[05/09, 20:32] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da ƙassai_ ```Ina sanar da masoya na cewa zasu rinƙa samun novel ɗin Ƙ'ADDARA TAH sau biyu a sati in sha Allah``` ~Ina matuƙar godiya mai tarin yawa, ga waɗanda sukayi min murnar kammala WANI AL'AMARI, na gode Ubangiji yabar zumunci~ 1-5 Fauziyya ce a gaban Principal ɗin makarantar su tana roƙonta akan ta kira baban ta ta saka baki, akan maganar ci gaba da karatunta, "Ok Fauziyya karki damu kinji, zanyi mishi magana, in sha Allahu, tashi ki tafi Exam hall naga yanzu bai fi saura 30 minute's a shigar muku final exam ba, "nagode sosai mama Allah yasaka da alkhari, fauziyya ta faɗa tare da barin office ɗin Principal. " Kowacce ɗaliba ka gani yau tana cikin farin ciki da jin daɗi, musamman 'yan aji 6 waɗanda sune zasuyi candy yau, sai rabe-raben address da phone number's suke yi a junan su. " Abban fauziyya ne zaune a gaban Principal ɗin su Fauziyya, "karka damu, yanzu zamani ya canja, karkayi zatan sai 'yarka ta shiga jami'a ne zata lalace, a'a mudai yi addu'a kawai, yanzu duniya ta lalace, nayi case's da dama da 'yan Jss 1, wanda idan na faɗa maka mai ya faru zakayi matuƙar mamaki, mu iyaye kamata yayi muyi addu'a kawai ga 'ya'yan mu, ba wai wayan mu, ko tsaran mu, shi zai yi mana ba, duk wayan mu da dabarar mu yaran yanzu sunfi mu, sai ka shekara 20 kana yiwa 'yarka tarbiyya acikin second 20, kaga namiji ya lalata maka tarbiyyar daka shekara 20 kana yi, duniya ta lalace yanzu sai kaga 'yarka a gidanka ko fita ƙofar gida batayi, amma idan kaji tayi wani abun kanka sai ya kulle kayi mata addu'a ka bata damarta, kuma ni kaina na yarda da cikakkiyar tarbiyyar Fauziyya, tana da nutsuwa da hankali ga sanin yakamata, ni dai ina roƙonka da girman Allah kabarta taci gaba da karatu. " Jikinsa a sanyaye yace " bakomai in sha Allahu zan barta, Ubangiji yayi mana jagora, "amin Ubangiji ya tsare ta daga dukkanin wani sharri ko abu mai sharri, "Amin ya faɗa. " Bayan ya koma gida ne yake faɗama maman Fauziyya duk abinda ya faru, itama jikinta a sanyaye ta ƙara bashi shawarwari, yace "kira min ita,durƙusawa a gaban sa, cikin girmamawa tace "sannu da dawowa Abba, "yawwa sannu Fauziyya, yanzu daga wajen Principal ɗin makarantar ku nake, na kuma yarda zan barki kici gaba da karatunki, cikin murna da ɗoki tace "Abba na gode Ubangiji yasa ka maka da Alkhari, "Amin, Fauziyya kin san ku biyu Allah ya bamu, duk wani abu da kuke da buƙata keda 'yar uwarki muna ƙoƙari muga mun yi muku shi, Fauziyya ban san dalili ba kwata-kwata hankali na, da jikina sunƙi kwanciya , ni dai magana ɗaya zan faɗa miki ki dubi girman Allah ki kula da kanki da mutuncin mu. " Jikinta yayi mugun yin sanyi tana hawaye tace " in sha Allah bazan baka kunya ba Abba, " Ubangiji yayi miki Albarka. " ************************* Fauziyya Muhammad Ahmad haifaffiyar garin katsina ce, su biyu ne a wajen haifanta, dukkanin su mata, itace babba sai ƙanwar ta Aisha, ƙanwarta tana Jss 3, sunan mahaifiyar ta, binta , Allah yayi ta mace mai haƙuri da kawaici, tunda ta auri Abban su Fauziyya bata taɓa yin ko musu da shi ba, suna zaman su lafiya, su ba masu kuɗi bane, amma suna da rufin asiri, duk abinda mai kuɗi zayiwa 'ya'yan sa, baban su yana ƙoƙarin yi musu, duk abinda ka sani na zamani suna dashi, haka ma ɓangaren abinci, suna zaman su cikin rufin asiri da zaman lafiya, sun bawa yaran su cikekkiyar tarbiyya irinta addinin Musulci, da ilimin addini kowa yana san ganin kowa cikin farin ciki da walwala, suna matuƙar yin biyayya ga iyayen su, haka ma Aisha tana yiwa Fauziyya biyayya, ko abinci tare suke ci,gaba ɗayan su, gidan su gida ne na zan lafiya da ƙaunar junan su, kwata-kwata basa ƙawaye, ƙawayen su junansu, komai tare sukeyi wani lokacin har umman su, shekarun Fauziyya bazasu wuce 17 ba, kanwarta Aisha kuma 14, dukkanin su kyawawa ne ajin farko. " Yau ne ranar da Fauziyya zata fara shiga jami'ar Umaru Musa 'Yar adua Katsina University wacce aka fi sani da UMYUK, ta gama shirinta tsaf cikin atamfa riga da zani ta saka hijabinta iya gwiwa tayi matuƙar kyau, kyakkyawa ajin farko duk wani abu da mace ke taƙama da shi ko take burin mallaka Allah ya bawa Fauziyya, bata fiya yin make up ba, kasancewar ba mai san kwalliya rabatsau bace, iyakaci ta shafa hoda da man leɓe. " Umman Fauziyya ta ƙara yi mata nasiha sosai, akan ƙawaye da samarin banza, tayi mata sallama ta fita tare da yin addu'a, tana shiga makarantar, direct ta wuce MICRO BIOLOGY, depertiment. " Acikin lokacin ƙanƙani kowa ya santa a makarantar, kasancewar ta yarinya mai hazaƙa, Fauziyya tana da ƙoƙari da naci akan karatu, duk ajin tafi kowa ƙoƙari, shiyasa maza da mata kowa yake san yin abota da ita, ita kuma ta tsani yawan magana da surutu, bata san yawan magana sosai. " *Alhamdulillahi* [05/09, 20:32] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da ƙassai_ 5-10 Duk da fauziyyah bata san magana, amma bata wulaƙanta mutane, tasan darajan ɗan Adam sosai, wannna dalilin ne ya ƙara mata farin jini acikin ɗalibai sai dai Allah yayi ta mai jan aji, shiyasa wasu mutane suke yi mata kallan mai girman kai, malamai da dama suna yaba tarbiyyarta da kuma hankali da nutsuwarta,gata da wayan murmushi. " Fa'iz irin yaran nan 'ya'yan masu kuɗi, yaro ɗan gata gaba da baya, mahaifin sa babban ƙusan gomnati ne, dan haka yake iskancin sa yadda yaga dama, kwata-kwata Fa'iz bashi tarbiyya, cikekken ɗan iska ne babu wani abu na rashin tarbiyya da bayayi, ga shaye-shaye, neman mata, raina manya, amma duk da wannan iskancin nasa 'yan mata suna mutuwar sansa,kasancewar shi kyakykyawan gaske, duk wani abu da ake nema a wajen ɗa namiji to shima yana da shi, mace kuwa duk kyauta bata wuce abar biyan buƙatar sa ba, ko nawa ne zai iya kashewa akan buyan buƙatar sa, bai taɓa yin soyayya ba. " Shi ƙadai iyayen sa suka haifa, baban sa yana ɗaya daga cikin manyan 'yan majalisun ƙasar nan, irin halinsa ɗaya dana mahaifinsa shiyasa ya ɗaure masa gindi, baya ganin laifin ɗan nasa duk abinda zaiyi, shi a ganinsa dai-dai ne, mahaifiyar sa mutuniyar arzuki, mace ta gari, macen kwarai, tana kirkiga sanin ya kamata, tana cikin matsanancin baƙin ciki da halin ɗanta da mijinta, kullum addu'ar ta Ubangiji ya shirye su, tun Fa'iz yana yaro babu yadda bata yi mahaifin nasa akan tarbiyyar sa ba, amma yaƙi saurarenta, saboda shi kaɗai Allah yasa shi, dan haka yake nuna masa so da ƙauna. " Bai ɗauki kuɗi da wata daraja shiyasa yake yashe su kamar ba gobe, yana da yara da yawa acikin makarantar, waɗanda da anyi baƙuwar yarinya mai kyau suke kawa masa labari, idan kayi masa laifi ko waye kai yanzu zai yi maganinka, shiyasa har malaman makarantar ke tsoransa, group ne dashi babba, saboda yana da kuɗi sai abinda yace akeyi a makarantar, 'yan mata har so sukeyi yayi masu magana. " su Fauziyya sun fito daga lacture's, matsananciyar yunwa take ji, hakan yasa ta nufi capteria, ganin kowa tayi a waje, babu wanda ya shiga, hakan bai hana ta nufar ƙofar shiga ba, da sauri wata daga cikin 'yar class ɗin su ta dakatar da ita, "Fauziyya karki ki shiga ki bari sai Fa'iz ya fito sai mu shiga, juyowa tayi ta kalle ta, tace "waye Fa'iz? cikin raɗa ta shiga bata labarin sa, murmushi Fauziyya tayi tace "to shine me? dan yana ciki shida tawagar sa, sai mu ƙi shiga mu kuma, "a'a Fauziyya karki shiga kowa da kika gani anan yana jin yunwa amma saboda tsoran wulaƙanci da abinda zaije ya dawo kika gan mu ana. " Murmushi ta ƙara yi sannan tace "bakomai, duk abinda kika ga ya samu bawa daga Allah ne, bata ƙara sauraren abinda zata ce ba, ta danna kai, yadda ta gan su abin ƙyama, sai shaye-shaye suke yi maza da mata, dan haka ta ɗauke kanta daga kansu, can nesa ta samu guri ta zauna, cikin mamaki wani ya nunawa Fa'iz ita, "oga kalli wata cikekkiyar mara kunya, wacce tafi kowa isa, cikin maye Fa'iz ya ɗago idan sa ya kalli inda take kanta a ƙasa dan haka bai ga fuskarta ba. " Maganar duniya tayi musu banza yadda kasan bada ita suke ba, wani guntan murmushi Fa'iz yayi cikin maye ya miƙe ya nufi inda take, gaba ɗaya 'yan group ɗin nasa suka miƙe suma '"Oga aiba sai ka je da kanka ba, kabar mu kawai mu ƙaddamar mata, hannu ya ɗaga musu duk sukayi tsit, ke baki ji ana maki magana ba, bata ko ɗago kai ba, cikin tsawa da faɗa, yace " ke 'yar gidan uban waye a ƙasar nan? Cikin nutsuwa ta ɗago kai ta kalle shi, tace "ni 'yar gidan uba nace, uban daya san kansa, uban da zai iya amsa sunansa uba a gaban kowaye, uban daya bawa 'yarsa cikekkiyar tarbiyya irinta Musulci, uban daya inganta rayuwar zuri'ar sa cikin turba ta gaskiya, uban da ya riƙi amanar da Allah ya bashi hannu bibbiyu bai yi watsi da ita ba, bai bar amanar Ubangijin sa, tana rayuwa kamar dadbobi ba, tana kaiwa nan ta mayar da kanta ƙasa bata ko ƙara ɗago idan ta, ta kalli inda suke ba, duk abinda take faɗa idan sa yana kanta ya kasa koda ƙiftawa, duk yaran nasa sun shiga mamaki suna nunashi, sanin lalle akwai wani abu, dan sun san halin sa, kowaye ya faɗa masa magana kafin ya ƙarasa, an kai shi ƙasa. " Service ɗin wajen tayiwa magana, aka kawo mata abinci, duk abinda take yana tsaye a kanta ya ƙura mata ido, miƙewa tayi zata fice bayan ta gama cin abincin, biyo ta yayi yana yi mata magana, ganin taƙi saurarensa yasa shi kamo mata hijab ya janyo ta jikinsa, tana juyowa cikin ɓacin rai ta wanke masa fuska da kyakykyawan mari. " Duk wani mahaluƙi dake wajan ya shiga tashin hankali ciki kowa harda malaman makarantar, dan sanin halin sa, yasha sawa ana yiwa 'yan mata tsirara, ya zauna yana kallo yana dariya a tsakiyar makaranta, ko yasa a ɗauko mishi ke har gida yayi miki faɗe, idan kuwa kai namiji ne yasa a daddatsa ka, ko ya wulakanta mahaifan mutum, zai iya yin komai ga mutumin daya nuna masa hannu ko yayi masa musu, dan haka hankalin kowa ya tashi dan ganin abinda Fauziyya tayi, har wasu sun fara tausaya mata, wasu ko harda zubar mata da hawaye, duk wajen anyi tsit yaran sa kuwa duk sun rufe bakin su da hannuwan su, . " *Alhamdulillahi* [05/09, 20:32] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da ƙassai_ 10-15 Cikin ɓacin rai da jan ido ta nunashi da ɗan yatsa, tace "karka kuskura ka ƙara koda taɓa min, jaka ta ne balle jikina, ko an gaya maka ni irin waɗan nan 'yan iskan matan da kake bine ta nuna masa matan group ɗinsa, taci gaba da cewa ka shiga hankalinka, ka maida nunaninka irin na mutane ba irin na dabbobi, banza wanda bai san darajar kansa ba, ta kaɗa kai ta wuce abinda yana kallanta ya kasa yi mata komai, duk wajan kowa ya shiga mamaki da al'ajabi musamman 'yan group ɗin nasa. " Kuncin sa ya shafa, ya bita da wani murmushi, yace "yaro bai san wuta ba, sai ya taka, yaransa zasuyi masa magana ya dakatar da su, cikin tsawa, ya shiga motar sa, yabar wajan, tana komawa aji 'yan ajin sukayi mata caaaa, suna faɗa mata halin sa, da matsayin mahaifin sa, cikin nutsuwa tace musu "karku dama bakomai, komai nufin Allah, zasu ƙara yi mata magana tace '" please kar wanda ya ƙara maimaita min abinda ya wuce past is past, da wannan ta rufe bakin kowa. " bayan koma gida, babu abinda yake sai tunanin yarinyar, tunda yake bai taɓa ganin yarinyar da yaji yana sha'awa lokaci ɗaya irin taba, a fili yace "gaskiya yarinyar tayi tana da dakekkiyar zuciya bata da tsoro, gaskiya tayi matuƙar burgeni, duka abinda yake mahaifiyar sa, tana tsaye tana kallan sa, yana ɗago kai sukayi ido biyu, ƙarasowa tayi ta zauna kusa da shi tace " yadai ɗan momy "bakomai, murmushi tayi tace '"ai naji komai, kai ya shafa baice komai ba, tace "kodai suruka aka samomin? da sauri yace "eh, tace "masha Allah, a ina take? , "nima ban sani ba, yau muka haɗu da ita, "nasan halinka Fa'iz kaji tsoran Allah, ka rinƙa tuna mutuwa, duk abinda kayi zakaje ka tarar da kayank....... "to sarki wa'azi ke dai kullum baki da wani aiki sai Allah yace, to yaji zo mu tafi bacci zai yi, ya jawo hannun ta, "hmmmm kudai ji tsoran Allah, suka fice. " Washe gari da safe, yana shugowa makarantar aboka nan sa, suka yi masa caa, Oga mun samu gidan su, yace "waye aike ku, ni na saka ku?, cikin mamaki suka ce " ai mun halinka ne, murmushi yayi musu yace "ai ita wannan hukuncin ta yafi haka muni, ko a tunanin ku, ɗan wannan hukuncin zanyi mata, ai ya cancanci yafika haka muni. " Kuma ni tunda nake ban taɓa ganin mace da lokaci ɗaya naji ina matuƙar sha'awar ta ba sai isa, gaskiya na kwaɗaitu da ita sosai, yanzu meye abinyi, menene shawarar ku? Duk suka saka ihu weldon Oga dama mun san da shiri da kayi mata, kawai mu ɗauko maka ita mu kawo maka ita har gida, yace '"a'a ni ba haka nake so ba, so nake ita da kanta ta bada kai bori ya hau, ɗaya daga cikin 'yan mata tace "kaje mata da soyayya, yawwa kinzo da shawara mai kyau, kinci 100k wani ihu ta saka tana godiya. " Hango ta sukayi zata wuce, da sauri suka nuna masa ita, aiko ba jira ya miƙe ya nufi inda take tahowa, maganar duniya taƙi amsa masa, yace " dan girman Allah ki amsa min, kallansa tayi tace "tayaya zan amsa maka bayan bakayi min sallama ba, kai ya shafa yace "au sorry fa, mantawa nayi, Assalamu Alaikum , "Amin wa'alaikas salam, yace "sannu kina lafiya "Alhamdulillahi tace masa haɗi da ƙosawa da magamar tasa, tace "zamu shiga lacture's, yace please idan kin fito zan iya ganin ki? bata bashi amsa ba ta wuce kasancewar malamin su har ya shiga, bai ƙara magana ba ya bita da wani irin kallan sha'awa ya ciji laiɓansa, ya juya ya nufi abokanan sa. " Anan suka jera ta, har suka fito daga class tana fitowa ya miƙe, nufo ta, har zata wuce sai kuma tayi wani tunani, ta tsaya, da sallama ya fara, ta amsa masa fuskarsa na ɗauke da murmushi, yake magana "dan Allah ya sunan ki? "Fauziyya ta bashi amsa, cikin wata murya ya maimaita suna, a hankali yace "Fauza idan bazaki damu ba, ina sanki, kuma da aure nake sanki, ko da yake dai ni na kusa fita, yanzu ina level 4, dariya ya bata, amma ta kanne, tace masa " nagode da soyayya, amma ni gaskiya bazan yi soyayya a makaranta ba, kayi haƙuri, ƙasa ya ƙara yi da murna, yace " ki taimakawa rayuwata, wallahi zai iya yin komai a kanki please ki bani dama, "please kayi haƙuri na riga nayiwa Abbana alƙawarin bazan taɓayin soyayya a makaranta ba, taba jira amsar saba ta wuce abinta ta barshi nan tsaye . " *Alhamdulillahi* [05/09, 20:32] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da ƙassai_ 15-20 Yakai wajan 5 minute's sannan ya juya ya koma wajan abokanan sa, ya faɗa musu abinda ta faɗa masa, wani a cikin abokan nasa yace " lalle baba ya ɗebo da zafi, wato shi mai yawo, tsoran iran mu yake ji, dan yasan munan nan da yawa a jami'a baga malam ba baga mu ɗaliban ba, wani ya karɓe " ah to kuma dai ya ɗebo da zafin ai bakin sa zai kai, shi a tunanin sa, yayi dabara ko, lalle baba bai san wayon yaran yanzu ba, amma zamu koya masa hankali. " Murmushi Fa'iz yayi yace " mace bata taɓa bani wuya kamar wannan kwailar ba, tana buga mun