JAMI'A... Episode 1 Da sauri ta tashi tana mai wani irin kallo tama rasa bakin magana, tashi suhaila tayi tace '' mardiyya Please karki fita neman mafita muke.., Suhaila wallahi ba haka nake ba , ce mai akai ni yar iska ce zai kalle ni da wannan maganar, kuma yafi ƙarfin ya faɗa min da bakin sa , sai dai ya turo wani me ya saka azzaluman mutane sun fi yawa a duniyar badai jarabawa bace to wallahi na hakura da ita shekara ma kamar kwana ce.., ta ƙarashe maganar ta , tana durkusawa kasa tare da sakin kuka. ta kifa kanta akan gwuiwar ta. Suhaila tace '' mardiyya .. bata ƙarasa ba ta ɗago a fusace tace '' bana bukatar jin komai daga bakin ki anya kuwa kina da hankali..?, jin ƙarar buɗe kofa da sauri suka juyi cikin daure fuska ASIM yace ''Come on, get out of my office — were you told this is a boxing ring?" da sauri mardiyya ta kalle sa kallon da ya watsa mata da sauri ta ɗauke idon ta daukan jakar ta , tayi ta fita jikin ta na rawa. suhaila bin bayan ta , tayi itama jikin ta na rawa duk da maganar tasa ba cikin daga murya yayi ba amma hakan ba karamin tasiri tayi ba a jikin su. kama hannun ta , tayi ta fuske suhaila bata yi zuciya ba ta , ƙara kama hannun ta tace '' mardiyya mutane fa suna kallon mu kar a yi zaton wani abun ne ya faru.., asanyaye ta saka hannu ta fara share hawaye tace '' nayi mai , kama da yar iska dan Allah kalle ni, ni ba shigar banza ba..?, dan na kasan ce bafulatana mazauniyar daji hakan baya nufin ban san mutuncin kaina ba.., Look mardiyya bafa cewa yayi kuyi zina ba ke kinsan abin da ake yi a cikin makarantar nan , mata nawa ne suke zubda ciki , bane man ta ba , bane man maza ba, ke gani nake duk wani me laifi a cikin makarantar nan an tara shi, auren contract ne ke kinsan da yadda baffa yake daukar nauyin abincin ki da ace shi yake biya miki registration wallahi ke kanki kinsan ba zaki ci gaba da zuwa ba , wannan dama ce randa kika gama ki fita da kwalin ki me kyau wanda zaki iya samin aiki, ki tallafawa yan uwan ki da iyayen ki. Sauri ta kalle ta , ji tayi kamar ta watsa mata ruwan zafi tace '' mutunci na fa..?, kin fi kowa sanin duk wacce tayi aure ta fito sunan ta ya canza darajar ta , ta canza..,, SUHAILA tace ''' muje hostel wannan maganar bata tattaunawa bace a nan ,, MARDIYYAH bata ce komai ba ta shige gaba, tana tafiya tunani ya dame kwakwalwar ta , ta rasa wanne za tayi., bata so ace wanna jarabawar ba ta wuce ta ba, ya mutanen rigar su za su ji..? dariya za suyi mata, karatun da ta kwallafawa rai ya rushe. sai ta biya rabin registration san nan zata zauna ta gyara jarabawar ta. tun da yau anyi bata samu ba. saboda motar da ta hau ta samu matsala direban ya tsaya gyarawa, tana zuwa ta , tarar an gama bada takardu wasu har sun fito, ba irin magiyar da batai musu ba , su bata , amma suka ƙi bata sai dai ta jira wata shekarar ,idan muna da a ron numfashi. Suhaila tace '' mardiyya baki da wata mafita sama da wannan.., suhaila wai kaddarar da Ubangiji ya ɗora miki ne kike so nima ta same ni na rasa gano ina kika dosa. dariya suhaila tayi tace '' wacce ƙaddara mardiyyah..? wallahi dani yayi wa wannan tayin na'am zan yi ke kinsan yawan yan matan da suke kawo mai hari amma yaƙi..,ke kin samu wallahi daba ya son ki bazai taɓa ce wa zai aure ki ba kika sani daga haka komai ya tabba kyakkyawa dashi hand some guy komai ya haɗa ga ilimi ga kudi gidan su babban gida ne ke da talauci har bada mardiyya dan Allah ki amince.., ko arzikin kallo bata samu ba sai ma ƙara gaba da tayi zuciyar ta na tsananin bugu shiga cikin hostel din su tayi. Suhaila da sauri. tace '' dan Allah ki yi hakuri ki dena kukan nan bakya ganin su ajeebo suna cikin hostel din nan dama su abin da suke buƙata kenan tun da bama daukar carry over su kuwa duk bin mazan su da kwakulalsu da ake yi hakan be hana su dauka ba ko baki ga suna kallon ki ba...?, ajiyar zuciya mardiyya ta sauke a wannan karon ma bata ce komai ba ta. cikin reception ta shiga, madam Sophia tace '' kawa sannun ki da zuwa.., fuskar mardiyya cike da rashin jin dad'i dakyar ta kaƙalo murmushi tace '' yauwa madam Sophia good morning.., Morning sister kamar baki da lafiya..?, Cewar madam Sophia. mardiyya tace '' kaina ke ciwo.., ayyah sannu exams ce ta saka ki ciwon kai ko madam Sophia ta faɗa tana dafa mata kafada. kai kurum ta gyaɗa mata domin ita tasan halin da take ciki iyayen ta basu da ƙarfi bata san ya za tayi ba da wannan kaddarar, ta take shirin kunno mata tasan cewa jikin ta yake so bawai son gaskiya yake mata ba , kuma amfani zai yi da ita, daga ya gama amfanar ta , shikkenan ta zama bola. Madam Sophia matsawa tayi tana shiga gurin da take zama mardiyya tayi gama suhaila ta gani da sauri ta , tashi zaune tace '' hy my mine.., Suhaila murmur tayi tace '' madam sannu da aiki.., Yauwa my mine ya jikin sister mardiyya...? Madam Sophia ta faɗa tana kallon suhaila..., Suhaila tace '' da sauki.., ta faɗa tana yin gaba tasan halin madam Sophia sarai sai ta , tsare ta , da hira. Madam grace ce tace '' sister ina kaunar mardiyyah wallahi duk lokacin da na ganta sai naji na jiƙe sharkaf.., wani kallo tayi mata , tace '' bana son jin wannan maganar mardiyya tawa ce.., wani kallo tayi mata , ta dauke kan ta. taci gaba da , danna laptop din da , take gaban ta. OFFICE. ASIM me ya saka kai haka mafita muke nema fa, kuma ni nasan yarinyar nan , bata da wata matsala.. mukhtar ya faɗa yana kallon ASIM. wani kallo ASIM yayi mai San nan yace '' ai shi ya saka muka ganta eleven clock a waje, look ASIM kamar baka san yadda yanayin karkara yake ba , da matsalar abin hawa kasani sarai mom ta , takura matar ka , take so ta gani ga jikin ta , da ya ƙara tsamari, yakamata kafin ,ta , tafi america a duba lafiyar ta , taga tayi aure ko daga baya ka sake ta, daman ai auren na contract ne.., ita kuma ka biya mata buƙatar, ta bana so rayuwar yarinyar nan ta hulakan ta , sanin kan kane gwamnatin da ta , dauke su wannan semester kudin su ya ƙare gaba dole ta nemo kudin da , zata biya mahaifinta bashi dashi ya kake tunani..?, kaga wannan yar iskar ba aure ne a gaban ta ba, ASIM ka rabu da AFIYAH wallahi idan da aure ne a gaban ta , da tuni tace ka fito kuyi aure..,kai dole sai classic ladies bayan, wayewa matsala ce..,kaga wallahi wa'yannan yaren hmmm, kace kai dole sai yare sun fi riƙe aure da mutunci, saboda kai ta Musulunta, to Allah ya saka ma ta musulunta ba kora bace da fatar a kuya..., Haɗe rai ASIM yayi yace '' ka gama..? to bara kaji wayan nan da kake gani masu saka hijabi wai su salihan bayi sun fi kowa iskanci dashi suke fakewa ya za a yi na auri local lady, zan yarda kawai nabi shawarar ka saboda na farantawa mom amma ko ita kan ta AFIYAH ba zata sani ba domin hakan babban kaskanci ne a gare ni naje na auro local lady sai wani sumi sumi take da hijabi cike da wari kalli AFIYAH idan ta bar nan kamshi har zama yake, mukhtar kasan ni mutum ne meson gayu bana kaunar kazanta , wa yakai ya'yan talakawan nan kwaɗayi da son abin duniya..?, hmmm ASIM ba zaka taɓa fahimta ba mukhtar ya faɗa yana kokarin tashi daga kan kujerar da yake knocking din kofar yaji anyi kafin ya bada amsa ta tura kofar ta shigo tana sanye da swiss lace kallo ɗaya zakai mai kasan me tsaɗa ne amma dinkin da akai mai tamkar ba tasan ciwon kudin kayan ba straight gown ce tsagar ma ta gaba aka yi ta , fuskar nan tata tasha make'up wara hannu tayi tana murmushi. ASIM da ya mai da mata martani yace '' AFIYAH your welcome., murmushi tayi ta ja kujera ta zauna , cire Glass din ta , tayi ta ajiye shi akan table din sa tana taunar chiwgum , tace '' beb nayi missing din ka.., zuba mata ido yayi yace '' baki ga mukhtar ba..?, ta gefen ido ta kalle sa tace '' mukhtar how per..?, mukhtar ba tare da ya kalle ta ba ya dauki wasu takardu yace '' fine.., yabar office din. taɓe baki tayi ta juyo tana kallon ASIM tace '' shine ko ka , tawo ka tarbe ni.., shafa sumar kansa yayi yace '' sorry wallahi abubuwa ne sukai min yawa kin sauka lafiya..?, wallahi lafiya qalau, ta faɗa tana kokarin shafa hannun sa dauke hannun sa yayi yana cewa kinsan bana so ko..?, ɓata rai tayi tace '' to shikkenan, ni a gani na tun da har mun san aurar junan mu za muyi muna da right din yin komai amma kai, sai ka din ga kawo wasu local abubuwa., ASIM haɗe rai yayi yace '' kin ga abin da ke ɓata ni dake kenan, AFIYAH addinin mu ya zo mana da komai wannan ba wayewa bace.., ASIM saboda son da nake maka nabar addinin mu na dawo naku Please nima ka dinga son abin da nake so mana ta ƙarashe maganar ta , tana jifan sa da wani irin kallo me cike da zallar so.. ASIM yace '' bazan iya yi miki biyayyah ba gurin saɓawa mahalicci mu.., okay no problem daman na shigo ne mu gaisa, zan koma school, makarantar nan taku tana burge ni ko a nan zan yi master degree dina ne..?, ASIM yace '' duk yadda kika yi..., Okay sai anjima ta , faɗa tana tashi bye yace mata , ta fita, tafiya take yi daddai da yake tana da kiba ga Ubangiji yayi mata a litta sai juya kugunta take yi da bom bom din ta , wayar tace tayi ringing da sauri ta buɗe jakar ta , ya ɗaga tare da karawa a kunne tace '' okay gani nan zuwa ina ma cikin makarantar taku.., tana gama fadar haka ta , kashe wayar ta ta mai da cikin jakar ta , ci gaba tayi da tafiya duk inda ta gifta sai an bita da kallo. wani office tayi knocking gurin shiru baka jin motsin komai sai na tsuntsaye. buɗe mata akai yi ta shiga tana shiga ya rufe tare da rungume ta , ta baya tana zuge zip din rigar ta , murmushi tayi ta juyo tana kallon sa cike da so da kauna, tace '' my,, kiss yayi mata a breast din ta , taya shi tayi ta cire rigar ta , tana cewa sam baka da , dama wallahi ko bari bakai ba na huta.. Samuel yace '' wanne hutu bayan gani zan jiyar dake dad'i.., murmushi tayi, tana ɗora hannun ta , a kan hantsar wandon sa, tayi wani murmushi tana ayyanawa a ranta dama ASIM ne gaban ta yadda take hango abar sa , tasan ba ƙaramin dad'i zai ba lashe bakin ta , tayi kamar wata mayyah, kiss yayi mata a kumatu yana balle hub din bra din ta. Nan da nan breast din ta suka bayyana damkar ɗaya yayi, yana cewa wallahi nayi kewar ki. zama tayi tana sakin wani irin nishi tace '' are you sure..?, zama yayi yana ƙoƙarin zura hannu a cikin pant din ta yace '' yess.., dariya tayi, tana cewa Samueeel. dariya shima yayi irin ta arnan nan yace '' na'am Linda., murmushi tayi tace '' i love U..., JAMI'A... https://www.arewabooks.com/chapter?id=68bc69bbf5fe9ce7a0c2509f Only arewa book. Episode 2 Knocking suka ji anyi musu da sauri, AFIYAH ta kalli Samuel tace '' wane..?, Samuel yace '' ina zan sani dan Allah maza ki mai da kayan ki, bata ce komai ba , ta , tashi tsaye ta mai da kayan ta zama tayi tana sakin a jiyar zuciya tare da yin Crossing ƙafar ta , daukan wayar ta , tayi tana operating din ta. Samuel gama gyara kansa yayi, sannan ya buɗe kofar Madam Elisha ce , riƙe da folder a hannun ta. ƙa ƙalo murmushin dole yayi yace '' welcome.., Cikin fara'a tace ''Greetings, how is work?" kujera ya ja mata yace ''We thank the Lord, here’s a seat for you feel free to sit.'' zama tayi tana cewa thanks,, komawa kujerar sa yayi ya zauna, AFIYAH tashi tayi tana cewa sai mun yi waya. Okay bye Cewar Samuel. AFIYAH tace '' bye,, ta murɗa handle ta fita, Wannan kenan. HOTEL. uban tagumi ta , zuba ta rasa me yake mata dad'i, tun da ta dawo daga gurin wancan dan iskan taji duniyar na juya mata. salatin da suhaila ta saki ne ya dawo da ita daga cikin tunanin da take, cikin sanyin murya da hausar ta mara fita tace '' SUHAILA me ya faru..?''