakumi, durk'ushewa tayi tana rokon Abbah ya kyaleshi yace sudaina dukanshi amma yak'i kulata, ganin Farouq ya jigata yasata ruga da gudu zata sauko taje wajen Farouq d'inta Abbah ya biyo bayanta yana kwala mata kira, gudu take burinta ta sauka ta isa wajen Farouq tayi missing step tafad'i tarinka gangarowa kanta na buguwa har ta iso k'asa, A gigice Abbah yak'arso wurinta ta suma amma bataji ciwon ko kwarzaneba ya wuce da ita asbiti, Ammi tabi bayansu Cikin gaggawa likitoci suka duk'ufa akanta tsawon lokaci kafin su fito sannan Dr Sani Ahmed (sahmed) yace "yanason ganinsu a office d'insa," tare suka wuce bayan sun zauna Abbah yayi k'arfin hali ya tambayeshi "Dr ya jikin Fahima? Dafatan bawata matsala," shiru yayi nad'an wani lokachi Ammi ta k'ara jefo masa tambaya "Dr meyasamu yata?" Dr sahmed yaja gouron numfashi kafin yace :Zahirin gaskiya akwai mtsala," Abbah ya katseshi da cewa "kafad'a mana menene matsalar?" dr, a sanyaye yace "Fahima kwakwalwarta samu mtsala ta manta komai na rayuwanta" cikin kid'ima da tsoro had'e da firgice Alhaji, "whaaat?!!" Atare Abbah da Ammi suka furta "loose of memory?!!" Girgiza kai dr yayi musu alamar Eh! 鉁嶐煆� _*cwtjiddah*_馃挒 [3:01PM, 4/4/2017] 鈥�+234 706 774 5996鈥�: . 馃専 馃崄馃崄馃崄 馃暩馃暩馃暩馃暩馃暩 鈽傗槀鈽傗様鈽傗槀鈽� 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*BABBAN RABO*_ _( An Untouchable Desire)_ 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*AUTHOR:- cwtjiddah*_馃挒 *In dedication to UMMEE GARKUWA* _*75 to 80*_ Kuka sosai Ammi tasa tad'ora hannu aka tana furta "innalillahi wa innah ilaihir raj'un!!" Abbah hankalinsa yakai k'ololuwa wajen tashi, yarasa bakin magana, kukan Ammi kad'ai ke tashi a office d'in sai k'arar fridge, cikin matsanancin damuwa Abbah yace "meye mafita Dr Sani?" " Eh toh Alhaji ahalin yanzu anriga ansamu Matsala" Abbah ya katseshi "haba Dr do something mana ita kad'aice y'ata, kuma yanzu fisabilillah Fahima daga fad'uwa saitayi loosing memory nata Dr kodai dama tanada matsalar tashi mata yayi yanzu?" " Eh toh Alhaji bazanceba amma yanda bincike ya nuna mana batada Matsala tun farko yanzu ta sameshi, akwai hanyoyi ko ince abubuwa dasuke kawo ciwon, hauka dayawa, na 1- kamarsu *biological factors* wato abinda yashafi wani chanji sab'anin yaddah kwakwalwar D'an Adam take ko wani irine, kokuma *brain jury* wato ciwon dayashafi kwakwalwa kokuma *brain tumour* wato K'arin wata tsoka ko k'arin kwakwalwa. Na 2- yanayin mazauni wato *enviromental factors* sannan akwai *genetic* wato gado daga iyaye, sannan akan Iya samardashi wajen haihuwa ko hatsarin mota, Abu na 3-Loosing na memory kuma mostly ana samunshi ta hanyarda Abu zai sameka lokachi gudane, kamar buguwa akai mai tsanani ko tsoratarwa ko hatsarin mota, ( duba da abinda yasamu Fahima buguwa shiyayi cousing mata loosing memory nata duk dacewa tsorata tayi da ganin halinda masoyinta yake ciki saidai buguwar shi bincike ya nuna) toh wannan akan Iya warkewa idan anyi sa'ah amma sa'ar itace mafi k'aranchi, Amma ciwon hauka kokuma any *mental disorders* to Ba' a warkewa amma akan Iya samun sauk'i." Dr Sani yayi ajiyar numfashi sannan yace "wannan atak'aice kenan" Abbah ne yayi k'arfin hali yace "yanzu kana nufin Fahima bazata warkeba ahaka zatayi rayuwarta?" " Ba nufina kenanba nayi maka bayani cewar ana Iya warkewa idan anyi sa'ah, amma sa'ar itace mafi k'aranchi, bamusan ikon Allah Ba, zamuci gaba da bata kulawa zuwa kwana 4 duk abinda result yanuna zamu sallameta taci gaba da taking drugs nawani lokachi kafin asamu final result" da k'arfi Ammi tasa kuka suka shiga bata hak'uri, duk haushin Abbah takeji sabida shine *SANADIY* ( littafin cwtjiddah) Ammi azaune agaban Fahima Afreen ta shigo da kuka ta fad'a jikin Ammi itama Ammi hawaye takeyi, "Ammi meyasa Abbah yake haka? Meyesa yakeson musgunawa Fahima? Akan Wanda yakesonta badon Allah Ba?" Ta share hawayenta tace "Ammi Salahuddeen ya tabbatarmin dacewa ya fasa auren Fahima bayason ta" "mene?! Afreen acikin hankalinki kike kuwa?" Tafad'a tana jijjiga Afreen d'in, "wallahi Ammi yacemin yafasa bazai aureta Ba" "k'aryane! K'aryane Salahuddeen!" Cewar Ammi, "Gaskiyane!" muryar Abbah taji yak'araso cikin d'akin yaci gaba da magana............ "Yakirani wai yaji abinda yasamu Fahima don haka bazai auretaba, ya fasa Ashe yakira Afreen d'inma, nakira mahaifinsa Donna sanar dashi halin da akeciki ashe yaji labari d'ansa ya sanardashi amma abin takaici yatabbatar min dacewa bazai takura d'ansa ya auretaba tunda dama shiyagani Yace yanasonta kuma yanzu yafasa shikuma Abinda d'ansa yakeso shima yanaso haka Wanda bayaso shima bayaso danhaka yajanye Neman auren Fahima" Ammi Wanda tazubawa Abbah ido yana magana murmushin takaici tayi sannan tace "kaganiko? Ka zabi kasa 'yarka cikin tsananin damuwa wajen ganin ka faran tawa wani kaga yaddah kajawo mata ciwo Wanda bakasan yaza'ayi ta warkeba, Abin takaici gashi Wanda kayi hakan sabidashi yagujeta, dakai dasu bakuda asara Nina haifeta Ita kad'ai gareni gashi koyanzu ta farka a baccin nan bazata ganeniba, ta manta dani tamanta da kanta gabad'aya, na rayu da y'ata tunranda tayi kwana 1 acikina haryau data ke shekara 22 cikin kulawa da soyayayyah gashi kun ruguza duk shekarunnan nan arana d'aya yanzu Fahima bata sanniba ta mantani ! " hawayen dayacika idonta ya zubo, Abbah kam baice komaiba sabida haushin kansa yakeji, Afreen CE tace "Ammi kiyi hak'uri kidaina kalan wannan maganar kiyi imani da k'addara maikyau da Mara kyau Allah yana jarabtar bawansa donya gwada imaninsa, kiyiwa Allah godiya kicigaba dayimata Addua kiyi k'ok'ari kici wannan jarabawa dukda nasan daciwo domin Ina jin d'acin hakan Ammi kiyi hak'uri kiyiwa Abbah Afuwa kidaina jin haushinsa Allah zaibawa k'awata lafiya nima ita kad'ai gareni" k$arasa maganar dakuka Wanda duk yakallesu yasan halinda zuciyarsu take ciki..... 鉁嶐煆� _*cwtjiddah*_馃挒 [3:01PM, 4/4/2017] 鈥�+234 706 774 5996鈥�: . 馃専 馃崄馃崄馃崄 馃暩馃暩馃暩馃暩馃暩 鈽傗槀鈽傗様鈽傗槀鈽� 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*BABBAN RABO*_ _( An Untouchable Desire)_ 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*AUTHOR:- cwtjiddah*_馃挒 _*In dedication to UMMEE GARKUWA*_ _*80 to 85*_ A hankali ya k'araso Cikin d'akin ya durk'usa gaban Abbah Ya had'a hannunsa alamar rok'o, "Abbah ka taimakamin karka hanani auren farincikina, Abbah please," ya juya wurin Dad yace "dad kasa baki Abbah karya hanani Fahima," d'agashi Dad yayi yace "Farouq saurareni dakyau, Kaga halinda Fahima take ciki bamu baka aurenta lokachin da take lafiyaba, yanzu kuma Fahima tasamu babbar matsala kaga tasamu loose of memory Ba, baikamataba duniya zata zagemu," da sauri faruq yace " Dad karkumun haka Fahima nakeso rashin lafiyarta bazaisa ingujetaba, ka taimakamin, Abbah dan Allah karku hanani Fahima Mum Ammi kusa baki please Afreen say something" duk yabi ya rikice musu yana daga durk'ushe yaja k'afa yaje gun Dad sai Abbah saisu Ammi, Dad kam yarasa Abin cewa banda Abbah dabashida niyyar magana, "haba mana Dad, Abbah Ku tausaya masa mana" cewar Afreen, Mum CE tace "yakamata kuduba maganar nan yaron nan yana sonta kuma itama tanasonshi dama wannan tsautsayin yasa Abbahn yarannan ya rabasu k'arfi da yaji ni ina ganin abashi kawai tunda har da kanshi ya buk'aci hakan," Ammi dai batace komai sabida bataso su koma gida Abbah ya tsigaleta tas, shiru Abbah yayi kafin yace "Ammi me kikace akan maganar Mum?" " Ai fahima y'arkuce kuma ga Abbansu duk abinda kuka yanke shikenan yayi," " toh Me kace Alhaji?" Dad ya tamvayi Abbah, "uhm Alhaji ai kanada iko akan Fahima kawai duk abinda kayanke yayi dubaga halin datake ciki wazai aureta inba shid'inba, gashi mun gayyato jama'a daga ko ina AI damuji kunya gwara ta aureshi talakan tayi maleji bayadda muka iya" ( na waoowo manner aproching Abbah takala Ba abin zaga bane, Ku duba yanason yarsa tsakani da Allah zai aureta a halin da wanda ya zabamata matsayin miji ya gujeta amma yana cimasa fuska) "haba Abbah meye kake fad'ane haka? Duk wanda yace yanason naka fa yanasonka bare yadda