kai, amma idan ta shigo hannu zata gane kurenta, gaba ɗayan su sukayi ihu. " Tana komawa gida ta cire hijab ɗinta, banɗaki ta shiga ta ɗauro alwala ta bagatar da sallar la'asar, tana idar wa ta hau gyaran gidan, ta ɗora musu girki, da sallama Aisha ta shigo, "lah Aunty Fauziyya kin dawo? inata jiranki gaskiya yanzu muna missing ɗinki ni da mama, rungumo jikinta Fauziyya tayi tace " nima ina missing ɗinku, " yawwa Aunty ɗora min karatu na, kinga yanzu saboda bakya zama an wuce ni sosai a hadda. " "Ai kece da saurin bacci, sanda zandawo nagama aikin gida da abinci, na ɗan samu lokaci ke kuma sai ki hau bacci, " kai Aunty kece fa kike cewa zakiyi Assignment ko karatu, kafin ki gama ni kuma bacci yayi gaba dani, dana tashi da safe sai makaranta. " "To sarkin surutu kinzo kin dameta dameta daga dawowarta hau aiki yanzu kuma kin hanata ta huta, "mama ya gidan na dawo bakya nan, " eh Fauziyya na shiga nan malam Audu ne, wai Hajiya ce ba lafiya na shiga na duba ta, ina dawowa daga gidan tsaf nasan ko ke ko Aisha ɗya ta dawo, " nice Mama harma na gama abinci, "au to me kika dafa. " Tuwan shinkafa nayi da miyar kuɓewa, "hmmm Fauziyya kenan sarkin san tuwo, kedai baki gajiya da tuwo, "to ai Mama tuwan ne riba biyu, da safe da an tashi ɗumame kawai za'ayi, " gakiyar ki kuwa, Fauziyya, Allah yayi muku albarka, Ubangiji ya baku miji nq gari, "Amin Fauziyya ta faɗa. " Baki Aisha ta turo tace "mu dai gaskiya ke dana yi mana tuwo, ke Aunty kullum idan zaki mana abinci sai kiyi mana tuwo, shiyasa wani lokacin nake saurin riga ki ɗora abinci. " Dariya Mama da Fauziyya suka yi mata, ta ƙara turo baki, ta bar falan, tashi Fauziyya tayi ta bi bayan ta, ƙanwata zo nayi miki ɗorin mana, Mama tana yi musu dariya "ke dai jeki rarrasheta zaki fakaice da ɗori. " Washe gari da wuri Fauziyya ta tashi kasancewar tana da lacture's da karfe 9:00am, shiryawa take cikin sauri, saboda ta kusa makara, ko abinci bata tsaya ci ba tayiwa Mama sallama ta nufi School, tana shiga kai tsaya ta wuce class ɗinsu guri ta nema ta zauna. " Da gudu wani yazo wajen su Fa'iz ya sanar dashi shigowar Fauziyya, murmushi yayi yace "nagode kaji ya zaro 5k ya miƙa masa, yaran yayi godiya ya tafi, a ƙofar class ɗinsu suka zauna gaba dayan su, tana fitowa daga class taci karo da su, " kuyi hakuri ban lura da kuba, ta raɓa ta gefe ta wuce, biyo bayanta yayi, yace " baki ganni bane, " oh ban kula ba, ta wuce bata ƙara ko kallan sa ba,. " Duk abinda ke fara akan idon ɗaliban makarantar da abokanan sa, yaji kunya sosai da dizgin datayi masa, duk Student's nata mamaki, da damar su, sun san akwai abunda ya shirya akan yarinyar, dan haka suke tausaya mata, dan sun san halinsa da naci akan abinda yake so, sun tabbatar duk taurin kanta sai ya shawo kanta ya cimma burin sa akan ta, koda zata ja shi a ƙasa, duk da yaji kunya ya basar, yayi kamar bashi tayi wa, da yake ɗan duniya ne. " Wani malami ya kira ta Office ɗinsa, bayan ta shigo ta gaida shi , ya nuna mata wajen zama ta zauna ya fara yi mata magana " a gaskiya na yarda da nutsuwarki da kuma tarbiyyar ki, shiyasa na kira ki zan baki shawara akan yaran nan Fa'iz danaga yana ta shishshige miki, maganar gaskiya yaran bashi da tarbiyya kiyi hankali da shi, duk wasu munanan halayen sa sai da yanar da ita, ƙara tsanar sa taji a ranta da kuma kyamar abinda yake yi, sallama tayiwa malamin masu jikinta a sanyaye ta nufi ƙofar fita harta kai ƙofar fita, ya kira sunanta ta juya, tana kallansa. " Yace mata " kiyi hankali dashi, kisa hankali da nutsuwa da nunani mai kyau akan sa, dan yana da matuƙar naci da sa'a kan abinda yake so, murmushi tayi masa tace " karka damu, in sha Allah. " Duk maganganun da malamin yake faɗa mata akan kunnen su Fa'iz, ji yayi zuciyar tayi masa zafi, yace " karku barta ta ƙarasa gida ku ɗauko min ita, inyi yadda nake, sai naga ta tsiyar sa, munafukin banza, Fauziyya na tafiya taga sun sha gabanta da mota wuuuf taji an sure......... *Alhamdulillahi* [05/09, 20:32] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da ƙassai_ 25-30 Sannu-sannu Fa'iza ta shiga jikin Fauziyya sun fara sabawa, yawanci tare suke yin komai, har gidan su Fauziyya Fa'iza taje, Mama da Aisha aunyi na'am da tarbiyyar ta, yau Abban Fauziyya ya suyo mata sabuwar waya kirar Tecno C9 sabuwa dal ya miƙa mata cikin murna ta karɓa ta shiga yi mata godiya, kanta ya shafa yace " Fauziyya duk abinda kike so ki tambaye ni, ni kuma in sha Allahu indai baifi ƙarfi na ba zan yi miki, nidai fata ki riƙe mana mutuncinki Fauziyya dan girman Allah ki ji tsoran Allah. " Cikin zubar hawaye tace "Abba in sha Allahu bazaka taɓa yin danasi da ni ba, zakayi alfahari dani da yardar Allah, "Allah yasa Fauziyya ya faɗa, da gudu Aisha ta shigo ɗakin tana "Abban ni ina tawa wayar? dariya yayi dan yasan halin Aisha da rigima, yace "aikomai ta girma ake bi, ki bari kema zan sai miki, baki ta turo tace "haka kake cewa kullum Abba idan kayi wa Aunty Fauziyya abu kayi tayi man wayo kana cewa zakayi, " yi haƙuri uwata kinji, kuka tasak musu ta bubga ƙofa alamar shagwaba, "haba ƙanwata ai kayana kayan kine ungo wayar ki riƙe a hannunki kullum sai mu rinƙa amfani da ita mu biyu, rungume Fauziyya Aisha tayi tana murna "nagode Aunty na ke kaɗai ke so na, a gidan nan. " Yau Fauziyya anzo makaranta da sabuwar waya, ana zuwa aka nunawa Fa'iza, cikin murna Fa'iza ta karɓi wayar tace " masha Allah, munyi waya ƙawata, ni Abba na bashi da halin da zai iya sai min babbar waya, shiyasa ni ban matsawa kai na ba, " lah karki damu ƙawata baga wannan ba sai mu rinƙa amfani da ita mu biyu, "to nagode. " Labari ta kaiwa Fa'iz an saiwa Fauziyya waya, yayi murna sosai, sannan ta bashi labarin a matsayin su biyu zasu na amfani da wayar, yace "yanzu me yakamata ayi dan yanzu komai hannunki yake, ke keda shawara, hannu ta miƙa mishi, yako gane abinda take nufi, tsaki yayi ya saka hannu a aljihu ya ɗebo kuɗi ya miƙa mata, tace " yawwa yanzu naji magana, yanzu abu na gaba shine idan ka gannu tare kazo kayi mata magana ni kuma nasan me zanyi, " kamar ya bangane ba? kanta ta dafa tayi sama da idonta tace "gobe zamuje Capteria ƙarfe 12:00 na safe ka biyo mu kai kaɗai kayi mata magana, Ok sai goben to. " Karfe 12:00 yazo ya same su, maganar duniya Fauziyya tayi masa banza ko kallansa bata yi ba, kai Fa'iza ta ɗago ta kalle shi tace " lafiya malam wai dole ne sai anyi maka magana, " yi haƙuri ƙawar mu, nasan ke baki sanni ba, amma ita ta sanni ki tambaye ta labari na, zata baki, ya juya ya fita. " Kallan Fauziyya tayi da alamar mamaki tace " ashe har akwai abinda zaki ɓoye min, dama kina saurayi shine ko ban labari, dariya Fauziyya tayi tace "saurayi kuma waye sauryin nawa? gashi kuwa na gani yanzu, "hmmm Fauziyya tace, sannan ta shiga bata labarinsa, bata ɓoye mata komai ba, har labarinsa da iskancin sa, da farkon haɗuwar su, " to Allah ya taimaka, to amma ni ina ganin mai zai hana ki saurare shi, da sauri Fauziyya ta juyo ta kalle ta, " eh haka nace Fa'iza ta faɗa, "mai yasa kika ce haka? "yawwa yanzu kika yi magana da kiak tambayi dalili, ni ina ganin kamar da gaske yana sanki, dan idan ba sanki yake ba a yadda kika bani labarinsa da tuni yayi duk abinda yake so, kuma ma ni naga kamar da gaske yake. " Dariya Fauziyya tayi tace "Allah ya shige mana gaba, yauma Fa'iza ta samu Fa'iz ta faɗa masa duk abinda zaiyi, suna zaune da Fauziyya sai ga Fa'iz da sallamar yazo suka amsa masa, zama yayi kusa da Fauziyya yace "ina da magana dake please kiban ɗan lokaci ki fuskan ce, "ina jinka, yace "kamar ina ganin soyayya tsakanin mu bazai yu ba, to mai zai hana mu zama abokai, please just Friend's, nayi miki alkawarin duk abinda kike so, shi zanyi, amma daga yau idan baki karɓe ni ba, bazan ƙara dawowa ba har abada, kafin tayi magana Fa'iza tayi wuf tace "karka damu kabata lokaci tayi shawara, "Ok yace yayi tafiyar sa. " Yana tafiya Fa'iza tace " ni ko ƙawata mai zai hana ki karɓe shi da abotar, sai inga kamar jahadi zakiyi, tunda naji yace kome kika ce yayi zai yi, zai iya shiryewa sanadin ki, please ƙawata kiyi aikin lada, ki saurare shi, idan kika ga yaƙi shiryewa sai ki rabu dashi, amma yanzu ki gwada ki gani, Wallahi idan ya daina abinda yake sanadin ki, kin samu riba mai yawa duniya da lahira. " "Ok karki damu ƙawata, zanyi shawara, sukayi sallama, ta tafi gida, tunda Fauziyya ta koma gida take ta faman tunani akan maganar da Fa'iza ta faɗa mata akan Fa'iz, washe gari bayan sun fito daga lacture's, suna tafiya Fa'iza tace " yawwa ni ko ƙawata wacce shawara kika yanke akan Fa'iz? *Alhamdulillahi* [05/09, 20:32] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da ƙassai_ 20-25 Wuuuf taji an sure mata jakar hannunta, cikin ɓacin rai ta juya, wani yaro ne ya warci jakarta ya zura a guje, Fa'iz yace wa yaran sa "su kamo yaran, aiko da gudu suka bi shi, har gaban ta Fa'iz yakai mata yaran yace "gashi nan shine wanda ya warce miki jaka, kallan yaran tayi, tagan shi yaro ƙarami bai wuce shekaru 13 ba, tace "kai ko mai yasa kake sata? cikin rawar baki yace "yunwa nake ji, kuma bani da abinda zan ci abinci, " jakar ta karɓa ta buɗe ɗari biyar ta zaro ta miƙawa yaran ya ƙarɓa yana kuka yayi mata godiya, itama godiya tayiwa Fa'iz, ta wuce ta nufi gida. " Tausayin yaran Fa'iz yaji a ransa, hannu yasa a aljihu ya ɗebo kuɗi bai san ko nawa bane ya miƙawa yaran, yau ne rana ta farko da yayi aikin alheri a rayuwarsa, godiya yaran yayi masa, ya tafi, su kansu abokanan nasa, sun yi mamakin wannan abu. " "Oga kace a kawo mata kuma ka barta ta tafi, "eh shawara na canja, "wace irin shawara kuma Oga? "kamar yadda muka tsara hakan za'ayi, amma na rasa yadda zan yi na shawo kanta duk dabarata ta ƙare, wata yarinya acikin yaran sa, tace " ni ina da shawara, kallanta yayi yace '"menene shawarar ki? Murmushi yarinya tayi mai suna Fa'iza, tace " kasan duk abinda ya gagari maza da duniya, to lalle mata zasu iya, idan ka duba tun farkon duniya da haka abin yazo, "tsada Fa'iz ya daka mata yace " dalla karki maida mutane sakarkaru mana kiyi mana bayani kin tsaya wasa, " cikin murmushi tace " bi a hankali mana Fa'iz kaifa kake nema a waje na, "eh ke kuma kina nema kuɗi ba, yace mata, "eh haka ne kam, kamar kasan sai kayi biya mai kyau dan aikin naka babba ne, "Ok ina jinki yi bayani,. " "A bisa dukkan alamu Fauziyya bata da wata ƙawa wacce mu iya amfani da ita, ni ya kamata nayi change of course na koma Department ɗin su, na shiga jikinta ta ƙarfi, harta saki jikin ta dani, idan ta saki jiki dani, kai kuma Fa'iz sai kaje mata kace ka janye maganar soyayya ga dawo abokin ta, ni kuma a hankali sai na rinƙa cusa mata ra'ayinka, amma kar wanda ya sake ya nuna mata ni ina tare da ku, ko kuma bakin mu. " Ni ina ganin idan akayi haka za'a cimma nasara, gaba ɗaya wajan suka saka ihu suna jin jinawa Fa'iza, shi ko gogan naga sabo da murna, ɗaga ta sama yayi ya rungume yafara shan bakin ta, a tsakiyar jama'a, motar sa ya shiga ya ya ɗebo kuɗi bai san adadin su ba ya bata yace "ki bar min maganar change of course ɗinki a hannu na, ni zan yi komai daga nan zuwa monday. " Taci gaba da cewa " kasan fa dole a ta Allah zanje mata dole na naimi hijabai da littafan Addini saboda nanu mata ni mutuniyar arzuki ce, dan naga take-taken ta sai da hakan, basaja zamuyi mata iya basaja. " Yace " aiko idan kikayi nasara na cika burina nayi miki alkawarin mota sabuwa fil, wani mahaucin ihu ta saka, haka dai suka ci gaba da tattaunawa. " Fa'iz bai wani sha wahala wajen canjawa Fa'iza course ba, ranar Monday ta fara ɗaukar lacture's a Department ɗin su Fauziyya,zubulelen jihab ta saka har ƙasa, Fauziyya na zaune a garden ɗin School, taji anyi mata sallama, amsa sallamar tayi ta ɗago kai fuskarta ɗauke da murmushi, "sannu Fa'iza tace da Fauziyya, " zan iya zama please badamuwa, " lah badamuwa zauna mana, Fa'iza ta kalli Fauziyya tace " kema Department ɗin nan ki ke? " eh Fauziyya ta bata amsa, Fa'iza tace " ni baƙuwa ce a makarantar nan, yau na fara zuwa, ban yadda kowa ba, kuma bana san yin ƙawa saboda baba yace "banda kawaye da samari, ni kuma bana san saɓa maganar mahaifana, " ayya kina da gaskiya, Fauziyya ta faɗa haɗi da maida kanta kan littafin ta, Fa'iza taci gaba da cewa " shiyasa nake keɓe kaina, so nake na gama karantar halin kowa sannan sai na samu ƙawa 'yar mutunci mai tarbiyya da ilimin addini, mai maida hankali akan abinda aka turo ta, muyi ƙawance, saboda zama haka mutum ɗaya ba daɗi kodan shawara. " "Gaskiya kam Fauziyya ta ƙara faɗa, Fa'iza tace " halan kema baƙuwa ce irina? " eh amma ni na ɗan kwana biyu, " please idan bazaki damu ba ko zaki rinƙa koya min darussan danayi missing, " shiru Fauziyya tayi naɗan wani lokaci sannan tace "Ok badamuwa, ajiya zuciya ta sauke a hankali sannan tace " nagode, tayiwa Fauziyya sallama ta bar wajen. " Dama Fa'iza ta gargaɗin su Fa'iz kar wanda ya sake yayi mata magana a School ɗin baki ɗaya, zata rinƙa sanar dasu yadda sukayi ta waya ko su haɗu a wani wajen. " A wani ƙayataccen hostel suka haɗu, duk yadda sukayi da Fauziyya, Fa'iza ta faɗawa Fa'iz, tsabar jin daɗi ya rungumo ta jikinsa, suka faɗa kan gado suka fara aiwatar da masha'ar su. " *Alhamdulillahi* [05/09, 20:32] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da ƙassai_ 30-35 Murmushi Fauziyya tayi tace " karki damu ƙawata, na yarda da maganar abotar sa, amma fa da sharaɗin da zan faɗa masa, cikin zumuɗi Fa'iza tace " kai amma gaskiya nayi matuƙar farin ciki da jin wannan labari, to amma ƙawata wanne sharaɗin zaki gindaya masa? shiru fauziyya tayi na wani d'an lokaci daga baya kuma tace " da farko dole ya rinka saka manyan kaya, ya rage saka kananen kaya, ya kuma rabu da duk 'yan Groups d'insa,ya rink'a sallah a school masjid, ya koma zaman class, ya rinƙa sanin darajar ɗan Adam. " Ajiyar zuciya fa'iza tayi dan tasan hakan bazai taɓa yiyiwa ba, amma tasan halin Fa'iz zai iya yin komai dan ya cimma burinsa, taɓa Fa'iza, Fauziyyah tayi tace " ƙawata lafiya naga kinyi shiru? cikin kame-kame Fa'iza tace " mamaki nayi, Allah ya bada lada, ai wannan aikin Allah ne, kinga mu wuce class kin san yau muna da Chemistry. " Suna ƙare Lacture's cikin zumuɗi Fa'iza, ta kira Fa'iz a waya tace " kana ina ne, ina zamu haɗu dakai ? akwai labari fa, shima cikin sauri yace " faɗa min labarin, " ah ya za'ai na faɗa maka ta phone, ai sai dai face to face becouse i need sum of money, if i told u now, i knew u, u never gv me alot again, dariya yayi yace " ok is better for you to get sum things before you finish your dill, itama dariyar tayi tace " dat is why i said, i will not told u , until we meet, " ok ina Lifaya guess in, come now, i need to know what is going on, "ok gani nan yanzu, just gv me 30mnts. " "Idan kinzo ki same ni a permanent room ɗina, ya kashe wayar, Fa'iza na isa direct ta wuce ɗakin da yake 'yan reception ɗin sun san ta, tana isa ko