. jikin SUHAILA a sanyaye tace '' yanzun nan naga anyi posting a group wanda gwamnati , ta dauke su scholarship kudi ya ƙare, daman iya na shekara biyu zata biya sauran biyun mutum ya biya da kansa.'' gaban mardiyyah ne ya , yanke ya faɗi tace '' innalillahi wa'inna ilaihir raji'un, SUHAILA ƙarshen karatu na ya zo wallahi baffa bashi da kudin da zai iya bani na ci gaba da karatun nan , duk so na da nayi karatu ya rushe.'' SUHAILA buɗe baki tayi za tayi magana sai ga ramsi ta shigo da sauri SUHAILA tace '' innalillahi ramsi ina kika shiga mu ka ɗinga kiran wayar ki switch up ga exams har an fara.'' taɓe baki tayi ta ƙarasa shigowa tare da rufe kofar ta ajiye jakar ta kan gadon ta , tace '' wallahi ina lafiya qalau mun tafi yawon buɗa ido ne, saboda haka na kashe waya ta , bana son damu yan wahala har sun fara kenan..? guda nawa kukai ne ?.'' ta ƙarashe maganar ta , tana zama akan gado. MARDIYYAH ido kawai ta zuba mata , tama kasa magana suhaila tace '' gaki babbar yar wahala ke yanzu ko ciwon rasa jarabawa da ba ki yi ba...? .'' wata dariya tayi tana buga cinya tace '' in damu dan na rasa wannan shegiyar jarabawar..? to ku buɗe kunnuwan ku, tun da na lura ku bakwa fahimtar yaren jami'a kun ga wannan uwar wahalar da kuke sha kullum kuna yawo da paper a hannu to wallahi duk shirmen banza ne , ina da DR PATRICK a cikin makarantar nan zan fadi exams never wallahi.'' MARDIYYAH tace '' daman yana da kirkir..?, ni wallahi kallon da nake mai na mara mutunci ga yadda akan maki kadan yake kada mutane.., chiwgum din bakin ta , ta cire tace '' gaskiya MARDIYYAH ban ga ranar da zaki waye ba , au ke da sai ya dauki maki guda ya baki, ba tare da kin dauki jiki, kin bashi to wallahi kinga ba iya jarabawar saba idan kika je, kuka gana musamman ma yaji kin mai dadi wayyo Allah wallahi ke da daukan *CARRY OVER a BIRMU FEDERAL UNIVERSITY OF SCIENCE. har abadah.'' SUHAILA tace '' muna neman tsari da wannan rayuwar idan fa mukai aure mu cewa mazajen mu me..?, Kut to baku da hankali ke zaki bari kanki yayi murfi ne wallahi karya yake yace kin taɓa sanin wani wuyar ta kije a gyara ki tsaf musamman ma dinki gam zai jiki idan ya zo shiga ki ƙara farkewa yaga jini to me kuma yayi saura..? Ramsi ta faɗa tana kallon suhaila. MARDIYYAH tace '' ina neman tsari da wannan kazamar rayuwar, wallahi gwara na hakura da karatun da dai na saɓawa mahalicci na, wai dan girman Allah a wannen zamanin me kuka dauki zina anya kuwa kuna tunawa da mutuwa da hisabi da zaman kabari.'' wani kallo ramsi tayi mata tace '' to sannu uwar iya ta Sallah uwar da'awa a'a bamu sani ba sai yanzu da kika sanar mana.'' murmushi mardiyya tayi ta kwanta tana runtsai idon ta , fuskar ASIM ce , ta shiga yi mata gizo a saman idon ta da sauri ta buɗe gaban ta na yanke wa yana faduwa, tashi zaune tayi da sauri SUHAILA tace '' lafiya mardiyya me yake damun ki..? dan Allah karki saka damuwa a ranki duk wani abin da yayi farko zai ƙarshe Ubangiji be manta dake ba yana sane da ke.'' rungume SUHAILA tayi tana sakin ajiyar zuciya. ramsi tabe baki tayi ta shiga toilet, ba ta tsaya tambayar su ba , tun da tasan su basa rasa, damuwa kamar gidan haya ko wanne sati da irin matsalar da za su shiga tun da sun saka kansu a tukunya sun rufe, ai shikenan.'' cikin kuka mardiyya tace '' fuskar sa na gani a idona wallahi bana kaunar ganin, asim ba mamaki ma shi ne ya saka aka janye Wannan tallafin saboda cikar bakin burin sa.'' a'a MARDIYYAH kar kiyayya ta saka ki, ki aikata ba daidai ba kinsan shi zato zunubi ne. cewar suhailah. kwanciya tayi tana share hawaye tace '' Hakane wallahi Ubangiji ya shige mana gaba.'' SUHAILA tace '' amin ya Allah, mardiyya baki da wata mafita, sama da ki amince da kudurin su sir mukhtar mardiyya da wannan banzar rayuwar da su ramsi suke yi, gwara wannan auren kiyi addu'a ki nemi zabin Allah wallahi sai ki ga ya juye ya zama alkairi ko da ace ba da niyar alkairin yazo ba, Kura mata ido tayi ta girgiza kai tace '' suhaila bazan iya zama da wannan mutumin ba , wallahi wahala zan sha bashi da kirki yana wulakanta talaka baya ganin kowa da gashi, ya kike tunani zama dashi..? musamman ma yan uwan sa ba lallai iyayen sa, su amince dani ba saboda bamu da hali a gidan mu fa a memakon sadaki kayan daki ake mana kin ga talauci ya kai talauci. mahaifina karfin sa ya ƙare ya tsufa bani da wani gata sama dana Ubangiji, SUHAILA tace '' hmmm, Ubangiji ya dafa mana, amma mardiyya addu'a ba abin da ta bari, ni dai abin da nake so dake ki ce kawai kin amince.'' wani kallo tayi mata , na anya kuwa kina da hankali ta juya mata baya. Ramsi ce ta fito tana tsane kan'ta da towel tace '' me zata amince dashi..?, naji kuna wani zance tana da matsala ne..?.'' SUHAILA tace '' kuɗin ta, za a kawo take cewa sai ta gama makaranta shi ne nake bata shawara.'' taɓe baki tayi tace '' ɗan ina zata aura ba dai dan kauyen su ba..?, SUHAILA tace '' eh dan nan.., tab Allah ya kyauta, shi ya saka Ubangiji yayi gaskiya ba kowa Allah yake ganar da shi gaskiya ba , ke yanzu kina yar jami'a, ki auri dan kauye ya ci dake dame duk da dai a nan din ba maraba saboda naga ba wasu expensive abubuwa kike ci ba.'' Ramsi ta faɗa tana kunce towel din ta tsirara tayi haihuwar uwar ta , ba abin da ya dame ta , ta zauna ta shafe jikin ta da mayuka masu, tsada . kaf cikin su, ba wanda ya kula ta sai na dauke ido da suka yi da sauri ramsi tace '' to zan ja kunnen ku, ku lura da su Farisa sun shiga kungiyar tsafi gaba ki ɗaya yan dakin nasu.'' da sauri mardiyya ta , tashi zaune tace '' kungiyar tsafi fa, kika ce su a ina suka ganta ..?, wani kallo ramsi tayi mata , tace '' tab gaskiya na gaji ku kamar baku san a ina kuke ba , to ai yan cikin hostel din nan , kusan rabi suna cikin ta, baki ga bular hancin su guda biyu ba , kasan leben su ma akwai bula, wasu kuma ring ne a cibiyar su ai duk wa'yannan alamomi ne , da ke nuna mutum dan kungiya ne.'' MARDIYYAH tace '' to ina amfanin me take musu..?, kinga ko na faɗa miki ba ganewa za kiyi ba , dan haka kudai ku kiyaye, duk da na ga baku fiye cin abin mutane ba , to kuci gaba da wannan dabi'a ramsi ta faɗa tana saka riga me hannun shimi. to suka ce jikin su a sanyaye, mardiyya da , ta ƙara jin hankalin ta ya tashi gwara kawai ta amince da wannan auren, ko ta matsa daga cikin makarantar nan , wannan bala'i haka daga wannan sai wannan SUHAILA kuwa shiru tayi, ta zuba uban ta gumi, abubuwa da yawa suna yi mata yawo a tsakiyar ka, Ramsi wayar ta , ta ɗauka tana kunnawa ta fara charting tana sakin dariya, chips ta dauko tana ci ta kalle su tace '' bismillah.., kai suka girgiza mata dan murmushi tayi tace '' kun yiwa kan ku wallahi, ni ban ce ku dena cin abin hannu na ba, kowa ya sani, ni bana shiga kungiya in dai harkar a marke ce , to ina ciki.,nice sahun gaba.'' banza sukai mata , AMBASSADOR EL'BASHIR MANSUR TURAI. sunan da naga an rubuta da rubutu me launin gold a jikin wani kyakkyawan mansion. a guje wata mota baka kirar G wagon tayi horn security din gidan ya buɗe wa motar nan ta shigo ko parking be bata tsaya yi ba , ta fito daga cikin motar nan wani arnan English wears ne a jikin ta , dukkan wata suffar da Ubangiji yayi mata ita, kayan nan ya bayyana ta ko dan kwali babu a kanta sai ma kalba da ta zubo da ita har gadon baya. da alama sauri take kasancewar yadda take tafiya cikin sauri duk da uban hil din da yake kafar ta. gaba wats kofa ta , tsaya nan da nan kofar tayi wani juyi ta buɗe kan ta shiga tayi da sauri tana cewa mom mom mom. Mommy da take zaune a parlour yar aikin ta na yi mata tausa ta amsa dakyar tana kallon ta. bawai zafin ciwon da take ciki bane, ya saka ya amsawa da kyar a'a kawai tsabar isa ce , gaba ki ɗaya hannayen ta , sanye suke cikin zoben gold ajiye glass cup din hannun ta , tayi tana zubawa diyar yar uwar' ta ido. Aneesah ƙarasa shigowa parlour tayi ba ta cire takalmin kafarta ba , ta , taka kan carpet zama tayi tana cewa mom wai daman big bro be rabu da wannan shegiyar arniyar nan ba. da hannu mom tayiwa me yi mata , tausa ta matsa ta basu , guri tashi tayi da sauri mom tace '' aneesah wa kike nufi...?.'' Aneesah da ranta yake ɓace tace '' Linda mana ke kinga birthday din da tayi hmmmmm wallahi idan kika ji miliyoyin kudin da ya , bata a matsayin gift sai kin yi mamaki.'' Mom tace '' zai zo ya same ni ne ya su mama dafatan kowa yana lafiya..?, Aneesah tace '' lafiya qalau Please karki faɗa mai ni ce na faɗa miki, bana so yasan na dawo hutu kasar nan, Mom tace '' okay ba zan faɗa masa ba.'' yauwa mom ta faɗa tana rungume ta tare da yi mata kiss a kumatun ta, shafa kanta mom tayi tana murmushi. sallamar ASIM ce ta saka ta juyo da sauri, kallo ɗaya ASIM yayi mata , ta dauke idon sa yace '' ba dai a haka kika fito ba, baki san nan ba Oxford bane da zaki dinga yawo yadda ranki ya ga dama bakya kishin jikin ki da addinin ki...?,, wani abu ne ya tsaya mata a maƙogaro ga wani rainin hankali, kafura yake son aure me shigar banza rabin jiki a waje me makon yake can yayi mata wa'azi shine ya zo nan ita yana yi mata kasa tayi da idon ta , tace '' sannu da zuwa.., ASIM da yayi banza da ita ya durƙusa kusa da mahaifiyar sa ya riƙe hannayen ta yace..,, Reacting sharing za kuga read more me yawa kuyi following channel dina domin samun wannan littafin da zarar na ɗora JAMI'A... Only arewa book. Episode 3 ''Mommy barka da yamma.?'' ɗauke kai tayi tace '' asim baka rabu da wannan yarinyar ba ko..?.'' gaban sane ya faɗi amma sai ya danne yace '' mommy wacce yarinya..?.'' Mommy tace '' Asim, I didn’t know you as a liar. Don’t start lying to me today. If she were truly a good woman, I swear I wouldn’t care about her tribe just choose a good mother for your children.'' wani kallo ya juyo yayi wa aneesah domin yana kyautata zaton ita ce ta kawo mata wata magana, kan'ta ta sunkuyar ƙasa kirjin ta na dukan uku uku bata san me yaya ya gani a jikin arniyar can ba , bata san da me tafi ta ba da ko kallon mace baya yi mata , Allah ya ɗora mata son sa bama kamar bema son tana yi ba cije lips din ta , tayi tana ayyana abubuwa da yawa a ranta da ace wata, ta aure shi ba ita ba gwara kowa ta rasa. ASIM jikin sa a sanyaye yace ''Please be patient, Inshallah I’m about to bring you the woman I will marry." kan'ta ta ɗago ta kalle sa tace '' kai ko kunya baka ji kannen ka duk sun yi aure sai kai da auta ne a cikin gidan nan to kafin na yi tafiyar nan inshallahu nake so kai aure asim ban san ko zan tashi ba ina so naga ya'yan ka ina so naga matar ka .'' ƙasa yayi dakan sa a hankali ya furta insha Allahu ya faɗa yana tashi, mommy kallon sa tayi tace '' abincin ka dakin ka za'a kawo maka ko anan zaka ci..?'' anan ya faɗa yana juyawa fita yayi daga part din nasa ya shiga nasa iya tsaruwa ya tsaru komai na jin dad'i akwai shi a ciki zama yayi akan luxury sofa ɗin sa yana tura hannun sa cikin gashin kansa besan ya zai yi da soyayyar AFIYAH ba mahaifiyar sa bata son ta besan mene dalili ba kamata yayi ta so abin da yake so musamman ma data musulunta saboda dashi amma har yanzu ta kasa cire sunan ta daga arniya. tabbas da wannan yarinyar ya kamata ya buga game , idan ya aure ta yana da yaƙinin mom zata yarda ya auri AFIYAH. tashi yayi ya shiga bedroom din sa toilet ya shiga ya cire kayan sa ya sakarwa kansa shower rufe idon sa yayi, yana jin soyayyar afiya na huda mai zuciyar sa kamar yadda ruwan da yake zuba daga shower yana sauka a jikin sa wanka yayi ya fito daure da towel. tsane jikin sa yayi da towel tare da ɗaukar hand dryer ya busar da gashin kansa sumar kansa luf luf tabi ta kwanta kallo ɗaya zakai mai kasan shi din ruwa biyu ne ko dan yanayin yadda fatar sa take da kuma sumar kansa da har kanannaɗewa take saboda tsabar kyauhun sumar tasa. zama yayai akan stool daukan acqua di parma Colonia body cream matsa kansa yayi ya zubo a tafin hannun sa ya fara shafawa. bayan ya gama ya shafa body cream oud. tashi yayi a wani irin kamshi me dad'i ya gauraye bedroom din. riga da wando ya saka yan gidan gucci wayar sa ya dauka ya fito daga dakin dai-dai lokacin afiya ta kira shi da sauri ya ɗaga tare da karawa a kunne, yace '' Assalamu alaiki. Afiya da ta ƙasa amsa sallamar sa , saboda wani irin kasala da muryar sa , ta saka ta , tace '' my man please kazo gidana wallahi anji kewar ka...'' zama asim yayi ya ɗora kafa ɗaya kan ɗaya yace '' afiyaah kinsan dalilin da ya saka bana som zuwa gidan ki be kamata ke ba muharrama ta ba ina zuwa gidan ki kuma ke kaɗai karki manta fa na ukun mu sheɗan ne.., Afiya shiru tayi tana sauke ajiyar zuciya hannun ta yana kan prevent part din ta , ta rasa gano sirrin asim magana kaɗai suke yi dashi saka ta yake yi a cikin wani irin yanayi me wuyar fassarawa. Asim yace '' kiyi hakuri bawai ina rejecting din zuwa gidan ki bane.., marairaice murya tayi tace '' Please yau kaɗai wallahi ji nake idan ban ganka ba zan iya mutuwa asim ka tausaya min na baro kowa nawa na dawo gurin ka be kamata , kana yin nesa dani ba ..'' Asim jikin sa ne yayi sanyi yace '' okay zuwa anjima zan nemi ki ina da ayyuka ne wallahi da yawa kinga yau ko A.E.M ban je ba.,, wani irin dadi ne ya kamat tashi tayi ta fara rawa tana cewa thanks you i love you so much. kashe wayar tayi tana zama taɓe baki Charity tayi tace '' l swear, I don't know why you gave in to that man while he's just playing with you .'' a'a Charity asim abu ɗaya ne kawai bana so tare da shi kasancewar sa musulmi bana kaunar musulunci wallahi amma ke kan ki, kinsan asim ya haɗu. Charity tace '' yanzu kenan auren sa za kiyi ya zakiyi duk randa ya gane wasa da hankali kike mai ke ba musulma bace ba..? wannan tattoo na jikin ki ya za kiyi dashi. ?.'' kallon jikin ta tayi a saman breast din ta akwai tattoo na Cross da wasu flowers haka wajen bombom din ta akwai haka cikin ta murmushi tayi tace '' Charity kin manta wace ce ni..? bana sha'awar asim da aure saboda shi musulmi ne kawai na fi so muyi rayuwa babu aure ke kin manta kwangilar dana dauko ta rusa dukkan tarbiyyar musulmai ranar farko da naga asim a University din mu naji ina son nayi amfani dashi gurin kungiyar mu ta samu alkairi saboda Yohanna ya bani tarihin mahaifinsa da kabilar su idan muka rusa gidan sa hakika mun yi babban jahadi..dan haka kasancewa ta da asim ba karamin kudi ake bani da duk watan duniya albashi ake bani..idan muka haifi ɗa zai dawo ƙasar nan ya zama wani kin ga burin mu nason rusa musulunci zai cika daga nan zamu shigo da tsare tsare wanda zai gurbata tarbiyyar musulmai. zaro ido Charity tayi za tayi magana afiyaah ta saka yatsun ta biyu akan lips din Charity tana jifan ta da wani irin murmushi. jikin Charity ne yayi sanyi ta matsar da hannun afiya daga bakin ta matsawa gefe tayi tana ci gaba da danna laptop din ta. afiya kwanciya tayi akan gado tana shan shisha idanuwanta ne suka canza launi daga fari zuwa ja kwayar idon ta. ta furgice. gashin kan'ta ya bazu akan pillow din da takwantar da kan'ta. Hy big ladies..? charity ɗago idon ta , tayi tace '' Joseph..'' dariya yayi ya shigo yana zama a kusa da ita yace '' yau lafiya naji ku shiru gidan babu wani kayan nishadi ne..?.'' ɗora hannun ta , tayi akan hantsar wandon sa tace '' akwai wasu kayan nishadi a gidan nan da suka huce mu..?.'' dariya Joseph yayi yace '' no babu big ladies..'' wani fari tayi da idon ta , tace '' good answer.,, afiya tasowa tayi ta zauna kusa dashi tace '' Joseph yace min