Fahima take yanzu, meyasa wannan isharar bata isheka tasa ka sassauta zuciyarkaba," Dad ya fad'a ya juyo yace nabaka auren Fahima Farouq kaje ka turo magabatanka ad'aura aure zan biyama sadaki kuma nabaka gidana dake GRA acan zaku zauna," farouq baisan sanda ya rungume Dad ba yana masa godiya idonsa na fiddah hawayen farincki kowa awurin murmushi yake banda Abbah dayeta zuba yak'e ( yafi kuka ciwo) lol. Kwanan Fahima 3 aka sallameta suka dawo gida anan abu yadawo sabo, Afreen ta rik'ota suna tafiya saiwani baud'ewa take bata sababa, ahaka sukaje hawa stairs bata iyaba ita sam bazata hauba sai ihu take adole aka bata wani d'akin anan dawnstrs komai Afreen ke mata Ammi ta mata wanka, shirmedai kala kala takeyi haka har aka d'aura aure, anyiwa Amarya makeup mekyau ta had'u saidai bata komaiba da kyar tabar dankwalin kanta and'aura yakai sau 5 tana cirewa, ahakan dakyar tabari shima tanata galau galau dakai, washe gari akayi dinner amarya ras inkaganta saidai batasan me akeyiba hasalima ita kalle kalle taketayi abinta bayan sun koma gida suka samu Abbah Dad Ammi da Mum afalo dama su akejira sudawo Dad yad'anyi bayani akan yadda Farouq zaiyi hak'urin zaman aure da Fahima, yana cikin magana fahima ta fara tab'e baki tana yamutsa fuska sai mutsu mutsu takeyi, a rikice sukahau dubata Fahima ta mik'e sai matse k'afofinta takeyi tana rik'e mararta ta hannu, Dad da farouq suka kauda kai Abbah kuwa ko ajikinsa, dasauri Mum tace "fitsari takeji" Afreen kaita toilet tayi Ammi ko idontane ya tara kwallah ( Allah sarki mahaifiya). Bayan angama biki aka kai Amarya gidanta kusada gidansu Afreen a GRA dama Dad yayi hakane sabida Afreen ta rink'a kula da k'awarta Fahima, Ammi tasha kuka mai d'aukeda fassara kala2, amarya ta tare agidanta gidan Farouq kullum Afreen kemata komai tana kuma shan magani domun andage mata, Dr sahmed har gida yake zuwa dubata inda test daza'a mata suje hospital, nikuwa hakan yabani damar ganin Dr sahmed akai2 harma munad'an hira dayake mutumne shi na mutane, amma Abinda na Fahimta Afreen tayi kane2 tanason auremin yayana kuma abokina lol. Farouq yacigaba da kulada Fahima komai yana mata tamkar jaririya saidai ba um ba um um, ahankali ta fara magana amma wani kala ba dad'i, atake farouq ya kira Dr Sahmed ya sanar masa yace suzo hospital yanzu haka yakira Dad yasanar masa suka tafi dama Baya kiran Abbah sabida Abbah baya sonshi, bayan sun isa Dr yagansu ya tabbatar musu dacewa "akwai alamun sauki yacigaba da bata kulawa," haka rayuwa taci gaba Fahima b'arnan yau daban na gobe daban, kullum farouk cikin aiki yake haryakai da baya zuwa office akan lokachi inyaje kuma baya dad'ewa hakan yasa Abbah ya raba albashinsa 2 ake bashi rabi a company amma sam bai damuba tunda ga Dad yana taimakonsa, ( Ayyah Abbah ka gyara halinka) _*Bayan shekara 2*_ Fahima na hango tanata kwararo ruwa daga toilet a guje farouq yaje yace "me kikeyi haka beauty?" Baki ta bud'e kamar yar yarinya tana kallonsa kamar tasamu tv, yacigaba "sau nawa zangayamiki kidaina had'a ruwa ba haka akeyiba" ya kashe fanfon yadawo yad'auko rigarta yasamata yace "kinga yanzu kin zubar da ruwa ya fita har falo, kidaina barna kinji?" Kwallah ne ya ciko idonta aranta tace "kayi hakuri Farouq banason rabuwa dakai inna nuna maka na warke karshen zamana dakai kenan nasan halin Abbah bazai bari inrayu dakaiba, kacika masoyi na hak'ika shiyasa ka daure shekara 2 kana wahala dani amma Baka d'auramin iddah Ba, dalilin dayasa nake tsokanarka ta hanyar cire kayana a gabanka amma na Fahimchi INA zaluntarka ne, Farouq yazanyi? Bazan rabu dakaiba farouq yazanyi da rayuwata? Amma lokachi yayi dayakamata na sanar da Afreen yau watana 2 da warkewa," hannu yasa yana share hawayenta yana girgizamata kai alamar tayi shiru ta daina kuka, "dannace kidaina wanka da kanki shine kike kuka?" Ta sunkuyar da kanta k'asa yasa hannu yad'ago fiskarta ya fara D'an waka alamar rarrashi ( ki zamanki abinki nidai bansan wahalarki, komai zanyi miki dankauda takaici gunki, kullum burina ganin fara'ar fiskarki, dasannu dasannu wataran saikinyi taakunki dai2) irin wakar da my dear Humaira b melody takemin ( my hummy)" ya k'arasa da lakuce mata hanci daidai da saukowar wani sabon hawayen a idonta, yazaunar da it a yaci gaba da gyara inda ruwan yabata, itakuma ta zabga uban tagumi tana kallonsa tana zancen zuci. Toh fa 鉁嶐煆� _*cwtjiddah*_馃挒 [3:03PM, 4/4/2017] 鈥�+234 706 774 5996鈥�: . 馃専 馃崄馃崄馃崄 馃暩馃暩馃暩馃暩馃暩 鈽傗槀鈽傗様鈽傗槀鈽� 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*BABBAN RABO*_ _( An Untouchable Desire)_ 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*AUTHOR:- cwtjiddah*_馃挒 _*In dedication to UMMEE GARKUWA*_ _*85 to 90*_ A hankali ya k'araso Cikin d'akin ya durk'usa gaban Abbah Ya had'a hannunsa alamar rok'o, "Abbah ka taimakamin karka hanani auren farincikina, Abbah please, ya juya wurin Dad yace dad kasa baki Abbah karya hanani Fahima", d'agashi Dad yayi yace "Farouq saurareni dakyau, Kaga halinda Fahima take ciki bamu baka aurenta lokachin da take lafiyaba, yanzu kuma Fahima tasamu babbar matsala kaga tasamu loose of memory Ba, baikamataba duniya zata zagemu", "Dad karkumun haka Fahima nakeso rashin lafiyarta bazaisa ingujetaba, ka taimakamin, Abbah dan Allah karku hanani Fahima Mum Ammi kusa baki please Afreen say something" duk yabi ya rikice musu yana daga d'urkushe yaja kafa yaje gun Dad sai Abbah saisu Ammi, Dad kam yarasa Abin cewa banda Abbah dabashida niyyar magana, "haba mana Dad, Abbah Ku tausaya masa mana" cewar Afreen, Mum CE tace "yakamata kuduba maganar nan yaron nan yana sonta kuma itama tanasonshi dama wannan tsautsayin yasa Abbahn yarannan ya rabasu k'arfi da yaji ni ina ganin abashi kawai tunda har da kanshi ya buk'aci hakan" Ammi dai batace komai sabida bataso su koma gida Abbah ya tsigaleta tas, shiru Abbah yayi kafin yace "Ammi me kikace akan maganar Mum?" "Ai fahima yarkuce kuma ga Abbansu duk abinda kuka yanke shikenan yay"i, toh Me kace Alhaji? Dad ya tamvayi Abbah, uhm Alhaji ai kanada iko akan Fahima kawai duk abinda kayanke yayi dubaga halin datake ciki wazai aureta inba shidinba, gashi mun gayyato jama'a daga ko ina AI damuji kunya gwara ta aureshi talakan tayi maleji bayadda muka iya ( na waoowo manner aproching Abbah takala Ba abin zaga bane, Ku duba yanason yarsa tsakani da Allah zai aureta a halin da wanda ya zabamata matsayin miji ya gujeta amma yana cimasa fuska) haba Abbah meye kake fadane haka? Duk wanda yace yanason naka fa yanasonka bare yadda Fahima take yanzu, meyasa wannan isharar bata isheka tasa ka sassauta zuciyarkaba, Dad ya fada ya juyo yace nabaka auren Fahima Farouq kaje ka turo magabatanka adaura aure zan biyama sadaki kuma nabaka gidana dake GRA acan zaku zauna, farouq baisan sanda ya rungume Dad ba yana masa godiya idonsa na fiddah hawayen farincki kowa awurin murmushi yake banda Abbah dayeta zuba yake ( yafi kuka ciwo) lol. Kwanan Fahima 3 aka sallameta suka dawo gida anan abu yadawo sabo, Afreen ta rik'ota suna tafiya saiwani baud'ewa take bata sababa, ahaka sukaje hawa stairs bata iyaba ita sam bazata hauba sai ihu take adole aka bata wani d'akin anan dawnstrs komai Afreen ke mata Ammi ta mata wanka, shirmedai kala kala takeyi haka har aka d'aura aure, anyiwa Amarya makeup mekyau ta had'u saidai bata komaiba da kyar tabar dankwalin kanta and'aura yakai sau 5 tana cirewa, ahakan dakyar tabari shima tanata galau galau dakai, washe gari akayi dinner amarya ras inkaganta saidai batasan me akeyiba hasalima ita kalle kalle taketayi abinta bayan sun koma gida suka samu Abbah Dad Ammi da Mum afalo dama su akejira sudawo Dad yad'anyi bayani akan yadda Farouq zaiyi hak'urin zaman aure da Fahima, yana cikin magana fahima ta fara tab'e baki tana yamutsa fuska sai mutsu mutsu takeyi, a rikice sukahau dubata Fahima ta mik'e sai matse kafofinta takeyi tana rik'e mararta ta hannu, Dad da farouq suka kauda kai Abbah kuwa ko ajikinsa, dasauri Mum tace fitsari takeji Afreen kaita toilet tayi Ammi ko idontane