zama bata yi ba yace " oya fara bani ina jinki, hannu ta miƙa masa tana zama a bakin gadon cikin wardrop ɗin ɗakin ya nuna mata yace "buɗe ki ɗauki nadir ɗaya, wani kallo ta watsa masa tace " lalle ai nafi ƙarfin ɗaya sai dai uku, "Ok jeki ɗauka dan ya matso ya ji labari, cikin jan rai ta shiga bashi labarin yadda sukayi da Fauziyyah, bayan ta gama adana kuɗin a jakarta, taci gaba da faɗa masa sharruɗan Fauziyyah, silent killer smile yayi ya sha fuskarsa, ya ciji leɓensa mai kyau pink colour da duk shaye-shayen da Fa'iz yake bai yi baki ba, yace " ta kusa shigowa hannu, thank you so much Fa'iza, zan bata mamaki next tym idan zan shiga school, Fa'iza tace " ah wannan kuma ya rage naku, kaga ni idan akwai giya ko benling bani na sha, tana maganar tana kunna wutar sigarin dake hannunta, yace " oh ke dai baki gajiya da cakewa harma kina nema ki fini, " dariya tayi tace " ko kaga laifi na, ai gwamma na mori ƙuruciya ta, naci duniya da tsinke tun kafin ƙasa ta rufe ido na. " "Au ashe ke har tuna wannan abu kike yi kenan? wanne abu kenan? ta tambaye shi, "mutuwa mana, dariya tayi sosai tace "lalle kai shagalalle ne har mutuwar kake manta sunan ta, ƙeyar sa ya shafa yace "ah to kuma dai, kai Fa'iza ta kafawa kwalbar giyar dake hannunta, ta kwankwaɗa iya san ran ta, sannan ta ajeye ta a gefe, tace " ni fa ban ji komai ba, idan kana da kayan aiki bani mana, tashi yayi ya buɗe bedsite ya ɗauko ƙwaya ya miƙe mata yace " gashi nan ai sai ki cake, nima naji daɗin..... ya kashe mata ido ɗaya. " "Ai dama nasani kai ko hmmm, "ni ko me, baka gajiya da sex wallahi, "ke ma hakan kike, sai da tasha kayan maye kala-kala sannan Fa'iz ya faɗa kanta ya murje ta sosai, wanka yayi ya fita ya barta anan a buge, gida ya wuce dan ya kwana biyu bai je yaga momy'n sa ba, a ransa yaji yana missing ɗinta dan haka yana gamawa da Fa'iza ya nufi gida ya ganta, gidan ya shiga ko sallama babu kamar gidan arna, ya tarar da ita a falo kusa da ita ya zauna ya kwantar da kansa a kan cinyar ta, yace " I really miss you my sweet mom, ture tayi gefe tace " haba Fa'iz ace kana cikin garin nan amma sai ka kwashe 1 week baka zo ka gammu ba, " am so sorry mom, i never do it again, kallen shi tayi tace " are you sure? "yes sweet mom, " ok fine, tashi kaje kaci abinci. " Allah sarki mom ɗin Fa'iz mace mai haƙuri da sanin ya kamata ga daddako, amma Allah ya haɗa da jarrabawa ta Fa'iz da mahaifinsa, yadda duk Fa'iz yake haka ma halin mahafin sa yake, baƙin cikin halaiyar su har ya haifar mata da ciwon zuciya, tana matuƙar fama da matsananciyar rashin lafiya batare da kowa ya sani ba, tana daurewa ne kawai, haka take ta fama da mahaifin Fa'iz tun tana amarya gashi har yau bai rage komai ba sai ma ƙarowa da aka samu ta Fa'iz. " Har yau har gobe yana shigo mata gida cikin maye, ko kuma ta kira wayar sa taji wata mace ta ɗaga wayar, ga matsalar ɓata 'ya'yan mutane da yake yawan yi kamar Fa'iz kullum cikin kawo mata ƙarar sa ake akan mata, siririn hawayen daya gangaro mata kan kuncinta taji Fa'iz yana goge mata ba tare da tasan ma yazobo ba, da sauri ta goge hawayen, Fa'iz yace " why Mom? cikin sanyin murya tace " nothing my son, ƙara fuskantar ta yayi dan duk iskancin Fa'iz ya tsani yaga mahaifiyarsa cikin ɓacin rai, balle kuma shi da kan sa ya ɓata mata, cikin alamun tausayi yace " i know ur problem's my Mom, kallan shi tayi cikin alamun tambaya ba tare da tace masa komai ba, ya gane mai take nufi dan haka yace mata " your problems is my Dad, he is the only one that can make you cry, please Mom i beg you in the name's of Allah, for get him and stay away from him, murmushin ƙarfin hali tayi tace " i can't. " "Why Mom? I want to see you happily never after, murmushi tayi masa tace " Ok to ka fara daina abubuwan da kake yi, idan ka daina zan rayu cikin farin da kake so na kasance, kai ya shafa yace " ki tayani addu'a, yana maganar yana miƙewa, tace " ka tabbatar kaci abinci kafin ka kwanta, dariya yayi yace " ok Mom , you still gev me caring, like a boy, am full mature enough, am a man now, dariya ya bata tace " Ok old man go an rest, ɗakin shi ya shige ya kwanta ya faɗa tunanin Fauziyyah da irin garaɓasar da zai kwasa a jikinta, yayi murmushin mugunta yace " da ganinta akwai ni'ima zatayi daɗi, da haka bacci yayi awan gaba gaba dashi. " *Alhamdulillahi* [05/09, 20:32] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da ƙassai_ _SADAUKARWA GA K'ADDARA TAH FANS GROUP, DA KAINUWA WRITERS FAN GROUPS, NA BAKU K'ADDARA TAH KYAUTA_ *_PLEASE MUNA BARAR ADDU'ARKU D'AYA DAGA CIKIN BATA DA LAFIYA, UBANGIJI YA BATA LAFIYA BATUL ADAM JATTKO_* ```DEDICATED TO ``` ```SA'ADATU AL'AKALI``` ```HALIMA MK``` ```UMMU NABIL``` _TA DABAN CE KE_ *FAUXIA BALA MB* *MY FAUZA* 35/40 Ranar Monday tun wajen ƙarfe 8:00am Fa'iz ya bayyana a school abinda bai taɓa yi ba a rayuwar sa, sanye yake cikin manyan kaya shadda galila taji aikin sama light blue, kansa da hula baƙa takalmi baƙi haka ma agogon hannun sa, ba ƙaramin kyau Fa'iz yayi dama gashi fari sol, duk inda ya ratsa sai an kalle shi, abu biyu ne yasa ake kallansa, na farko ganinsa da manyan kaya, gashi ya shigo school so early, na biyu kuma kyan da yayi dan kayan sunyi masifar karɓar jikinsa, direct department ɗin su ya nufa. " Fauziyyah na kallan shi, sai murmushi yake yiwa mutane, abinda yayi masifar bata mamaki, babban abinda yafi bata mamaki shine yau shi kaɗai ya shigo school, batare da gan's ɗinsa ba, murmushi tayi ta wuce class, bata kawo komai a ranta ba. " _Allah sarki Fauziyyah in banda ƙuruciya ai yaci ace kin gane plan ne, tunda duk abinda kika faɗa kina so ya kasance gashi yayi_ Tana zama Fa'iza ta shigo da sallamar ta, cikin mamaki tace "ƙawata yau naga abin mamakin da ban taɓa gani a school ɗin nan ba, "me kika gani ƙawata? gani nayi har Fa'iz ya canja, gaskiya aikin ki yayi kyau, badai har kin faɗa masa sharaɗin naki ba? "A'a ban faɗa masa komai ba, ni inama na ganshi, tun ranar da yayi min maganar abota, cikin alamun mamaki tace "oh ikon Allah, ai dama na faɗa miki babu abinda namiji bazai iya ba idan har yana san mace, kin gani ya fara canjawa ko? a gaskiya ba ƙaramin so Fa'iz yake miki ba." "Hmmmmm kawai tace kasancewarta ba mai san yawan magana bace. " "Kin san ma me kuwa? Fa'iza ta tambayi Fauziyyah, tace " a'a sai kin faɗa, "ji nayi wai ance ma yace wa 'yan groups ɗinsa kowa ya fita safgarsa, kar wanda ya ƙara yi masa magana, shiru Fauziyyah tayi ta shiga tunani, ajiyar zuciya ta sauke tace " is left 4 him, is not my business, please close dat chapter, "ok Fa'iza tace cikin alamun jin kunya, suna haka Lacturer su ya shigo. " Suna fitowa daga Lacture's suka hangeshi tsaye a bakin motarsa, nufusu yayi yana murmushi, sallama yayi musu suka amsa, cikin murmushi yace " nazo jin amsa ta ne, itama cikin murmushin tace " na amince da abotarka amma da fatan zaka kasance yadda na ganka yau har abada, "masha Allah, Alhamdulillahi, kallan sa Fa'iza tayi tace " ikon Allah wannan kuma duk na meye, kallan ta yayi yace "ƙawarmu ba dole na godewa Allah ba, jiya fa ko runtsawa ban yi, dan tsoran kar ace da ni a'a, dariya tayi tace "haba dai karka damu, amma dan Allah ga amanar ƙawata nan, kuma ka kasance mai tsoran Allah, da bin dokokin Ubangiji, ajiyar zuciya yayi cikin sanyin jiki yace " in sha Allah, amma dan Allah ya sunanki dan kin burgeni gaskiya kina da addini da tsoran Allah, dole taku tazo ɗaya da ƙawata, cikin murmushi tace "Fa'iza. " "Masha Allah kinga ga Fa'iz, Fauziyyah sannan kuma ga Fa'iza, kinga abotar mu zatayi daɗi, duk maganar da sukeyi Fauziyyah na jinsu bata ce komai ba, kallan ta yayi yace "ko Fauziyyah? cikin murmushi tace " eh, yace muje resturent muci abinci, "a'a bama jin yunwa ka barshi kawai, dariya yayi sosai har sai da dimple ɗinsa ya lotsa yace "ai abota ce ba soyayya ba, wai ni ko kinsan meye abota da soyayya kowa? Kallan shi kawai tayi batace komai ba, yaci gaba da cewa "ita soyayya tana nufin lallaɓawa, rarrashi, nuna so da kulawa, da waya ko wanne lokaci, sannan ni namijin ni zan rinƙa kashe miki kuɗi duk abinda kike so ni zan yi ƙoƙarin yi miki dan na faranta miki ranki, sannan kuma akwai exchanging text na love , da zuwa zance da jin kunyar juna, da ɓoye wasu sirri da gudun ɓacin ran juna, da haƙuri da juna, da kuma kawar da kai, da dai sauran su, suna tafiya suna maganar har suka isa resturent ɗin, kowa yayi oder abinda zai ci, aka kawo musu suna cin abincin yana ci gaba da magana. " "Amma ita abota saɓanin haka ce, ita abota ba'a jin kunyar juna, sannan ba'a ɓoye sirri, idan ɗaya daga cikin aboki yana cikin damuwa to rabawa akeyi, akan yi faɗa, da tsokanar juna ana faɗawa juna sirri duk abinda ya shafeka zaka iya faɗawa abokinka, musamman ma idan abokin amana da rufin asiri ne, haka zalika kowa zai san samu da rashin abokin sa, idan bani dashi zan iya tambayar ɗaya daga cikin ku, haka kuma, Idan ɗayan mu nadashi to dukkan mu ne ke dashi, haka a junan mu babu abin kunya ko jin kunya, idan aka je cin abinci ɗaya ne zai biya kuɗin kamar dai yanzu dake zaki biya ya nuna ta da ido, ɗago kai tayi ta kalle shi, wani rikitaccen kallo yayi mata da wani mugun kallo, da sauri ta maida kanta ƙasa, dan ji tayi jikinta ya mutu, gaba ɗaya tsikar jikinta ya tashi. " Ya fahimci abinda taji, da yake ɗan duniya, sai ya ƙara kashe mata murya yace "basu kuɗin, ba musu ta buɗe jakarta ta biya musu, haka ma suna zuwa wajen siyan kunun aya, ya fizgi jakarta ya biya kuɗin, bin shi kawai tayi da ido, shi ko kallanta bai yi ba, yaci gaba da abinda yake yi. " Bayan ta koma gida ta gama duk wani abo da zata yi ta kwanta, bacci ya gagari idonta, tunanin maganarsa ta ɗazo take yi, a fili tace " gaskiya ne akwai bambamci tsakanin abota da soyayya, loakacin da yace yana si na, shiyake biya min kuɗin komai a school ɗin duk wani abo da zan siya shi yake sai min, hatta biro, sannan yana jin kunya ta, kuma yana lallaɓa ni, saɓanin yanzu da komai kai tsaye yake yi min, ta tuna lokacin da tayi masa baccin ƙarya da ya shigo class ɗin su, yasan ba bacci take ba a lokacin amma cewa kar wanda ya tashe ni, ya hana kowa magana a class ɗin, amma yau da yaje ya same ni ina bacci pure water mai sanyi ya sheƙa min na farka a gigice, kai dai-dai da kallan da yake yi min yanzu yasha bam-bam dana da, da haka bacci ya ɗauke ta. " Washe gari tana shiga school shima ya shigo, ido ta ƙura masa ta kasa ɗauke ido daga kansa, dan ba ƙara min kyau yayi mata ba, material boyil ya saka yayi kyau sosai, yana zuwa kusa da ita ya hura mata iska a fuskarta yace " lafiya dai irin wannan kallo haka kamar zaki haɗiye ni, kafin tace komai Fa'iza ta ƙaraso tana cewa "abin yau harda san kai, dariya yayi mata yace "me aka yi miki, "gashi kuwa na ganku tare, "nima anan na tsince shi, cewar Fauziyyah,haka dai suka yi ta hira, har lokacin Lacture's yayi, kowa ya nufi class. " Sun fito daga Lacture's a gajiye liƙis suka nufi gate ɗin fita ga rana ana tsulawa ga zafi, gate ɗin gashi da shegen nisa, gashi babu abin hawa, ta gaban su yazo zai wuce a mota, da sauri Fa'iza ta ɗaga masa hannu, tsayawa yayi yana kallon su yana dariya yace "lafiya kika tsai dani? Please ka taimaka ka rage mana hanya mana ko gate ne ka fitar da mu, dariya yayi yace "ita wannan bata da baki? Shiru tayi bata ce komai ba, dan ba ƙaramar gajiya tayi ba, "au bazakiyi magana ba, yana maganar yana kallanta, bata ce komai ba, ya kalli Fa'iza yace ta ba miki, idan bata yi magana ba tafiya ta zanyi, da sauri Fa'iza ta kalli Fauziyyah tace" please my friend took to him, shiru tayi, "sai an jima tunda bazata yi magana ba yana motar yayi gaba. " Da sauri Fa'iza ta kalli Fauziyyah tace "please friend kar yayi nisa, kinga fa dare ya fara yi, kar wani abu ya same mu a dajen Allah nan, kinga fa kwanaki aka tsinci wasu anyi musu fad'e kuma an kashe su, aiko Fauziyyah ta tsorata, dama ga ta uwar tsoro, da sauri ta kwala masa kira" FA'IZ!!!! wani wawan birki ya taka, baya yayi motar,da gudu-dudu sauri-sauri suka k'arasa inkiya yayiwa Fa'iza da ta shiga baya, ta gane abinda yake nufi, tayi saurin zama a baya, Fauziyyah tazo zata zauna a bayan itama yace " ni direban kune da zaki zauna a baya, idan bazaki hau gaba ba to, yana maganar yana dariya. " Dole ta saka Fauziyyah zama a gaba, ido Fa'iza da Fa'iz suka had'a yayi mata alama da wani abu...... *Alhamdulilahi* ~Ana mugun tare~ [05/09, 20:32] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da ƙassai_ 40-45 Murmushi Fa'iza tayi dan tasan mai Fa'iz yake nufi, nuni tayi masa da ido akan bazai yiyo ba, shima kai ya ɗaga mata alamar "Ok, gidan mai suka shiga, bayan an gama zuba mishi man ya kalli Fauziyyah yace "bashi kuɗin, ido ta zaro alamar ban gane ba, bai ƙara yi mata magana ba ya warci jakarta ya buɗe 2k ya gani a ciki, bai bar mata ko sisi ba ya kwashe su duka ya biya, yaja motar yayi gaba, babu wanda ya ƙara yin magana ba, cikin mamaki Fauziyyah ɗago kanta tana kallan Fa'iz ganin bai tambaye ta kwatancen gidan su ba, amma gashi ya kawo ta har ƙofar gida, kai ta ɗago ta kalle shi ido cikin ido ta buɗe baki zatayi magana, da sauri Fa'iz ya ɗora hannu akan lips ɗin ta yace " shhhhhhhhh, shiru tayi, ido ya ƙura mata itama ta ƙura masa sun daɗe a haka, sai da Fa'iza tayi guaran murya, da sauri Fauziyyah ta kawar da kanta gefe, cikin in ina Fauziyyah tace " nagode, ta juya ta kalli Fa'iza tace mata " ƙawata sai gobe, ta shige gida. " Dukkan su binta sukayi da kallo, kai Fa'iz ya shafa ya ciji leɓen sa, yace "Allah yakai damo ga harawa, cikin dariya Fa'iza tace "ko bai ci ba yayi birgima, "a'a zai ma cin, idan bai ci ba mai akayi kenan, gaba ɗayan su sukayi dariya, yace "dawo gaba mana, gaban ta dawo ta zauna, ya kalle ta yace " to ke ya za'ayi yanzu, ya kashe mata ido ɗaya, yana kallanta yana lashe leɓen sa, kamar wani maye. " wani kallo take yi masa irin na cikakkon 'yan bariki, haɗi da canja salan maganar ta, tace "yadda kake so haka za'ayi ranka ya daɗe, key yayiwa motar ya ja yabar ƙofar gidan su Fauziyyah, taci gaba da cewa " kare da kuɗin ai sai ya sha la..... Kafin ta ƙarasa yace " kinga ni ba karin magana na tambaye ki ba, yanzu gida zan kai ki ko mu wuce kawai, leɓenta ta lasa ta kashe masa ido tace "kai ma ai kasan bazan ƙi ba, wazai ƙi, gwarzon namiji, jarimi, sa maza kuka. " Dariya Fa'iz yake yi sosai, saboda maganar da Fa'iza ta faɗa, duk da idan da sabo ya saba ji a bakin mata da yawa ba awai ita kaɗai ke faɗa masa hakan ba, direct Liyafa suka wuce dan biyawa juna buƙata. " Tun daga ranar da Fa'iz yakai Fauziyyah gida, kullum ba fashi shi yake kaita school kuma shi yake dawo da ita, haka ma school kowa yasan su tare, duk wani mugun hali da Fa'iz yake yi da ko aka sanshi da su, to yanzu ya daina, duk 'yan gans ɗinsa ya zubar da su, ya koma saka manyan kaya da zaman class kullum yana class yanzu, sallah ko, ko liman a masallacin yake samun