zai zo..,, Joseph yace '' are you sure..?.'' fuskarta tace ta sauya bata da tabbacin zuwan nasa dan haka tace '' i don't no.'' okay ya faɗa yana kissing din wuyan ta dariya tayi tana daukan pillow case ta buga mai aka tace '' ga budurwar ka tare amma kana kissing dina sai taji kishina a cikin zuciyar ta.'' taɓe baki Charity tayi tace '' indai Joseph ne ai ya saba a gabana yake neman yan matan sa ko kuma ya nemi mazan sa Joseph abin sa babu kunya..'' dariya yayi yana rungume ta , ture shi tayi tace '' ban shirya ba..'' ta ƙarashe maganar ta , tana tashi barin dakin ta tayi ta shiga dakin ta , ta kwanta tana rungume pillow. BIRMU FEDERAL UNIVERSITY OF SCIENCE. lokacin tashin su Madam Sophia yan kuma aikin yamma suka karɓa. daukan laptop din ta , tayi ta rataya ta bar cikin hostel din tayi tafiya me nisa tukunta ta isa nata dakin da yake a cikin makarantar saka key tayi ta buɗe dakin nata, dai-dai zaman mutum ɗaya da yake makarantar ce ta ware musu ɗakunan kwanan su musamman ma wa'yanda ba yan garin ba. zama tayi akan kujera tana sakin ajiyar zuciya. wayar tace tayi ringing dauka tayi ganin sunan haleemo tana karawa a kunne cikin ladabi haleemo tace '' good evening mar..'' good evening haleemo ya exams din da fatan komai yana tafiya yadda ake so..? cewar madam Sophia. dan shiru haleemo tayi cikin dari dari tace '' mar daman wallahi a jarabawar nan miƙa booklet ɗin na nayi babu komai nasan carry over ce dan Allah ko za ki iya temaka min..?.'' wani ƙasaitaccan murmushi tayi ta limshe idon ta , tana hangi surar haleemo bata da wani jiki duk da kirjinta babu wani abin zo a gani amma haka kurum sai shedan yake kawata mata ita tace '' ba damuwa kizo gida yanzu na dawo ki bani registration number din ki jarabawa da pass A zaki fita. wani irin farin ciki ne ya kamata tace '' thanks you mar..'' bakomai tace tana kashe wayar ta tashi tayi ta buɗe fridge ta dauko cake da yoghurt ta fara ci bayan ta gama ta shiga toilet ta watsa ruwa, ta fito a gurguje jin ana yi mata knocking tana kyautata zaton haleemo ce. daura towel ta karasa yi ta buɗe kofar haleemo durkusawa tayi zata gaishe ta da dauri ta rungume tana , tana cewa your welcome haleemo. ta ƙara she maganar ta , tana sakin ta zama tayi tana gaishe ta madam Sophia amsawa tayi tana karbar takardar da take hannun haleemo har da course code din mutumin ajiyawa tayi akan Centre table din ta , tace '' karki damu jarabawa kamar kin haye ne..'' Nagode sosai mar. bakomai wallahi ta faɗa tana kulle kofar ta. Fridge ta buɗe ta dauko mata drinks da juice tare da snacks ta ajiye mata. godiya tayi mata , ta fara ci domin ba kamar yunwa take ji ba kunsan dai dan makaranta. musamman ma wanda yake zaune a hostel kuma me ƙaramin karfi ba zai iya huce tayi ba inhar ba me irin tsantsai nin nan bane tas ta cinye tana gyatsa daman haleemo da son zuciya. madam Sophia dawowa tayi kusa da ita tana shafa cinyar'ta da mini skirt din da ta saka be gama rufe mata cinya ba. bata dauki haka a wani abu ba , sai da taga tana kokarin balle mata botiran rigar ta. Sannan ya riƙe mata hannu tace '' maar mene haka.'' madam Sophia ɗora hannun ta tayi akan cinyar haleemo tace '' kina so ki ci jarabawa ko to sai kin yarda dani..?'' gaban tane ya faɗi tasan halin iyayen ta sarai idan bata kawo musu result me kyau ba sai sun kusa kashe ta musamman ma suga irin kudin da suke kashe mata bata da wani sauran zaɓi tun da yau ne kaɗai dan haka ba tare da ta ci gaba da tunanin ta ba tace '' to..na amince..'' kama hannun ta , tayi suka shiga daki tamkar wata raƙumi da alaka haka haleemo ta bita cikin dakin ta suna shiga madam Sophia ta cire towel din ta. hawa kan gadon tayi ta haɗa bakin su da haleemo tana shafa mata ko ina a jikin ta. haleemo da ido kawai take bin madam Sophia, bata taɓa tunanin haka matar nan take ba a shekaru ta kusan haifar ta duk da yar boko ce jikin ta be nuna tsofan ta ba sai yanzu da ta tuɓe ga wani uban tumbi kai kace ciki ne da ita. yar ƙara haleemo ta saki lokacin da ta saki bakin ta , ta mai da shi kan breast din ta. wannan shine karon ta na farko, tana son rayuwar jin dad'i sai dai tana tsoron tabka abin kunya musamman ma yadda taga kawayen ta suna shanawa maza na yin parking da motoci suna daukar su. da yake suna bawa me gadin cin hanci yana barin su daukar yaren da aka basu amana aƙa'idar makarantar ba wanda ya isa ya fita da yan matan inhar ba hutu akai ba ko ranar weekend musamman ma cikin dare. Kuyi sharing kuyi reacting. Channel dina da arewa book kaɗai dan haka kuyi following domin samin ci gaba da zarar na ɗora ⁰⁸¹⁴¹⁷⁸⁵³⁷⁴ wannan littafin na kudi ne 1k *JAMI'A* *Episode 4* Runtsai ido tayi sakamakon jin madam Sophia tana ƙoƙarin saka mata , hannu da sauri ta rike hannun ta daidai lokacin madam Sophia ta ankara da buga mata kofa da ake yi jikin ta na rawa ta , tashi ta daura towel ta fita yar ƙaramar tagar da take jikin kofar ta , ta leƙa ganin madam grace tsaki taja, ta buɗe kofar tana haɗe rai Madam grace rungume ta , tayi tana cewa '' iya alia good evening..'' shafa bayan ta tayi tace '' good evening..'' ta fadi haka tana kokarin zama akan kujerar ta ɗora kafa daya kan daya tayi tana jiran taji me ya kawo Madam grace cikin gidan nata.'' Madam grace fito da wasu file tayi ta miƙa mata tace '' gasu nan dr Patrick yace ki tura mai ta email yana bukatar su da huri..'' amsa tayi tana kau da kan'ta domin ji take kamar ta shake madam grace haka kurum tana cikin jin daɗin ta , ta katsai mata jin daɗin da take yi..'' Madam grace shiru tayi tana bin dakin Madam Sophia abin da idon ta ya gane mata ne da sauri tace '' madam grace me nake gani kema kin fara amsar cin hanci..?.'' gaban tane ya faɗi cikin rashin gaskiya tace '' me kika gani..?.'' ajiye jakar hannun ta , tayi da shiga dakin madam Sophia da sauri kulle kofa madam Sophia tayi jikin ta na rawa tafi madam grace ganin haleemo a kwance haihuwar uwar ta da sauri ta saki wani shegen murmushi, haleema tashi, tayi tana janyo blanket ta rufe jikin ta Cikin ɗaga murya madam grace tace ''Go back and lie down. If you insist on being stubborn with me, then I will expose your secrets." da sauri madam Sophia ta saka hannu a bakin ta tana cewa '' sorry mar.. wallahi ki faɗa mana za muyi abin da kike so.'' ta faɗa jiƙin ta na rawa haka haleema, ma kuka take yi tana bawa madam grace hakuri, madam grace tace '' saka kayan ki, mu tafi gobe sao ki dawo gurin ta...'' wani irin takaici ne ya kamata madam Sophia daman tasan za'a rina, kawai baranaza take mata ita zata dauki halima su kwana tare. halima da take neman mafita da sauri ta , tashi ta saka kayan ta jikin ta na rawa. madam grace tace '' kuma sauran ki, ƙi yi mata abin da kika ce za kiyi mata.'' sosai madam Sophia ta shaƙa dole ta kawar da madam grace inhar zata ci gaba da saka mata ido a cikin sha'anin ta , ita duk matan da take kawowa ba ruwan ta da su amma ita komai za tayi idon Madam grace na kan ta. kama hannun halima tayi ta kalli madam Sophia tace '' bye..'' cikin yaƙe tace ''bye..'' tana ji tana gani suka fita. tun da suka fara tafiya jikin halima yake ɓari tsoro ne ya addabi zuciyar ta , shikkenan garin neman maki ta kawo kanta inda za'a halaka ta. da yake gidan madam grace a wajen quarters ɗin yake sai da sukai tafiya me nisa sannan suka bi tawa hanya suka fita ba tare da sanin jami'an tsaron makarantar ba. saka key tayi ta buɗe kofar da zata sada ta da cikin gidan ta. tana buɗewa ta shiga halima tabi bayan ta rufe kofar tayi. duk da hankalin ta ba'a kwance yake, ba hakan be hanata ƙarewa gidan kallo ba gida ne zaman mace daya kana shiga sai dan tsakar gida sai kofar parlour komai a cikin parlourn yake kitchen, toilet duk a cikin parlour suke. shiga tayi jikin ta tamkar an tsoma ta a cikin ruwan ƙanƙara. zama tayi akan carpet kan'ta yana ƙasa madam grace shiga daki tayi. ta jima a cikin dakin halima na parlour tana kalle kalle, cikin ɗaga murya taji ta kirawo sunan ta tace '' ta shigo.'' tashi tayi jikin ta har rawa yake ta shiga cikin ɗaƙin madam grace. samun ta tayi a kwance babu komai a jikin ta miƙo mata hannu tayi, ba musu ta mika mata hannun ta domin ita kan'ta tasan bijerewa buƙatar madam grace ɗin dai-dai yake da korarta a cikin makaranta. jikin ta ta jawo ta, tana cire mata kaya a wannan karon ma halima tamkar akala da raƙumi ta zama tas ta cire mata kaya ta fara aiƙa mata zazzafan sako. sosai jikin ta ya fara rawa. sakamakon tafi madam Sophia mugunta ashe ba komai madam Sophia tayi mata ba , tamkar da gayya take matsai mata breast ɗin .... ɗayan breast ɗin ta , yana bakin ta tana yi mai wani irin tsotso ji take kan nipple din ta tamkar ya tsage ba irin nadamar da bata yi ba inshallahu wannan ne na farko kuma na ƙarshe. wata zuciyar tace da fushin iyayen ki ba , da sauri ta girgiza kai tamkar da wani take magana ita kan'ta, tasan wannan babban saɓo ne Ubangiji yana fushi da wa'yanda suke aikatawa. bata ida wannan tunanin ba taji hannun madam grace da yake da uban faratuna tamkar wacce zata sha jini. a cikin gaban ta wani irin ihu ta saki lokacin ta fara kokarin watar kanta ina madam grace tayi nisa cire hannun ta tayi ta saka bakin ta a ƙasan ta , kamar wata mayyah haka ta shiga lashe gaban nata , tana wani irin nishi tare da ihu kai kace kamata akai da duka ita nayi halima na yi. HOSTEL. MARDIYYAH mardiyya mardiyya da sauri mardiyyah ta tashi daga baccin da ya dauke ta ba tare da ta shirya wa hakan ba tace '' suhaila me ya faru ? wallahi kin sa gabana ya fadi..'' SUHAILA tace '' an kafe mana jarabawa yanzun nan aka turo group ba mu da carry over.'' ɗauke kai mardiyya tayi tace ''suhaila kawai zanje nace mai na amince, bana so karatu na ya samu tangarda ina baffa yaga naira dubu dari biyu da hamsin..'' suhaila tace '' abin da ya kamata kiyi tun farko kenan kika tsaya kina shirme..'' share hawaye tayi bawai dan tana so ba zata aikata haka sai dan ciƙar burinta da muraɗin ta na yin karatu me zurfi. SUHAILA tace '' kiyi hakuri komai yana da lokaci aure ne fa na shekara uku Allah na tuba shekarar nan kamar yau take nan danan zaki ga kin gama kin ga ta wani ɓangaren an ɗauke wa baffa nauyi me girma akan sa burin sa zai cika zaki yi aure kina zaune a dakin mijin ki , kina karatu..'' ƙasa tayi da idon ta , tace '' a yanzu idan zan same sa muje na faɗa mai..'' a'a mu bari gobe suhaila ta faɗa tana kallon takardar da take hannun ta. ''To.'' mardiyyah tace tana daukan littafin ta ta ci gaba da karatun da take yi Wannan kenan. agogon hannun sa ya ƙalla kirar rado baki karfe 9:30 baya ji zai iya zuwa gurin afiyaah duk da yayi mata alkawari cije lips ɗin sa yayi yana limshe shanyanyun idanuwan sa , ganin kiran afiyaah daukan wayar yayi yana jan ƙaramin tsaki ya mai da aljihun sa batare da ya ɗaga ba daukan key din motar da yayi ya tashi tsaye yana ƙara jan ƙaramin tsaki ganin har yanzu bata dena kiran ba sa besan me zai faɗa mata , ta fahimci sa. fitowa yayi daga parlour nasa ya kulle part din sa gaba ki ɗaya a hankali yake taka stair case, jin muryar mukhtar suna hira da mommy murmushi yayi ya karasa sauka kallon sa mukhtar yayi yace '' tuzuru ka sauko kenan.'' haɗe rai yayi ya kalli mommy yace '' mommy kinji abin da yake ce min..'' Mommy tace '' asim karya yayi maka ni wallahi ya ma karanta maka da be ce shugaban tuzurayen duniya ba..'' zama yayi yana cewa very soon zan kawo miki matar da zan aura mukhtar zo ka raka ni zance. da sauri mommy ta kalli agogo tace '' nine fifty clock wacce budurwa ce zaka je zance wannan lokaci ta fito..?, mommy saidai in ba sona take ba , badai so kike nayi aure ba insha Allahu na kusa yin. hmmm kawai mommy tace. mukhtar dariya yayi yana tashi yace '' kamar gaske mu tafi naga ko wace.'' Mommy tace '' au kai ma baka santa ba..?.'' ta tambaye shi cikin mamaki. mukhtar yace '' mommy ban santa ba sai dai yau idan tayi zan faɗa miki idan ba tayi ba zan faɗa miki.'' mommy tace '' to Allah ya kiyaye hanya.'' amina ya Allah suka ce suna fita kai tsaye parking space suka nufa remote ya danna kofar motar tasa ta buɗe gurin zaman driver ya shiga mukhtar ya zauna a kusa dashi a tare suka rufe kofar key yayi wa motar ya fara tafiya mukhtar yace '' kai ina zamu.?.'' gidan afiyah ya fashi amsa yana kallon gaban sa horn yayi wa security ya buɗe a guje ya fita saboda tsabar takaici mukhtar ya kasa magana sai da suka hau kan titi sannan yace '' ASIM duk abin da kaga iyaye sun ce basa so to wallahi akwai illar da suke hangowa mutum sam afiyaah bata dace da kai ba , afiyaah bata dace da mace ta gari ba tarbiyyar ta halayen ta sun sha banban.'' asim yace '' mukhtar ka taya ni da addu'a wallahi ji nake bazan taɓa iya rabuwa da ita ba ,kamar bana cikin nutsuwa ta ji nake kamar ba nine ba kamar wani saka min zuciyar wani aka yi nima ban taɓa tunanin zan tsinci kaina a haka ba tun da na taso abin da mommy take so shi nake so amma a karon farko da zan mata halarci karon farko da zan cika mata burin ta na kasa ji nake kamar an dadɗaure ni ko tunanin rabuwa da ita bana iya yi.'' look ASIM nasan kana da ibadah ka ƙara dagewa nasan ka da riƙon addini to ka ƙara tashi tsaye ka , kaiwa Ubangiji damuwar ka , ba abin da ya gagari Ubangiji, yanzu rayuwar nan , sai ka riƙe ibada sannan zaka ga da kyau.'' staring ya juya yana shan kwana yace '' inshallah zan dage.'' Allah ya yarda ya faɗa yana mai da hankalinsa kan wayar sa karawa yayi a kunne yana cewa my kiyi hakuri na je gidan Hajiya ne daga nan na biya gurin