ya tara kwallah ( Allah sarki mahaifiya). Bayan angama biki aka kai Amarya gidanta kusada gidansu Afreen a GRA dama Dad yayi hakane sabida Afreen ta rink'a kula da kawarta Fahima, Ammi tasha kuka mai d'aukeda fassara kala2, amarya ta tare agidanta gidan Farouq kullum Afreen kemata komai tana kuma shan magani domun andage mata, Dr sahmed har gida yake zuwa dubata inda test daza'a mata suje hospital, nikuwa hakan yabani damar ganin Dr sahmed akai2 harma munad'an hira dayake mutumne shi na mutane, amma Abinda na Fahimta Afreen tayi kane2 tanason auremin yayana kuma abokina lol. Farouq yacigaba da kulada Fahima komai yana mata tamkar jaririya saidai ba um ba um um, ahankali ta fara magana amma wani kala ba dad'i, atake farouq ya kira Dr Sahmed ya sanar masa yace suzo hospital yanzu haka yakira Dad yasanar masa suka tafi dama Baya kiran Abbah sabida Abbah baya sonshi, bayan sun isa Dr yagansu ya tabbatar musu dacewa akwai alamun sauk'i yacigaba da bata kulawa, haka rayuwa taci gaba Fahima b'arnan yau daban na gobe daban, kullum farouk cikin aiki yake haryakai da baya zuwa office akan lokachi inyaje kuma baya dad'ewa hakan yasa Abbah ya raba albashinsa 2 ake bashi rabi a company amma sam bai damuba tunda ga Dad yana taimakonsa, ( Ayyah Abbah ka gyara halinka) _*Bayan shekara 2*_ Fahima na hango tanata kwararo ruwa daga toilet a guje farouq yaje yace "me kikeyi haka beauty?" Baki ta bud'e kamar y'ar yarinya tana kallonsa kamar tasamu tv, yacigaba "sau nawa zangayamiki kidaina had'a ruwa aiba haka akeyiba" ya kashe fanfon yadawo yad'auko rigarta yasamata yace "kinga yanzu kin zubar da ruwa ya fita har falo, kidaina barna kinji?" Kwallah ne ya ciko idonta aranta tace "kayi h'akuri Farouq banason rabuwa dakai inna nuna maka na warke karshen zamana dakai kenan nasan halin Abbah bazai bari inrayu dakaiba, kacika masoyi na hakika shiyasa ka daure shekara 2 kana wahala dani amma Baka d'auramin iddah Ba, shiyasa nake tsokanarka ta hanyar cire kayana a gabanka amma na Fahimchi INA zaluntarka ne, Farouq yazanyi? Bazan rabu dakaiba farouq yazanyi da rayuwata? Amma lokachi yayi dayakamata na sanar da Afreen yau watana 2 da warkewa" hannu yasa yana share hawayenta yana girgizamata kai alamar tayi shiru ta daina kuka, "dannace kidaina wanka da kanki shine kike kuka?" Ta sunkuyar da kanta k'asa yasa hannu yad'ago fiskarta ya fara D'an waka alamar rarrashi (" ki zamanki abinki nidai bansan wahalarki, komai zanyi miki dankauda takaici gunki, kullum burina ganin fara'ar fiskarki, dasannu dasannu wataran saikinyi taakunki dai2") irin wak'ar da my dear Humaira b melody takemin ( my hummy) ya k'arasa da lakuce mata hanci daidai da saukowar wani sabon hawayen a idonta, yazaunar da it a yaci gaba da gyara inda ruwan yab'ata, itakuma ta zabga uban tagumi tana kallonsa tana zancen zuci. Toh fa 鉁嶐煆� _*cwtjiddah*_馃挒 [3:03PM, 4/4/2017] 鈥�+234 706 774 5996鈥�: . 馃専 馃崄馃崄馃崄 馃暩馃暩馃暩馃暩馃暩 鈽傗槀鈽傗様鈽傗槀鈽� 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*BABBAN RABO*_ _( An Untouchable Desire)_ 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*AUTHOR:- cwtjiddah*_馃挒 _*In dedication to UMMEE GARKUWA*_ _*90 to 95*_ Tana kallonsa tana hawaye harya gama gyara wurin tana kallonsa ya shiga kitchen yad'aura musu abinchi Ya gama yayi wanka Duk tana kallonsa zaune inda ya ajjeta, yazo ya zauna yashirya cikin farar riga mai gajeren hannu da bak'in wando ya fuskanceta shima ya yi tagumi da hannu biyu ya zuba mata ido, jinta yake tamkar k'anwarsa dan haka ya tsani ganinta cikin damuwa tunda koya tambayeta bakomai zatace masa ba sai yakejin rad'ad'i cikin zuciyarsa, inama ace beautynsa tanada lafiya dayanxu suna hira Amma kullum saidai yayita zuba shi kad'ai tana kallonsa tunda rashin lafiyannan ya sameta sau 1 yaji tayi magana bayannan bata sake bud'e bakiba, hak'ik'a yanason Fahima saidai duk yadda sha'awarta yakai ga matsa masa bazai iya kusantartar taba, Aganinsa keta haddine, tsawon lokachi yad'auka yana tunani daga bisani ya mik'e ya shiga kitchen, binsa da kallo fahiman tayitanajin rad'ad'i acikin ranta da haushin Abbanta, "me laifin Farouq? Mtswww!!" taja dogon tsaki Dai Dai lokachin da Farouq yasako kai a falon, Dasauri ya k'araso wajenta yanason gaskata abinda yaji, "Fahima dan Allah meyake damunki? Damuwarki damuwa CE a gareni, meyasameki? Wayyo beauty talk to me pls, OK dan Allah ko tsakin ma kisake yi shirunki na damuna" yanda ya rikice yaketa jefo mata tambayoyi yasa ta fidda kwallah Amma dole tayi pretending kamar batasan komaiba, sharemata hawayen yayi yanamai cigaba da rarrashinta, Bayan yabata abinchi taci sannan shima yaci, aranta ta matsu Ya fita tasamu ta kad'aita ta fara Neman mafita kafin Afreen tazo. K'arfe 11 Dai Dai yakira Afreen shikuma ya wuce office, Dad'i ya rufe Fahima sabida Afreen zatazo, 15 mins Afreen ta iso direct d'akin Fahima tashiga domin nanne wajen zamanta Dagudu Fahima ta rungume Afreen tasa kuka, "shikenan Afreen Abbah zai rabani da Farouq rayuwata zata k'are, ki taimakamin Afreen dan Allah karki bari na rasa farouq" sororo Afreen tayi tana Neman K'arin bayani domin gasgata abinda taji ta gani yanzu, "Afreen kiyi magana tunsafe make jiranki", tagadai Afreen tazama kamar wawiya tana kallonta baki bud'e, Afreen ta d'aga hannu ta zabgawa kanta mari Fahima ta rik'eta gudun karta k'ara wani, "Fahima kin warke? Kece kuwa?" " Nice Afreen na warke wallahi nawarke 2 months back" take Afreen ta fasa uban ihu ta rungume Fahima, dasauri Fahima ta toshe mata baki taredacewa kiyi shiru karmutane suji zauna inbaki labari, dasauri Afreen ta zauna tashiga bata labari, dacewa "Afreen nidai wallahi bacci nayi na tashi naganni ahaka, nacigaba da pretending ahankali nagane komai da komai tausayin mijina nakeji Amma Abinda ban saniva ya akayi Na auri Farouq alhalin da salahuddeen nasan za'ayi bikina?" Nan Afreen ta bata labari tak'arajin tausayin Farouq da sabon sonsa acikin jikinta, Afili kuma tace "Allah sarki Ammy na, Ashe Abbanah duk gatan dayaimin zai Iya aurar dani gawanda baisan halinsaba sabida kud'i? Yanzu meye shawara k'awata? Kinsan dazarar Abbah ya ji labari na warke toh bazai barni a gidan Farouq Ba" shiru Afreen tayi sannan tace "kici gaba da pretending kafin musamu mafita", Afreen Tak'ara kallon Fahima tayi murmushi tace "Ashe Allah ya amsa rok'ona za'ayi bikina kina cikin halin lafiya", dasauri Fahima tace "dagaske? Yaushe? Waye mijin?" Dariya Afreen tayi sannan tace "wad'annan tambayoyi haka? Saura wata 2 kuma sunan mijina DR sahmed", Fahima dariya tayi tace "kinyi dace k'awata nasan Dr Sani sosai...." ahaka sukayita hirarsu har Farouq yadawo Afreen ta tafi. 鉁嶐煆� _*cwtjiddah*_ 馃挒 [3:04PM, 4/4/2017] 鈥�+234 706 774 5996鈥�: . 馃専 馃崄馃崄馃崄 馃暩馃暩馃暩馃暩馃暩 鈽傗槀鈽傗様鈽傗槀鈽� 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*BABBAN RABO*_ _( An Untouchable Desire)_ 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*AUTHOR:- cwtjiddah*_馃挒 _*In dedication to UMMEE GARKUWA*_ _*95 to 100*_ Bayan tafiyar Afreen Fahima taci gaba da pretending as usual, ita kuma Afreen ta sanar da Mum da Dad, a daren Mum tace zataje gidan Fahima Dad yace "tabari bayanzuba, dubada labarin da Afreen ta bamu kinga kema shaidace akan Alhaji sageer! Tabbas zai rabasu tunda dole zai fahimci Fahima ba iddah a kanta, amma zuwa gobe zan kira Farouq ya kawota kafin ya wuce office kinga saimu tattauna akan lamarin", take Ammi ta yadda da hakan, washe gari haka kuwa akayi Dad ya kira Farouq ya kawo Fahima bayan sun gaisa yadda yakamata ya wuce yabarta a gidan da cewar Afreen zata maidata gida da yamma, bayan tafiyan Farouq yashiga tunani inama Dad shine sirikinsa ba Abbah ba, sam Abbah baiyiba bashida kirki gashidai y'arsa tilo yake aure amma kullum neman hanyar dazai dankwafar dashi yake aransa yace Allah ka gani ka dafamin akan dukkan lamurrana. A b'angarensu Afreen Farouq yana fita da Abbah yad'an rakoshi Fahima ta tashi da gudu ta fad'a cinyar Mum ta fashe da kuka, "Allah sarki kamar ba Fahiman dana sani yar kwalisa, gata, maijida