sa, kowa a makarantar sai mamakin nutsuwar sa suke yi haka, waɗanda suka san shi kowa sun san tabbas ba banza ba akwai tarkon daya ɗana. " Abinda basu sani ba kuwa babu abinda Fa'iz ya rage daga cikin munanan halayen sa, sai ma abinda ya ƙaru, kwantan ɓauna yayi, yana san cimma burin sa akan Fauziyyah ne, 'yan groups ɗin sa kullum suna tare a club ko wani wajen shaƙatawar, babu abinda suka fasa na daga cikin holewa, duk inda sukaji baƙuwar mace a school duk muninta zasu kawo masa labari da dare su nemeta, shaye-shayen sa ma ya koma sai da dare yake yin su. " Wasa-wasa muguwar shaƙuwa ta shiga tsakanin Fa'iz da Fauziyyah, kullum suna tare, idan koma suna gida to tabbas suna tare a waya, komai tare suke yi, babu abunda Fauziyyah zata yi a rayuwar ta batare da ta faɗawa Fa'iz ba, sun saba sosai fiye da tunaninka dan sai su kai 2:00am suna waya idan sun gama waya kuma su ɗora da chart. " Fauziyyah ce take bawa Aisha ƙanwarta labarin Fa'iz, sai ga Mama ta shigo ɗakin, Fauziyyah tayi shiru, bayan Mama ta zauna, Aisha taji Fauziyyah tayi shiru tace "Aunty ya kikayi shiru kuma, Fauziyyah ta zunguri Aisha Mama ta lura, tace " Auta meke faruwa ne? " da sauri Fauziyyah tace "bakomai Mama, "lah Mama labarin abokinta take bani, kullum sai sun yi waya mai yawa. " Cikin mamaki Mama ta dubi Fauziyyah tace "yanzu Fauziyyah har akwai abinda zaki iya ɓoye min, yanzu duk jan ku da nake yi a jiki na, na mayar da ku ƙwaye na, duk na menene? ai ina jan ku ajiki nane, saboda saboda ku ɗauke ne a matsayin ƙawa kuma yayar ku abokiyar shawarku, saboda kar wani daban ya samu damar shugowa tsakanin mu, dole ne sai ni uwa na ja ku a jiki na, nayi muku hidima da rai na da lafiya, na bauta muku na baku tarbiyyar Addini, na kuma koya muku abinda Ubangiji yasani ya koyar daku, na riƙe amanar da Allah ya bani hannu bibbiyu sannna kuma zaku so ni, zaku ji ƙaina, zaku jani a jikinku zaku ɗauke ni a ƙawa, abokiyar shawara, idan mu iyaye muna jan yaran mu jikin mu, muna nuna musu so da kulawa, babu wanda zai shiga tsakanin mu dasu, mu rinƙa faɗa musu matsalolin mu, ta yadda suma zasu faɗa mana naso, mu kula da rayuwar yaran mu, dan Ubangiji zai tambaye mu, akan amanar daya bamu. " Ajiyar zuciya Fauziyyah tayi, bata sanda ta fara faɗawa Maman ta komai ba, sai kawai tsintar kanta tayi da tana faɗa mata, tun daga ranar da suka fara haɗuwa da Fa'iz har zuwa yau, amma bata faɗa mata munanan halayen sa ba, itama Mama ajiyar zuciya tayi tace "kina san shi kenan? shiru Fauziyyah tayi na ɗan wani lokaci daga bisani tace " nima mama ban sani ba, amma dai ina yawan yin tunaninsa, kuma ina damuwa sosai idan banganshi ko naji muryar sa ba, ina jin jikina babu daɗi idan muka ɓata, ina damuwa da damuwar sa, daga nan kuma sai tayi shiru bata ƙara cewa komai ba, wata muguwar ajiyar zuciya Mama ta sauke tace "bari Baban ku ya dawo zanyi masa magana, daga nan ta miƙe zata fita, harta kai bakin ƙofa ta juyo tace" ki kula da kanki Fauziyyah jiki na yana bani wani abu, ku kuma haɗe kanku dan Allah kuyi zumunci sosai, ta kara da cewa " nagode da faɗa min sirrinki Fauziyyah kuma zan taya ki da Addu'a kinji, kai kawai ta iya ɗagawa Mama. " Sannu-sannu abota ta fara rikiɗewa tana komawa matsananciyar soyayya tsakanin Fa'iz da Fauziyyah, soyayya suke yi sosai a tsakanin su, amma ita Fauziyyah taƙi yarda da kanta akan cewa san Fa'iz take yi, sosai Fa'iza ke ƙara zuga ta akan Fa'iz tana koɗa mata shi, tana ƙara cusa mata shi a zuciyar ta ba tare da ta sani ba. " Fa'iza da Fa'iza ne kwance a gadon hotel bayan sun gama biyawa juna buƙata, Fa'iza tace masa " to buƙatar ka ta biya ni na gama aiki na, dan haka sai ka cika alƙawarin daka ɗaukar min, ko kallanta baiyi ba yace "na me fa? cikin mamaki ta kalle shi tace " kamar yaya ban gane ba Fa'iz wai kana nufin ka manta? "a daƙile yace mata "eh, "Ok ni ban manta ba, ba kuma zan kasa tuna maka ba, alƙawarin motar daka yi min, dariya Fa'iz ya tuntsure da ita, sosai yake dariyar hakan yabawa Fa'iza mamaki ya kuma bata haushi ta kalle shi tace " wai kai mai kake nufi?" Cikin dariyar yace " amma ban taɓa sanin cewa ke baki da kai ba, sai yau lalle shaye-shayen da kike yi ya fara taɓa miki kwakwalwa, itama dariya tayi tace "ko kuma kai ka fara haukacewa ba, kai ka isa kace bazaka cika min alƙawari na ba, da wallahi sai na koya maka hankali, yace " mai zaki iya, ai dama na riga na faɗa miki ki samu wani abu kafin ki gama dill ɗinki, duk kuɗin da kike karɓa a hannu basu ishe ki ba, ko an faɗa miki ni mahaukaci ne, tace "tabbas kai mahaukaci ne ka zare dan idan baka zare ba, bai kamata ka faɗa min cewa nazak siyan motan nan ba, kamata yayi ka bari sai ka cimma burinka akan Fauziyyah. " "Hmmmm ko? tace "eh, ta miƙe ta hau haɗa kayanta ta shirya tsaf zata fita tace " wallahi ko ba daɗe ko ba jima sai na koya maka hankali sai na nuna maka cewa kai ƙara min ɗan bariki ne, saban shiga a bariki, kuma daga nan gidan su Fauziyyah nayi naje na faɗa mata komai ita da iyayenta tana kaiwa nan tayi waje fuuuuu........ *Alhamdulillahi* [05/09, 20:32] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ _EDIT BY_ _MARYAM AHMAD PAKI_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da ƙassai_ 45-50 Tsawa ya daka mata, wacce tayi sanadiyyar tsayawar ta cak, ba ta iya waiwayowa ta kalle shi ba, a hakan yake yi mata magana ta bayan ta, miƙewa yayi ya nufo ta yana magana "ke kin isa ki tona min asiri, wallahi dana firgita rayuwar ki da ta dangin ki kaf, a hankali ta juyo ta fuskance shi tana murmushi, tace "kai ɗan ƙaramin shege ne, duk abinda kake ganin zaka iya yi kaje kayi, babu irin barazanar da Fa'iz bai yiwa Fa'iza ba, amma ina zuciyar ta ta bushe, ganin faɗan da tsawar babu inda zasu kaishi ne yasa ya fara lallamin ta. "Haba sweetheart, kema kin san ai haka bazata taɓa yiwuwa ba, ba mota ba ma, har gida idan kina so zan sai miki, karki damu kinji, ni naki ne, ke tawa ce, haba Fa'izan Fa'iz" ya rungumeta ya fara aika mata saƙo tako ina, jikina yayi sanyi bata san sanda ta fara mayar masa da martani ba. Bakinta yake sha, hannu yakai kan nonon ta ya fara murza su, yana tsotsar bakinta yana wasa da nonowan ta, itama ta fara wasa da nipple's ɗinsa, sosai take shafa masa ƙirjinsa, har ta gangaro zuwa kan sandar girma, cak taji numfashinta ya ɗauke, saboda jinta da tayi a tsaye ƙem, da yake Allah yayiwa Fa'iz baiwar mazak'uta. Da kanta ta cire bakinsa daga nata ta ɗora akan nonon ta, aiko yana jin bakinsa akan nonowan ta ya shiga aikin tsotsar su, hannu yakai kan tsakiyar ta, ya shiga yi mata yawo da yatsan sa a ciki, suman daɗin Fa'iza tayi, ɗan tsakiya yake yi mata wasa dashi, nan da nan ta fara ambaliyar ruwan daɗi, a hankali ya kwantar da ita akan gado ya ɗaga kafafuwanta sama, ya kama baki a gaban ta, tsotsar gabanta shiga yi, yana yi mata wasa da harshensa a gabanta. Cikin k'warewa yake yi mata komai, ai ko cikin ƙnƙanin lokaci ya gama tafiya da imanin ta, yana shan gabanta yana yi mata wasa da kan nononta, gaba ɗaya hankalinta ya gama fita daga jikinta, tayi yayi mata raɗa a kunne, Allah kaɗai yasan mai yace mata, gani nayi ta miƙe tsaye. Kafaɗarsa ta kama ta kwantar dashi ta shiga yi masa wasa da sandar girma, hannunta duka biyu ta saka tana lailayar ta, daga bisani kuma ta saka bakinta ta fara tsotsar sandar girma, wani irin nishi Fa'iz ya shiga yi haɗe da sambatun daɗi, sai da ta gama yi masa sucking sannan ta zauna a kanta, a hankali sandar girman ta shige cikin HQ ɗinta, ta fara pumping akanta. Ina ganin an zo nan nayi waje da gudu, ina jiyo ihun daɗin su. ***************** Fauziyyah kwance akan gadon su, ta rasa mai ke yi mata daɗi gashi gabanta sai faɗuwa yake, ta kira Fa'iz shiru bai ɗauka ba, ta tura masa text ba reply, a kwance kawai take amma baccin ya gangari idonta, in banda tunani da saƙe-saƙe babu abinda take, a hankali ta furta " dama haka so yake, ashe masoya na shan wahala, da na sani daban fara san Fa'iz ba, wai garin yaya ma na fara sanshi, haka dai tai ta surutan ta babu mai ba ta amsa koya taya ta. " Bayan su Fa'iz sun gama masha'ar su, suna kwance suna hutun gajiya sai mayar da numfashi suke yi, yaji wayar sa na ringing, tsaki yayi sannan ya ɗaga bai ko duba sunan wanda ya kira shi ba, jin muryar Momy yayi cikin kuka da tashin hankali tace "Fa'iz kazo gida yanzu komai kake yi ta kashe wayar, ai wata irin durowa yayi daga gadon ya fara saka kayan sa, ido kawai Fa'iza ke bin shi dashi ta kasa ko da kwakwaran motsi, a hankali tace " lafiya dai ko? "wallahi ban sani ba, Momy ce ta kira ni tana kuka, yana maganar yana shiryawa ko wanka bai yi ba, haka ya gama shiri ya fita. Yana zuwa gidan yaga mutane wajan guda biyar a parking space, ko kallan su bai yi ba ya shige cikin gida, a falo ya tarar da Momy, tana ta kuka, a hankali ya ƙarasa wajen ta zama yayi a ƙasa a gabanta ya ɗura hannunsa a kan cinyoyinta, "Momy lafiya? cikin kuka tace "Allah ya yiwa mahaifin ka rasuwa yanzu, ai bai tsaya ya ƙarasa ji ba, ya fashe da wani mahaukacin ihu, duk gidan sai da ya amsa da yake Fa'iz namijin gaske ne. " Sai da yayi kuka mai isarshi sannan ya tambayi Momy garin yaya, cikin kuka ta bashi amsa "giya ya sha, kuma yake driven shine ya faɗa ruwa, tun jiya da dare sai yau aka ga motar tayo saman ruwa, "yanzu Momy yana ina? "yana falan ƙasa, an rasa wanda zai yi masa wanka ayi masa sallah, kasan baya shiga harkar mutane, baya san talaka, kwata-kwata baya hulɗa da jama'a, waɗancan ma daka gani samo nasa akayi, zan biya su. " "Duk 'yan unguwa sunƙi zuwa, har limamin masallaci, na aikawa kowa yaƙi zuwa, ajiyar zuciya Fa'iz yayi, sannan ya miƙewa yayi ya nufi waje, shi da waɗan nan mutane biyar ɗin ne kawai suka yi masa wanka da sallah, suka kai shi makwancinsa, suka baro shi, shi da halinsa. " Tunda Dadyn Fa'iz ya mutu babu wanda yazo gaisuwa bare asa ran za'ayi zaman makoki. Fauziyyah nacan wajen kwana 3 kenan raban ta da Fa'iz ko a waya gaba ɗaya hankalinta ya gama tashi, ta shiga matsananciyar damuwa, gashi ko wayarsa ta kira bata shiga, tana kwance wayar ta ta fara ƙara, da sauri ta duba, aiko ba wanda take tunanin bane, sunan Fa'iza ta gani a rubuce, da sauri ta ɗaga, Fa'iza ce ke faɗa mata abinda abinda ya faru da Fa'iz." Cikin mummunan tashin hankali ta shiga, wayar shi ta ƙara nema amma bai ɗaga ba, haka ta haƙura ta kwanta bacci, cikin bacci taji wayarta ta ringing kamar a mafarki, ta ɗaga cikin bacci, jin muryar sa, yasa ta wartsakewa ta koma garau, kuka ta saka masa, tana cewa " ina ta kiranka kaƙi ɗagawa, kuma Fa'iza ta faɗa min Dady ya rasu" ta ƙara sautin kukan nata, lallashinta yake yi sosai. Sai da yaga ta haƙura sannan ya bata labarin mutuwar Dady, da kuma dalilin ƙin ɗaga wayar ta, amma duk ƙarya ya faɗa mata, babu gaskiya kwata-kwata. Bayan anyi sadakar bakwai ne, Fa'iz ya koma harkokinsa, babu abinda ya fasa, yama manta da wani Dady balle jimamin mutuwar sa, duk wani abu da yake babu abinda ya rage, sai ma ƙari da aka samu. Sunyi waya da Fauziyyah akan zasu je tayi wa Momy gaisuwa, sun yi dashi harda Fa'iza za'aje daga school, yazo ya ɗauke ta, yace " zasu biya gidan su Fa'iza su ɗauke sai su wuce, suna cikin tafiya ya ɗauki waya kamar gaske ya fara magana "hello ƙawarmu lafiya? kamar yaya baza ki samu damar zuwa gaisuwar ba, bayan an riga an gama magana da ke, shiru yayi kamar tana yi masa magana, daga baya yayi tsaki ya kashe wayar, kai ta juyo ta kalle shi, tace "lafiya, mai ya faru? kamar gaske ya ɓata rai "wai baza ta samu zuwa ba, muje kawai, shiru taɗanyi sannan tayi ajiyar zuciya tace "Ok muje, wani daɗi yaji tun daga ƙafarsa har zuwa kansa, yayi murmushin mugunta ya ƙarawa mutar gudu................... *Alhamdulillah* [05/09, 20:32] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da ƙassai_ ```SADAUKARWA GA AUNTY SADIYA HALIMA SULAIMAN YAQUB MAMAN AFREEN``` _*DUK SUNAYEN KI NE KE KAƊAI*_ ```INA MATUƘAR GODIYA DA ADDU'O IN KU, NAGODE KWARAI DA GASKE DA KULAWAR KU GARENI``` _INA GAIDAKU K'ADDARA TAH FANS GROUPS, NAGODE MATUƘAR DA SOYAYYAR KU GARE NI, TARE DA KAINUWA FANS GROUPS_ 50-55 A harabar gidan su yayi parking ɗin motar, kallan ta yayi, yace " 10 minute, murmushi kawai tayi bata ce masa komai ba, motar ya buɗe ya fita bai fi minti 5 ba ya dawo motar ya buɗe mata yana murmushi yace "you are highly wel come my princess, murmushi itama tayi masa tace "thanks my prince, gidan take ƙarewa kallo, tunda take bata taɓa ganin gida irin wannan ba, ko film, ajiyar zuciya tayi, a ranta tace " aljannar duniya, duk in da Fauziyyah take tunanin kuɗin su Fa'iz ya wuce nan. " Da sallama suka shiga ƙasaitaccen falan daya gaji da haɗuwa, iya kuɗi kam an kashe su,kafaɗarta ya kama ya zaunar da ita, zama yayi a kusa da ita, shagala tayi wajen kallon falan, kamar daga sama taji ance "lale marhabun da 'yataa, firgigit ta dawo hankalinta, da kyar Fauziyyah ta sai ta tunanin, murmushi tayi ta, ta durƙusa har ƙasa ta gaida matar da take tunanin itace mahaifiyar Fa'iz, ido ta zarewa Fa'iz tace "tashe daga kusa da ita marar kunya, ita ko Fauziyyah tunda ta durƙusa bata miƙe ba, kanta a ƙasa, baƙaramin birge mahaifiyar Fa'iz tayi ba." Lokaci ɗaya Momy taji tana matuƙar ƙaunar Fauziyyah, duba da irin kunyar ta, ga hankali da cikekkiyar tarbiyya, kusa da ita ta zauna ta dafa ta, masu aiki ne suka shiga aikin su na kawo mata abin motsa baki, kallan Fa'iz Momy tayi tace "Son bamu guri zamuyi magana, dariya yayi yace " Momy tun yanzu har an fara nuna min san kai, "fita nace maka, "zanje wajen bash, ya fita yana dariya." Dafa kafaɗar Fauziyyah Momy tayi tace " tunda naganki naji hankali na ya kwanta dake, murmushi Fauziyyah ta ƙara yi ta sunkuyar da kanta, Momy tace " ki daina jin kunya ta, duk da na lura halinki ce, ya sunan ki? a hankali tace "Fauziyyah, "Fauziyyah tunda nake da Fa'iz bai taɓa kawo min wata mace a matsayin wacce yake so, ko zai aura ba, hakan shiya tabbatar min da ba ƙaramin so yake yi miki ba, amma duk da haka ki kula da kyau saboda nasan halin kayana, dan yana ɗana guda ɗaya tilo hakan bazai hana ni faɗar gaskiya, saboda kema 'ya ta ce, dan Allah kema ki ɗauke ni a mahaifiyar ki." Kanta ta ƙara sunkuyarwa, tace "in sha Allah Momy, masha "Allah Momy ta faɗa, sannan tace "da farko Fauziyyah na baki amanar Fa'iz, kiyi min alƙawarin zaki kula da shi har iya kar rayuwar ku, kiyi min alƙawarin zaki yi iya yin ki dan ya daina munanan halayen sa, kiyi min alƙawarin zaki zame mishi uwa kuma uba, kiyi min alƙawarin zaki raba shi da mugayen abokanan shi da matan banza, da shaye-shaye, ta kama hannuwanta, tana zubar da kwalla idonta yayi ja sosai, tace "kiyi min alƙawarin duk rintsi duk wuya, bazaki taɓa rabuwa shi ba, zaki zauna dashi zaki kula da rayuwarsa, zaki kula da yaranku, ta ƙarasa maganar tana kuka sosai, tace "Fauziyyah ina tausayawa rayuwarki saboda zaki yi irin rayuwar dana yi da baban Fa'iz, zaki ɗanɗani baƙin