mommy na gaishe ta naga jikin ta yanzu kuma mun fita tare da asim. ɗaga ɗayan ɓangaren tace '' okay ya jikin nata..?.'' Mukhtar yace '' da sauki alhamdulillah komai yana tafiya dai-dai.'' kairiyyah tace '' Allah ya ƙara sauki ka gaisar min da asim.'' inshallahu zai ji ya fada yana sauke wayar daga kunnen sa ya mai da aljihu yace '' asim khairi tana gaishe da kai.'' ina amsawa yace parking yayi a kofar gate din gidan afiyah wayar sa ya dauko ya danna mata kira bugu ɗaya ta , dauka cikin shagwaɓa tace '' honey nayi fushi sai yanzu kaga damar kirana.?.'' ASIM yace '' sorry fito ina kofar gida.'' yana kai wannan ya kashe wayar sa. da kallo tabi wayar tana kallon Charity tace '' kinji abin da yace duk wannan shirin da nayi, ya tashi a banza kenan..?.'' no be tashi abanza ba kefa mace ce sai kiyi mai kissa da daɗin baki ya shigo cikin gidan nan , nasan ko Allah su karya yake ya kubbutar da asim saboda shirrin nan da kika yi wallahi be isa ya tsallake wannan tarkon ba. charity ta ƙare maganar ta , yana ɗaga kwalbar giya. far tayi da idon ta , tana ƙara jin karfin gwuiwa tashi tayi ta ja straight gown din da take jikin ta , ta wani robber yard tamkar bata saka komai a jikin ta ba domin ko bra bata saka ba ana hango tudun nipples din ta juyi tayi. charity tafi tayi tana cewa kawata kin ga kowa yadda kika haɗu wallahi yau in har shi ba dutsai bane ba dole yayi wani abu komai nake smart ne. dafa kafaɗar Charity tayi tace '' Allah ko..?.'' ta fadi haka tana kashe mata ido ɗaya irin na rikakkun kuma cikakkun yan duniya tan tagaryar yan bariki. charity tace '' maza kije karya gaji da jira..'' okay bye ta faɗa tana tafiya dakyar domin takalmin da ta saka me tsini ne irigar tata, bata ƙarasa har ƙasa ba da kaɗan ta haura cinyar'ta ga wata uwar tsaga motsi kadan tayi dai na hango bombom ɗin ta , farare tas dasu suna up and down suna leƙowa sai kace ba dare ta taci uban make up hannun ta riƙe da wayar ta , tana dannawa tana taunar chiwgum haka ta ƙarasa gun su. knocking kofar motar sa tayi tana sakin wani killing smiles. ƙasa yayi da glass din motar sa, wani kallo yayi mata ya ɗauke ƙansa yace '' afiyaaaah wannan ba suttura bace kije ki canza kaya ko ki saka hijabi ga kanki babu dan kwali bakya tsoron aljanu?.'' turo baki tayi cikin shagwaɓa tace '' to ka shigo cikin gidan mana ka zauna a cikin mota .'' Mukhtar yayi saurin datakar da ita yace '' Hajiya afiya ba magana..'' dafa kanta tayi tace '' mukhtar ya gari ya aunty tawa take.?'' alhamdulillah yace yana dauke kan sa , marairaice murua tayi tace '' Please ku shigo ciki mana.'' ASIM yace '' kiyi hakuri sauri nake kinga dare yayi daga nan zan sauke mukhtar na huce asibiti.'' ji tayi wani abu ya tsaya mata a maƙogaro, saboda tsabar takaici bata san lokacin data dunkule hannun ta ba har farcen da ta saka ya ji mata ciwo bata damu ba , ta matsa daga jikin motar sa tace '' okay bakomai Allah ya kai ku lafiya.'' Amin yace yana zuge glass din motar sa . dafa bangon gidan ta , tayi tana ɗibar ta , cire talmin ta tayi ta shiga cikin gidan ta da gudu bata tsaya a ko ina ba , sai a tsakiyar hamshaqin parlour ta fashewa tayi da kuka Charity fitowa tayi jin kukan ta da gudu shigar ta toilet kenan ya gama cire kayan taji kukan ta cikin tashin hankali tace '' ina asim din yake me ya faru..?.'' lokaci ɗaya ta jero mata wa'yannan tambayoyin. AFIYAH tace '' sun tafi wallahi sun tafi shiri na ya tashi a banza anya kuwa asim yana da lafiya...?.'' Charity zama tayi a kusa da ita ta kama hannun ta tana , shafa mata tafin hannu tana mata messaging hannun ta , tace '' gaskiya bashi da lafiya kawai ki, ki kirawo Samuel ku kwana tare zai ɗeɓe miki kewar guy nan.'' Cikin kuka haɗe da ɗaga murya tace '' Charity bana son kowa sai asim bana sha'awar ko wanne namiji sai shi wallahi shi nake so shi nake so mu kasan tare da shi, takaici ne ya kama Charity amma sai ta danne tace '' okay to ke yanzu dai Kinsan duk wani lafiyayyan namiji ya ganki sai, hankalin sa ya tashi sai ya ji yana so ya kusance ki, amma gaskiya dole na faɗa miki gaskiya ko da zaki ji haushi zuciyar asim kaɗai kika mallaka bawai jikin sa ba , yana da iko da jikin sa kuma asim yayi nisa bazai taɓa kusantar zina ba dan haka ki canza salo inhar kina so aikin mu ya ci gaba da tasiri akan ki, dole fa wata ran yayi aure ko da baya so kuma zai haihu ke kuma me makomar ki..? ki canza tunani idan har kina so ki mallaki komai na rayuwar asim sai kin aure shi inhar fa kenan yana da lafiya idan bashi da lafiya to fa ba iya ke kaɗai ba ko wacce mace ba zata taɓa burge shi ba ki zauna yi tunani.'' charity ta faɗa tana saurin barin gurin. shiga toilet tayi ta kifa kan'ta a jikin bango tana sakin wata ajiyar zuciya hawaye suka shiga sintiri akan fuskar ta. cikin parlour kuwa sosai maganganun Charity suka ratsa ta , ta shiga auna su da sigar ma'aunin magana , tana son tantance gaskiya ta zabe hanyar da taga zata fi mata saurin isa ga burin ta.. Wannan kenan kallon sa mukhtar yayi lokacin da ya gama dai-dai ta parking din sa yace '' gaskiya inhar zan baka shawara ka dauka asim be kamata kamar kai, ana ganin ka da mutunci da ƙima ba a cikin ƙasar nan , ka ɗinga mu'amala da wannan yarinyar wata ran fa wallahi ba wanda ya isa ya kankare ka daga zargin mutane, wannan asim ba matar aure bace kalli mardiyya yarinyar kirkir ko ba ma ita ba akwai mata wa'yanda gidan su gidan tarbiyya ne , be kamata dan ba ran mahaifin ku ba , ace kai da kake babba ka kasa samo mar kwarai ka aura.'' Asim yace '' daga anyi magana kace mardiyya to ka aure ta mana kai ni bana son village girl ba abin da suka sani ba abin da suka iya gidadawa ne me zan yi da mace ba wayayyiya ba , wannan yarinyar da bata fi yar ciki na ba.'' Mukhtar yace '' hmmm gaskiya kayi nisa baka jin kira ni kai nake yiwa sha'awar ta , wallahi da ba dan ina maka kwaɗayin auren ta ba , da tuni ni zan aure ta na jima ina bincike akan yarinyar da dabi'un ta.'' ASIM buɗe kofa yayi ya fito domin idan yace zai tsaya jin maganganun mukhtar tofa ransa ne zai ta ɓace , ai ta magana ɗaya da ba dan yasan asalin mukhtar ba sai yace maye ne wannan magana taki ƙarewa, shifa tun da yaga yarinya ƙarfe 11:30 na dare a waje wata mota ya sauke su ita da kawar ta yaji ya tsane ta ta tsani mazinaci gwara wanda zai fito da halin sa amma masu saka hijabin nan mafi a kasari yan iska ne fakewa suke da hijabi. dariya mukhtar yayi yace '' asim wallahi kana son yarinyar nan akwai abin da yake danne maka son ta a cikin zuciyar ka.'' cikin hassala yace '' mukhtar dan Allah zo ka tafi gida na gaji magana kaɗan mardiyya idan bata yarda da contract ɗin nan ba ka samo min wata, inshallah zan cikawa mommy burin ta.'' zama ta yarda tana da buƙatar kudi. mukhtar ya fadi haka yana fitowa daga cikin motar. ASIM yace '' macen da take yawon dare ai bata da wata bukatar kudi saboda tana samun abin da take so.'' Mukhtar yace '' asim dan kaga mace a hotel an sauke ta hakan baya nuna cewa ita yar iska ce inhar bakai ne ka gani ba da idon ka a gaban ka sukai iskancin in haka ne muma sai suce mana munje kamawa karuwan room.'' wallahi Allah mukhtar kana da kafiya ni kaga sai da safe ina da abin yi. Mukhtar yace '' kai da kake gauro ma kace kana da abin yi balle ni da nake da mata.'' dariya asim yayi yace '' rai dai.'' Mukhtar yace '' oni jikan rufa'i dan balaraben nan yaji hausa har da su ƙarin magana.'' banza yayi mai ya fara tafiya ganin haka mukhtar yace '' ka gaishe da mommy kace mata sai da safe ni gida zan tafi.'' ''TO.'' kawai asim yace. juyawa zai yi sai yaci karo da tukunyar da aka saka flowers, kaucewa yayi yana dariya ya buɗe motar sa ya shiga. wannan kenan. MARDIYYAH kwana tayi tana neman zaɓin Allah bayan ta gama sallah ta zauna tana karatu idan ta tuno da jarabawar asim za su yi gaban ta faduwa yake bayan anyi sallar asuba bacci ya kwashe ta. karfe bakwai daidai ta tashi cikin sauri ta shiga toilet cire kayan ta , tayi shaf shaf tayi wanka ta fito sanye da hijabi har ƙasa ramsi da take kwance kamar bata san da yau suna da jarabawa ba. SUHAILA da ta gama dafa musu taliya da manja da yaji daman tabar mardiyyah ne tayi baccin da jiya bata samu tayi ba , tun da jarabawar karfe tara ce da rabi. akwatin ta ta buɗe ta dauko manta ta shafa bayan ta gama shafa mai ta dauki bra din ta da pant ta saka sannan ta dauki riga ta atamfa robber ta saka sannan ta cire hijabin ta. SUHAILA tace '' tab kalli yadda kanki ya tsofa kamar ba shekaran jiya nayi miki wannan kalbar ba.?.'' Ramsi tace '' a yanayin kan mardiyya wannan kitsom ma ai ya dade tunda gashin ta yana da santsi.'' SUHAILA tace '' Hakane wallahi.'' MARDIYYAH janyo plate din taliya tayi gaban ta tace '' ramsi bismillah.'' zaro ido ramsi tayi tace '' Ni a'a rabani da kayan ulcer.'' hararrata suhaila tayi tace '' kema ke kikai mata tayi kim manta ita yar gayu ce kayan gwangwani ta iya ci..?.'' mardiyya murmushi tayi bata ce komai ba da yake ita bata fiye son yin magana ba sau tari mutane me girman kai suke kallon ta , gama ci suka yi, suka wanko hannun su, turare ta fesa wanda idan ba kusance suka samu da mutum ba , ba me iya jiyo kamshin turaren nata. fuskar ta , ta wanke ta saka hijabin ta jakarta ta dauka da yar ƙaramar wayar ta kirar nokea me madanne sakata tayi a aljihun rigar ta exam card din ta , ta dauka da biron ta sai takardar da take karatu. suhaila ma tuni ta shirya cikin abaya Egypt ash colour ta yi roiling da mayafin ta , agogo ta daura ta dauki jakar ta yar gidan dior ta rataya. da yake mahaifin suhaila yana da rufin asiri haka ma yan uwan ta ita ce mace kaɗai dan haka suke nuna mata gata ta ko ina tafi mardiyyah da iyayen ta ba yau babu gobe, wata ran ma sai su kwana basu ci ba , yan shanun da suke dasu sun ƙare yanzu sauran guda biyu kuma duk maza balle suce zasu tatsi nono su sha, gwara yanzu ma da baffa yake amsar kiwo yana fita dasu shine har yake samun wanda zai aiko mata. shi ya saka bata biye shigewa suhaila ba duk da ita , take janta a jiki kuma ba ta nuna mata banbanci so tayi ta samu daidai da ita. dafa ta suhaila tayi tace '' tunanin me kike yi..?.'' da sauri ta kalle ta , tace '' bakomai mu tafi ko?.'' Ramsi tace '' lokaci yayi ne?.'' Suhaila tace '' a'a 9:30 zamu shiga.'' okay inama da lokacin ci gaba da bacci na ba ma lallai na shiga ba ni wallahi bana kaunar jin sunan jarabawa. banza sukai mata suka fita. kan'ta a ƙasa jikin ta duk yayu sanyi haka suka sauko ƙasa lokacin har ma'aikatan da suke aiki a reception sun zo gaisawa sukai da madan Sophia. sannan suka fita daga cikin hostel din gaba ki ɗaya theatre da zasu zauna zana jarabawa nan suka je suka zauna a waje tun da malaman ke bawa mutum set number da zai zauna kullum cikin canza set number suke. ci gaba sukai da karatun su har lokaci yayi gaban tane ya fadi ganin motar asim ta zo dab dasu, yan mata da samari da suke gurin sosai hankalin su ya karkata akan sa, iya dukiya da ilimi Ubangiji ya ba shi uwa uba kyau da tarin ilimin addini dana boko shi ya saka yan mata da yawa suka mutu akan son sa. driver sa ne ya fito da sauri ya buɗe mai kofa ya jima be fito. da alama wani abu yake me mahimmanci a cikin motar, fitowa yayi yana sanye da ɗanyar shadda up white gezna an mai aikin monogram Black colour harta takalmin sa da hular da agogon sa duk black ne wayar sa ce a kunnen sa da alama waya yake yana kallon a gogon hannun sa. cikin isa ya soma taka stair case din da zai shiga cikin theater. mardiyya tashi tayi domin ta bashi hanya ƙirjin ta , na dukan uku uku. ko kallon inda take beba balle ya nuna yasan da mutum a gurin. sauran malaman department din sune suka tawo da booklet da kuma question paper a hannun su cikin wata leda an rufe ta sai a lokacin zasu buɗe ledar iya matakan tsaro sun zuba shi a gurin. ajiyewa sukai yi a lokacin suka kafe set number kowa yake ya duba tasa ya dauki number sa mardiyya ita ce number ta farko gaban tane ya ci gaba da bugu shiga cikin theater tayi checking din ta wata mata tayi, ciro wayar ta , tayi ta bata ta ajiye mata da yake haka suke yi , Sannan ta zauna a gurin ta suhaila yana can karshe. fara rabon booklet suka yi asim miƙa mata tata yayi tana tunani bata san ma ya zo kanta ba cikin ɓacin rai ya daka mata tsawa. da sauri ta kalle sa gaban ta na faduwa fuskar'sa a haɗe kamar ko da yaushe yace '' get are out.'' da sauri ta buɗe baki za tayi mai magana yace '' karki sake ce min komai fita baki shirya yin jarabawa ba tun da har kina da lokacin tsayawa kiyi tunani.'' jikin ta a sanyaye ta tashi idon ta duk ya ciko da kwallah gaba ki ɗaya kowa kallon su yake ji tayi tana neman faduwa ko ganin gaban ta bata iya yi fita tayi ta zauna a kofar theater. kifa kan'ta tayi akan gwuiwar ta , ashe ma kuka harama ne a wannan karon kukan yaƙi zuwar mata shikkenan yanzu tana ji tana gani jarabawa biyu ta rasa su. Mukhtar ne ya ƙaraso yana cewa baiwar Allah me kike yi nana..?'' da sauri ta ɗago kan'ta cikin sauri yace '' mardiyya ba jarabawa kuke ba me ya fito dake..?.'' bakin ta na rawa tace '' doctor asim ne yace na fita ban shirya zana jarabawa ba wallahi ba i na sane nayi mai banza ban san ya zo bani booklet ba wallahi ban masan an fara rabawa ba dan Allah ka bashi hakuri.'' tausayin tane ya kama shi yace '' okay taso.'' tasowa tayi jikin na rawa ashe har an bada izinin fara rubuta jarabawa, magana yaje yayi wa asim dakyar ya yarda ya barta ta zauna mukhtar ne ya bata booklet da question paper amsa tayi tana dubawa asim