ilimi, kyau, wayewa, da wulak'anta mutaneba rayuwa kenan", Mum ta rungumeta tana shafa bayanta tana jijjigata kamar y'ar jaririya tama kasa bud'e baki tace tayi shiru Afreen ma kukan take ganin k'awarta na kuka, Sallama Dad yayi yazo ya zauna a kujerar datake passing na Mum, da sauri Fahima ta d'ago kanta ta ganshi da rarrafe da sauri taje wurin Dad shima tasa kuka ta rik'e k'afarsa ta jingina kanta jikin gwuiwowinsa, kasancewar tun tana 4 years suka taso da Afreen k'awaye, Dad yashiga shafa kanta yana bata hak'uri Dakyar ta share idonta Amma hakan baihana sabbin hawaye saukowaba, sai ajiyar zuciya take Afreen ta zabga uban tagumi hakama Mum anrasa mai magana. Dad Ya katse shirun dacewa "Fahima meya hanaki sanardamu kin warke?" Ajiyar zuciya tayi kawai ta kalli Afreen ta sunkuyar dakai, Afreen tace "Dad bayanin danamuku jiyannan shinedai Dad" yayi gyaran murya yace "toh mekike gani yanzu Fahima?" Tace "Dad kaina ya kulle! Nasan Abbah zairabani da Farouq Nikuma ina tausayin Farouq banason rabuwa dashi, Dad ka taimakamin ka nemomin mafita" Ta k'arashe maganar abin tausayi "Toh mekike ganin ya dace ayi hajiya?" Dad ya tambayi Mum, "Alhaji why not subar k'asarnan nawani d'an lokachi? Kasan Halin Abban ta tunbayanzu ba, ni narasa wannan dalili na gaba dayakeyi da yaronnan Farouq kawai sabida Allah ya halicceshi talaka? Oh wannan Abu da haushi yake" Murmushi Dad yayi yace "Hajiya me farouq zaiyi inyabar k'asarnan?" Tace "Alhaji yayi karatu ya had'a da kasuwanchi idan kabashi jari, kaga kafin wasu shekaru kad'anYasamu ilimi mai zirfi yakuma tsaya da kafafunsa watak'il ma kafinnan suyi BABBAN RABO da yaransu kaga kosun dawo dole ya kyalesu inaga wannan shine kad'ai taimakon daya dace kayima Fahima habibty da Farouq" jinjina kai Dad yayi daga bisani Ya dubi Fahima yace "hakan ya miki?" Cikin jin kunya ta dubi Afreen, Afreen ta d'aga mata kai Alamar eh! Tace "nagode Dad Allah ya saka da Alkhayri" Murmushi yayi aransa yana jin had'inkan Afreen da Fahima haka Ab'angaren Mum ma, Dad yace "shikenan zanfara shiri zuwa ranarda zaku tafi, nanda sati bayan bikin Afreen Amma karkibar mijinki yaji wannan zancen koda dawasane nafiso saikunsauka acen kibashi labarin komai,)" ya mik'e domin fita atare sukemasa godia Mum da Afreen banda Fahima data fara kukan Myrna tanawa Dad Addua Mum ta mik'e domin yiwa Dad Rakiya, Afreen tazo ta zauna Kusada k'awarta, tana lallashinta dukda kukan murna takeyi, sallamar Mum data dawo daga rakiyar Abbah ya sa Fahima mik'ewa a guje ta fad'a Jikin Mum Tace "Am dammed speechless Tsantsan murna da farin ciki na marasa me zance, tayaya xan fara. Hak'ik'a duk wanda ya sanya d'an Adam murmushi ko farin ciki, shima nashi na nan tafe. Wishing u an endless happiness, Allah's mercy, blessing, n protection. Mum keda Dad" Ta juyo ta kama hannun Afreen tace "Am so happy n highly grateful my dear Afreen. I thank u a lot for your love, care, n concerned, l really really appreciate. U are such a paramount important friend to be near n dear with. I love u more n more dear. U are such an unforgettable friend to me, u always be memorable in my mind. Numbers (1 to infinity) n alphabets (A-Z) are to inadequate to express my love n happiness for u nagode swthrt" Afreen tasa hanu tana share mata hawaye sukayi hugging junansu, Mum kam murmushi tayi ranta fes tanajin dad'i Fahima tace "Mum kiyi magana mana kinata kallonmu" tafad'a da muryar shagwaba, Mum ta washe baki tace "speachless" sukasa dariya suka haura sama d'akin Afreen daga nan Sukafito suka shiga kitchen! Sai dare FAROUQ yazo yad'au Fahima suka koma gida Fahima taci gabada pretending as usual (KHADDARA TA RIGA FATA) 馃憟馃徎 @ next page!!! _*cwtjiddah*_馃挒 [3:04PM, 4/4/2017] 鈥�+234 706 774 5996鈥�: . 馃専 馃崄馃崄馃崄 馃暩馃暩馃暩馃暩馃暩 鈽傗槀鈽傗様鈽傗槀鈽� 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*BABBAN RABO*_ _( An Untouchable Desire)_ 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*AUTHOR:- cwtjiddah*_馃挒 _*In dedication to UMMEE GARKUWA*_ _*100 to 105*_ *Washegari* Da safe Fahima ta tashi a bacci misalin 9:30 ta fito ta tsaya a falo daga bisani ta mik'e ta d'auko mopper da ruwa tafara zuba omo sanna ta fara kwara ruwa ( A Falo) dai2 lokachin da Farouq ya fito a d'akinsa yayi tozali da abinda takeyi, ta d'auko mopper ta fara gurzawa k'afarta d'aya da takalmi d'aya babu shima irin sawan yara tayi bai-bai, jikinta da doguwar riga pink mai roba yawuce gwiwarta kad'an da tsayi, duk jikinta ana kallo sabida yadda rigar ta kwanta a fatar jikinta, kanta a barbaje da gashi da Alama a lokachin ta farka kuma yau ta wayi gari da b'arna, sabanin kullum da yake zuwa ya tasheta cikin hikima ya gyarata suci abinchi, ya hard'e hannu a k'irji yana kallon yadda ta dage tana gurzar tiles wai tana mopping yana ta tunani ga idonsa daya gagara d'aukewa daga k'irjinta zuciyarsa nata azalzalashi, Ruwa ta Dad'a d'agawa zata kwara ya kira sunanta cikin sauri yafara k'arasowa wajenta, ita kuwa ta langab'ar da kai tana kallonsa tana jiran isowarsa, kafin ya k'araso tsantsi ya debeshi ya fad'i cikin ruwannan cikin tsananin zafin buguwan dayayi yace "Aaghhhh!" Gabanta ya yanke ya fad'i amma ta dake ta nuna bata gane ma meye faduwarba, shikuma tsananin zafi yasashi runtse idonshi ya bud'e amma ya gagara tantance aina yakejin zafinnan ajikinsa, k'ok'arin mik'ewa yayi amma yaji wani zogi baisan sanda yayi k'araba, gagara jurewa tayi ganin yadda hawaye ke zarya a kumatunsa tasan yaji ciwo, da sauri ta k'araso Tana "Farouq menene? Inane yake ciwo?" Tsananin mamaki ya hanashi magana tareda d'aukewan rad'ad'in dayakeji nadan lokachi, yace "FAHIMA!!???? yaushe kika....." ya gagara k'arasawa sabida rad'ad'in dayadawo masa Wanda yafi na baya, k'ara yadada yi Fahima ta rud'e ta nufi k'ofar fita da gudu tana kiran driver, yana amsawa ta juyo da gudu tayi d'aki tad'au habaya ta dawo wajen farouq da idonsa yayi jajur Dan azabar ciwo, da gudu driver damai gadi suka iso Suna gani suka kinkimeshi suka wuce asbiti fahima nata kuka, suna isa aka karb'eshi aka shiga dashi emergency aka rufe k'ofar d'akin Fahima ta tsaya lek'e tana kuka dasauri ta dubi driver tace bani Aron wayarka yabata tasa Numban Dad ta fad'a masa sannan takira Mum ma da Afreen, takaicine ya cikata Aranta tace "yanzu banida Samar kiran mahaifiyata Dan Halin Abbah na, Gaskiya Abbah kacuceni kashiga hak'kina" tana cikin tunaninnan su Abbah suka iso dadai lokachin da Dr sahmed ya fito daga d'akinda farouq yake. "Likita yayadai?" cewar Dad tsabar ya rikice yamanta shine sirikinsa saura kwana 6 aurensa da Afreen, Dad dasauk'i yafad'a yana Sosa k'eya waishi kunya ( oh yaya sahmed manya I promise zan maka favorite abincinka na india inzaka zo Gida Hutu dis year *briyani* Thanks 4 ur support bohot bohot shukriya) Dad Ku k'araso muje Office" dasauri sukabi bayansa yashiga office d'in yanuna musu kujera, Mum da Dad suka zauna banda Fahima da Afreen dasuke tsaye, gyaran murya yayi Yace Dad Farouq yasamu *compound fracture* kuma har 2 a kafa d'aya, amma ahalin yanzu munmasa abinda ya dace, insha Allah zaiji sauk'i amma gaskiya zaid'au time kafin ya warke saidai bama fata ya gagara takawa da k'afar sabida irin karayar dayayi, kuka Fahima tasa tace "nashiga uku Farouq kayafemin nice SANADIY" ta durk'ushe awajen taci gabada samvatu "na cuceka farouq kanasona amma nagagara saka maka kullum inajefaka cikin matsala bankyauta bawannan sakayyar yakamata nayimakaba, wayyo Allah dama bankawo yanzuba" dafata Mum tayi tace "daughter Ashe baki yadda da k'addaraba? Yakike nema kiyi sab'o? Allah ya k'addara Abu kice kece? Banaso karna k'araji" kuka ta cigaba dayi tana Jijjiga kai, Afreen ma kuka take meyasa komai said Fahima? Can Abbah ya mik'e cikin sanyin jiki Yace "Allah ya bashi lafiya", ya fice Mum tabi bayansa rik'eda hannun Fahima Afreen ma ta mik'e ta nufi k'ofa, amma Dr ya rigata isa K'ofa ya rufe ya jingina bayansa a k'ofar Ya hard'e hannunshi a k'irji ya zuba mata ido itakuma ta sunkuyar da kanta k'asa idonta yacigaba da fidda hawaye, "Afreen!!!!" Yakira sunanta cikin sanyun murya. _*cwtjiddah*_馃挒 [3:04PM, 4/4/2017] 鈥�+234 706 774 5996鈥�: . 