ciki amma ki juri in sha Allahu wata rana sai labari." Cikin kuka Momy tace kiyi min alƙawari Fauziyyah, jikinta taji duk ya mutu bazata iya yi mata musu ba, dan haka kawai ta amsa mata da "nayi miki alƙawarin kasancewa tare dashi duk rintsi duk wuya, nayi miki alƙawarin da duk kika ce nayi miki, itama Fauziyyah kukan take saboda kukan Momy da maganganunta sun kashe mata jiki, a ranta tace " in banda so babu abinda zai sa kana ganin kashe da rana zaka taka, nagode Fauziyyah, suna haka Fa'iz ya shigo, da sauri suka goge hawayen su, batare daya gani ba, da dariyar sa yace "har an gama zantawa ne uwa da 'ya, murmushin ƙarfin hali dukkan su suka yi, Momy tace "ai zantawa tsakanin mu bazata ƙare ba, sai dai a gajar ce, zama yayi suka ci gaba da hira." Da zasu tafi Momy ta kawo ledoji masu yawa ta bata ta ƙi karɓa sai Fa'iz ne ya ƙarɓa, suna fita yace "yanzu ina zamu? kallan sa tayi tace " kamar ya? Ido ya ƙura mata ya haɗiyi wani yawu dashi kaɗai yasan ko na miye yace "nasani ko kina da wajen zuwa, ya ƙashe maganar yana murmushi, tace "a'a bani da wajen zuwa, yace "ko mu biya wajen Aunty nah, itama kiyi mata gaisuwa, shiru tayi tace "ina ne unguwar? "Nan ne ba nisa, bai fi 5 minute ba, "Ok muje amma please in muje karmu daɗe, kaga ban faɗawa Mama da Abba zan biya ko ina ba, "Ok bari nan kusa ne ai ba nisa, ya juya kan motar, suna tafiya, ta tuna, sanda suke magana da Momy tace mata"shi kaɗai ne ɗan mu, muna da dangi amma kwata-kwata bama hulɗa dasu, please Fauziyyah kiyi ƙoƙari ki dawo masa da dangin sa, jikin sa, ki maido da zumuncin Allah, tana kaiwa nan a tunanin ta kawai sai taji gabanta yayi mummunar faɗuwa, a ranta tace "ina Fa'iz zai ni, kuma Momy tace "in kula dashi, da sauri tace "a'a bazani ba mai dani gida, murmushi yayi yace "ina ai har munzo........... *Alhamdulillahi* [05/09, 20:32] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da ƙassai_ 55-60 A ƙofar gidan su Fa'iza yayi parking motar sa,ajiyar zuciya tayi mai ƙarfi har Fa'iz yaji, kallan ta kawai yayi ya girgiza kansa yana murmushi, yace "shiga ki fita ina jiran ki, jikin ta duk yayi sanyi ta shiga gidan, bata fi minti 20, suka fito tare, dariya Fa'iza tayi tace " ayi min afuwa nasan nayi laifi amma zan kiyaye gaba, dariya yayi yace "aiko Momy tayi fushi, ƙawar ki ma tayi, ya ƙarasa maganar yana kallan face ɗin Fauziyyah, murmushi tayi tace "kamar ko ka sani, "ayi haƙuri na daina, sosai sukayi hira da barkwanci sannan Fa'iz ya kai Fauziyyah gida." Fauziyyah na komawa gida, ko zama bata yi ba ta shiga banɗaki wanka tayi ta ɗauro alwala, sai da tayi sallah sannan ta shirya ta fito, gidan ta fara sharewa tsaf sannan tayi wanke-wanke, ta ɗora musu abinci, Mama ta fito daga ɗaki, Fauziyyah tace "Mama amma bacci kike ko? "Eh Fauziyyah harkin daw? "Eh umma, "naga ma har kin ɗora abince, me kike dafawa, caraf Aisha dake shigowa gidan daga makaranta, "Mama kema ai kin san bazai wuce tuwo, ai babu abinda ta iya dafawa sai tuwo, dariya Fauziyyah tayi, ta jawo Aisha jikinta tace "to 'yar ƙanwata yau dai ba tuwa nake dafawa ba, abincin da kika fi so nake dafa miki , baki ta zun ɓuro tace "bawani nan." "Da gaske nake miki, tsalle tayi ta rungume Fauziyyah tace " yauwa Aunty na, ina godiya, Mama na kallaon su tana dariya, kuma tana jin daɗin a ranta na yadda taga yaranta suna matuƙar ƙaunar junan su,Mama tace " au dan san kai shine kika dafawa 'yar uwarki shinkafa da miya ko? dariya sukayi, Aisha tace "lahh Mama ai kema kina san cin shinkafar ko, Fauziyyah tace "kuma harda salak ba, Mama tace "ah ni ai kun san nafi san tuwo baban kuma haka, ga mai kiji duk tsoka, suka ƙara saka dariya." Ana kiran sallahr ishsha Abban su Fauziyyah ya shigo gida, banɗaki ya wuce ya ɗauro alwala, ya fita masallaci, bayan an idar da sallah ya dawo gida, inda yake jiyo muryar su nan ya shiga, hira ya iske su suna yi, dukkan su, zama yayi aka ci gaba da hirar dashi, Mama ta umarci Fauziyyah ta kawo musu abinci su ci, da sauri Aisha ta miƙe harda gudo tana cewa "ni zan kawo, Abban su yace " hala yau shinkafa da miyar akayi ko? Mama tace "ashe kaima ka gane, yace "ai nasan idan da tuwo akayi baza tayi saurin miƙewa ba, da tuni tanan tana ta zunɓure-zanɓuren baki. " Abincin suke ci, cikin jin daɗi da ƙaunar juna sunta ta hirar, yaran su, suna matuƙar yi musu biyayya suna gudun zuciyar su, Abban su Fauziyyah yana da baƙar zuciya dan duk abinda yace yabar shi, to tabbas yabar shi kenan har abada, kuma idan ya kamafa doka a gidan dole a bi, irin mutanan nan ne, masu kaifi ɗaya idan yace eh, to komai za'ayi babu wanda ya isa sashi yace a'a, shiyasa su Mama da Fauziyyah, Aisha suke gudun duk abinda zai ɓata masa rai,gashi da zuciyar neman na kansa,yana matuƙar ƙoƙari wajen biyawa iyalensa buƙatun su, baya bari su naimi wani abu su rasa." Haka dai rayuwa tayi ta tafiya, lokaci na wucewa, soyayya da shaƙuwa na ƙara shiga tsakanin Fauziyyah da Fa'iz, yanzu Fa'iz ya gama duk wani shiri akan Fauziyyah, dan yasan yanzu tana mugun san shi, ga ƙawar ta na ƙara ziga ta akan Fa'iz koyaushe Fa'iza ƙara ingiza Fauziyyah take akan taso Fa'iz tana koɗa mata shi, kasancewar ƙawa tana bada gudunmawa wajen bawa ƙawarta shawarwari, mafi yawa zakaga duk so da ƙaunar da mace ke yiwa namiji idan ƙawarta bata sanshi to da sannu zata cusa mata ƙin shi a zuciyar ta, haka zalika duk ƙiyayyar da mace ke yiwa namiji idan ƙawarta nasan shi, sai kaga an wayi gari babu wanda take so sama dashi. " Fa'iz ya gama shiryawa da Fa'iza akan ranar birthday ɗinsa zai gama cika aiki, yace mata tasan duk yanda zatayi ta jawo masa ita wajen birthday ɗin, waya yayi mata yake sanar da ita zaiyi birthday, yace "kuma kece babbar baƙuwa a wajen, Fauziyyah tace "Ok ƙarfe nawa za'ayi,with full comfidence yace " 9:00pm za'a fara a gama 11:00pm, da sauri tace " kai!!! aiko nasan Abban mu bazai barni ba, " to mai kike nufi? "ah to gaskiya bazan samu damar fita gidan koda bayan magrib bane balle 9:00pm, ranshi ya ɓaci, sosai ya nuna mata ɓacin ran shi, nan dai sukayi faɗa dashi . " Ana saura kwana uku birthday Fa'iz ya bawa Fa'iza wata haɗaɗɗiyar goduwar riga ready mate ja, daga Dubai yayi odar ta, rigar ta haɗu iya iya haɗuwa, yace ta kaiwa Fauziyyah ta saka ranar birthday ɗin sa, bayan takai mata rigar ne Fauziyyah ta ɗaga rigar, tace "dan kyau rigar tayi kyau, sai dai matsala biyu, Fa'iza tace " wacce irin matsala, duk da cewar Fa'iz ya sanar da ita duk yadda sukayi, amma ta nuna kamar bata san komai ba, tace "gaskiya rigar tayi rashin kunya ki kalla fa irinta naga indiyawa da turawa suna sakawa idan zasuje wajen xcosion, "to sai mai? Wani kallo Fauziyyah tayiwa Fa'iza, taci gaba da cewa "ai naga na rana ɗaya ne, kuma ma idan kin saka ai ba fitawa zai yi a jikin ki ba, abu dai na lokaci ɗaya,gaskiya ya kama ki saka, murmushi Fauziyyah tayi tace "ke ta saka riga ma kike yi, to ai ni bama zanje ba, saboda gaskiya yayi dare kuma kema kin san halin Abba, " haba ƙawata gaskiya da baki kyautawa Fa'iz ba, saboda wasu ma zasu je su tayashi murna bare ke, kuma kece fa babbar baƙuwa a wajen gaskiya ya kamata kije, "sorry ƙawata bazan je ba, ki je ki wakilceni, ni da ke ai duk ɗaya ne." Babu yadda Fa'iza batayi da Fauziyyah ba amma fir tace ita bazata je ba, dole Fa'iza ta haƙura ta koma ta faɗawa Fa'iz yadda sukayi da Fauziyyah, a school yace mata su haɗu su ƙara ƙoƙari akan abun, hakan kuwa akayi suna fitowa class suka hangoshi zaune yana jiran fitowar su,yana hango su ya miƙe ya nufo su, ko kallan Fauziyyah bai yi ba, Fa'iza ya kalla yace "mata ke zaki samu sadar zuwa ko kema ƙawar taki zaki biyewa? Dariya Fa'iza tayi tace " dukkan mu zamu zo, da sauri Fauziyyah ta kalli Fa'iza tace "ni na faɗa miki zani? "a'a ƙawata amma nasan ai zaki, Fa'iz ya kalle ta ya wani haɗe face kamar gaske, yace " sai me dan baki zo ba, ai ba fasawa za'ayi ba, murmushi tayi tace" kai ma dana isa dakai da bazan barka kayi ba, da sauri Fa'iza ta kanne masa ido, aiko ya ankara, sai kuma ya marairaice murya, ya koma alamar tausayi ya shiga lallashi "amma dai kin san ina sanki bazan taɓa bari wani abun cutarwa ya sameki ba, ina alfahari dake saboda san da nake miki nina haƙura da nawa farin cikin dan naki dan haka na fasa birthday ɗin." Da sauri Fa'iza tace "a'a Fa'iz ba'ayi haka ba, sai dai ka rage lokaci ka maida shi bayan sallahr ishsha zuwa 9:00pm a tashi, kallan Fa'iza Fauziyyah tayi tace "aina faɗa miki ko bayan sallahr magrib ba'a barin mu mu fita, ƙura mata ido Fa'iz yayi, dama gashi da lulu eye's masu kashewa mata jiki, ya kuma ƙara yin ƙasa-ƙasa dasu, ƙasa tayi da kanta dan bazata iya jurewa kallon sa ba, ita ko Fa'iza sai lallashinta take........... *Alhamdulillahi* [05/09, 20:32] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da ƙassai_ 60-65 Da kyar su Fa'iz suka shawo kan Fauziyyah, ta yarda zata je amma ƙarfe 7:00pm zata je ta koma gida 8:30pm, haka suka lallaɓata, har ta juya zata tafi Fa'iz yace " ki saka rigar nan, dan nima jan kaya zan saka, ido kawai ta ƙura masa, murmushi yayi mata yace " yadai ya kashe mata ido ɗaya, "kayi haƙuri gaskiya bazan saka kayan nan ba, "ok kawai yace mata ya juya ya shige matar sa, figar motar yayi ya beɗeta da ƙura yayi gaba." Wasu zafafan hawayen ne ke zubo mata daga idanuwanta, Fa'iza ta dafa ta tace " kiyi haƙuri please nasan mai yasa shi yin haka, yana matuƙar sanki da yawa, babu abinda Fa'iz bazai iya yi a kan ki ba, kema ya kamata ki so shi kamar yadda yake san ki, ya kamata ki faranta masa Fauziyyah ko da sau ɗaya ne a rayuwarsa, ya kamata kiyi masa abinda bazai taɓa mantawa dake ba, shiru Fauziyyah tayi sannan tace mata "ni zan tafi gida sai goben, ke zaki biyo ki ɗauke ni? "a'a ki biyo ta gidan mu sai mu wuce, "Ok kawai Fauziyyah tace, bakin get ta nufa ta tari ɗan adai-dai sahu." Tana zuwa gida ta faɗa gado, ta fashe da wani irin kuka da ita kanta bata san ko na menene ba, sai da tayi mai isar ta sannan tashiga wanka, doguwar riga ta saka ta kwanta tana ta tunani da haka bacci yayi awon gaba da ita. " Washe gari ta tashi jikinta duk ba daɗi, tana jinta duk sukuku, kamar ba ita ba, ko karyawa bata yi ba ta shiga ɗakin Mama tayi mata sallama, Mama ta miƙe daga kishingiɗen da take tace " har an shirya "eh kawai tace, Mama tace "lafiya dai Fauziyyah naganki haka? "babu komai Mama ta bata amsa, "zo ki zauna nan Mama tace, badan ranta yaso ba, haka ta zauna kusa da Mama jiki ba ƙwari, Mama tace " Fauziyyah ki faɗa min mai ke damunki, kin san dai ni ce mahaifiyar kuma tunda na haifeku ban taɓa bada ku ko yaye ba, balle unguwa koda ta kwana ɗaya ce, tare muke kwana daku tare muke tashi, kin san uwa tafi kowa san ɗanta a duniya tafi san taga yafi kowa ci gaba, uwa bata ƙi ɗanta yafi na kowa ba, duk duniya babu wanda yafi can-can ta ki faɗawa matsalarki sama dani, saboda babu wanda zai miki maganin ki ta sai ni, babu wanda zai baki shawara tsakani da Allah sama dani, saboda nafi kowa sanin zafin ki, faɗawa tayi jikinta ta fashe da kuka, da kyar Mama ta lallasheta, tayi shiru, Mama ta kuma tambayarta matsalarta, Fauziyyah tace "babu komai Mama, babu yadda Maman Fauziyyah batayi ta faɗa mata damuwarta ba amma taƙi faɗa mata, nasiha Mama tayi mata mai ratsa jiki sannan Fauziyyah ta tafi makaranta." A makaranta ma haka Fa'iza taga Fauziyyah, shiru, kusa da ita Fa'iza taje ta zauna, tambayar ta abinda ke damunta Fauziyyah tayi, shiru Fauziyyah tayi na ɗan wani lokaci, tace " kawai dai ina jin jiki ne babu daɗi kamar wani abu zai same ni, shiru itama ta ɗanyi na wani lokaci tace "ko dai bakya san zuwa birthday ɗin nan ne? shiru tayi kafin Fauziyyah tace wani abu an shigo musu lacture's, basu fito ba sai wajen 5:45pm a gaye liƙis suka fito, direct get suka nufa, wayar Fauziyyah ce tayi ƙara da sauri ta buɗe hand bag ɗinta a tunaninta Abban su ne, sunan Fa'iz ta gani, ji tayi gaban ta yayi muguwar faɗuwa a fili ta faɗi "innalilli wa'inna ilaihir raji'un, cikin mamaki Fa'iza ta kalle ta, itako ta kasa ɗaga wayar ta ƙurawa wayar ido, har wayar ta katse, ƙara kiran wayar yayi a karo na biyu, sai da ta kusa katsewa sannan ta ɗaga cikin sanyin murya tace "Assalamu Alaikum, kamar babu wani abu daya faro a tsakanin su yace " hello my cweet baby ya kike? " lafiya lau, " me kike shirya min yau? "Hmmmmm kawai tace, bai damu da amsar da take bashi ba, dan haka aci gaba da magana, "me zaki bani gift, shiru ta koma tayi, yace "bani ƙawarmu, "ok kawai tace, miƙawa Fa'iza wayar tayi batare da tace mata komai ba. " Tana ƙarɓar wayar tace masa" ka gyara kwalar ka, ya gane abinda take nufi dan haka yace "nasan kina ji na, ki san duk yadda zakiyi ki jawo min ita dan yaune last target ɗina, "Ok kawai tace, kashe wayar tayi bata bari ya ƙara cewa komai ba, "Fauziyyah gidan mu zamu wuce ko? daga nan sai mu wuce, a sanyaye tace "to, gidan su Fa'iza suka wuce daga can suka shirya, da kyar Fa'iza ta matsawa Fauziyyah ta saka rigar da Fa'iz ya siya mata, ta ɗora hijab akai suka wuce wajen birthday ɗin." Sai wajen 8:30 suka isa wajen, basu ga kowa ba, da kyar da lallami Fa'iza ta taushi Fauziyyah, sai wajen 9:30 ya iso, tare da abokan sa, da kyar ya cire mata hijab ɗin jikinta, taro yayi taro an kashe kuɗi sosai Fa'iz yayi ƙarya, wajen ƙarfe 11:00pm kowa ya watse saura Fa'iza da Fauziyyah sai uban taro Fa'iz, gaba ɗaya Fauziyyah ta gama tsorata, Fa'iza tace "na shiga banɗaki na fito sai Fa'iza ya ajiye mu a gida, " to kawai tace, shiru-shiru Fa'iza bata dawo ba, har Fauziyyah ta gaji ta zauna, Fa'iz ya kalle ta yace "kinyi sallah? cikin sanyin murya tace "a'a, acikin hall ɗin da akayi taron ya nuna mata wani ɗaki yace ta shiga tayi sallahr a ciki, "a'a ka bari idan naje gida nayi, face ya ɓata yace "nace kije kiyi sallah ko, ba musu ta miƙe ta nufi ɗakin daya nuna mata, room ɗin ya haɗu iya haɗuwa an kashe maƙudan kuɗi wajen shirya ɗakin tana taka ƙafarta acikin ɗakin ta shige cikin italial carpet, a ranta tace "wow masha Allah, haka ma toilet ɗin yayi mata kyau sosai, tana fitowa daga ta tarar da Fa'iz zaune a gefen gadon dake ɗakin, bata kula shi ba ta tada sallah har ta idar bai motsa ba." A hankali ya dawo kusa da ita ya zauna, ta ɗan matsa kaɗan ya biyo ta sai ta miƙe tsam, murmushi yayi mata har sai da dimple's ɗin sa suka lotsa, yace "bari nima nayi sallah na mai dake gida, bata ce masa komai ba, da taga ya shiga toilet ɗin ta zauna a bakin gadon a hanakali, yana fitowa direct wajen ta yayi da sauri ta miƙe tsaye, kafaɗun ya kama zaunar da ita a bakin gadon, shima ya zauna,hannun ta ya kama, ya riƙe, a hankali ya fara magana " me kike jin tsoro, ni fa mijin ki ne, auren ki zanyi, ke tawa ce halak malak, tunda ina sanki ke kanki kin sani, kema kina so na na sani, kuma aure zamuyi, to mai zamu ɓoyewa junan mu ko mu hana junan mu jin ɗaɗi, bata ce masa komai ba, a hankali ya shiga murza hannunta cikin ƙwarewa yake yi mata wani irin