harde hannunwansa yayi a kirji ya kafe ta da ido. amina alhsan Muhammad opay 1k 8141785374. ku turo da shedar biya ta wannan number 08141785375 *JAMI'A* *Episode 5* Ƙasa tayi da Ƙan'ta zuciyar ta na faman bugu, ajiyar zuciya ta sauke ganin abin da, ta karanta shi ya fito. fara rubutu tayi hannun ta yana rawa saboda tana jin kaifin idon sa a jikin ta. ASIM mamaki yake gata dai ya ganta a hotel amma babu alamar jin dad'i a tattare da ita slipper ne ma a kafar ta. da sauri ya yi istigifari yana kautar da ƙansa , bakin glass din sa ta mayar kallon agogon da yake daure a tsintsiyar hannun sa yayi goma da rabi dai-dai mukhtar ya matso kusa da shi ƙasa ƙasa yace '' malam kabar yarinya ta rubuta jarabawar ta lafiya , ka dena kallon ta , bata zama mallakin ka ba ka bari idan ta zama sai ka kalle ta.'' ji yayi kamar ya dunƙula hannu ya naushi bakin mukhtar ya zubar mai da haƙora yace '' wallahi mukhtar ka fita s ido na , na rufe.'' dariya yayi yana matsawa daga gurin fita yayi daga cikin theater gaba ki ɗaya wayar sace ta fara ringing ganin sunan afiya ɗagawa yayi yana karawa a kunne cikin sanyin murya tace '' beb barka da safiya.'' jin muryar ta ba ƙaramin sanyi yaji ba a cikin zuciyar sa yace '' Barka dai kin tashi lfy?.'' hmmmm lafiya ba lafiya ba AFIYAH ta faɗi haka Muryar ta na rawa. cikin nuna tsantsar damuwa asim yace '' innalillahi wa'inna ilaihir raji'un me yake damin ki..?.'' kwallar da ta taru a idon ta , ta share tace '' kai ne asim abin da kake min wallahi bana jin dad'in sa nunawa fa kake kamar baka yarda dani ba, asim son da nake maka ne ya janyo haka, da ace kaga ban damu da kai ba wallahi ba zakai min haka ba , ni dakai yanzu mun zama ɗaya a nawa tunanin.'' asim buɗe motar'sa zai yi sai ya fasa ya jingina a jikin'ta yace “Please be patient, I’m about to get into the car now. Once I park, I’ll call you.” AFIYAH jikin ta a sanyaye tace '' to ba damuwa.'' kashe wayar tayi zuciyar ta na faman nawa wani irin ciwo ba wanda take burin da son haɗa shinfiɗa dashi sama da asim har yanzu tana mamakin sa bashi da wata buƙata akan'ta shi ko soyayyar zamanin nan ba ruwan sa da ita kamar ba wayayye ba. tashi tayi zaune ta kalle Charity da take bakin kofa ta , tsaya tace '' Charity anya kuwa asim yana so na?.'' taɓe baki tayi ta ɗaga ƙafaɗun'ta tace '' waya sani.'' dafa kan'ta tayi tace '' Charity yaushe kika fara juya min baya ne ? ada duk abin da nake so kema kina son sa.'' shigowa za tayi sai kuma ta fasa ta tsaya a inda take tace '' saboda kina kaunar Musulmi shi ya saka ni kuma bana kaunar ki dashi Linda ga maza nan a gari da yawa wanda sun fi shi komai a cikin Christian babu masu kyawun da suka fi shi ne ?.'' ɗan murmushi tayi wanda iya labɓanta ya tsaya zuciyar ta cike take da wutar sha'awar ASIM ko tunanin sa take , sai taji ta , a cikin wani irin yanayi na feeling babban burin ta be huce ta gan'ta kusa da ita, tace ''Wallahi, there's no one like Charity ASIM is unique among men. Till today, I haven't seen anyone better than him wallahi Charity asim ya haɗa komai sai dai ƙiyayyar sa ta saka ki kasa gani ga iya kula da mace ga tarairaya.'' hmmm kawai tace ta juya ta fara tafiya zama tayi a kujera ta ɗora kafa ɗaya kan ɗaya limshe ido tayi ranta duk a ɓace bata san taya akai ta faɗa wannan tarƙon ba ? bata da me bata amsa cije lips ɗin'ta tayi wayar ta , ta ɗauka ta shiga cikin Instagram gaban ta har wani dukan uku uku yake , ta shiga cikin inbox ɗin'ta duk da bata ga alamar shugowar sako ba, gaban ta ne ya faɗi ganin ko alamar ya ga sakon babu, to wanne ne account din sa na gaskiya ko dai fake account aka buɗe da sunan sa ?. ganin zata wahalar da kan'ta ta , tashi ta shiga daki ajiye wayar ta , tayi ta kwanta akan gado da sauri ta ɗago jin ƙarar buɗe kofa. ganin Joseph ta ɗauke kan'ta, tace '' Joseph kai ne haka da sassafe?.'' ɗan murmushi yayi ya shugo yana rufe kofa yace '' wallahi kuwa kun tashi lafiya?.'' charity miƙa tayi tana turo kirjin tace '' lafiya sai godiyar Ubangiji.'' hawa kan gadon yayi yace '' me ya faru?.'' kwantar da kan'ta tayi a cinyar sa tace '' AFIYAH bata gane wa soyayyar wannan mutumin maƙiyin mu ta rufe mata ido, bana son abin da zai saka Murphy's wallahi Allah zai iya kashe ta duk da tana taƙama yana ungiyar Spreaders of the dark spell kasan Murphy's besan me tazo yi nan ba ta rufe masa gaskiya tace ta , tazo yin wani bincike da yasan asim ta biyo ta ɓaro *EASTERN CAPE (South Africa)* wallahi da sai ya hallaka su domin har ita ba zai bari ba.'' Joseph yace '' bata san irin tsaurin ƙabilar ta ba ? da zata dauko kwangilar da tasan zata iya tarwatsa rayuwar ta Xhosa kabila ce da take da ƙima da daraja da take mutunta ɗan cikin ta , amma bata duba wannan martabar da kabilar mu ta bata ba shi ne take ƙoƙarin rusa mu tabbas duk lokacin da Murphy's yasan har ta canza addini saboda wani ta canza suna ranar sai dai tayi kwanan rami.'' wai waye adon tafiya. KABILAR XHOSA Tarihin Xhosa: Xhosa ƙabilar Bantu ce dake kudu maso gabashin Afirka ta Kudu. Sun samo asali ne daga tsofaffin mutane masu amfani da harsunan Bantu waɗanda suka fara zama a wannan yanki tun shekaru aru-aru da suka wuce. Xhosa suna da tsari na kabilanci mai zurfi, da shugabanci na sarakuna da manyan mutane. A tarihinsu, suna da al’adu da yawa na gargajiya, ciki har da imani da ruhun kakanni da abubuwan al’ajabi. Suna da kyakkyawan tsarin zamantakewa da nishadi kamar rawa, waƙa, da labarai. Addinin Xhosa: Yawanci Xhosa sun rungumi addinin Kiristanci tun lokacin mulkin mallaka na Turawa, musamman Anglican da Methodist. Sai dai kuma, har yanzu akwai wasu da ke ci gaba da bin addinin gargajiya na kabilarsu wanda ke da alaka da imani da ruhun kakanni da kuma wasu abubuwan sihiri na gargajiya. Saboda haka, addinin Xhosa ya haɗu ne da Kiristanci da addinin gargajiya na kabilarsu. Al’adun Xhosa Game da Bautar Kakanni *Amadlozi / Amatongo* A tsarin Xhosa, kakanni wadanda suka mutu (ana kiransu *Amadlozi* ko *Amatongo*) suna da matsayi mai girma. Ana ganin cewa ruhin su na ci gaba da rayuwa a wani yanayin ruhaniya kuma suna iya kare iyali, taimakawa wajen waraka, da kuma bada jagora idan aka bukata. *Qamata / UThixo* Xhosa suna kuma da akidar wani “Kirki mai girma” wanda ake kira *Qamata* ko UThixo wanda ake ganin shi ne wanda ya halicci duniya. Amma yawanci ba a kira wannan Allah kamar yadda Musulunci da Kiristanci ke kira ba; ruhin kakanni ne suke kusantarwa ga mutane fiye da Qamata. Rituals da bukukuwa *Imbeleko* (greeting newborns to ancestors), *Intonjane* (rite of passage ga matashiya bayan ta fara haila) da sauransu. wannan shine takaitaccen tarihin KABILAR XHOSA. Joseph yace '' ki ɗena damuwa duk tsuntsun da yaja ruwa shi ruwa yake doka.'' gyara kwanciyar ta , tayi a jikin sa tace '' Hakane wallahi.'' Joseph fara yi mata kiss yayi yana zame mata sleeping dress ɗin ta wacce da ita gwara babu, kama hannun sa tayi tana kautar da kan'ta tace '' Joseph yunwa nake ji.'' mai da nakin da yayi kan breast ɗin'ta ba tare da yayi mata magana ba. wayar tace tayi ringing da sauri ta ture shi ta dauki wayar ta , tamkar wani mara laka haka yayi flat a kan gado tana dauka kiran ya katsai number ba damar bi prevent number ce. ɗogon tsaki taja ta ajiye wayar akan drawer. hawa kan gado tayi tana kwanciya a jikin sa haɗe bakij su tayi wani irin zazzafan saƙo suke aikawa junan su. a bangaren AFIYAH tun da sukai sallama da asim ta kasa komai ganin har 1:30 tashi tayi, ta cire rigar jikin ta da sauri ta juyo jij motsin Joseph cikin mamaki tace '' Joseph daman kaman kana cikin gidan nan?.'' wani mugun yawu ya haɗiya sosai girman sa ya tashi ganin afiya a haka. dakyar ya isa saita ƙansa yace '' eh wallahi tun safe ina nan.'' Ya faɗa haka yana kafe ta da muci mucin idanunsa sheɗan na kawata mai isa dan dai yasan afiya tafi karfin sa , ba zai taɓa samun taba.'' far tayi da idon ta tace '' Ohkay.'' Joseph yace '' ya nagan ki, a haka..?.'' wanka zanyi zan tafi gurin asim ta faɗa tana shiga toilet ba tare da ta tsaya taga me zai ce ba. bathroom ɗin ta tamkar ka zauna kaci abinci komai na gurin luxury ne , tiles dark bue ne da fari hakan ba karamin kawata bathroom ɗin yayi ba shiga cikin bathtub tayi kan fanfon ta murɗa a hankali ruwa ya fara cika gurin, wani daddaɗan kamshi me sanyi yana tashi. limshe ido tayi ta dade a haka ba tare da ta buɗe idon ta ba , abubuwa da yawa suna dawo mata dakyar ta iya tashi tayi wanka. bayan ta gama ta ɗauro towel ta fito tana tsane kan'ta da towel zama tayi akan gado tana kwalawa Charity kira. da sauri ta shugo tana cewa afiya lafiya me ya faru. kan'ta ta ɗaga sama tana kallon ceiling tace '' dauko min kayana.'' to tace ta ƙarasa shugowa ta buɗe wardrobe, abaya yar gidan *HAAL INC* ta dauko mata dark grey colour buɗe bangaren da taka ajiye inner wear ɗin ta tayi ta dauko mata bra da pant ta ajiye mata turare ta dauko ta feshe su da shi tace '' shikkenan nan..?.'' ɗan murmushi tayi tace '' a'a sauran ki takalmi da jaka wanda zai yi matching da wannan kayan.'' okay ta faɗa tana juyawa inda taka ajiye takalman ta ta buɗe kofar Glass ce takalma ne sunfi guda ɗari a jere sai kace shagon sai da takalma ta buɗe, ɗauko wani purple colour tayi da adon grey kamar dai yadda adon rigar tata yake ɗab gidan *Prada pointy toe heel* ajiye mata tayi sannan ta rufe kofar Glass ɗin ta tafi ɗaya ɓangaren da jakunkuna suke kamar yadda tsarin takalma yake haka ma tayi wa na jaka daukar wata jaka tayi itama purple ce da ratsin grey colour yar gidan yar gidan Hermes birki bag. ajiye mata tayi ta fita tashi afiya tayi tana jin kan'ta yana rasa mata ko dan yau bata yi chaji bane , shi ya saka damuwa take neman jefa ta a wani hali, tashi tayi ta fara tafiya buɗe lokar ta tayi ta dauko wata roba cike da magani na kwaya, zazzagowa tayi ita kanta bata san iya adadin da ta zazzago ba ta watsa a baki ruwan da yake kan bedside lamp ta ɗauka ta kora magungunan da ta sha, riga da wando ta fara sakawa sannan ta saka a baya. ta feshe jikin ta da tsadaddun turarurruka mayafin rigar ta daura akan ta , kalbar ƙarin gashin da akai mata ta zubo gadon bayan ta jakar ta ta dauka ta saka wayar ta da key din ta. ta kalmin ta ta saka me dan matsakaicin tsayi, yau fuskar ta ko kwalliya bata tsaya yi mata ba ban da lipstick da ta shafa domin ita kwalliya sai da kwanciyar hankali ake yin ta. cikin ƙasaita irin na cikakkun matan nan masu aji da ji da kansu haka take takun ta kai kace dole akai mata ba son tafiyar take ba. ko da ta fito parlour ba kowa bata tsaya yiwa Charity magana ba ta buɗe kofa ta fita, motar ta da take harabar gidan ita ta buɗe ta shiga, sakin kiɗa tayi a motar a hankali tana bi ta fara tafiya horn tayi wa me gadi ya wangale mata gate din ta fita a guje sosai take sharara gudu domin bata da wata bukata da ta wuce ta gan'ta agaban asim. a gabaƙin get ɗin makarantar, ta tsaya aka soma checking ɗin ta , wata mota ce ta tsaya white colour ƙirar Bugatti la voiture noire zoge glass ɗin motar mamallakin motar yayi. baki ne amma jikin sa irin chocolate colour ne kansa babu gashi ko ɗaya sai tarin ƙasunba da gemu da ya tara. ƙurawa afiya ido yayi da take tsaye ranta duk a ɓace kamar basu saba ganin ta ba amma duk lokacin da zata wuce sai sunyi checking ɗin ta sai kace zata shigo da mugun abu cikin makarantar. jikin tane ya bata ana kallon ta ɗago idon ta tayi, four eyes sukai dashi ɗauke idon ta , tayi tana yiwa me mara checking ɗin motar ta magana tace '' ka gama zan iya tafiya?.'' be bata amsa ba sakamakon hannu da wannan mutumin ya ɗaga mai jikin sa na rawa yace '' ina zuwa shugaba yayi kira?.'' taɓe baki tayi bata ce mai komai ba ya tafi da gudu ɗurƙusawa yayi yana cewa oga gani nan ranka ya dade Allah ya ja zamanin ka , Abdulwahab yace '' wannan irin ta mu ce?.'' ƙasa ƙasa yace '' tab gurin dr ASIM nake ganin tana zuwa kuma sau tari ina ganin su tare ranka ya dade daga ganin wannan za tayi maiƙo komai gashi nan a ciki dam dam?.'' cikin mamaki yace '' daman shima yana yi amma yake kallon mutane tara tara saboda shi ne babba ba me iya tsawatar mai kana ga kwana ki wata shegiyar doka da ya kafa wao duk malamin da aka kama ya lalata yarinya sai an kore daga makaranta kuma sai ya auri yarinya.'' wani ashar jallo ya lailayo yace '' yace kyale dan kan uba shi waliyi ne da zai ga irin wannan a kusa dashi ya kasa taɓa ta karya yake ai tuggu za ku haɗa mai wallahi gwara yayi gaba nima fa ina tunanin bincike yake akai na ya fara lura ina daukar yan mata ana kai wa oga su.'' Abdulwahab yace '' hmmm jallo wannan wanne irin sharri ne bamu kulla mai ba sai ya fita ya iya takun sa wallahi yadda kasan me gani har hanji ita dai wannan kwantenar a san yadda za a yi a kawo min ita yau na huta da ita domin wallahi jallo ganin ta da nayi , ji nake ina tsiyaya dole ko dan na baƙanta mai rai na fara soyayya da yarinyar nan yasan abin da yake mun sani.'' baka da damuwa yallaɓai cewar jallo. kudi ya ciro daga aljihun sa ya miƙa mai godiya ya shiga yi yana komawa da sauri kallon afiya yayi yace '' kin yi babbar Sa'a ranki ya dade oga ya ƙyasa.'' haɗe rai tayi ji take kamar ta zabga mai mari, dauke kanta tayi ta buɗe motar ta , ta shiga da gudu ta shiga Cikin Makarantar har tana neman taka jallo. bata tsaya a ko ina ba sai a bakin office ɗin asim parking tayi. ta fito tana tafiya dakyar ji tayi taci karo da mutum a bakin kofar shiga office ɗin nasa da sauri ta ja baya tana ƙare wa mardiyya kallo yawu ta tofa