馃専 馃崄馃崄馃崄 馃暩馃暩馃暩馃暩馃暩 鈽傗槀鈽傗様鈽傗槀鈽� 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*BABBAN RABO*_ _( An Untouchable Desire)_ 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*AUTHOR:- cwtjiddah*_馃挒 _*In dedication to UMMEE GARKUWA*_ _*105 to 110*_ Shiru tamasa Bata d'ago kanta ba kuma, ya k'ara kiran sunanta a karo na 2 ta amsa amma still bata kalleshiba Yamik'a hannu ya tallafo fiskarta ta sauke idonta k'asa amma still hawaye na fitowa iyayinsa taki had'a ido dashi asalima ta masu yabata hanya ta wuce sabida rad'ad'in halin damuwa da k'awarta take ciki, "duk wannan kukan namene ne?" Yashiga bata baki da maganganu masu dad'i harta saki ranta Daga nan yace "biyani toh" yafad'a yana wani kashe ido Tunda ta fuskanci surutu yake shirin yi da ita ta koma bakin kujerar jikin table d'in tad'an d'aure fuska tace "mezan biyaka?" Yace "caab kajimin yarinya kina nufin kyauta nayita zuba zancen nan har kikayi dariya?" Tace "toh mekakeso?" Yayi murmushi "yawwa tsaya kiga inmiki abinda nakeso inyaso saikimin kinga kin biya kenan" yafad'a yatunkarota da murmushi a fiskarsa itama murmushin takeyi, saida ta tabbatar ysbar jikin k'ofa ta ruga da gudu ta fita shima baiyi yunk'urin hanataba ya tsaya yana dariya, ta lek'o ta k'ofar taganshi tsaye inda ta barshi saitamishi gwalo yace "ni ko?" Tayi far da ido ta murgud'a masa baki yace "lallai yarinyarnan kwana nawane? Zan kamaki ai," dariya tayi sannan tarufe masa k'ofa. B'angaren Farouq yanata bacci danbai tashiba sabida allurar da aka masa sanda za'ayi gyara a k'afar, Fahima ta sashi gaba tazuba tagumi tana tunani da share hawaye jefi jefi, Afreen ta shigo da sallama Mum ta harareta "sai yanzu kikaga daman dawowa?" " Kay Mum naga yanzu kuka shigo nimafa ban dad'eba" d'an k'aramin tsuka Mum d'in tayi tace "Kekika sani ki wuce kije ki d'auko abinchi a Gida kiyi wanka ki shirya kitaho da shirin kwana ki kawoma Fahima itama kayan sawa saura ki dad'e nizan koma a gida zan kwana", kasancewar D'akin da aka kwantarda farouq shi kad'aine yabasu damar sakewa sosai, Dato Afreen tafara hada kayanta ta wuce Gida bata dadeba ta dawo Mum ta tafi itanma bayan tayiwa Fahima fadan taci abinchi, kuma ta kula da farouq Sukayi sallama ta fita. Bayan anyu sallar isha Dr yashigo da kayayyaki dayawa a Leda, ya ajje yana karewa Amaryarsa Afreen kallo Suna gaisawa da Fahima Farouq yafarka, sannu suka rinka jefa masa yana amsawa amma ya tsayar da idonshi akan Fahima dakanta ke sunkuye, Dr yace yajikin naka? Dasauki amma kamar yanzu naji ciwonnan nakeji zafi, Fahima ta runtse ido don't jitayi kamar anchaka mata mashi a kahon zuciyarta, kamar tadawo da ciwon Farouq jikinta tunda itace Sanadi Dr ya kara dubashi yace Allah ya baka lafiya, Yajuyo yakalli Afreen yace muje waje hajiya kibata wuri taji dumin mijinta Dasauri Afreen ta mike tana kallon Fahima, suka fice abinsu awanidan waje suka zauna Inda aka ajje fridge din dakinda da farouq din take dawani drawer,iya kujeru biyune Dan haka Afreen ta fara zama,Shima ya zauna yazubo mata eyes, murmushi tayi tace Wannan kallon duk namenene umm? Saida yayi taking deep breath sanna yayi smile yace nima I dunno kawai dai Na matsu, tace Dame? Baiyi maganaba ya langabar da kai Ya kamo hannunta ya matse a nasa, Sukacigaba da hira. Can bangaren Fahima kuwa kasa kallon Farouq tayi tafara murza yatsunta a hankali yace Faheema, jitayi kamar yau yafara fadan sunanta yace kiyimin magana dan Allah kozan sami natsuwa na matsu naji muryarki na tabbatar ba a mafarKi nayi dazuba, Dasauri ta Zame a kujerar ta durkushe tafara kuka tana cewa Farouq ka yafemin, wallah inasonka bada niyyah nayi ba tsautsayine, ido ya rufe sannan ya bude yace Kiyi shiru daina kuka beautyna, kukanki yafimin ciwonnan zafi karkisa a ranki kece sanadiy Haka Allah yaso ganina yanzu Dan Allah zo naji duminki beautyna, da sauri ta mike ta isa wajenshi ta rungumeshi yana daga kwance Shima yamatseta ajikinshi sosai Tsawoon lokachi suka dauka kowanne yana sauke numfashi daga bisani ya dago fuskarta ya zuba ido itama tana kallonshi, da hankali ya kamo lips nata yafara kissing saida tayi yar kara danji tayi kamar zaiciremata lip, dakyar ya saketa idonsa arufe dakyar ya bude idon ya zubamata su saida gabanta ya fadi sabida yadda taga idon Farouq komawa tayi ta kwantar da kanta a kirjinsa na tsawon lokachi kafin nan tace Habibi Cikinka ya fada jifa ta shafa cikin nasa bari inzubama abinchi kaci ko? Toh yace mata kissing nata ya sakeyi Sannan ta mike Tazuba musu abinchi dakanta ta bashi harya koshi, can Dr Yashigo yamusu saida safe ya Tafi, Afreen takoma inda suka zauna da angonta tayi shimfida ta sawa kofa key tayi addua ta kwanta, can bangaren su Fahima kuma ta shirya cikin rigar baccinta red colour mai tsantsi tazo ta kwanta ta gefen farouq tunda tazo yake shafa jikinta itama bata hanashiba harya fara wasa Da dukiyar fulaninta wani yaarr Fahima taji dakyar ta runtse idonta ahaka har bacci yadauketa. Washe gari tun 7 Abbah ya diro Asbitin yafara yarfa masifa ahaka su Dad sukazo suka taddashi, tundayaga Dad yafara masifa waiya munafircesa Wato yata ta warke shine bansaniba kawani daukota tazo tazauna awajen wannan Abin AI tunda ta warke zamanshi da Fahima ya kare danbazatayi zaman jinyar wannan mutumin ba, bayanma likitochi sun tabbatar da cewa bazaisake takawaba niyata bazata zauna da miskiliba Walllahi, cikin tsananin bacinrai Dad yace Kaji kunya Alhaji sageer kakasance butulu iliiminka bai amfanekaba bare shekarunka, Ashe ka manta Abinda yaronnan Farouq ya maka? Ya rufa maka asiri lokachinda kake bukatar hakan? Ya isa Alhaji Mahmud Abbah ya katse Dad cikin karaji, meruwanka yatace ko tawa? Haka nakeso natsani yaron sabida shine dalilinda yasa Fahima ta daina sona, kuma naga alamar zakewanka yafara wuce Gona da iri toh inamaka kashedi bani bakai bakai ba yata! Dad da mamaki yasashi bude baki yace kayida Dan halal!!! Naji kuma wallahi da inada wata yar bayan Afreen dayau nanuna maka inason farouq! Toh bani da ita Afreen kuma yau saura kwana 5aurenta amma bakomai Abbah ya CE wannanfa kaiya dama kaikuma matsiyaci sakarmin yata!!! _*cwtjiddah*_馃挒 [3:04PM, 4/4/2017] 鈥�+234 706 774 5996鈥�: . 馃専 馃崄馃崄馃崄 馃暩馃暩馃暩馃暩馃暩 鈽傗槀鈽傗様鈽傗槀鈽� 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*BABBAN RABO*_ _( An Untouchable Desire)_ 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*AUTHOR:- cwtjiddah*_馃挒 _*In dedication to UMMEE GARKUWA*_ _*110 to 115*_ Farouq da tunda suka fara hayaniya yakauda kai sai yanzu yadawo da dubansa ga Abbah, tsawa Abbah ya daka masa "sakarmin y'ata ko bakaji menace bane?" Dr yayi k'arfin Hali yace "haba Abbah, Kayi hakuri mana Abin baikai ga hakaba Farouq yana Neman taimako bai kamata ka yanke wannan hukunchinba," " babu ruwanka Dr, wallahi dole saiya sakarmin y'ata, mezatayi da miskili?" Dad dayakai k'ololuwa wajen jin haushi ya dubi Abbah ashek'e "yace BUTULU! Wallahi kabani mamaki kakasance butulu mai manta Alkhayri, Amma inaso kasani bakasan me gobe zata zodashiba sannan D'ana kowane duk wulakanchinka Farouq bazai tagayyaraba indai ina raye insha Allahu, mtswww" Abbah yaja tsaki yace "banida lokachin maganarka kai da yadama ni y'ata ta dameni SAKETA nace!" ya fad'a da tsawa ga farouq, farouq Wanda ya rufe idonsa don tsananin Fargaba da takaici, Dad yace "Farouq ka Saketa", dasauri Farouq ya bud'e idonsa dayayi jawur jiyake kamar ya mik'e ya shak'e Abbahn Fahima amma ba k'afar takawa, "SAKETA FAROUQ nace !" yace "Dad bazan baka kunyaba kad'aukeni kamar D'an cikinka Alhalin bakasanniba banida kowa sai FAHIMA DA AFREEN dakai Dad kodason Fahima zaizama sanadina yanzu na saketa saki 1!" Fahima ta sa ihu ta zube da kuka, "Farouq meyasa mena maka ka taimaka kamai dani d'akina Farouq! Wallahi ina sonka bazan iya rayuwa babu kaiba!, Dad ka taimakamin wallahi inason Farouq" " kiyi Hakuri Fahima wannan shine abinda ya dace tunda haka Abbanki ya zab'a" cewar