salo da ta kasa hana shi, kansa ya ɗora a saman wuyanta, a hankali ya fara tsorar wuyan nata, ya gangaro kan bakin ta,bakinsa da nata ya haɗe ya shiga tsorar su kamar ya samu loli pop, wani irin Fauziyyah take ji a jikita, ta kasa hana shi,hijab ɗin jikin ta ya cire, wuyanta ya fara shafa, a hankali yasa hannu ya saɓule hannun rigar da ke jikinta yana yin arba da nononta ya ƙarasa fita daga haiyacin sa, ai ko nan da nan ya fara shinshinar ta kamar kare, gaba ɗayan su sun gama gala baita, da kyar ta iya yin ƙoƙari ta miƙe zunbur. " Kallanta kawai yake ya kasa cewa komai, sai da ya ɗan saita nutsuwar sa, ya ɗago da lumsassun idanunsa ya kalle ta, cikin wata irin murya da Fauziyyah bata taɓa jinsa da ita ba yace "lafiya ya kayi, shiru bata ce komai ba, tambayar ta ya ƙara yi, cikin rawar murya tace "ka mai da ni gida, ido ya tsare ta da su yace " mai yasa, " kawai, ta bashi amsa a daƙile, "baki so nane? ya tambaye ta, kai ta girgiza masa alamar a'a, yace " to mai yasa zaki hana mu jin daɗi a hankali tace " ai naji sai anyi aure ake yin irin wannan abun, miji da mata kaɗai ke yin haka. " 'Yar dariya yayi a hankali yace " mai zai hana muyi auren mu, da sauri ta kalle shi, ido ya ƙara tsare ta dasu tace "dama ana yin aure mutum biyu kawai, "eh, mana mai zai hana, ya bata amsa, tace "to ai ni naga idan za'ayi aure sai an tara mutane da yawa, a ransa yace "hmmmmm yaro dai yaro ne, bari nayi amfani da ƙuruciyar nayi wasa da hankalinki. " "Eh, ana yin hakan ma, bakiga sanda Hauwa'u da Adamu sukayi aure babu kowa a duniya ba? "Eh tace, yace " yawwa to su ya akayi sukayi aure bayan lokacin duniya babu mutanen da za'a tara, shiru tayi yace "ai kinga lokacin Hauwa'u da Adamu ne kaɗai a duniya bayan su babu kowa ko? tace "eh, yace "to mai zai hana muyi irin auren Hauwa'u da Adamu, muyi auren mu biyu kawai, "eh tace, yace "yauwa yanzu ta ina zamu fara? tayi shiru, yace " sadaki ko? tace masa " eh, a hanakali ya miƙe dan jikinsa babu ƙwari gaba ɗaya jikinsa ya mutu, wani emvilop ya zaro ya miƙe mata ta karɓa yace " to yanzu ga sadakin ki nan, saura me kuma, bata yi masa magana ba kallan sa kawai take, shi da kansa ya bawa kansa amsa yace "saura satin Annabi da Addu'a. " Addu'a da satin Annabi yayi ya shafa yace "to yanzu kin ringa kin zama matata saura me kuma........... *Alhamdulillahi* [05/09, 20:32] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da Kasai_ _Happy Ed-mubarak 2 all my friends & fans_ ~Ubangiji ya karbi ibadun mu, Allah ya yafe mana zunuban mu Amin~ 65-70 Addu'a da salatin Annabi yayi ya shafa yace" to yanzu kin ringa kin zama matata, saura me kuma? Cikin sanyin murya tace" yanzu shikenan mun zama Mata da miji, dama haka ake auren, wani guntun murmushi yayi yace " eh mana, ko akwai wani abu ne? Cikin rawar murya tace " a'a bakomai Jikinsa ya jawo ta ya rungume yana saukar da wata irin ajiyar zuciya mai k'arfe yana tuna tsayin lokacin daya d'auka yana jiran wannan rana, a sanra yace "ashe zanga wannan rana, murmushin mugunta yayi, ya hade bakin su ya fara aika mata da wasu sakonni da bata jin irin su ba. " Cikin kware yake binta aiko nan da nan ta fara fita haiyacinta, bakin su ya had'e ya fara tsotsar bakin ta, inda yake da buri can ya nufa nonanta kamar mahauci ya kafa baki akan nononta ya shiga tsotsarsu nonon ya cafka yana tsotsar su yana latsa, cikin k'ank'anin lokaci ya cire Maya kaya ya mayar da ita nakedSosai fa'iz ya fita daga haiyacinsa ko idanuwan sa baya iya budewa sosai, jikinsa har rawa yake, a habkali ya kwantar da Fauziyyah ya wara kafafuwanta ya d'aga su sama ya kafa kansa, w 'yar k'ara Fauziyyah ta saki saboda tsabar jin dad'i, harshe ya saka yana yi mata sucking yana kuma murza mata nipple's d'inta da d'aya hannunsa, gaba d'aya ta gama rikicewa bata gani sosai wani irin dishi-dishi take gani, sai da ya gama lashe mata gaban ta, sannan ya juyar da bayanta ya fara tsotsar gadon bayan ta da harshen sa hannunsa kuma yana k'asanta yana yi mata fingering. " Mik'ar da ita yayi a hankali ya tura mata dick d'insa cikin bakin ta, ji tayi amai ya taso mata amma ta kanne a cikin kunnenta ya rad'a mata "tsotsa zakiyi, tana fara tsotsa yace " oh my goshhh, dan wani irin yarrrrrrr yaji, kasa jurewa yayi ya fisge, cikin gaggawa ya juyar da ita hau kanta ya danneta, cikin kwarewa ya fara neman hanyar shiga kamar dai yadda yayi tsammani hakan ne ya kasance, dan ji yayi kwata-kwata babu hanyar da ko d'an yatsa ne zai shiga, salo da kwarewa yake bin hanyar a hankali tun tana kuka a hankali harta fara ihu sosai, shi ko gogan naka bai ma san tana yi ba, dan shi kansa bai san a duniyar da yake ba, Fa'iz bai hak'ura ba sai da yaji ya shigi Fauziyyah, wata irin ajiyar zuciya ya sauke, sosai ya biya buk'atar sa, da ita sannan ya d'aga ta sai a lokacin yaga gaba d'aya bata cikin haiyacin ta. " Da sauri ya shiga bathroom ya had'a ruwan zafi ya dawo ya sungumeta, sai da ya gasa ta sosai, sannan ya d'aukota, ya dire akan gado, wardrobe ya bud'e ya d'auko mata kaya ya mik'a mata, yace"saka kayan ta bi da ido, ya gane mai take nufi dan haka ya bata amsa da cewa " kayan Fa'iza ne tun ranar nan ta aika ni na karb'o mata d'inki shine na biyo nayi wanka na manta su, dayake jikinta ba kwari shiya hanata magana. " kayan ta saka, magani da ruwa ya bata tasha, jikinsa ya jawo ta, ya rungume ta, nan da nan bacci ya d'auke ta, wani irin dad'i yake ji ya rasa na menene, tunda Fa'iz yake cin mata bai tab'a cin macen daya nutsuwa da kwanciyar hankali irin Fauziyyah ba, bai tab'a jin ni'ima irin tata ba, yadda kasan a saka cukali a kwarfa, ga laushin fata da santsi, gata da gogon gashin kai, a hankali yace " masha Allah, gaskiya kin had'a komai,ban tab'a amfani da mace mai dad'in ki ya fad'a yana kallan fuskarta da take ta faman sharar bacci abinta, k'ara jawo ta jikinsa yayi ya matse ma, yana tunanin dama haka budurci yake da dad'i, haka dai bacci ya kwashe su." wajen karfe 10:40am ta farka a gigice, idon ta ya sauka a kan agogon d'akin ido ta zaro saboda tsabar firgita, da sauri ta daro daga kan gadon jin zafi ya ratsa wata 'yar k'ara saki, ido Fa'iz ya bud'e ya kalli zumbur ya mik'e ya rik'o ta, shi da kansa yayi mata wanka ya k'ara gasa ta da ruwan zafi, ta fito ta shirya a gaggauci tayi sallah, shima wankan yayi ya shirya yayi sallah. " Gabanta na fad'uwa tace gida nake so, kuma ina tsoran Abba da Maman mu mai zan ce musu a ina na kwana a hankali ya rarrasheta suka nufi gida gabanta na dukan uku-uku cikin fad'uwar gaba tace "ka ajiye ni anan kar ka kai ni k'ofar godan mu, tana rude bakin ta sukayi ido hud'u da Abban su, idon sa yayi ja, gabanta yayi muguwar fad'uwa shikansa Fa'iz sai da yaji faduwar gaba, ganin da yayiwa Fa'iza a gefen sa, a fili yace " shikenan asiri ya tonu. " *Alhamdulillah* [05/09, 20:32] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da Kasai_ _Happy Ed-mubarak 2 all my friends & fans_ ~Ubangiji ya karbi ibadun mu, Allah ya yafe mana zunuban mu Amin~ 70-75 Cikin tashin hankali Fauziyyah take kallan Fa'iz, shiko dayake d'an duniya ne, sai ya danne tsoran sa, ya dake kamar ba komai, da sauri baban Fauziyyah yazo ya tare ta yana cewa " sannu kinji ya jikin naki, cikin mamaki Fauziyyah ta kalli Fa'iza, da sauri Fai'za ta kanne mata ido tayi mata alama, aiko Fauziyyah ta narke ta lankwab'e fuska ta k'ak'aro kukan k'arya. " Da sauri Abban ta ya rik'e ta yana fad'in sannu kinji, shida Fai'za suka shigar da ita gida, shiko Fai'z tsayawa yayi yana ganin ikon Allah, yana cikin maganar zuci yaga Fa'iza ta fito da sauri ya tare ta har tuntub'e yake dariya Fa'iza ta tuntsure da ita dan tasan mai yasa Fa'iz tuntub'e, Fa'iz yace " ya akayi haka, pls ban labarin, dariya take sosai tace " sai ni gadanga, rai ya b'ata dan ganin take-taken ta yace" zaki gaya min ko nayi gaba? "Ah ai ba wani babban abu bane, kawai zuwa nayi na tsara iyayen ta, " to me kika ce musu? " eh to ce musu nayi jiya bayan mun bar nan amai da guduwa ya kamata ni da kai muka kaita asibiti saboda ta galabaita shine likitan ya kwantar da ita nima a wajen ta na kwana banje gida ba, wayar ta kuma a gida nan cikin d'akin su ta manta ta, yanzu ma kai na bari a wajen ta nazo na sanar dasu dan kar hankalin su ya tashi, yanzu koma zaku taho likita kuke jira yazo yanzu ya sallame ku, amma fa hankalin babanta yayi masifar tashi, dan kasa zama yayi ya tasa ni a gaba yace " sai na kaishi asibitin muna haka sai gaku. " Ajiyar zuciya Fa'iz yayi a ransa kuma yana jinjinnawa shaid'ancin Fa'iza, taci " gaba da cewa "kasan fa iyayenta sunyi Masifar yarda da ita sosai, nima sun yarda dani sosai saboda takun da nake zuwar musu dashi, ta tab'e baki tace " kuma basu san zamani ya canja ba. " Please iyaye ku rink'a kula da yaranku da k'awayensu ku rink'a kula da shigar su da fitar su, kar ku nuna yardar ku gare su 100%, ku rink'a bincikar su akai-akai ku rink'a bincikar wayar hannun su, da makarantun su. " Fauziyyah na shiga gida mama da Aisha suka taso, rik'eta sukayi suka shigar da ita d'aki ruwan wanka mama ta had'a mata, tace " Fauziyyah tashi ki shiga kiyi wanka idan kin fito sai kici abinci kisha magani, cikin sanyin murya tace " toh, fita mama tayi daga d'akin tabar ta, Fauziyyah na fitowa daga wanka tasa kaya marasa nauyi ta sha paracetamol, ba'afi minti 8 ba bacci mai nauyi yayi awon gaba da ita, baccinta take cikin kwanciyar hankali da nutsuwa kai da ganinta kasan babu abinda yake damunta. " Aisha ta shigo d'akin d'auke da kwanon abinci a hannunta, ganin Fauziyyah tana bacci yasa ta aje kwanon abincin a gefenta tayi waje, kusa da mama ta zauna tana zunb'urar baki, Abban su yace " to sarkin rigima ya akayi ne mama na? Abba gaskiya kai da mama kun fi san Aunty Fauziyyah ji yadda hankalin ku ya tashi dan bata da lafiya, amma ni kwanaki dana yi masassara baku ji komai ba, dariya Abban su yayi yace " waya fad'a miki ban ji komai ba, ai nima har rashin lafiyar nayi, baki ganin nima ban iya cin komai a lokacin ba, dariya tayi tace "ke fa maman mu? "Haba auta ta ai nima har zazzab'in nayi, ke da Fauziyyah duk d'aya ne, a wajen mu babu wanda yafi wani, dariya tayi ta rungume maman su tana cewa '"yawwa maman mu, Abban su shima dariyar yakeyi yana kallon su suna bashi sha'awa a ransa kuma yana k'ara jin k'aunar su. " Fa'iz da Fa'iza suna barin k'ofar gidan su Fauziyyah hotel suka wuce direct, dayake yana da permanent room bai wani tsaya b'ata lokaci ba ya wuce d'akin sa, tun a bakin k'ofar d'akin suka fara masha'ar su, sai da suka gamsar da juna sosai sannan suka shiga wanka tare, d'aure take da towel kusa da shi ta zauna tace " dear wai ya maganar motata ne naji har yanzu shiru. " Rai ya b'ata sosai yace " ina sane wasu kud'i nake jira ne, " haba Fa'iz kullum fa maganar dai kenan tun kafin ka cika burinka akan Fauziyyah gashi yanzu harka cika please idan kasan bazaka bani ba kawai ka fad'a min na fitar da rai na." "Idan ance baza 'a bakin ba sai me, me zaki iya yi, tak'amar ki dai ki ce zaki fad'awa Fauziyyah gaskiyar al'amari, yanzu ma kina iya zuwa ki fad'a mata, murmushi tayi tace " yi hak'uri meye na d'aukar zafi kuma, daga wannan 'yar maganar, " eh bana so karki k'ara yi min ita, "ok na daina dear in sha Allah bazan kuma ba kayi hak'uri ya wuce, ta k'arasa maganar tana shafa masa kansa. " Ko kallan inda take baiyi ba, yace" idan kin gama shiryawa ki bud'e wancan dorowar ki d'auki 50k ki tafi ina da bak'uwa, cikin mamaki tace " bak'uwa kuma, wacece ko Fauziyyah ce zata dawo, "ina ruwanki da koma wacece, "haka ne kam, amma dan Allah kai haka gajiya da sex ne? " ke kina gajiya da shaye-shaye ne? " ai duk abinda nake sha tare dai muke sha da kai idan ma club ne shima tare muke zuwa, " ke kinga malama idan nayi ina ruwanki ne, ko da abinda ya shafe ki? "A'a babu abinda ya shafe ni, "ke dallah malam dakata bana san yawan magana tashi ki fita ya nuna mata hanyar waje, dariya tayi tace " saurin me kake yi ne, kabi komai a sannu ka daina gaggawa, ta fita adai-dai ta sahu ta tare ta shiga, tana tunanin mai zatayiwa Fa'iz wanda har ya mutu bazai tab'a mantawa da ita ba. " Dariya ta tuntsure da ita da ta tuno da abinda zatayiwa Fa'iz , dariya take sosai tana cewa " kabar ganin allura Fa'iz karfe ce, wallahi Allah saina saka rayuwarka a garari saina firgita maka duniyarka saina mayar da kai abin kwantance ta yarda makiyinka ma idan ya ganka sai ya tausaya maka sai nasa kayiwa rayuwarka kuka............... *Alhamdulillah* [05/09, 20:32] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da Kasai_ 75-80 Fauziyyah na kwance cikin bacci taji wayarta na ringing, cikin nutsuwa ta farka taga sunan Fa'iz ne, a hankali tace " salama Alaikum, "Amin walaikassalam, ya jikin naki "Alhamdulillah tace, "na jiki shiru ne shine nace bari na kiraki, "ok to nagode "ai tsakanin mu ba godiya ke fa matata ce, duk abinda nayi miki hakkin ki ne, "murmushi tayi tace " naji, "ok to ko ke fa, gobe zaki shigo makaranta ne? Shiru ta d'anyi sannan tace "kana so nazo ne? "eh mana, ko bazaki zo ba? "da dai gaskiya sai jibi saboda ina jin kunya sosai gani nake kamar kowa yasan abinda mukayi, " to idan ma kowa ya sani sai me, ni ba mijin ki bane, kinga idan zaki shigo kawai ki shigo, "ok to Allah ya kaimu goben, "Amin my Fauza luv you more, ya fad'a tare da kashe wayar. " Wayar kawai Fauziyyah tabi da kallo, ta sauke ajiyar zuciya takai wajen 30mnts tana tunani, sannan ta mik'e, band'aki ta nufa, wanka tayi tare da d'auro alwala, sai da ta shirya tsaf sannan tayi sallah, abincin da Aisha ta kawo mata ta hau ci dan da matsananciyar yunwa ta farka." Washe gari tun 8:15am ta gama shirinta tsaf cikin riga da zani na atamfa ta saka takalmi da hijab kalan atamfar, tana gama shiryawa ta nifin d'akin Maman su, daga bakin k'ofar d'akin ta tsaya tayi sallama sakancewar ganin takalmin Abban su da tayi a k'ofar d'akin, daga cikin d'akin Maman ta amsa mata sallamar tace "shigo mana Fauziyyah, " a'a Mama dama makaranta zan tafi, na gama shiryawa baki fito ba shine nace bari nazo nayi miki sallama, " kin karya ne? Mama ta fad'a had'i da d'age labulen d'akin, a'a Mama na makara idan naje can zan ci abincin, "to Fauziyyah Allah ya kiyaye hanya, ubangiji ya tsare, "Amin Maman mu. " Tana fita bakin layin su ta samu mai adai-dai ta sahu, hawa tayi ba tare data b'atawa kanta lokaci ba, tana isa makaranta ta wuce class, kusa da Fa'iza taje ta zauna, "sai yanzu? eh! kawai tace mata kasancewar Fauziyyah ba mai san yawan magana. " Basu fito daga Lacture's ba sai wajen k'arfe 1:30pm ita daFa'iza suka fito direct capteria suka nufa, abincin su, suke ci suna d'an tab'a hira sama-sama, sallar Fa'iz kawai suka ji a kansu, cikin fara'a Fa'iza ta amsa sallamar, kusa da Fauziyyah ya zauna, hirar su sukeyi shida Fa'iza ita ko ta kasa ce masa komai, dan wata masifaffiyar kunyar sa taji tana ji sosai, shiko ido ya k'ura mata yana