mata a fuska yana matsawa gefe ya tsuna fuska tayi ganin takalmin kafarta da be wuce naira biyar ba domin irin slipper ɗin nan ne cikin tsawa da bala'i tace '' ke wacce irin dabba ce da bakya lura da hanya zaki bige ni?.'' SUHAILA da taji wulakancin da tayiwa mardiyya yayi mata zafi ta zabgawa afiya mari kafin ta ƙara wani yunkuri ta ƙara zabga mata hagu da dama tace ''ke a gidan ku ba a koya miki, sanin darajar ɗan adam ba ? gaki nan dabba a cikin jakuna kina abu na dabbobi kin tawo kina rangwada to ba wanda zaki birge sai dabba irin ki.'' ASIM da jin ana cin mutunci da kuma jin hayaniya da sauri ya fito ganin abin da yake faruwa ya harde hannuwansa a kirjin sa suhaila da sauri ta juyo gaban ta na faduwa ita kuwa MARDIYYAH ta kasa ko da motsi ganin irin kallon kaskancin da yake jifan su dashi. juyawa yayi yana cewa ku shigo. mardiyya kuka ne kawai bata saka ba idon ta har ya fara kawo kwallah daman akwai fanfo a gurin wanke fuskar ta , tayi ta bi bayan su ganin yadda office ɗin nashi yake a share a goge gudin kar yayi musu faɗa sai suka ajiye takalmin su a waje afiya kuwa tuni ta dade da shiga. bi bayan ta suka yi zama sukai nesa da ita mardiyya da gaba ki ɗaya tsoron asim ya gama cika mata zuciya. ASIM sai da ya gama shan kamshi sannan yace '' me ya haɗa ku?.'' AFIYAH tace '' no sweat karka damu basai ka dauki action akan su ba na yafe musu, na lura jahilci ke ɗawainiya dasu musamman ma wannan kidahumar ita ce babbar mara hankali bige ni tayi, nayi mata magana suka fara zagina daman ba su ke mana kidnapping ɗin yan uwan mu ba ba mamaki har da iyayen ta a ciki ko wani nata Saboda tsabar talauci yayi musu yawa da rashin sanin ciwon kai da hakkin dan adam su dinga sace yan uwan su , suna cewa a bada kuɗin fansa tur da halin ku..'' domin kallo ɗaya tayi wa tayi wa mardiyya ta lura ita bafulata ce. ASIM yace '' okay ku me kuka zo yi?.'' inda inda suhaila ta fara. tsawa ya daka mata yace '' ku fita waje idan na gama magana da ita kwa shigo idan kuma sauri kuke ku yi yafiyar ku.'' MARDIYYAH tashi tayi ta yi sauri buɗe kofa ta fita suhaila na biye mata baya hawayen da take riƙe wa suka sami nasarar gangarowa daga kurmin idon ta tace '' suhaila anya kuwa zan iya ? kallo wannan shegiyar ta ci mutuncin mu be tambaye mu yaji me ya faru ba yace mu fita.'' suhaila da take jin kamar ta rufe afiya da duka tace '' inshallah kamar yadda ta saka mu bakin ciki mardiyya sai kin saka ta ciwon zuciya wata kilama wannan ce da bayan ya sake ki ta gama gararan barta a gari ta shirya aure za su yi aure ko baki ji sunan da take kiran sa da shi ba ?.'' ciki rawar murya tace '' wallahi wannan be dame ni ba amma suhaila karfa yace ya fasa ko baki ga kallon da yake jifan mu da shi ba? ni wallahi tsoran matsala nake.'' hmmmm kyale shi akwai ranar da zaki rama, Cewar suhailah. Mardiyya tace '' suhaila idan anyi aure ana samin ciki ko?.'' SUHAILA tace '' da zai biya sadakim ki ne ya zuba miki ido kina cika mai masa da kashi ko shi waliyi ne yana kallon halak ɗin sa ya kau da ido? da ace yana da wata matar ne da sauki amma wallahi ki cire wannan aran ki.'' da sauri ta girgiza kai tace '' wallahi bazan iya ba idan kuma na koma gida da ciki gaskiya na fasa mece makomar abin da na haifa..?.'' SUHAILA da sauri tace '' ke wasa nake miki inshallahu sai kin zama kwararriyar likitan ƙashi.'' ɓangaren asim kuwa kallon afiya yayi yace '' afiyaah be kamata kina zagin yaren su ba ko ki kalle su kice mara hankali kinji ki ɗena abin da kike yi suma Mutane ne kamar mu idan kin ga mutum a cikin rana bawai hakan yana nufin Ubangiji baya son sa ba ?.''' okay na fahimta ta faɗa tana dauke kanta daga kallon sa. Asim yace '' afiyaah bakya zancen auran mu ko bakya sona ne?.'' haɗe rai tayi tace '' sweet ina son ka mana kawai kasan mu ba ma aure da huri , yanzu dai bazan tauye ka ba ka nemi wata ka aura ko dan farin cikin mommy idan lokacin aurena na yayi sai ka sake ta.'' rintsai ido yayi wannan maganar tana ɓata mai rai duk lokacin da ya tambaye ta yaushe za su yi aure sai ta faɗa mai haka amma sai ya danne yace '' zan saka mukhtar, ya nemo min.'' wani murmushin mugunta tayi da , ta tuno da wani abu da sauri tace '' no wannan yarinyar ba me abayar nan ba wacce nace wa iyayen ta yan kidnapping ka aure ta mana kaga yarinya ce ƙarama bata san yancin kan'ta ba , ɓalle idan ka sake ta, tace zata kai ka ƙara ko ta fadawa iyayen ka gaskiya da ita za muyi amfani wajen cikar burin mu , iyayen ta basu da wata waye wa da zasu ce ta cuci yar su idan zaka sallame ta sai ka dan bata na ɓatarwa domin ta dan samu abin kashewa kafin ta samu miji tayi wani auran.'' ta kara sa zancen ta , tana jin ta asararin samaniya saboda jin dad'i tasan halin asim baya son kazamar mace ko yarinya ya fison babba wayayyiya yar gayu wannan idan ya aure ta ko kallon inda take , ba zai ba balle ya haɗa shinfiɗa da ita kuma zata samu damar kaskantar da rayuwar ta , domin wallahi sai ta nuna mata iya kacin ta sai taga uban wa ya tsaya mata , tun da har ta nemi shiga gonar ta sai ta zamar da ita abar tausayi kawar ta , ta jaja mata bala'i. balle babu wani kayan arziki a tattare da ita domin idan tana da ƙira da diri ba zata ding saka hijabi ba, bisa dukkan alamu yarinya ce ƙarama domin ba lallai takai 18 year ba dan haka bata da hankalin sanin me ya dace da ita. Asim kallon ta yayi yace '' anya kuwa afiya kina so na ?, ko kishina bakya yi?'' kwantar da muryar tayi tace '' haba asim nafi kowa son ka nafi kowa son na aure ka nayi rayuwa da kai ta har bada mu haifi ya'ya wallahi a yanzu iyaye na baza su yarda ba ita kuwa wannan kowa yasan fulani suna yiwa ya'yan su aure da wuri itama wannan da kaga tazo makaranta rasa mijin aure tayi domin wallahi kamar ta karka raba ta da ya'yan uku wasu fa tun suna shekara goma sha biyu ake musu aure balle wannan da ba lallai takai 18 year ba , ƙasan kowa da irin al'adar su.'' asim yace '' Hakane nan da shekara uku ko?'' eh tace mai tana tashi jin wayar ta na ringing tace '' sai mun yi waya zan tafi.'' okay Allah ya kai mu ya faɗa yana kallon ta. AFIYAH tace '' na kirawo maka su?.'' barsu zama su shugo idan sun ga kin fito wani murmushin mugunta tayi tana jin farin ciki a cikin zuciyar ta , tace '' to .'' tana fita daga cikin office ɗin nasa. da sauri suhaila ta tashi afiyaah wani kallo tayi musu tana dariya musamman da ta tuna irin lalata rayuwar mardiyya da za tayi, domin ba mamaki wannan bakin cikin ya hanata sakat abin takaici ne da hawan jini ace da yarinyar ka kayi aure shekara uku zuwa biyu ace aure ya mutu. ko kallon inda take ba su yi ba suka shiga bakin su dauke da sallama zama suka yi be ɗago ya kalle su ba hankalin sa yana kan laptop ɗin sa. SUHAILA ce tayi karfin halin cewa daman mun zo ne akan maganar nan idan zaka biya mata kudin makaranta dana jarabawar nan da ta rasa ta amince ita yar scholarship ce to gwamnatin hajar su da ta dauki nauyin su tace , kowa ya biya na gaba daman na farko zata biya musu. duk wannan bayanin da take be ɗago ba sai da ta kai ƙarshen zancen ta yace '' oh ba damuwa amma ita tayi bayani da kan'ta bata da baki ne?.'' da sauri ta kalle sa da sauri ta kawar da idon ta kirjinta na dukan uku uku, bata fiye son yin magana ba, ba zata iya wannan bayanin ba ba lallai ya gane hausar taba, domin dole wannan bayanin ta haɗa mai da fulatanci bata iya hausa sosai ba su a cikin fulanin ma a zaune suke a daji, basu da wata wayewar rayuwa wannan karatun ma sai da aka kai ruwa rana sannan baffa ya yarda cewa yayi ita ce ƙarama ba zata rusa mai tsarin gidan sa ba kaf yan uwan ta basu kai kamar ta ba an musu aure tunowa tayi da Maude gaban ta ne ya faɗi domin akwai alkawarin aure a tsakanin su dole asim yayu shaɗi indan har ya amince da auren ta cikin rawar murya tace '' zaka iya shaɗi?.'' bakin ta ne ya subbuce bata san lokacin da , ta fadi haka ba domin ba ƙaramin shiga cikin tashin hankali tayi ba , domin ba lallai maude ya yarda ba dole yace ayi shadi tun da mane ma biyu sun haɗu me juriya ya samu nasarar aurar ta. Amina alhasan Muhammad opay 1k 8141785374 ku turo da shedar biya ta wannan number 8141785374. *JAMI'A* Inaa hajjiyo da yan kwaliya to ku garzayo OUMYASMEEN COLLECTION domin samun kaya na kerewa Sa'a ki zama fitila wajen oga ba abin da bana siyarwa cikin fara shi me sauki https://chat.whatsapp.com/DSd6g96hO2F41IG6k43rEl?mode=ems_copy_t *Episode 6* MARDIYYAH da take jin faduwar gaba, saboda bata san me zai fito a bakin sa ba , tana jin tsoran amsar da zai faɗa mata bakin ta har rawa yake ganin yayi mata shiru ya tsare ta da idanuwansa, alamar yana neman ƙarin bayani. MARDIYYAH tace '' akwai wanda yake neman aure na ko fii moƴƴi ɗum school am maa waɗiima iyayena suka dakatar dashi sai na gama, idan mutum biyu suna neman auren mace ɗaya dole sai anyi shaɗi, so wonaa, no ndiyam.'' mardiyya ta ƙarashe maganar ta , kan'ta yana ƙasa tana wasa da yan yatsun ta. ASIM yace '' okay Ina ne garin ku..?.'' MARDIYYAH tace '' Timbuktu a dajin GOURMA rugar harɗ'o Bello.'' da sauri ya kalle yace '' Mali..sahel tun daga nan kike zuwa birmu ?.'' A' sanyaye tace '' eh daga nan nake zuwa.'' kai ya jinjina yace '' za ki iya rubuta min sunan rigar ku da number wani wanda iyayena zasu nema?.'' mardiyya tace '' eh zan iya .'' biro ya bata rubutawa ta fara, wayar sa ya ɗauka ya kirawo mukhtar yace '' kana ina?.'' daga can ɓangaren mukhtar yace '' ina bakin kofar office ɗin ka.'' tsaki yayi ya kashe wayar ban da iskanci, me makon ya shigo sai ya tsaya ya ɗaga mai waya tun da yaga kiran sa ai yasan nemansa yake yi. mukhtar dariya yayi ya shigo da sauri suka ɗago suka haɗa baki gurin gaishe shi amsawa yayi yana zama tare da tambayar su ya jarabawa alhamdulillah suka ce mai. kallon asim yayi yace '' kai yanzun nan wannan matar ta huce ta office ɗina wai uban me ya ke kawo ta makarantar'nan?.'' Asim da ya lura neman magana mukhtar yake sai yayi mai banza ya nuna be ma san me yake faɗa ba gama printing paper yayi har guda biyu yace '' ungo idar har kun yarda da sharuddan da yake cikin takardar nan na'amin ce zaku saka hannu na saka mukhtar ya saka hannu ku riƙe copy ɗaya na riƙe ɗaya sannan zata karanta a fili kowa yaji.'' jikin ta a sanyaye mardiyya ta , tashi ta amsa ta ajiye mai paper da ya bata. zama tayi kusa da suhaila tana ƙurawa rubutun ido, ganin rubutun bibbiyu take takasa fahimtar komai dakyar ta iya saita kan'ta, cikin sanyin murya tamkar ana busa sarewa saboda daɗin Muryar tata, tace '' contract marriage rubutu ne ɓaro ɓaro a sama manya sai kasa ta fara da cewa. ni ASIM EL'BASHIR MANSUR TURAI zan biya wa MARDIYYAH HARUNA JAURO kuɗin makaranta har na tsawon shekaru uku za muyi contract marriage na shekara uku idan shekara uku tayi zan sake ta , taje ta auri wanda taga ya dace da rayuwar ta , zata kula da mahaifiyata duk wani aiki da masu aikin gidan mu suke yi za tayi wannan shine aikin ta bayan shi babu wani abu da zata ƙara yi min , idan Shekara ukun bata cika ba ta ce baza ta iya ba na sake ta zata biya ni kudin dana kashe mata .'' wani mugun yawu ta haɗiye , aiki kuma wanne irin aiki ne ta zata kawai aure ne za suyi shi zata zauna a matsayin matar sa kawai kenan a matsayin yar aiki ya ɗauke ta , tayi mai aiki ya biya mata kudin makaranta, kallon suhaila tayi, SUHAILA da jikin ta yayi sanyi amma bakomai addu'a ba abin da ta bari tace '' saka hannu na saka.'' tamkar wata ɗoluwa ko sokuwa haka ta saka hannu zuciyar na yi mata wani irin bugu hannun ta na rawa , miƙa wa SUHAILA tayi, itama ta saka hannu mukhtar ya saka shima ya saka sannan yace '' kuje na sallame ku , ku riƙe wannan copy ɗin zan riƙe wannan a hannu na.'' to tace , tana ninke takardar fita suka yi jikin su a sanyaye da sauri mukhtar ya kulle kofar ya dawo ya zauna yace '' asim wannan wanne irin cin mutunci ne yar aiki ka ɗauke ta kenan ma?.''' ASIM cikin halin ko in kula yace '' to bayan wannan wanne amfani za tayi min aikin ma dana bata share share ne da goge goge karta sake ƙafafuwan ta su shiga hanyar kitchen din mu.'' Hmmmm wallahi akwai ranar da zan maimaita maka wannan maganar asim ba'a raina mace ko wacce da irin baiwar da Allah ya bata karka zo kana neman hanyar da zata amince dakai nace maka nima ban san hanyar ba. Cewar mukhtar. ASIM yace '' wa Ni...? Allah ya kiyaye gaskiya mukhtar ka cuce ni me zanyi da wannan kwailar wallahi har ka saka zuciya'ta tana tashi ni na haɗa gado da wannan nace na haɗa gado da wa ?.'' mukhtar yace '' kayi nisa baka jin kira wallahi, amma lokaci yana nan zuwa inshallahu da za kayi amai ka lashe zancen ka , bana fatan ku rabu da mardiyya fata nake naga har jikokin ku.'' ASIM dogon tsaki yaja ya ci gaba da aikin da yake gaban sa. wannan kenan aginɗin wata bishiya ta zauna domin tafiya ma , ta ƙasa yin ta , zama tayi tana sauke numfashi tace '' SUHAILA gaskiya bazan iya ba , cimin mutunci zai ɗinga yi yana hulakanta ni, bani da wani gata yan uwana ba anan suke ba shekara uku fa ba kwana uku bace ba..?.'' dan Allah mardiyya ki tashi ki dena wannan zance wallahi ba ayi namijin da zai hulakan ki ba inhar ina raina, ki kyale sa ba sai kin shiga sabgar sa ba , sannan zai hulakan'ta ki ba Cewar suhailah. tashi tayi tana dafa ta da sauri mardiyya ta rufe idon ta sakamakon motar afiyaah da ta , tawo a guje ta fallatsa musu ruwan , da ya kwanta a gurin da suke a hankali ta buɗe idon ta kayan ta duk ya ɓaci haka kayan suhaila afiyaah ganin basu gane wace tayi musu wannan aikin ba