Dad, dariya Abbah yayi yace "zanyi maganinki kai kuma Alhaji daga yau bamu Baku acikin kaida iyalinka duk Wanda yak'ara shiga sabgata kotuce zata rabamu nagayamaka", "Toh saime Dan kafad'i haka? Ina tabbatar maka da cewa daga yau duk inda nasan yarannan zasu had'u dakai na haramta musu binta bareni kaje kayi tunani abinda ka aikata raba AURE DA RABA ZUMUNCHI TSAKANIN MUSULMAI, mtswww" Abbah yayi tsuka ya finciki Fahima ta bishi kamar zombie Dan komai najikinta ya tsaya! Dad ya bisu da kallo sannan yadawo da kallonsa ga Farouq Wanda ya rufe idonsa tsabar yakasa tantance awani hali yake! Dad yadubi Dr cikin b'acin rai yace "muje office inason muyi magana" ya fita a d'akin har Dr zaibishi ya dawo da kallonsa ga Afreen wacce tayi mutuwar tsaye, ya k'arasa wajenta ya kamata ya jijjigata da wuri ta zabura kamar an zuba mata dorina abaya, Afreen yafara kiran sunanta da k'arfi "kalleni meyake damunki?" Afreen Dai Dai lokachin Dad ya dawo d'akin ganin Dr bai biyoshiba, "meya sameta? "Dad ya fad'a cikin d'aga murya aiko ta bud'e idonta ta saukar kan Dad kafin ta fad'a jikinsa ta fashe da kuka, bai hanata kukanba yacigaba da shafa bayanta har tsawon mintina saidatayi mai isarta ta fara magana "Dad kabawa Abbah hakuri yadawo mana da Fahima bazan iya rayuwa babu itaba Dad nasaba da ita ko kamanta shekararmu 19 da Fahima bamu rabuba sai yanzu damukafi bukatar junanmu Abbah zai Rabamu?" Tabbas yasan haka Amma wancen bai-bai d'in Abbahn Fahima ya rabasu bakuma zaikoma wajensaba kamar yadda ya bukata Amma azahiri ya CE "Fahima tamuku nisa yanzu danhaka zanso dake da Farouq kuyi kuka! Farouq Afreen kuyi kukan hakan kadai zaisa Bazakuyi kukan zuciba, Dr muje" jikin Dr yayi sanyi dakyar yake iya jefa k'afarsa suka wuce, AFreen tazauna ta jingina da bango Tana kallon Farouq daya rufe ido Amma hawayensa nata kwararowa, ta jingina da bango Rayuwarsu yafara dawomata tana tuna wa tana hawaye gashidai tasan rufe idon da Farouq yayi babacci Yakeba tausayinshi take Farouq shikansa baisan ayadda yakeba ciwo yakeji, zuciyarsa ke ciwo ko me? Kawaidai baiganeba Amma wani k'ololon Abu ya tokare masa mak'oshi idonsa yagagara tsayarda hawaye, Mum CE ta turo k'ofar tashigo d'akin dagudu Afreen ta rungumeta ta fashe da kuka zatayi magana Mum ta katseta tace "naji komai daughter Dad d'inki ya fad'amin, kiyi hakuri zauna ki kwantar da hankalinki daina kuka kinji", ta juya wurin Farouq tace "kayi hakuri hak'ika dukkan tsanani yana tareda sauki, kuma baka rasa gataba kad'aukemu tamkar mahaifanka insha Allah kadaina Kuka indai ina Raye", da hankali ya bud'e idonsa Wanda yasauya kala yayi jazur, wasu hawaye masu zafi suka zubo zaiyi magana Mum ta katseshi da hannunta "yi shiru karkace komai Farouq" ya lumshe ido ya had'iyi wani Abu mai d'aci, Mum ta tsiyayi ruwan sanyi tabawa Farouq yasha sannan tabawa Afreen sai sauke numfashi suke, ta umarci Afreen da cewa ta tashi tayi alwala haka ta kawoma Farouq ma ruwa da k'aramin baff yayi alwalar ahankali tana kallonsu har zuciyarsu tayi sanyi Mum ta zuba musu abinchi sukaci Farouq Kam kawar Wanda yakecin poison Amma hakan yatura sabida yadda Mum ta tsareshi da ido, Shigowar Dad yasa suka kalleshi atare da fara'a a Fuskarsa bakamar yadda ya fitaba, yakalli kowa d'aya bayan daya Mum tace yadai "AlhaJi yadai dafatan babu mtsala?" " Eh bakomai andace harma Ya tura information d'in Farouq sunkarb'i transpern NASA" "yawwa Alhamdulillah Cewar Mum yaushene tafiyar?" " Kwana 5 yarage Bayan bikin Afreen da kwana 2kenan" "yayi Alhaji Allah ya nuna mana wallah naji dadi" Dad ya D'ora dacewa "yau za'ayi bukking flight insha Allah" "Allah ya yarda Alhaji", Mum tace Afreen "Tashi ki tafi kije kici gaba da shirinki" Afreen tace "Mum kunsamu a Duhu fa Kumana bayani mana Toh" "tambayi Dad d'inki" Mum tafad'a tana dariya, tunkafin tace wani Abu Dad Yace "kizuba ido zakigani AI nizan wuce office", Suka mASA "adawo lafiya" har Farouq Dad ya fita. _*Cwtjiddah*_ 馃挒 [3:05PM, 4/4/2017] 鈥�+234 706 774 5996鈥�: . 馃専 馃崄馃崄馃崄 馃暩馃暩馃暩馃暩馃暩 鈽傗槀鈽傗様鈽傗槀鈽� 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*BABBAN RABO*_ _( An Untouchable Desire)_ 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*AUTHOR:- cwtjiddah*_馃挒 _*In dedication to UMMEE GARKUWA*_ _*115 to 120*_ Bayan tafiyan Dad Afreen ma ta tashi ta fita dukda jikinta babu wani k'arfi, Mum ta juya ga Farouq da yayi shiru yazubawa silin ido kamar d'aukan darasi, Dafa goshinsa Mum tayi da murmushi kwance fiskarta, tace "ka kwantar da Hankalinka my Son! Wallahi banason ganin damuwar nan, dukda banji dad'in abinda ya faruba kuma ya tsaya a raina, babu abinda ya gagari addu'ah, mukaima Allah kukanmu kaji" Aransa yace "Mum bazaki ganeba baki fahimchi halin danake ciki akan Fahima ba" Azahiri kuma k'ak'aro murmushin dole yayi yace "Mum kema kidaina damuwa insha Allah zan manta da Fahima da wanzuwarta cikin rayuwata, kuma nagode Mum wallahi bansan mezance dakeba", ya d'aura hannunshi kan nata data dafe goshinsa dashi, yaci gaba da cewa "yanzu banida kowa tamkarki Mum jinake mahaifiyata ta dawo inajin k'aunarki acikin jinina kamar yadda kowani d'a yake kaunar mahaifiyarsa, Mum kiyi hakuri wallah nadaina damuwa daga yau ina k'aunarku keda Dad D'inmu" sosai Mum taji D'adi ganin yadda Farouq yaji maganarta, "yawwa my Son Allah ya maka Albarka", "Amin" ya amsa, sannan yayi murmushi yace "Mum Tunda ciwon ak'afane kije Gida mana kinga zamanki anan bazaiyiba tunda shirin bikinnan akeyi dole saikina kusa, kinga bikin k'anwata nafiso ki had'ashi yanda inanan akwance zangani a TV Mum kije Gida" daria tayi kafin tace wani Abu wayarta ta fara ringing, dasauri ta d'auka amma saidata kalli Farouq ta kara wayar akunnenta, fiskarta d'aukeda murmushi tace "Ammin yara yadai?" Gaban Farouq ya fad'i amma saiya kauda kai, taci gabada magana "Haba bakomai AI nasan da wannan haka bata faruba zaki kasance taredani wallahi bakomai kawaidai kiyi hak'uri da mijinki, eh jikin Farouq da sauki sosai ya Fahima habibti?" Acen b'angaren tace "ya rufe ta ad'aki ni wallahi tsoroma nake kar Fahima zuciyarta ta buga bak'inciki yamata yawa", Mum tace "subhanallah Allah ya takaita ki yi hak'uri kedai kici gaba da Addua'ah" Ahaka sukayi sallama ta ajje wayar. _*Bayan bikin Afreen da Dr*_ Yau talata yaune ranar da Dad yashirya sassafe yashigo Asbiti tareda sirikinsa Dr, Farouq yana baccima Dad ya tasheshi suka shiryashi da Dr yanata mamaki Amma yakasa hak'uri yace "Dad ina zamujene?" A tak'aice Dad ya abashi da amsa da cewa "(Singapore)" zaro ido Farouq yayi zaiyi magana Dad ya katseshi ya zagayo da niyyar kama Farouq yasashi a gadon daza'a turashi zuwa ambulance Farouq ya rungume Dad yasa kuka dakyar ya tsagaita zaiyi magana Dad yasake hanashi akaro na 2, ahaka suka kammala sai airport, Abinda yabashi mamaki shine Ganin Afreen da Mum sunajiransu 8:00 nayi jirginsu yad'aga, Dr, Afreen, Mum da Dad, haka suka sauka a babban birni babu b'ata lokachi kai tsaye suka wuce asbitin da Dr yayi booking aka karb'esu nanda nan akabasu dakin da zasu kwantar da Farouq, Dad da Dr Suka fita booking d'aki a hotel d'in kusa da asbitin misalin 4 akafarawa Farouq aiki, saida komai ya kammala Dad yabar Mum yadawo ,9ja sabida cigaba da harkokin company su Afreen suka wuce Saudi Arabia, domin umara da Dr angonta. Can 'bangaren Fahima kuma tsawon lokachi tana fama da rashin lafiya ankasa gane kanta, ga tsantsan tsanar Abbanta da tayi amma hakan baisa yayi sanyiba, Ammi kam abin duniya ya isheta tazubawa sarautar Allah ido tanayiwa Fahima addu'a. Amma kullum tanacikin kuka da kiran Farouq ga mafarkinsa datakeyi duk dare! _*Bayan wata 6*_ Farouq da Mum sunad'an zagayawa a asbitin kasancewar yafara Takawa kuma yaune Dr zaikawo musu ziyara Bayan sun koma d'akinsu basu dad'eba dr ya i'so sunyi murnar ganisa Har Farouq yafara yimasa hira yace tare nake da bak'uwafa a waje, Abin yabawa Mum mamaki tace toh ya kabarta awaje shigo da ita mana, Farouq zuciyarsa ya tsinke aransa yace Allah kasa ba Fahima ba CE, yanacikin tunanin Dr yace shigo Hajiya bismillah, da hankali ta turo k'ofar ta shigo cikin mamaki Farouq ya Mik'e yayinda ya waro idonsa waje ya nunata da yatsa amma yagagara furta komai, harta k'araso tace "nice Farouq nice bawataba koma kazauna", ta maida kallonta ga Mum tace kafin namiki bayani zanfara yimiki godiya muzauna tukun, Mum cikin k'aguwa taja kujera ta zauna, wayarta Tad'au k'ara sunan Dad tagani ta d'auka tunkafin su gaisa yace "kinga bak'uwako?" Abin mamaki Mum tace "yanzu tazo bata Riga tamin bayaniba tukun" " OK" kawai yace ya kashe wayar. Mum tamaida kallonta ga matar tama jira tafara bayani, Hajiyar tayi murmushi sannan ta fara dacewa>>>>馃敎 _*cwtjiddah*_ 馃挒 [3:05PM, 4/4/2017] 鈥�+234 706 774 5996鈥�: . 