had'iyar yawo dan wata muguwar sha'awar ta yake ji tana taso masa fiye da koyaushe, dukkan su sunyi shiru kowa da abinda yake tunani a ransa, shirun ne ya ishe Fa'iza tace" kunga idan bazaku ci abincin ba ku tashi mu tafi, aiko zumbur Fauziyyah ta mik'e kamar da akan k'aya take zaune, gaba d'ayan su dariya suka saka mata, ita ko ko kallan su batayi ba tayi gaba abin ta. " Jikin motar Fa'iz suka tsaya gaba d'ayan su, 5k ya ya zaro ya mik'awa Fa'iza yace" kawar mu kiyi hak'uri yau bazamu samu damar kaiki gida ba, karb'ar kud'in tayi tace" lah haba Fa'iz bakomai yau da gobe ai sai Allah, sallama tayi musu tayi gaba tana sak'a wani abu a zuciyar ta. " Tunda ya fara tuk'in motar cikin su babu wanda yayiwa wani magana, sai da taga ya saki hanyar gidan su ya d'auki wata hanyar daban tace " ina zamu je?,kallon tayi fuskarsa d'auke da wani silent killer smile, yace " saida ke zanyi, " please da gaske nake ina zamuje?, ta fada fuskarta babu murmushi, " gidan mu mana, " me zamu je muyi? " kamar ya kike min wannan tambayar, ni fa mijinki ne, kuma ina da hak'k'i akanki, ko kina tunanin zan cutar dake ne? "a'a kawai tace masa, a k'ofar wani gida sukayi parking motar, yace " Bissimillah, " ni fa babu inda zani tunda baka fad'a min inane nan ba, "OK godan mu ne, ya fad'a a taik'ace yana bud'e mata motar hannun ta ya kama yayi gaba da ita bai yi mata magana ba, dan idan ya tsaya zata b'ata masa lokaci kuma a matuk'ar buk'ace yake." Gidan take bi da kallo ga dukkan alamu gidan babu kowa, tana shirin yin magana ya had'e bakin su waje d'aya, hot kiss ya fara aika mata, daga bisani ya kai hannu kan breast, sosai yake murzasu dan shi a jikin ta nan ne yafi tafiya da hankalin sa, a hankali ya zame bakinsa daga nata yakai bakin sa kan nipple's d'inta, wani irin nishi kawai takeyi saboda dad'i, gaba d'ayansu sun gama tafiya wata duniya, jin suna neman zubewa a k'asa ne yasa shi d'aukar ta cak yayi bedroom da ita, a wani katafaren gado ya direta yaci gaba da aika mata sak'onni, can k'asan mak'ogarenta tayi masa magana tace "please mu tsaya iya romance kawai karkayi sex dani akwai zafi sosai, shima a galabaice ya bata amsa, " nifa mijin ki ne kuma ina da hak'k'i a kanki, "please karka shigeni Allah da zafi, " yau bazaki ji zafi ba a hankali zanyi miki kinji my love, shiru tayi bata bashi amsa ba yaci gaba da abinda yake yi. " Sosai ya biya buk'atar sa da ita, dan bai kyaleta ba sai da yaji ya gamsu sosai, wanka ya shiga, sai da itama tayi wankan ta shirya tsaf sannan ya maida ita gida, Fa'iza dake lab'e jikin window tana kallon duk abinda ke faruwa tsakanin Fauziyyah da Fa'iz kuma tana d'aukar su a wayar ta, ta sauke ajiyar zuciya, k'ara kallan abinda ta d'auka tsakanin Fauziyyah da Fa'iz tayi, sun fito sosai a video kamar dai blue film babu abinda bata d'auka ba, tun farawarsu har gamawar su, tayi murmushi tace " hmmmmm Fa'iz kenan har yanzu baka tab'a ganin kaidin mace ba, amma yanzu zaka gani, wallahi Allah sai na zame maka alak'ak'ai, k'adangaren bakin tulo, sai zame maka rigar k'aya......... *Alhamdulillah* _Please readers ku rink'a yi wa writers uzuri, ku daina saurin yanke mana hukunci, ku rink'a fahimtarmu, ita rayuwar duniya gaba d'ayanta sai da hak'uri da juriya idan ba haka ba bazaka tab'a zama da kowa lafiya ba, koda kowa kai da kanka ne, ba kuma zaka tab'a cin ribar rayuwa ba_ _Duk wacce ta fara novel to tasan farkon labarinta ta kuma san k'arshen sa, yana nan zaune a kwakwalwarta, sai da ta gama tsara labarin ta sannan ta fara rubutawa_ ~Idan kuma nayi laifi ayi man hak'uri~👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻 [05/09, 20:32] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da Kasai_ 80-85 *EDITING BY MOMYN ZARAH* Cikin farin ciki da kwanciyar hankali, tayi dialing number Fa'iz, ringing wayar tayi tayi harta katse bai d'aga ba, murmushi tabi wayar dashi tace " kadai riga ka shigo hannu na, kayi iya yinka yanzu wasan ya riga ya zama nawa, k'ara kiran wayar tayi a karo na biyu sai da ta kusa katsewa sannan ya d'aga, babu ko sallama balle maganar arziki yace " dalla malama wai meye? kin dai riga kin san hali na ban san naci, with full cmpdc ta tace " kaga ina da magana da kai mai mahimmanci ina zan same ka, "wacce irin magana ce wacce ba'a iya yin ta a waya? "A'a da dai zai samu da nafi san ganinka ido da ido, fuska ya yamutsa kamar tana ganin shi yace " OK ina gida na na goroba road, kar ki b'ata tym da yawa dan at any tym zan iya fita, "OK badamuwa gani nan, in few minute's, wayan ya kashe ba tare daya bata amsa ba, bata ji haushin abinda yayi mata ba dan yanzu gani take kamar ita ke da makamin juyashi a hannunta. " A k'ofar gidan mai adai-daita sahu ya ajeye ta, hannu kawai tasaka a jaka ta d'ebo kud'i ta mik'a masa ba tare da sanin ko nawa bane, dan gaba d'aya idonta ya rufe, jinta takeyi kamar yanzu tafi kowa arziki har shi kanshi Fa'iz d'in, ta riga ta gama tsara abubuwan da zata ce ya bata dan fansar videon, kai tsaye ta shiga gidan kasancewar ta riga tasan ko'ina na gidan, bedroom ta shiga, iske shi tayi daga shi short kwance a wani k'ayasaitaccen gado, kai da ganin kasan babu abinda yake damun zuciyar sa so fresh, idanunsa a lumshe amma ba bacci yake ba. " Daga tsaye ta tsaya tace "nasan idonka biyu ba bacci kakeyi ba, bai bud'e idon ba yace " to tunda kin sani sai ki fad'i abinda ya kawo ki kiyi gaba, fuska ta b'ata tace "nima ba wani b'ata lokaci ne ya kawo ni ba, please bani aran idon ka 4 just 2mnt, a hankali ya bud'e idon kamar baya so. " Wayarta ta zaro daga cikin jaka videon ta kunna ta mik'a masa tace " ka kalle video sai muyi magana, kallan videon yayi tsaf har k'arshe ya d'ago kai fuska a had'e yace " nagani sai me? "hmmm tace dan ita a zaton ta kuri yake shirin yi mata, tace " da farko kayi man alk'awari mota kak'i cikaman, to yanzu ni ba mota kad'ai nake so ba, idan kana so asirinka ya rufu, kar ka zama mutum na farko a k'asar mu, jaharmu, k'abilarmu, yaren mu, sannan addinin mu, daza'a fara haskawa a yazar gizo a matsayin wanda yayi BF (Blue films) ba to kayi duk abinda nace, ido ya kafe ta dasu kawai yama rasa mai zaiyi mata. " Taci gaba da cewa " ina san gidan nan naka, sannan ka had'a min da kud'i naira 50 million da sabuwar mota range rober, idan kuma kak'i sai na tona maka asiri, duk wata kafar yad'a labarai, da social media sai na baza su idan kuma kayi yunk'urin yin wani abu, ko d'aukar mataki a kaina to ka sani bani kad'ai ce malallakiyar videos d'in ba idan ma ka kashe ni ko ka kwace wayar to ka sani kayi aikin banza na riga na bada labarin komai ga 'yan jarida mutum 3 nace da sunji ance na b'ata ko na mutu su baza videos d'in kawai, dama tana hannunka yadda kaga dama haka zakayi. " Kallan ta yayi cike da mamaki yace " ko? "Eh zab'i ya rage naka, bisa mamakin Fa'iza sai kawai taji Fa'iz ya shek'e da wata mahaukaciyar dariya yace "sai yau na tabbatar da abinda na dad'e ina tunani a kanki, gaskiya kin cika cikakkiyar marar hankali da tunani, baki san me kike yi ba, ke bar zaki zo gaba na da wani shirmenki, ni inda nasan wannan sakarcin zaki zo min dashi da ban baki damar gani ba, banza jaka, jahila wacce bata san ciwan kanta ba, wai ke kin samu dama zaki yi amfani da ita, harda wani neman kud'i da gida, mota, b'arauniyar banza, b'arauniyar wofi ai sai kizo ki kwata idan uban ki ne ya bani, kin dad'e baki yad'a video a social media ba, maza kije kiyi duk abinda kika zaki iya. " Dariya ita ma ta shek'e da ita tace " au kana ganin kamar bazan iya ba ko? " a'a nasan zaki iya mana tunda na tabbatar da haukanki yau, ke in banda dabba ce ke, ke har zaki tonawa wani asiri dan yana alfasha ai komai mutum zaiyi tsakaninsa ne shida uabangijinsa, tunda sanda zamuyi ba'a tsakiyar jama'a muka yi ba, sai da muka keb'e muka samu gida, a cikin gidan ma a d'aki muka kulle kanmu sannan, ke kin isa ki tuna min asiri bayan dama ni asiri na a tone yake, ai k'aramin d'an iska shike b'oye iskanci, amma babban d'an bariki shek'e ayar sa yake yi kansa tsaye ba ruwanshi da kowa. " "Ke kan ki kin san ni ludayi ne bana tsoran bakin kowa, sannan ni goza ne bana shakkar ido, ai ni na dad'e da fitowa na nunawa duniya cewa ni cikekken shege ne, kece dai da baki sani ba, kuma karfa ki manta ni d'a namiji ne, ba mace ba, komai zanyi ado ne, ke kuma 'ya mace ce wani d'an tak'aitaccen lokaci Allah ya baki, ni sai na dad'e ina iskanci a duniya, kuma a dad'e ana damawa dani amma ke ko nan da 5yrs kika k'ara akwai mazan da bazasu tab'a iya sex da ke ba ko nawa za'a basu, ke kina mace har kike k'ok'arin tonawa 'yar uwarki mace asiri, karfa ki manta ke 'yar bariki ce, karuwa, k'azama da kowanne Tom & Jerry zai jefa kofar sa, ga shaye-shaye duk kayan mayen dake duniya babu wanda bakya sha, ko ni namiji kin kereni a fannin nan, ke ba'a tona miki asiri ba sai ke zaki tonawa wani. " "Kuma ni kin taimaka man, dama abinda zanyi ne zakiyi man a sauk'ak'e, ko bakiyi wannan ba nayi niyyar tozarta Fauziyyah in wulak'anta, in tona mata asiri , kamar yadda ta wulak'anta ni, tana 'yar yarinya harta iya d'aukar hannu ta mari namiji makata, wanda labarin tantirancin sa ya ishe ta tun kafin ta ganshi, itama tayi rashin kunya, nayi niyyar koya mata hankali ta yadda mata masu tsaurin ido irin nata zasu shiga hankalin su, dan da bata mare ni ba babu abinda zai had'a ni da ita. " "To kinga aikin taimake ni kin rage min aiki, u are free 2 do what u want 2 do, bani da matsala, murmushin bak'in cikin maganganun da Fa'iz ya jefe ta da su tayi, zuciyarta sai tafasa take kamar zata tsaga k'irjinta ta fito, bakinta har fumfa yake, in banda huci babu abinda takeyi, tace masa" yayi maka kyau, ba abinda mamaki bane dan kace haka d'an na gada ne fa, duk abinda kayi ba'a k'asa ka tsinta ba, ni ko Alhamdulilah duk abinda mutum zai ce sai dai ya fad'a iya kai na, amma duk sharrin mutum k'arya yake ya cewa iyaye na mutanen banza ko suna wani mugun abun da baidace ba, iyaye na mutanen kirki ne wad'anda suka san darajar kansu, nasan idan yau d'aya daga cikin iyaye na ya mutu sai an samu sama da mutum 100 wad'anda zasu sallaci gawarsu, ba irin ubanka ba da aka rasa wanda zaiyi masa wanka saboda tsabar mugun abu. " "Duk ahalina babu wanda aka tab'a biyowa ana yi masa iho ana yayi marisa, ko mazinaci, sannan ni ina gudun baki dan baki abin gudu ne, ko Allah yace mu guje baki dan ya fito a Qur'an, maganar Fauziyyah kuwa can tsakaninku ni babu abinda ya shafe ni da ita, ni kai nasani da kai nake fad'a duk abinda nayi mata kai kajawo mata ni ba ruwa na, ka jira ni, ka jira sakamakon abinda kayi dan Allah bazan tab'a kyale ka ka rayu cikin farin ciki da kwanciyar hankali ba, bazan kyale ka kayi rayuwa mai dad'i ba, sai na tozarta ka, maganata da kai ta k'arshe ita ce, wallahi wallahi wallahi sai na yad'a video nan idan kaga ban yad'a shi ba sai dai idan bana numfashi. " "Get out!!! ya fad'a a tsawa ce zata k'ara magana ya zuba mata wasu kyawawan marika guda 4, a k'asa ya jata tun daga saman bene har bakin get, wani irin cilli yayi da ita ya juya kan mai gadi yace " duk ranar daka k'ara barin wannan ta shigo min gida a bakacin aikinka, yana kaiwa nan ya juya, cikin d'aga murya Fa'iza ke magana "wayyo yaro bai san wuta ba sai ya taka ta, ka k'ara yawan gabar mu Fa'iz ka k'ara jawowa kanka mummunan hukunci, wallahi sai naga bayan ka halina zai kwanta daga yau ka fara k'irga kwanakinka na mutuwa............. *Alhamdulilah* ```MOMYN ZARAH``` _LUV U ALL MY FANS & FRIENDS_💋😍💋😍 _BYE DEAR_💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 [05/09, 20:32] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da Kasai_ 85-90 *EDITING BY MOMYN ZARAH* Fa'iza na barin k'ofar gidan su Fa'iz direct ta wuce cafe, kud'in 2hrs ta biya, sai da ta b'ata lokaci sosai sannan tayi uploading video, wani guntun murmushi tayi, sannan tace "yanzu muka fara wasan Fa'iz ka d'ebo ruwan Dama kanka,tana gamawa ta wuce gidan su, wanka ta tayi ta kwanta cikin farin ciki. " Fauziyyah na shiga gida, jakarta kawai takai d'aki ta fito ta hau aikace-aikacen gidan, sai ta ta gyara gidan tsaf sannan ta d'ora tukunya, da gudu Aisha ta fito daga d'akin tana cewa " ni zanyi girkin, gaskiya Aut bazaki yi mana tuwon da kika saba ba, dariya Fauziyyah tayi tace "au wai dama idonki biyu amma kina jina kika man shiru, " tafa yi maki magana tunda aiki kikeyi yanzu dai da yake harkar ciki ce aigashi nan ta fito, baki ta turo tace ni dai koma me za'ace ni zanyi girki baza'a rink'a damunmu da tawo ba, tana kaiwa nan ta shige kicin d'in, Mama da Fauziyyah suna yi mata dariya. " Washe gari su Fauziyyah basu da lacture's sai wajen 11:00am dan haka bata tashi ba sai 9:30am wanka kawai tayi bata tsaya kwalliya ba, dan yau ta rasa mai ke damunta, tun jiya gabanta yake ta faman fad'uwa, gaba d'aya hankalinta a tashe yake, ta rasa mai ke damunta, ko bacci kasawa tayi, cikin mutuwar jiki da taje d'akin Mama tayi mata sallama, Mama tace " yauma bazaki tsaya kici abincin ba ko? cikin sanyin magana Fauziyyah tace " idan naje makaranta na karya acan, Mama kula tayi kamar akwai abinda ke damun Fauziyyah , dan haka tace mata " Fauziyyah shigo ina san magana dake. " Waje ta samu ta zauna, kusa da ita Mama ta zauna, ta dafa kafad'arta tace " Fauziyyah maike damunki, naga gaba d'aya kin canja, meke faruwa dake, cikin sanyi tace " Mamanmu bakomai, "a'a Fauziyyah ni nasan akwai komai, nifa na haifeki nafi kowa sanin halinki, koda ke da kanki ce tun kafin ki san halinki nasan halinki, tun kafin ki zama mutum nasanki, sai dai kawai idan bazaki iya fad'a min damuwarki ba, na kyale ki. " Kuka Fauziyyah ta saka wanda ita kanta bata ko na menene ba, ba kuma tasan dalilin kuka ba, ta rungume Mama tana cewa " wallahi ni kaina ban san meke damuna ba ban san mecece matsala ta ba, kawai dai ina ji a jiki na Kamar akwai wani abu marar kyau a tartare dani, dan Allah Mamanmu ki tayani da addu'a Allah yasa koma meye yazo mana da sauk'i, jikin Maman ne yayi sanyi nan da nan taji itama gabanta na fad'uwa sai kuma taji tausayin 'yartata ya kamata, tsoro ya shigeta itama cikin sanyin jiki tace "in sha Allah babu abinda zai faru dake sai alkhairi,Kuma in Allah yayarda zan tayi addu'a sosai, ki cire damuwar komai a ranki, karki sawa kanki ciwo a banji, nan dai Mama tayi ta lallab'a ta tana kwantar mata da hankali, bata kyaleta ba sai da taga tana dariya, tace " ki hak'ura da zuwa makarantar yau gobe in Allah ya kaimu kyaje, " a'a Maman mu komai ya wuce muna da test yau, addu'a da nasiha Mama ta k'ara yi mata, sannan Fauziyyah ta tafi. " Suna shiga get din makaranta taji gabanta na fad'uwa tsoro ya kamata, addu'a ta kama tanayi ko wacce ce tazo mata, tana shiga cikin makaratar abinda ta hango ne yayi masifar d'aga mata hankali cikin tsoro da bargaba, ta duro daga cikin adai-daita sahun Fa'iz ta gani ya koma da koma ince yafi da, cikin shigar