dawowa tayi ta tsaya tare da zuge bakin glass ɗin motar ta , tace '' talakawan banza ku da kusan a kafa kuke yawo, kuka fara faɗa dani..?'' nonsense.'' Mardiyya da zuciyar ta , ta kawo har wuya bata san lokacin da ta dauki dutsai ba ta buga a glass din motar afiyaah wucewa yayi ya sauka akan goshin ta anan danan jini ya balle glsss din gaban motar ta ya gashe domin dutsai da ta dauko ba ƙarami bane. Ihuuuuuuuuuu afiyaah ta saki tare da rufe bakin ta domin tuni bakin ta ya kumbura , har ta leɓen ta sai da ya fashe. da sauri mardiyya ta fita a guje haka ma suhaila sai dai kafin suyi wani yunkuri security sun riƙe su, Abdulwahab da yake kusa da gurin da sauri ya ƙara so yana cewa maza ku kai su gurin police. da yake akwai police station a cikin makarantar. mardiyya da ranta ya ɓaci ta ture hannun mutumin da ya riƙe ta , tace '' cika ni da kaina zan kai kana?.'' cikin tsawa abdulrazak yace '' wato ke ce mara kunyar ko to za kici ubanki yau za mu nuna miki shegen birni yafi na ƙauye.'' AFIYAH fitowa tayi dakyar da sauri Abdulwahab ya riƙe ta yana cewa duk ɓarnar da sukai miki sai sun biya ki bara na kai ki asibiti. kai kurum ta gyaɗa masa domin bata da bakin magana. riƙe hannun ta yayi suka shiga cikin motar sa mardiyya da suhaila security suka tisa ƙ'esar su, suna tafiya da sauri mukhtar da yake kokarin buɗe motar sa yace '' officer me yake faruwa ne...?.'' Bala officer yace '' wa'yannan da kake gani yan ta'addane tsagerun makarantar nan yau to kashin su ya bushe barin wannan mara kunyar wata suka fasawa kai.'' da sauri mukhtar ya rufe motar sa yace '' subhanallahi suhaila me ya saka kukai wannan gangancin...?.'' SUHAILA tace '' wallahi tun a office din doctor take ci mana mutunci, yanzu muna tsaye nida mardiyya ta fallatsa ruwa kuma ta faɗa magana bakaken maganganu shi ne ran mardiyya ya ɓace ta jefa mata dutsai wallahi itama da tasan haka zata faru ba za ta jefa mata dutsai ba..'' Suhaila ta ƙarashe maganar ta , tana matsar kwallah. Mardiyya kuwa ban da dana sani ba abin da take yi mukhtar yace '' a OFFICE din asim kuka haɗu?.'' Kai mardiyya ta ɗaga mai mukhtar yace '' office ka sake su wannan da kake gani bata da kirki halin tane wallahi duk abin da aka ce min zata aikata, haushi taji dan yaji asim zai aure shine ta huce akan su.'' Hadi yace '' gaskiya malam mukhtar ba za mu iya sakin su ba domin iya Abdulwahab ya san wannan maganar yana tafi kai ta asibiti amma idan zaka biyo mu ka biya duk abin da ya kashe mata shikkenan idan ta hakura a kashe case din idan bata hakura ba mi hukunta su, Saboda da hukuma a cikin makarantar nan , duk girman mutum duk ɗaurin gindin mutum idan aka kawo mana kar'ar sa zamu hukunta shi dai-dai da abin da ya aikata.'' okay muje mukhtar ya faɗa yana zaro wayar sa a aljihu, number asim ya lalubo ya dannawa asim kira har ta katsai be kira ba mai da wayar aljihu yayi ya bi bayan su. har office din yan sanda ya bisu a bayan kan'ta suka zuba su mardiyya sai a lokacin kuka ya subbuce mata bata da gata sai Allah bata da madogara sai Allah yau ita ce a hannun hukumar makaranta , mukhtar a waje suka ce ya tsaya. Wani dan sanda ne yace '' kunga wannan duk ba abin tashin hankali bane inhar zaku iya fansar kanku ai shikkenan kuna mata ku bari kanku ya kulle musamman ma ke yar fillo komai yaji ya ƙarashe maganar sa yana lasar bakin sa. da sauri mardiyya ta ɗago kwata kwata bata gane yaren sa ba suhaila tace '' auzubillahi muna neman tsari da wannan bakar rayuwar wallahi idan baka iya bakin ka ba sai mun tona maka asiri mun maka kama da yan iska?.'' sai a lokacin mardiyya ta dauki hasken abin da yake nufi jikin tane ya fara rawa ta shiga uku karo na biyu kenan da aka taɓa yi mata wannan abu tsoro da farga ba duk suka cika mata zuciya tsawa ya daka musu ya bar gurin ransa yana ɓaci beyi tsammanin ba wayayyu bane su. a waje kuwa mukhtar ne yake ta kiran asim amma sam wayar bata shiga , mai da wayar yayi ya zura wayar sa a cikin aljihu ƙansa ya ɗago karaf suka haɗa ido da Abdulwahab da afiyaah ɗauke kai yayi yana cewa inshallah sai Ubangiji ya kawo sanadiyar rabuwar ki da abokina ya fadi haka a cikin zuciyar sa afili kuwa be nuna komai akan fuskar sa ba hannu ya bawa Abdulwahab suka gaisa yace '' ashe haka abu ya faru..?.'' wallahi kuwa ai wa'yannan yara sun nuna rashin mutunci kallo yadda sukai mata da fuska kallon fuskar afiyaah yayi ji yayi dariya tana neman kubbuce mai domin bakin ta yayi wani irin kato ya kumbura haka goshin ta ma duk halittar, ta tabi ta sauya dakyar ya iya saita ƙansa yace '' gaskiya basu kyau ta ba amma kema afiyaah ke dena tsokana Allah ma ya rufa asiri abin iya nan ya tsaya mu shiga daga ciki ko..?.'' taɓa rai tayi, tayi gaba da sauri Abdulwahab ya bita, domin baya so abin da zai saka be samu afiyaah ba. girgiza kai kurum mukhtar yayi domin yasan halin Abdulwahab sarai ba mutumin kirki bane , bin bayan sa yayi suka shiga direct gurin D.P.O aka tura su, gaisawa yayi da su mukhtar sannan ya kalli AFIYAH yace '' me ya faru har suka fasa miki mota..da fuska?.'' Cikin kissa tace '' ina parking kawai naji ruwan dutsai ita wannan har cewa taka sai ta kashe ni..'' ta ƙara she maganar ta , tana nuna mardiyya. da sauri mardiyya tace '' kiji tsoran Allah wallahi yallaɓai ita ta fara yi mana kuma ni bansan haka zata faru ba da ban yi ba tun a bakin kofar office din doctor ASIM take ci mana mutunci..'' D.o.p yace '' baku san hanyar zuwa gurin hukuma bane da zaku dauki mataki a hannun ku?.'' shiru, suka yi hankalin mardiyya a tashe yake , tsoran ta daya kar ace a gurin nan zasu kwana gobe suna da jarabawa. Mukhtar ne yace '' yanzu dai ayi musu afuwa ke afiya kiyi hakuri komai ya huce su baki hakuri.'' wani kallo tayi mai ta dauke kai tace '' yallaɓai ni dai gaskiya abimin hakki na glass din motata ya fashe ni wallahi da ace iya glsss din motata ya tsaya da sauki kalli fuska ta yanzu dole sai na zauna nayi zaman jinya duk wani abu da nake yi ya tsaya ita zata dinga banu kudin da zan dinga cin abinci ?.'' d.p.o yace '' kiyi hakuri komai yana son masalaha kema baki san wata rana alfarmar da , za suyi miki ba kiyi hakuri ki fadi abin da kika kashe su biya ki , su gyara miki glass din motar ki.'' ya tsuna fuska tayi tace '' idan ma na faɗa iya biya za su yi kawai yallaɓai ku hukunta su , ko sharar office office ku basu da ta ajujuwan makaranta Saboda idan an biya kudi gaba za su ƙara idan kuwa jikin su ya faɗa musu ko cewa akai suyi wallahi ba za su yi ba..'' Mukhtar yace '' gaskiya ba za su yi wannan aikin ba ki fadi nawa ne na biya ?.'' D.o.p yace '' to ku zo ku hau kan kujerata sai ku yanke hukunci.'' matsar kwalla mardiyya tayi, malaman da suke yan iska ace su dinga tafiya suna share share a office din su. AFIYAH tace '' kai hakuri yallaɓai ni dai ka duba fuskata ka tausaya min a yanke musu hukunci ni bana bukatar kudi nafi karfin abin da za su bani. kallon mukhtar yayi da gaba ki ɗaya ransa yaka a ɓace yace '' kai me Zaka ce ?.'' Mukhtar yace '' ina nema musu sassauci kayi hakuri a basu sharar theater idan ya zama dole su yi, suyi shara ta rana daya shikkenan komai ya huce.'' yan rubuce rubuce yayi sannan yace '' ku ba ruwan ku da ita ko kallon banza wani a cikin kun ku yayi mata ke ki zo ki faɗa min sannan ku zan baku aiki ku share wannan theater ta new side ku share ta, tas.'' to suka ce nan suka saka hannu ya sallame su, jan kunnen su mukhtar yayi sannan suka tafi hostel. a bakin police station kuwa Abdulwahab cewa yayi '' ki bari zan gyara miki glass din yan zu hau mota ta , na kai ki gidan ku.'' AFIYAH da ranta duk yake a ɓace ba haka ta so ba tace '' a'a barshi yanzu zanyi waya a kawo min wata motar wannan bazan ƙara hawan ta ba.'' cikin rarrashi yace '' tsayawar da kikai anan be dace da ke ba kina hajiya big lady ki zo na kai ki gida ai mun zama ɗaya.'' ranta ne ya ƙara ɓace saboda a a police station kasa cewa komai yayu sannan yanzu zai zo yayi mata daɗin baki, iya uban me za tayi da wannan taga take taken sa , gwara ta taka mai burki tace '' da kata malam nace maka bana so ana dole ne ? a gaban ka komai ya faru amma sai ka rufe bakin ka kayi shiru ɓace min daga gani kar yanzu raina ya ɓaci nayi maka abin da banyi niya ba.'' Ran sane ya ɓace shi mace take fadawa haka macen da ya zamar da ita , tamkar rigar sakawar sa yan mata nawa ya buɗe aleda amma shi wata banza karuwa ke fada masa haka Allah ne kaɗai yasan irin mazan da take bi amma sai ya danne domin dole sai ya bakantawa asim rai, dole ya shiga inda asim yake shiga yace '' kiyi hakuri idan na bata miki rai dan Allah ki biyi Ni na kai ki gida..'' dankwalin kanta ta cire ta wullar a ƙasa tace '' kanka ake ji.'' kara wayar ta , tayi a kunne tana ɗagowa wata mota blue black hannu. ƙarasa sowa inda take tayi da sauri ta buɗe motar ta shiga wanda ya kawo mata motar ta miƙa mai key din motar ta , ya amsa cikin ladabi. aguje ya ta fita sosai take gudu tamkar wacce zata tashi sama , ranta gaba ki ɗaya a ɓace yake musamman ma da ta hau kan titi... yau so tayi idan ta dawo, daga gurin asim zata huce club saboda akwai gagarimin party tsaki taja tana girgiza kai tare da dukan staring ɗin motar ta. bata tsaya a ko ina ba sai a gaban tafkeken wani gida horn tayi mai gadi ya buɗe mata gate. parking tayi, ta fito tana jan ƙaramin tsaki sosai tayi tafiya sannan ta ƙara so inda kofa take tana zuwa kusa da ita , ta buɗe shiga tayi wani irin hadaddan parlour ta shiga ba kowa a ciki. wayar ta , ta ciro a cikin jaka ta shiga contact din ta ji tayi ta baya an rungume ta da sauri ta juyo tana cewa shegiya ashe kina nan , na zayi zatan kin fita ?. turo dauri gaban goshi tayi tace '' ya za ayi na fita Alhaji yana nan.'' hnmmm kaji manya kece za ki iya zama batare da kin ci mace ba. da sauri ta saka hannu a bakin afiyaah tana cewa kiyi a hankali yana nan. me ya faru naga duk kin canza kardau wani ne yayi miki wannan dukan kinsan bariki ba tabbas. hmmm mu zauna akwai labari. afiyaah tace haka tana dafa kafaɗar shema'u. Shema'u tace '' kinga mu shiga daga ciki bana so Alhaji yasan ina kawo mata cikin gidan nan kinsan fa besan me nake ba , maza zo mu shiga wancan dakin.'' Amina alhasan Muhammad opay 1k 814185374 Ku turo da shedar biya ta wannan number 08141785374 free page ya kusan karewa. *JAMI'A* Ina hajjiyo da yan kwalisa to ku garzayo OUMYASMEEN COLLECTION domin samun kaya na kerewa Sa'a ki zama fitila wajen oga ba abin da bana siyarwa cikin fara shi me sauki https://chat.whatsapp.com/DSd6g96hO2F41IG6k43rEl?mode=ems_copy_t *Episode 6* Kallon shema'u tayi tace '' ke ni ba zama na zo ba wallahi raina duk a ɓace yake.'' Shema'u tace '' Please mu shiga kar yazo ya ganki anan kinsan fa na faɗa miki gani yake gaba ki ɗaya na dena mu'amala da ku, tun da ya ja kunne na wai sai na rabu da yan iskan kawayena yan bariki.'' Afiyaah ranta ne ya ƙara ɓace tace '' akwai ɗan bariki da ya huce ke , ni wallahi kina ba ni ma mamaki nifa ba ayi namijin da zan zauna yana shinfiɗa min dokoki ba , shi ya saka ma aure baya gaba na me na nema na rasa ?.'' hmmm kawai shema'u tace ta buɗe wata kofa ta shiga afiyaah bata da wani zaɓi da ya huce itama ta bi bayan'ta. me makon ta tarar da daki ƙatuwar baranda ta tarar an mata ado me kyau ga bishiyu sai rangaji suke. sosai ya jinjina kudin Alhaji yahuza ashe haka yake da uwar dukiya, tsakanin sa da asim wa yafi wani kenan ? ai bata taɓa zaton a wannan ɗaular kawar tata , take ba bin bayan ta , tayi suka shiga wata kofar glsss wani hadaddan parlour suka tarar afiyaah zama tayi a ɗaya daga cikin kujerun parlour tana sauke ajiyar zuciya. Shema'u zama tayi kusa da ita , tace '' kawata me ya faru?.'' kai shema'u ko drinks baki tare ni da shi ba kina tambaya ta me ya faru to budurwar asim ce ta , fasa min kai. kama baki tayi da haɓa tace '' budurwar asim fa kika ce min?.'' Wallahi kawata budurwar sa , amma fa ba son'ta yake ba , kinsan waccan shegiyar uwar tasa , bata sona to ta matsa mai sai yayi aure, shi ne nace mai yayi auren contract da yarinyar nan da shekara uku ya sake ta , manufa ta yin haka kuwa bana tunanin ki shekara biyu wannan uwar tasa za tayi ciwon fa suga ne da ita rana ɗasai dai a wayi gari ta mutu kinga tana mutuwa ko arba'in ba zan bari a yi ba sai ya sake ta ya auri ni. cikin mamaki shema'u tace '' to ke yanzu kin faɗa mai wannan maganar?.'' zaro ido afiyaah tayi tace '' ke rufa min asiri kan uba wallahi ko nice autar mata daga ni ba ko wacce mace a duniya asim ya bar ni, sai kace wata mara hankali zan faɗa mai haka.'' Shema'u tace '' Allah ya kyauta afiyaah bakya ganin kin daɓawa kanki huƙa AFIYAH namiji fa ba tabbas ne dashi ba ? karfa reshe ya juye ya koma da mujiya ni dai da lallaɓata kikai, ta yarda kika aure shi amma wannan wanne irin zance ne wai auren contract ita yarinyar zata yarda ya aure ta ya sake ta ne.'' Ke banza bafa wayayyiya bace fa ai ina sane nace ya aure ta dan baki ganta ba local da ita , wannan ko kallon inda take ba zai ba impact ma baya yi mata kallon mace bafulatana ce fulanin daji shema'u kina raina ƙwaƙwalwa'ta calculatre ce uwar lissafi komai sai na tsara shi na auna shi a ma'auni na hankali, shema'u yawo take da hijabi idan ya ganta ma kau da kansa yake bata ɗaya daga cikin matan da yake so. afiyaah ta fadi haka cikin jin dadi tare da sheƙewa da dariya har da riƙe ciki saboda ta tuna irin muguntar da , ta shirya a wannan auren tabbas mardiyya sai ta gwammace bata san asim ba ina ma a garin su ta zauna. Shema'u