馃専 馃崄馃崄馃崄 馃暩馃暩馃暩馃暩馃暩 鈽傗槀鈽傗様鈽傗槀鈽� 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*BABBAN RABO*_ _( An Untouchable Desire)_ 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*AUTHOR:- cwtjiddah*_馃挒 _*In dedication to UMMEE GARKUWA*_ _*120 to 125*_ "Sunana Hajiya Hadiza! Kuma ni matar mahaifin Farouq ne, mahaifansa sun rasu yanada shekaru 9 a duniya, suka barminshi a hanuna, nakasance ban tab'a haihuwa ba shiyasa nake matuk'ar k'aunar Farouq, bayan nagama takaba 'Yan uwan mahaifinsa sukayi caaa akan dukiyar daya barwa Farouq, tun da akayi arba'in da rasuwar iyayensa suka fara cewa gado~ gado tunda atare mahaifansa Sukayi had'arin mota, babansa yarasu aranar da abin ya faru itakuma mahaifiyarsa sai washe gari, tunda na fiskanchi Nufin dangin babansa akan dukiyarsa nafara shirye shiryen tafiya makka batareda kowa yasaniba sai mahaifiyata, ina gama takaba da kwana 2 nashirya nace zan tafi garin kakannina, nad'au Farouq na bawa dangin babanshi dacewar su rik'eshi saina dawo Araba gado basusa komai aransu ba kasancewar ko "kad'an banyi maganar kud'iba kuma gidan damuke ciki ban yi yun'kurin siyarwaba ko tare kayana ban tareba, ina fita aranar airport na wuce Nahau jirgin 8:00 na dare sai k'asa mai tsarki, nahad'u da wani malami yayi min bayanin kasona a cikin dukiyar da mijinmu yabar mana, dana mahaifiyar Farouq danashi, mahaifiyar tabar Gold na kimanin 5 million, mahaifinsa yabar kudi naira million 25, banda gida je da filaye, nasan zakuce ina dangin mahaifiyarsa, bamusan inda sukeba ayanzu tun kafin mijinmu ya aureta aka kai hari garinsu kasancewar yar maidugurice, akayi gudun hijira ta rasa danginta ta tsinci kanta a jigawa birnin dutse wannan kenan Bayan tafiyata makka da kud'in Farouq nasiyar da gold d'in da mamanshi ta bari, na ajje kud'in awurina nacigaba da juyawamasa kudinsa million 30 wanda yanzu haka yakai kimanin million 75" Dasauri Mum ta kalleta tace "kinyi k'ok'ari hajiya amma banga amfaninsaba kinbar yaro yasha wahala arayuwarsa akan kud'i, ki dubi Farouq yanda yazama badan Allah Yasa yana hannunmuba bansan yazaki ganshiba" Hajiya tace "kiyi hak'uri laifin dangin babansane Aranar danaji labarin abinda yafaru har akan aurensa nafara shirin dawowa hankalina ya tashi ganin Wanda nake Nemawa kud'i acikin matsala Bayan nazo shine aka bani labarin Dad d'insa shekaranjia naje office d'insa shine yau mukazo da Dr kasarnan Amma Alhamdulillah naji dad'in ganinshi sabida yasamu iyaye na gari, bazan rabaku da d'ankuba sannan zan mallaka muku dukiyarsa" Mum ta saki Fuska dataji baza'a rabata da Farouq ba tace "Alhamdulillah amma Farouq yakai hankalin dazai kula da dukiyarsa" ta juya ga Farouq tace "Son bakayi murna da ganin mamanka bane?" Sai a sannan yayi ajiyar zuciya yace "nayi barka da zuwa ummana" Mum Tayi dariya tace "bari muwuce Hajiya tayi wanka ta huta, Saimu zo kuyi hira" "Toh Mum saikun dawo" suka fad'a Atareda da Dr. *Bayan sati 1* An sallami Farouq a asbiti k'afa kam Alhamdulillah aiki yayi kyau, Dad, Mum, Hajiya da Farouq suna Tattaunawa akan maganar Farouq Dad ya CE "Farouq Nayanke shawara zakaci gaba da karatunka, zakayi masters na wata 6 a Malaysia already na samo maka admission, kuma zankoma 9ja akwai wasu Companies da nagani ana tallarsu Zan siya maka afara aiki kafin kadawo guda 3 ne sannan inason kayi aure" Gaban Farouq Ya fad'i yace "Mum Kuma..." saiya fasa magana, Dad yace "fad'i menene? Auren ne bakaso?" Farouq shiru yayi ya sunne kai 'kasa, Mum tace "Alhaji kabarshi yayi karatun tukun tunda Yan watanni ne ko? Inaga kawai a had'a bikin nasa da bud'e sabbin companies d'in kaga yarinyar dazai aura d'imma tagama service kafinnan" dasauri Farouq ya'dago yakallesu d'aya bayan d'aya, sannan yasunkuyar dakansa zuciyarsa yaci gaba da dukan uku -uku, aransa yana tunanin "wacece? Ya take?" Wani b'angare na zuciyarsa yabashi tabbacin bazasuyi masa zab'en tumun dare ba, Dan haka yayi amannah da maganarsu, yace "Allah yasanya Alkhayri" hakan ba karamin da'di yayiwa su Mum ba sukayita sa masa Albarka, Aranar Dad ya dawo 9ja tareda Mum da Hajiyar Farouq shikuma yafara shirin masters dinsa. *Bayan wasu watanni* Abbahn Fahima abubuwa sun taru sun masa yawa ga duk abinda yazuba kud'insa saiya watse wataran yayi odern kaya daga waje jirgi ya nutse a ruwa hakan yasa jininsa yayi mummunan hawa ya fad'i bayan gwaje2 likitici aka gano yasamu paralised kma zuciyarsa ta kunbura, duk abinda yake faruwa Fahima ko 'ajikinta harkokinta takeyi ko wajensa bata zuwa, companyn Abbah gaba d'aya ansiyar anata masa magani ga bashin banki. Yau Aketa girke girke a gidan Mum, Afreen da Mum sai shirye shirye sukeyi, misalin 2:30 pm ba'ko ya'iso, Farouq nagani sanye cikin k'ananan kaya, fuskarsa sanyeda glass k'ato kana ganinsa Kasan yaji 'kud'i, ilimi, kyau, hutu ga wayewa, cikakkaken namiji Wanda akewa la'kabi da (geint), fuskarsa cikeda da annuri, ya sauko Mum sai washe baki take, da saurinsa ya'isa wajen Mum ya zube ya kwashi gaisuwa, Afreen ma ta gaishesa suka Shiga Gida yaci abinchi Dad ma yadawo sukayita hira suka tabbatar masa da saura sati 1 bikinsa kuma angama shirye shiryen komai, "Allah yakaimu" yace danshima yana b'ukatar yin auren. _*cwtjiddah*_ 馃挒 [3:05PM, 4/4/2017] 鈥�+234 706 774 5996鈥�: . 馃専 馃崄馃崄馃崄 馃暩馃暩馃暩馃暩馃暩 鈽傗槀鈽傗様鈽傗槀鈽� 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*BABBAN RABO*_ _( An Untouchable Desire)_ 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*AUTHOR:- cwtjiddah*_馃挒 _*In dedication to UMMEE GARKUWA*_ *125 to 130* Yau aka d'aura Auren Farouq da Jiddah akan sadaki dubu 200# mutane dayawa sun halarta daga k'asashe daban daban, Alhmamdulillah anyi event kala2 an kashe naira, ankai Amarya gidanta dayasha kud'i da kayan more rayuwa, Farouq yanajin dad'in zama da matarsa sabida Jiddah macece mai kyaun hali batada matsala sannan tana masa biyayyah yadda ya kamata, tana kuladashi cikin lokachi kad'an Farouq yasake chanjawa yayi 'yar k'iba dayamasa kyau matuk'a, ga ayyukan company suna tafiya yadda ya kamata kud'ad'e suna shigowa sosai, Akwai wata al'ada da Farouq yakeda ita, nakai taimako asbitochi da gidan marayu, yana ware wasu kud'ade akai marasa lafiya k'asashen waje donyin magani. Dr sahmed ya na zaune a office d'insa cikin asbiti akayi knocking, "yes" yabada izinin shigowa, Abbahn Fahima yashigo office d'in yanad'an d'ingisawa, yazauna suka gaisa yace "Dr wata alfarma nazo nema", Dr yad'an gyara zaman glass din idonsa yace "inajinka Alhaji wace Alfarma CE? Allah yasa zan iya!" Abbah yace "Dr sonake naga wannan bawan Allah daya taimaka aka kaini asbiti yazanyi inganshi?" Dr yayi ajiyar numfashi ya ajje biron dake hannunsa akan wani file dake gabansa, yadubi Abbah yace "agaskiya zaiyi wahala amma sauk'in guda 1 ne, yau saura kwana 4 ranar ganinsa, dayake sau 1 ake ganinsa awata zanyi iya ko'kari innemi alfarma asaka acikin list na dis month", "kayy Amma naji da'di wallahi nagode Dr zanzo ranar insha Allah," Dr ya katseshi da cewa "banan zakazoba gaskiya Zan bada numbarn ka idan nasamu Alfarmar su zasuma text na location". "To nagode" Dr cewar Abbah daga haka sukayi sallama Abbah ya tafi Dr yace ikon Allah kenan. Ranar visit yazo mutane sun hallara kamar yadda aka tsara, bayan mutane sund'an ragu Abbahn Fahima yashiga ya abinda yagani ya sashi mutuwar tsaye dukda shima Farouq gabansa ya fad'i amma ya dake, saima yanuna ma baigane waye Abbah ba, Abbah kam tunani, fargaba, mamaki, tsoro, kunya, da nadama suka taru masa a lokachi 1, "Bismillah mana" Farouq ya fa'da ya katse tunanin Abbah, cikin sanyin jiki Abbah ya k'araso ya zauna, Farouq yasaki Fuska ya durk'usa ya gaisheshi hakan yakara bawa Abbah kunya, Farouq cikin mamaki suka tattauna da Abbah Farouq ya tausaya masa sosai, ya d'auko katinsa yabashi yace zai iya kiransa koyaushe kuma zai iya visit nashi, Abbah yayi godiya sosai amma nauyi yahanashi yima Farouq maganar Fahima, Ahaka suka rabu Farouq duk jikinsa yayi sanyi tsohuwar soyayyar Fahima ta motsa gamida tausayinta, ahaka yagama ganin ba'kinsa ya koma Gida, bayan wasu kwanaki Abbah ya ziyarci Farouq office d'insa suka tattauna yabawa Abbah check na 3million yayi jari, saidai wannan karon Abbah yafad'awa Farouq labarin Fahima, Farouq yace "bakomai duk sanda tashirya aiki tazo tasameni bamatsala" Abbah yayi ta zuba godiya hadda kukansa yana bawa Farouq hakuri. *Bayan kwana 2* Farouq yana zaune a office aka fad'a masa yanada bak'uwa, yabada izinin ta shigo, tana bud'e k'ofa tayi sallama, zuciyarsace ta bada sautin Rasss! Sabida muryar Fahima dayaji dasauri yad'ago kai suka had'a ido tana tsaye jikin k'ofa sanye take da hijabi har k'asa pitch colour, fuskarta babu kwalliya dasuri ya mik'e tsaye sabida ji yake zuciyarsa zata iya fitowa akowane lokachi, yataso dasauri yazo gaban Fahima ya tsaya yayinda itakuma idonta yafara zubar hawaye kamar anbude famfo! Dakyar yayi magana yace "beauty!!!" Ta sunkuyar da kanta k'asa, yasa hannu ya d'ago fuskarta ya zuba mata ido, hawayen nata yacigaba da zubowa, a hankali ya sa sauke hannunsa yayi ajiyar zuciya Yakama hannunta suka zauna akujera maicin mutum 3, yace "beauty meyakedamunki haka?" Ta sharce hawaye tace acikin abubuwan dasuka faru "mena maka?" BaKomai yabata amsa, "amma na chanchanchi duk wannan abin dakakemin?" " Kiyi hakuri beauty nazata zan iya jurewa amma nakasa, kiyi hakuri beauty awatannan nashirya tafiya Hutu da iyalina," dasauri Fahima ta kalleshi "kana nufin kayi aure?" " Kina nufin baki saniba Afreen bata fad'amiki ba?" Ta girgiza kai alamar A'ah, yayi shiru nadan lokachi daga bisani yace "beauty nayi aure!! Amma zabinsu Mum me, saidai na tabbatar Jiddah batada Matsala, ki kwantar da hankalinki kifad'awa Abbah zanturo iyayena idan sun Amince", dahaka yayita kwantar mata hankali ya kaita shopping yasiyamata waya mai tsada, yabata kyautar mota, bayan Yakoma Gida yayita tunanin Fahima da rayuwa Allah kenan. Bayan ta koma Gida da gudu ta shigo tana kwala kiran Ammi, dasauri Ammi ta fito ad'aki tana tambayarta "lafiya?" Fahima ta bata labarin yaddah sukayi da Farouq, Ammi tayita yiwa Allah godiya taji dad'i sabida rabonta daganin farincikin "yartata ta Dade. _*cwtjiddah*_ 馃挒 [3:05PM, 4/4/2017] 鈥�+234 706 774 5996鈥�: . 馃専 馃崄馃崄馃崄 馃暩馃暩馃暩馃暩馃暩 鈽傗槀鈽傗様鈽傗槀鈽� 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*BABBAN RABO*_ _( An Untouchable Desire)_ 鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽斺様鈽� _*AUTHOR:- cwtjiddah*_馃挒 _*In dedication to UMMEE GARKUWA*_ *130 to 135* _*Last page*_ Tun daga ranar Fahima cikin farin ciki take, amma Farouq yadda zai tunkari su Dad da maganar yake hak'ika yana matuk'ar jin nauyinsu amma dole ya nemi mafita, bayan kwana biyu ya kira Afreen yace "zaizo gidanta anjima ta sanar da Dr mijinta", haka kuwa akayi bayan anyi sallar la'asar ya bayyana gidan Afreen, bayan ta gabatar masa da ruwa da drinks ta zauna ta fiskanceshi, "Yaya meyake faruwa ne naga kamar da magana abakinka?" Afreen ta tambayi Farouq, saida ya tsaya tsawon minutes, sannan yace "Afreen Fahima CE!" Da sauri ta kalleshi tace "Fahima kamar Yaya?" Ya kwashe yadda sukayi da Fahima da Abbanta ya fad'a mata itama tayi shiru nad'an lokachi daga bisani tace, "hakika na Dad'e ina wannan tunanin sabida ni har yanzu ban rabu da k'awata ba muna tare tunsanda accident d'innan ya faru har Abbah ya rabaku, kuma zanfi kowa farin ciki idan aka maida aurenku sabida nasan Fahima kai take jira tsawon lokachinnan, ta fad'amin bazata auri kowaba bayankai amma tunda naga su Mum sun za'bo maka jiddah na sare da lamarin saidai na'boyewa Fahima LABARIN AUREN (littafin my kadeey) amma yanzu meye mafita?" Farouq yayi saurin cewa "Ku taimakeni keda Dr kuje kurok'amin su Dad Dan ni bazan iya tunkararsu ba." "Bakomai zamuje yau da daddare", ahaka suka rabu bayan Dr yadawo ta sanar dashi komai shima ya bada goyon baya 100% suka tafi gidansu Mum da Daren. Bayan sun zauna Mum take yiwa Afreen fad'a ta cika yawo, "kai Dr AI laifin Kane dakake biye mata da tsohon ciki haka", Dr yayi murmushi kawai Afreen ta CE "akwai abinda ya kawomu fa Mum amma ina Dad?" "Yana Sama!" Mum tabata Amsa, tareda mik'ewa "bari inkirashi" suka amsa da toh itakuma ta wuce kiran Dad d'in, at are suka sauko da fara'arsa ya zauna suka zame a kujerar suka gaishesa, bayan sund'an ta'ba hira Dr ya fad'a masa abinda ya kawosu Dad yace "AI wannan ba matsala bace, daya fadamin da kanshima basai yabaku wahalaba", Mum tace "AI kasan halin Farouq alhaji ina ganin kawai aje gobe gidansu Fahiman koya ka gani?" " Eh hakan za'ayi bakomai Dr kuje maganar ya k'are Allah ya sanya Alkhayri," dayake su Dad masu ilimine basu rik'e Abbah aransuba sam duk abinda yamusu abaya. Washe gari sukaje akayi maganar auren Fahima Abbah dayaga Dad kamar ya nutse Dan kunya, amma Dad ya nuna masa baisan yanayiba asalima shiya buk'aci su yafi juna, Alhamdulillah kowa ya yafi kowa ansa ranar maida aure sati 1 ahaka sukabar gidansa Sukabarshi yanata nadama Mara amfani, bayan sun Koma Gida Dad ya kira Farouq ya fad'amasa yadda sukayi da Abbahn Fahima yayi godiya aka fara shirye2 biki, kamar yadda Farouq yafad'a haka akayi bai samu matsala a wajen jiddah ba, baiwar Allah! Komai ya tafi Dai Dai yaddah ya kamata, an d'aura aure cikin kwanciyar hankali da farin ciki, Farouq bai rabawa Jiddah da Fahima gidaba saidai kowa da part d'insa, zaman Fahima da abokiyar zamanta sai son barka abinchi sha'awa Farouq ma baya nuna banbanchi tsakaninsu yana adalchi dai2 gwargwado ga shi arziki sai Dad'a bunk'asa yake, tsakanin Dad da Abbah zumunchi haryafi nacan baya, Afreen da yaranta 2 maza kyawawa sunazaune lafiya da Doctorn ta. *Bayan 2 years* Jiddah ta haifi yarta mace kyakkyawa mai kamada Ita, ranar da akayi suna cikin dare Fahima ta haifi twins nata 'Yan maza masu kamada Farouq bawan Allah anyi suna yara sunci sunan Dad da Abbah. TAMMAT BIHAMDULILLAH! Anan nakawo karshen littafina mai suna (BABBAN RABO) kuskuren danayi aciki Allah ya yafemin saimun hadu a sabon littafina mai zuwa insha Allah. _*Godiya, jinjina, yabawa, gareki my mentor, swthrt, supsticated, superb, UMMEE GARKUWA, ba abinda zan iya cemiki na gode habibty Allah yabarmu tare yabar kauna*_ ILYSM鉂� *Kunmin Halacci* 馃憞 _*1-MUSAN JUNA OHW GROUP*_ _*2-WRITERS WORLD*_ _*3-WRITERS PLANET*_ _*4-EXQUISITE ONLINE WRITERS*_ _*5-EXCELLENT WRITERS*_ _*6- OHW GROUP*_ Thanks for your support!!! ILYSM鉂� _*GODIYA TA MUSANMAN GAREKU GABADAYA MEMBERS NA MUSAN JUNA OHW GROUP ALLAH YABARMU TARE*_ Onelove#鉂� _*INA KAUNARKU ARAINA*_ _MY HABIBTY (UMMEE GARKUWA)_ _MY AFMA, keta musanmance agareni ina tare dake_ _MY FATY AZLAND_ _MY FIRST LADY (inlaw)_ _MY SANAZ DEEYAH_ _MY AISHAT TSAFE ( CHOCOLATY)_ _MY AYUSHA ILIYASU_ _MY ZEE YABOUR_ _MY ZEE BABAGANA_ _MY KHADEEY_ _MY NANA ZEE_ _MY AUNTY JIDDAH ( NAMESAKE)_ *Nagode da kulawarku* ILYSM鉂� *BAN MANTA DAKUBA MEMBERS NA GROUPS DINMU* 馃憞馃徎 _MUSAN JUNA OHW_ _HOUSE OF NOVELS ( MY KHADY)_ _UMMEE GARKUWA NOVEL GROUP_ _FATY AFREEN'S NOVELS 1_ _ZEE EN HUSSY NOVELS_ _HUMAIRA B MELODY NOVEL GROUP_ _BASMA ER LELE NOVEL GROUP_ _BADI'AT NOVEL_ _WRITERS PLANNET_ _004 HAUSA NOVELS GROUP_ _ZEE & JIDDAH NOVELS GROUP_ _SANAZ FANS_ _WRITERS WORLD_ _TEEMA ZIKARH NOVLS_ _FEEDO ONLINE NVLS_ _BILLYN ABDUL NVLS_ _ILILEE'S NVLS_ _EASHERT TSAFE FANS_ _*DA SAURANSU!! Allah yabar kauna ILYSM*_鉂� _*BYE*_鉁嬸煆� _*Cwtjiddah*_ 馃挒