tace '' kawata inhar zan faɗa miki, kiji to karki soma yin wannan haukan baki san komai yana iya juyawa ba ? daga yadda kika san shi ya juya ya koma abin da baki taɓa zato ba ita ce miki a kayi a haka zata zauna ? ke a ina ma kika samo ta?.'' bata ɗauki maganar shema'u serious ba tace '' jami'ar birmu ɗalibar sa ce .'' kuttumar uban nan ki ga yarinya a jami'a , jami'ar ma BIRMU da take da wayayyun yan mata , da ya'yan masu hannu da shuni, kice mata local anya kuwa AFIYAH shaye shayen da kike be fara taɓa miki ƙwaƙwalwa ba?.'' da sauri AFIYAH ta kalle ta , tace '' uban ƙwaƙwalwa ya taɓa min ke ana faɗa miki ga yaƙi kina ga ƙura to yar kauye ce mazauna daji gwamnatin garin su ce ta , dauki nauyin ta karatu bata da kowa a nan mahaukaciya ke an fada miki kowa irin ki ne da zai abu babu lissafi gaskiya shema'u haukan ki ya fara yin yawa .'' tashi shema'u tayi tace '' hmmmm Allah ya raba ki da , dana sani amma wannan maganar kowa ya ji ta , yasan nafi ki gaskiya, kawata bana so kiyi abin da zaki cutu aure shi ne darajar ko wacce ɗiya mace , ko halin nan da kika ga ina yi wallahi ƙaddara ce nafi kowa son na dena ina so naci gaba da zama a gidan miji na kema so nake , ki shiga inuwar aure ki dadɗani dadin ta , wallahi ba zaki so ki fito ba, wayar ta , ta dauka tana cewa kanki ake ji. dariya shema'u tayi ta shiga kitchen drinks da snack ta kawo mata. AFIYAH tace '' ko ke fa abin da tun farko ya kamata kiyi min ke nan.'' ta ƙarashe maganar ta , tana dantsar dambun kaza ta cika bakin ta dashi. limshe ido tayi ta buɗe batare da ta cinye na bakin ta ba tace '' shema'u kin samu duniya har wani naman wuya kika yi komai yayi kyau.'' gyara zaman doguwar rigar shadda bazin da take jikin ta , tayi tace '' daman baki ga jiki na bane amma abin da yake damuna shi ne.'' afiyaah ta gyara zama tace '' kinji ko matsalar aure baka raba shi da matsala ne? , me ya faru dangin miji ne ko kuma Alhaji yahuza ne ko fallacala, ko uwar miji ko uban miji wanne da daga ciki ko kuma kishiya ko wanne aure bakya raba shi da ɗaya daga cikin wa'yannan tashin hankali ke wanne ne a ciki ?.'' ɗogon tsaki taja tace '' wallahi afiyah kina da matsala idan na fada kice ba haka ba to ni ina zaune da kowa, wa lafiya kishiya ta ma wallahi baki ga yadda take kaunata ba , Alhaji ne yace bazan haihuba shi be aure ni domin na haihu ba ya'yan sa , sun ishe shi, afiyaah nima ina so naga kwai na a duniya na samu me min addu'a a gaskiya ina son haihuwa shi a binda na fuskanta ni matar jin dad'i ce wai idan na haihu jiki na zai buɗe kaza kaza to yanzu fadan da muke yi kanan kinsan fa Hajiya ta , kudin sa taci tace lallai lallai sai na aure shi yanzu nasan da wannan zai min baranaza ya biya shi miliyan talatin da taci da.'' uhmmhmmm to ke ba zaki kwantar da kai ba ki arziki, to ni abin mamakin ma tun da kikai aure nawa kika tara ko ki rabawa matan bariki ?'' kallon mamaki shema'u tayi mata tace '' sana'a nake da zan tara wannan kuɗaɗen ? dan Allah AFIYAH me kika dauki aure bafa kamar karuwan ci bane da kafin miji ya kwanta dake sai kun gama tsadancewa kaza zai biya ki.'' Afiyaah tace '' to uwar iya , na gane sarai yan dabaru irin namu na mata nake nufi ba wannan ba kina zaune da mutum ba zai iya yi miki kyautar 1 million dollars ba duk kudin sa.'' Ya Allah AFIYAH wallahi ba zaki dora ni a keken ɓera ba bafa zaman zina miki yi ba wannan rayuwar ai sai bariki kyautar Miji da mata daban take idan Allah ya nufa zai min sai kiga ya buɗe min shago na fara business. shema'u ta faɗa tana kallon AFIYAH. Afiyah tace '' ni shegiya kaza , ban ce ki fito ba ci gaba da zama yana shin fiɗa miki dokoki yana gindaya miki sharadi wata ran kina zaune ya dauko miki wata ya kawo miki ita.'' duk acikin ibada ne yanzu ke haka zaki zuba ido asim yayi aure kinga ni idan kin san wani malamin wallahi kai ni gurin sa a kulle bakin alhaji ba ruwan sa da zancen haihuwa ta nima so nake naga ɗana ko ya'ta a duniya. Afiyaah tace '' bokaye ko dai matsafa ai wannan aiki naki ƙato ne sai dai tsafi.'' Shema'u tace '' a'a gaskiya bazan je ba ni kinga kawai zan bada kudi ayi mai addu'a Allah ya juya mai ra'ayin sa ya dawo yana so na haihu.'' Afiyaaaah tace '' Kinga idan kin shirya kiyi min magana, idan baki shirya ba karki ƙara yi min magana.'' uhmmmuhmmm kawai shema'u tace.'' jin ƙararrawa tayi da sauri tace '' yauwa ta zo.'' AFIYAH bata kallo inda take ba , ta ci gaba da danna wayar ta. shema'u tashi tayi ta buɗe kofar wata yarinya ce ba zata huce shekara ashirin da bakwai ba sanye da swiss lace an mata ɗinƙin straight gown sai mayafi chintili da ta saka.'' sai taunar chiwgum take shema'u rungume ta tayi tana cewa oyoyo sannu da zuwa. glass din ta ta cire tace '' yauwa shema'u naga kin ce yana an kuma kika kira ni? kinsan fa idan na ganki bana iya kau da ido na akan ki.'' dariya shema'u tayi tace '' yana can sama ba zai sauko yanzu ba muna da lokaci sosai.'' Okay haka tace ta fara tafiya har yanzu kan afiyaah a kasa yake asiya kallon afiyaaaah tayi tace '' bakuwa sannun ki.'' Afiyaah ɗagowa tayi tace '' yauwa '' ta mai da idon ta kan screen din wayar ta , bawai danna wayar take ba a'a abubuwa da yawa suke mata yawo akan ta , abu na farko ganin irin hamshaqin gidan da shema'u take ciki, ashe zuwan ta na farko bata nuna mata komai ba , abu na biyu ya za a yi ta kulla alaƙa da mijin shema'u, saboda bisa dukkan alamu zai saki bakin aljihu tunda har yasan mahaifiyar shema'u to shima duk yadda aka yi dan bariki ne. Asiya kusa da shema'u ta zauna tana ɗora hannu akan kirjinta tace '' love nayi missing ɗin ki.'' limshe ido shema'u tayi tace '' nima haka ya karatu?.'' Alhamdulillah ta faɗa tana zuge zip din rigar shema'u tare da fito da breast din shema'u da suke cikin bra a hankali ta matsa mata wani irin numfashi shema'u ta ja. afiyaah tace '' shema'u sai wata ran zan koma gida.'' dakyar shema'u tace '' ba zaki bari sai an jima ba?.'' a'a tace , tashi tayi ta riƙe jakar ta , tace '' na tafi..'' kai kurum shema'u ta gyaɗa mata, gaba ki ɗaya bata cikin hanyacin ta , asiya ɗora bakin ta , tayi akan nipple din shema'u tayi mata wata zuka tamkar zata cire mata nipple ɗin ta , shema'u dakyar tace '' asiya mu shiga daki bara na sakawa kofar nan key.'' ta fadi haka tana tashi dakyar bata da buri da ya wuce ta jita a jikin asiya key ta murzawa kofar ta barshi a jiki saboda tasan alhaji yana da key ɗin ko wacce kofa da take gidan. bata tarar da asiya a parlour ba , shiga daki tayi tarar da ita , tayi ta cire kayan'ta. itama cire tana , ta fara yi bayan ta gama ta hau kan gadon asiya da ta wara kafar ta , shema'u bata sauki bakin ta , a ko ina ba sai a prevent part din asiya. wani ihu asiya ta saki saboda yadda taji wani irin dad'i har tsakiyar kan'ta. ganin haka shema'u ta ci gaba da lasar gaban Asiya, tare da zura harshen ta a cikin gind**ta, sosai take ihu kai , kace dukan ta aka yi, tare da sumbatu. da alama, ma bata san me take faɗa ba. wannan kenan. HOSTEL lafiya na ganku kunyi jigum jigum me ya faru ne..?.'' Ramsi ta faɗa tana ajiye jakar ta a akan gado. Suhaila tace '' wallahi ba komai hat kin dawo ?.'' Eh wallahi, na dawo jiki na duk a gajiye wani shegen saurayi na haɗu dashi ya kai ni gidan sa ya dinga cina yadda kika san ya samu abinci kuka nake da magiya ya kyale ni, amma yaƙi barina kan nono na kamar ya cire. ramsi ta ƙarashe maganar ta , tana cire rigar ta. dauke kai mardiyya tayi, ta gumi tayi yau tana ganin ikon Allah, ko kunya bata ji ba , take fadar wannan maganar ita ko huƙa za'a saka mata a maƙogaro ba zata iya fadar wannan maganar ba anya kuwa ramsi bata fara shaye shaye, dan wannan maganar ba tayi kama da ta me hankali ba. dariya ramsi tayi, ta daki bayan mardiyya tace '' fillo maganar tawa tayi miki nauyi ko?.'' MARDIYYAH tace '' ni ban ma ji ki ba me kika ce?.'' hararar wasa ta , watsa mata , tace '' ban sani ba yar rainin hankali.'' SUHAILA tace '' wallahi ramsi ki kiyayi maza ki ko wannan cututtukan na zamani da ake dauka bakya gudu kin mai da jikin ki jarin ki , kina neman kudi dashi.'' hmmm kanki ake ji fillo yaushe zan zo ki bani fura da nono ?.'' Ramsi ta faɗa tana kallon mardiyya. Cikin sanyin nan nata kamar ko da yaushe tace '' duk randa kika shirya.'' dariya tayi, ta shiga toilet. MARDIYYAH kwanciya tayi, tace '' suhaila me zan dafa mana?.'' suhaila tace '' yau ba sai mun yi girki ba ina da cornflake masha.'' shiru mardiyya tayi, domin bata da bakim magana abincin nata ma ya kusan karewa, yanzu tana yiwa baffa magana idan be gadama ba cewa zai yi ta dawo ba zai iya ba. Ramsi ce ta fito ɗaure da towel zama tayi tace '' na lura da ku kwana biyun nan akwai abin da kuke boye min sai na bar guri ku dinga zance ƙasa ƙasa me yake faruwa ne ?.'' tashi mardiyya ta yi tace '' babu komai kawai tsarguwa kike yi.'' ramsi tace '' zancen bikin naki ne ba kya so ayi dani?.'' dariya tayi sosai tace '' bikina kuma? Ramsi a bikina kece sahun gaba.'' tashi ramsi tayi tana cewa Allah ya saka haka. suhaila tace '' amin.'' Wannan kenan. A.E.M BIRMU HOSPITAL Fitowa yayi daga theatre room cire Hand glove yayi, ya saka a shara kai tsaya office ɗin sa ya wuce wani farin kati da rubutu golding colour a jiki ya saka a jikin kofar , juyi ta dinga yi sannan ta kawo green ɗin danja sannan ta buɗe shiga yayi ta rufe kanta, zama yayi akan kujera yana daukan wayar sa , da take kan table miss Call ya tarar da dama ganin kiran mukhtar yafi na kowa yawa . danna number yayi bugu ɗaya biyu ya ɗaga sallama mukhtar yayi, mai . ASIM ya amsa yana cewa mukhtar ina theatre room ne jiya bana faɗa maka ba ina da operation na gaggawa ba. Mukhtar yace '' eh anyi haka daman na kira ka ne ka jawa afiyaah kunne ta , takurawa wannan yarinyar ɗazu fa har sai da muka tafi police station afiyaah ta faɗa mata bakar magana ta dauki dutsai ta buga a motar ta , glass ɗin motar ya fashe kanta da bakin ta , ya fashe.'' Ran asim ne ya ɓaci yace '' mukhtar wacce yarinya ce tayi wa afiyaah haka ?.'' MARDIYYAH ce. Mukhtar ya bashi amsa. asim yace '' dafa tan dai afiyaah ta karya mata kafafuwa?.'' Mukhtar yace '' haba asim me ya saka soyayyah ta rufe maka ido, ina nuna maka hanya kana rintsai ido? baka ga abin da afiyaaaah tayi mata ba?.'' kaga ni bama wannan ba kasan mun gama magana to tace min wai akwai wanda yake son ta dan haka dole sai anyi shaɗi ta dai fadi wasu maganganu kasan bana jin fulatanci to ban gane abin da take faɗa ba. da sauri mukhtar ya cire wayar sa , daga kan kunnen sa , sai kuma ya mayar yace '' asim shaɗi fa kace ?.'' Asim yace '' mukhtar zan faɗa maka karya ne?.'' Mukhtar yace '' a'a amma asim kai ne ya saka ka amince da kayi mata wani wayon mana ni gwara a daura auren daga baya iyayen ta , sai su sani amma kamar kai da fuskarka ba boyayyiya bace za kayi shadi.'' yar dariyar rainin hankali asim yayi yace '' ta dauke nima rago kenan ta raina ni mukhtar ina da fa kudi kuma kasan kudi ba yaren da basa ji, zan bawa saurayin ta ta hakura yabar min ita.'' Uhmm uhmm asim kasan me ake nufi da bararo (bararoji ) ? Wallahi Allah ba jinsin da yakai su taurin kai da kafiya da tsayawa akan ra'ayi ɗaya karka taro abin da zai fi karfin ka ba ko wanne yare, kudi yake ji ba wallahi ko anan akwai wa'yanda kudin ka ba abin da za su yi musu kai duk talaucin su asim baka gogu da jama'a ba , rayuwar da kayi rayuwar jin dad'i ce baka san wannan hali al'umma suke ciki ba ka tashi girman turai ka dawo nan ka buɗe asibiti ka fara aiki a jami'a dan haka , duk a bin da na faɗa maka kayi shiru kawai. ASIM yace '' kaga kan ka ake ji yanzu gida zan tafi gwara ayi ta da zafi zafi zan fadawa mommy kaga sati na gaba tafiyar ta america ta fadawa su kahu sunusi suje sune mo min auren ta kai shadin ma zan iya tun da afiyaaaah ta faɗa min amfanin auren ta.'' Mukhtar yace '' ashe itama ta gano amfanin auren ta?.'' Yayi hakane domin ya lura asim baya cikin hayyacin sa kai wannan AFIYAH Ubangiji Allah ya kawo silar rabuwar su , ya raya wannan a cikin zuciyar'sa ASIM yace '' eh wallahi.'' Sallama suka yi ya kashe wayar. shiga toilet yayi, ya wanke hannun sa ya fito haɗa kayan sa yayi, ya fita daga office ɗin kai tsaye inda ya ajiye motar sa ya nufa, buɗe wa yayi ya shiga. cikin kwanciyar hankali yake tuki ba wani abin da yake damun da har ya isa gidan su horn yayi me gadi ya buɗe mai. tura hancin motar sa yayi ciki har ya isa parking space. parking yayi, ya fito ganin motar aunty jidda yasan boom ta zo baya jin tsoran kowa amma ita da kahu sunusi za su iya cewa basu yarda ba fitowa yayi ya dauki brief case ɗin'sa ya rufe kofar motar 'tasa. cikin izza da katsai ta haka yake tafiyar sa, komai nasa abin sha'awa ne kofar da zata sada shi da parlour mommy ya nufa. shiga yayi bakin sa , dauke da sallama aunty jidda ta ture dauri gaban goshi da sauri tace '' yauwa zo idan ita uwar taka , ta zuba maka ido to mu ba zamu zuba maka ido ba wallahi nan ba DUBAI bace da zata barka sangameme dakai babu aure.'' ASIM ransa ne ya ɓaci tun yana yaro ya ƙi su aunty jidda saboda a gaban kowa cin mutuncin mahaifiyar sa, suke ya rasa wannan ɗabi'ar tasu da mahaifinsa ya faɗi ya mutu tamkar an tunzura su, suka ƙara ƙarfin ci mata mutunci musamman ma kahu sani da yace zai auri mommy ta ƙi yarda shikkenan ta ƙara bakin jini a gurin su. Littafi fa ya kusan karewa free page me kuke jura ku hanzarta biyan kudi kar ayi babu ku. Amina alhasan Muhammad opay 1k 8141785374 Ku turo da shedar biya ta wannan number 08141785374.