iskanci da maye ta ganshi cikin gans d'inshi, duk a buge suke kowa da sigari da wiwi a hannunsa, tunda ta kyame ta kasa koda motsi, suna hango ta suka tuntsure da dariya irin ta 'yan giya suka tako har inda take sai da ya tsaya ya gama k'are mata kallo cikin muryar maye yace " su uztaziyya manya, wai ke gaki mumuna 'yata gari ko? banza shashasha wawiya, marar hankali, in banda ke yarinya ce marar hankali a ina kika tab'a ganin aure mutum biyu ko kin tab'a ganin ko jin labarin irin wannna auren? ita kam ta kasa ko da motsi balle magana in banda kuka babu abinda takeyi, yaci gaba da cewa " in banda tsabar rashin kunya da tsabar fitsara harki d'aga hannu ki mare ni dan na tab'a hijab d'inki, to yanzu mai zaki iya ba hijab ba kad'ai harke na gama gamawa dake, nayi miki abinda har ki mutu bazaki tab'a mantawa dani ba, kamar yadda nima kika yi man abinda har na mutu bazan manta ba, duk duniya, uwa, ko uba babu wanda ya tab'a koda lakuta ta balle mari, kinyi kuskure, na koyawa 'yan mata fitsararro irinki hankali, yanzu ko wata kikaga zatayi kya hanata. " Wani cikin abokanan sa, yace " wai in banda ke wawiya ce yaza'ayi ki ganmu tare shekara da shekaru har keda kika yau, yau ke zaki rabamu, ke kin isa ki rabamu, gaba d'ayansu sukayi dariya suka juya zasu tafi cikin kuka tace" Allah ya isa tsakani na da kai Fa'iz, Allah ya isa, in sha Allah sai kayi danasani a ranar da bata da amfani, in sha Allah sai ka wulakanta ta yadda kai kanka bazaka iya gane kanka ba, wad'annan abokanan naka da suke zagaye dakai duk munafukanka ne, azzalumanka, babu komai a zuciyar su sai munafurci da mugun abu, fizgota yayi ta fad'a jikinsa, ya lankwasa hannunta ta bayanta ya matse ta yace" ki shiga hankalinki, ki fita rayuwa ta bani ba ke, ya hankad'a ta fad'i k'asa, suka shiga mota ya bula mata k'ura yayi gaba ya barta nan tana ta kuka. " *Alhamdulillah* *MOMYN ZARAH* [05/09, 20:32] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _(DASHEN ALLAH)_ _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da Kasai_ *TA DABANCE KE* _MRS MAKAMA_ (DEAR) ```IYA WUYA ANA MUGUN TARE``` FAUZIA MB (MY FAUZA) MRS ADAM ('YAR MUTAN KAGARA) MAIMUNA MRS ABDUL MAMAN RUFAIDA UMMU HANAN UMMI ONYOP JAMILA MRS MANSOOR MISS J AISHA MACHIKA AYSHAT MACHIKA JIDDAH SAMOSA RAHINAT MMN KHAIRAT UMMU SAFWAN HUSSAINA SALISU NOROoL JANNERH ZAINAB RUMAH MISS AYUSHA MARYAM BODINGA UMMU FATIMA FATIMA JATTKO MAMAN AYSHA SAJIDA JEGA PRETTY UMMIEN FAUZAN MRS ALASS KHADIJA SALIHU HAUWEE LOVE MRS XERKS NAFISA ISA SHEHU NASEEBA ISMA'IL RAMLERT FIRRAM SERDEYER LERWAN AUNTY NAPPY SAULAWA SHATUUU LITTLE MISS MAMAN TWINS 90-95 *EDITING BY MOMYN ZARAH* Da kyar ta iya mik'ewa tsaye tayi bakin get, da kyar take iya jan k'afarta, adai-dai ta sahu ta hau direct tayi gida, tayi sa'a tsakar gidan ba kowa d'akin su ta wuce ta fad'a kan gado ta saki kuka mai ban tausayi, da karya zuciyar mai. " Tun 10:30 ta dawo gida take ta faman aikin kuka babu wanda yasan ta dawo, har 2:00pm Aisha ta dawo daga makaranta ta iske Mama ta gama aikin gidan tas, har abinci ta gama, a gajiya ta dawo dan haka bata tsaya a tsakar gida ko d'akin Mama ba, d'akin su ta wuce, Fauziyyah najin ta tayi saurin kifa kanta kamar bacci take, tana shigowa ta ganta a kwance, kanta ta fad'a tana "Aunty yau kin riga ni dawowa, kamar mai bacci ta farka, tana murza ido muryar ta a dishe tace " eh kai na yake ciwo, ta mai da kanta gefe ta rufe ido dan tasan Aisha da surutun tsiya ga tambaya, shiyasa tayi mata haka. " Aiko da gudu Aisha tayi d'akin Maman tana cewa " Mama wai Aunty bata da lafiya? itama Maman da sauri tace "wacce Autyn? "Aunty Fauziyyah mana, "tana ina? "d'aki, "au ta dawo ne? " nima yanzu dana dawo na ganta, wucewa Mama tayi d'akin, Mama na shiga d'akin ta iske ta kwance kamar mai bacci, tsayawa Mama tayi a kanta ta k'ura mata ido tana san gano wani abu tattare da 'yar ta ta. "Ganin ta kasa gano komai ne yasa ta fita daga d'akin, Aisha ta kwalawa, tace "idan Auntyn ki ta tashi ki kira ni, "idan kuma bata tashi ba fa?, "ki tashe ta nan da awa d'aya, "to Maman mu. " Shiko Fa'iz bayan ya gama yiwa Fauziyyah wulak'anci gida ya wuce, cikin maye ya shiga gidan, ya iske Momy a falo, yana ganinta yayi k'ok'arin saita kansa baiyi mata magana ba ya wuce d'akinsa, itama bata yi masa maganar ba, ido ta k'ura masa, ta gane a halinsa da yake, bayan sallar magrib tana zaune a d'akin ta ya shigo da T-shirt da 3 quarter a jikinsa, bakin gado ya zauna harta gama lazimin ta, kallonsa tayi da alamon tambaya, yagane kallon tambaya take masa. " Sumar kansa ya shafa yace " Momy akwai abinci a gidan ne? "Eh tace masa kawai ta juyar da kanta gefe, "Momy lafiya ko laifi nayi miki ne? " a'a baka yi man komai ba, Momy idan nayi miki wani abu koda akan rashin sani ne kiyi hak'uri, (duk iskancin Fa'iz yana matuk'ar yiwa iyayensa biyayya, baya tab'a tsallake umarninsu) "Fa'iz ta kira sunansa "Na'am momy, "karka k'ara shigowa gidan nan cikin maye, cikin sanyin jiki yace " Momy maye kuma? "Eh kasan dai nasan maye ko, tunda naka 30yrs ina zaune da d'an maye, pls ka barni ma da bak'in cikin baya, "mom...., "kadai ji abinda na gaya maka bana san musu, "to yace cikin karyayyar mura. " Abinci tasa 'yan aikin gidan suka jera musu akan dianing table, suna cin abincin suna hira, dan ita Momy mace mai hak'uri duk girman laifin dakayi ata daka bata hak'uri shikenan ya wuce kwata-kwata bata ruk'o, cikin wasa da dariya suke kallan sa tayi tace " Fa'iz ina Fauziyyah, dammmmm!!!!!! yaji gabansa ya fad'i, shiru yayi bai bata amsa ba, taci gaba da cewa " Yarinya nitsatstsiya ce gata da hankali da tarbiyya, yarinyar ta shiga raina sosai ina matuk'ar santa, zan so na had'a jini da ita ko dan na samu zuri'a ingantacciyah, yanaji kayi shiru ne? Ciikn rawar baki yace "oh! Fauziyyah yarinya mai hankali kam tanan lafiya, yana kawowa nan ya mik'e yana "Mom my phone is ring, da ido kawai ta bishi tana kallan ikon Allah, " tabbab akwai wani abu ta fad'a jiki ba kwari, nidai Allah yasa bai lalata musu 'ya ba. " Ita ko Fa'iza tana tashi daga bacci, ko mik'ewa batayi ba daga inda take kwance, ta bud'e YouTube, taga video data d'ora, takai 1hrs tana dubawa amma babu, ganin bai hau bane yasata yin cilli da wayar, wata irin dariya ta saki dan tuno da wani abu, wayar ta d'auka ta had'a, wani malami ta kira wanda suke holewar su, yana d'agawa yace " hello yau manyan mata an nemeni, murmushi tayi kamar yana kalloanta ta kashe murya tace" ai kone manya, ya garin? "Alhamdulillah, ya akayi ne? Baban mu ne wai yake san number san number Director na makarantar mu, "ok jirani in turo miki, " a'a ka fad'a min yanzu nayi dialing "ok yace ya bata number, sukayi sallama. " Tashi tayi, tayi wanka sannan ta fita, saban layi ta siya ta bud'e WhatsApp account dashi, tana duba number Director ta ganshi a online tayi murmushin jin dad'i ta tura masa video, sai ta tabbar ya shiga kuma ya gani sannan tayi masa typing kamar haka÷ _Assalamu Alaikum_ _Ni d'aya daga cikin d'aliban makarantar kace, wannan wanne irin mummunan abun kunya ne, ace a k'asar musulmai, jahar musulunci, makarantar musulmai a rink'a aika irin wanna mummuna fasadin, ka godewa Allah daya sakance ni na gani, dan inda wani ne ya gani da tuni an d'ora shi a kan YouTube kai ma da sai ya shafe ka_ _Sunayen d'aliban sune_ _Fauziyyah Muhammad Ahmad tana Microbiology level 2 1st semester_ _Fa'iz Abbakar gama makarantar this year, y shigowa ne kawai b'ata yaran mutane_ Tana tura sak'on ta kwanta kanta yana kallon sama, fuskarta a sake da alamun jin dad'i tana cikin tunani taji an kira wayar, tana dubawa taga Director dinsu ne katse wayar tayi ta karya layin........ *Alhamdulillah* *MOMYN ZARAH* [05/09, 20:32] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _(DASHEN ALLAH)_ _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da Kasai_ BAN MANTA DAKU BA, HAR KULLUM KUNA CIKIN RAINA AUNTY FAUZA ('YAR AMANA) AUNTY BATUL ADAM JATTKO MARYAM AHMAD PAKI (KANWA TA) KHRTY NUSSEE 95-100 *EDITING BY MOMYN ZARAH* Tunda Fauziyyah ta kwanta ba bacci takeyi ba, idon ta biyu, in banda kuka babu abinda yake yi, jikin ta duk ya mutu ga kanta dayakeyi mata masifar ciwo kamar zai tsage, tana cikin kuka Aisha ta shigo tsayawa tayi akanta tana kallanta sai can tace " Aunty mai akayi miki? Kamar daga sama taji muryar Aisha dan bata san shigowarta ba sai kawai maganar ta taji, cikin zafin nama Fauziyyah ta goge fuskarta tacewa Aisha" bakomai kaina ne kawai yake man ciwo, Aisha batace mata komai ba sai fita datayi, dan kiran Mama, saboda Maman tace idan ta farka ta kira. Da sauri Maman ta shigo d'akin a bakin gado ta zauna kallon Fauziyyah take kamar bazata daina ba, ajiyar zuciya Mama ta sauke tacewa Fauziyyah tashi kiyi wanka kiyi sallah, sai da Maman ta taimaka mata sannan ta iya mik'ewa, Aisha Mama ta saka takai mata ruwan wankan, bayan ta fito daga wanka ta shirya sannan ta shiga jero salloli, cikin nutsuwa take karatun Qur'aninta tanayi tana zubar da kwalla. Har sai da akayi kiran sallar ishsha sannan ta rufe Qur'anin ta mik'e ta gabatar da sallar, tana idarwa Aisha ta shigo d'auke da farantin abinci ta dire a gabanta, fita ta kuma yi ta d'ebo mata ruwa ta kawo, itama waje ta samu ta zauna a gefen ta, sai da Fauziyyah ta gama azkar d'inta, ta ninke hijab d'in, ganin tana shirin komawa ta kwanta ne yasa Aisha cewa " Aunty ga abincinki nan fa na kawo, " na k'oshi ta bata amsa adak'ile, " Aunty dan Allah kitashi kici ko kad'an ne, " nace miki nak'oshi ko. Bata kuma yi mata magana ba ta fita ta nufi d'akin Mama, ko sallama babu ta danna kanta d'akin, "Mama wai Aunty bata cin abincin, ta fad'a cikin shagwab'a, d'akin Mama ta shiga, Aisha na biye da ita a baya, tun daga k'ofar d'akin Mama ke jiyo shashshekar kukan ta, da sauri ta k'arasa d'akin tana kiran sunan ta, saurin goge hawayen fuskarta tayi, bata iya amsawa Mama kiran da take mata ba, saboda tana bud'e bakinta kuka zai biyo baya. bakin gadon ta kuma zama batayi mata magana ba ido kawai ta zuba mata "Fauziyyah ta kira sunanta a hankali"Na'am kawai tace, shiru Mama tayi sai can tace " Fauziyyah wai mai yasa kike da zurfin ciki ne, nayi2 dake ki fad'amin damuwarki da matsalarki amma kink'i, ya kamata ace kin san ni kad'ai nafi kowa kusanci dake ni nafi cancanta dana san matsalarki ko sirrinki, saboda ni zan iya rufa miki asirin da duk duniya ba mai iya rufa miki shi. Nice fa mahaifiyarki, ni na d'auki cikin ki wata tara da kwana tara, na shayar dake na yaye ki ban tab'a bawa kowa ruk'onki ba, ni na raineki, kin fi kusanci da sabawa dani fiye da kowa, ki fad'amin abinda yake damunki tun wuri mu tare shi da zafin addu'a kin san addu'ar mahaifi, kin san bakin mahaifi,saban kuka Fauziyyah ta saka tana cewa " Mama ni kaina na rasa meke damuna na rasa meye matsalata ban san meke damuna ba, kawai dai ina jin bak'in ciki araina ne, shiru Maman ta kuma yi can tace " Fauziyyah tunda kink'i fad'amin damuwarki shikenan rainan danayi muku baiyi min amfanin komai ba, kin san tashin hankalin ko fushin su bak'aramar masifa bace a rayuwar d'a ba, na dad'e ina tambayar ki matsalarki amma kinyi biris dani, in banda kuka babu abinda Fauziyyah ke yi, jikin Mama ne yayi sanyi dan ganin halin da 'yar tata ke ciki, tasan koma meye ba k'ara mun abu bane, amma bakomai in sha Allah zata taya ta da addu'a. " Fuska Mama ta b'ata tace " idan bakya san fushi na a kanki ki d'auki abincin nan ki cinye tas ki mik'o min kwanan yanzu, "to tace badan ta so amma yaza tayi haka tamik'e, jin abincin take kamar magani, " Aisha jeki d'aki kan kobet ki d'auko min paracetamol, "to Aisha tace, cikin sanyin jiki, dan itama ta damu sosai ganin halin da 'yar uwartata ke ciki, dan ba k'aramar shak'uwa ce a tsakanin su ba, "gashi Maman mu, karb'ar maganin tayi ta b'allar mata biyu ta mik'a mata, sai da ta cinye abincin tas, ta shanye maganin ta kwanta Mama ta kalle ta tace, bazan matsa miki lalle sai kin sanar dani damuwarki ba, idan kinga na cancance hakan kya sanar dani, ta fice daga d'akin, bacci mai nauyi yayi awon gaba da ita ba tare data sani ba. Director ne zaune a office d'insa sai gumi ne ke keto masa yana gogewa, sai tunane yake ya kasa sanin mafita, yakai wajen 2hrs, ya rasa mafita, dafarko yace idan har ya bari video ya fita to tabbas sai ta shafe shi, kuma ya zubar da mutuncin makarantar da d'aliban sa, idan kuma yace meeting zaiyi da gaba d'aya lecturers d'in makarantar nan ma dai bai tsira dan asirin ne zai tuno, da kyar dai ya nemo mafita, takarda ya rubuta ta neman mahaifin Fauziyyah da ita kanta Fauziyyah, takas ya tashi d'an aike har gidan su Fauziyyah, d'an aiken na zuwa yaci sa'a ya sami Abban su Fauziyyah a k'ofar gida yana alwala, hannu ya mik'a masa suka gaisa daga bisani ya sanar dashi daga inda yake da kuma sak'on dake tafe dashi, takardar ya amsa yayi masa godiya ya wuce. Gida ya shiga ya sanar da Maman su Fauziyyah cewar ana neman sa gobe k'arfe 10:00am, jikin ta sanyaye tace "Allah yasa alkhairi ne, amma tabbas jikinta ya bata akwai wani abu a k'asa duba da yanayin da Fauziyyah ke ciki, "Amin shima yace, duk abinda ke faruwa akan kunnen Fauziyyah amma jikinta bai bata komai ba. *WASHE GARI K'ARFE 10:00am A OFFICE D'IN DIRECTOR* *ALHAMDULILLAH* *MOMYN ZARAH* ```KU BIYO NI DAN JIN YADDA ZATA KAYA YANZU AKA FARA WASAN``` [05/09, 20:32] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _(DASHEN ALLAH)_ _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da K'assai_ ```INA MATUK'AR JI DA KU, I REALLY LOVE SO MUCH``` *K'ADDARA TAH FANS GROUPS* *KAINUWA WRITERS FANS GROUPS* ~IYA WUYA ANA MUGUN TARE~ ```LUV U MORE MOST``` *COMPUTER SCIENCE GIRLS RONI EX-STUDENTS 2012 GROUP* ~I NEED UR PLAYER AM NOT FEELING WELL (AM SICK) SERIOUSLY~ ```MY DEAR ALLAH YA BAWA OGA LAFIYA UBANGIJI YASA KAFFARA NE KARKI DAMU ALLAH NA NAN``` *(MRS MAKAMA❤❤)* 100-105 *EDITING BY MOMYN ZARAH* Director ne zauna a office d'insa, daga gabansa kuma Abban Fauziyyah ne zaune, gefensa Fauziyyah ce zaune, ta sunkuyar da kanta k'asa gyara murya yayi ya kalli Abban yace " a zahirin gaskiya ban so sanar da kai halin da ake ciki ba, amma dole ne sai ka sani saboda kai mahaifinta ne, a hankali ya zaro wayar sa ya kunna masa video ya mik'a masa tunda Abban Fauziyyah ya fara kallon video zufa ke karyo masa fuskar sa ta jik'e sharkaf da hawaye kasa k'arasa kallon video yayi da sauri ya mik'awa Director wayar sa, yana cewa " Fauziyyah kin cuce mu, kin b'atawa zuri'ar mu suna har abada, kin kunya ta mu, kin watsar da tarbiyyar danayi miki, kin sa na yarda dake, ashe ke fasik'a ce, mazinaciya ce, kin yaudare mu ni da mahaifiyarki, da ganin wannan rana gwamma mutuwa t...... kasa k'arasa maganar yayi saboda kukan dayaci k'arfinsa. Duk abinda akeyi Fauziyyah bata san ainahin laifin datayi ba, ba kuma tasan cewar ba aure sukayi da Fa'iz ba, cikin alamun mamaki fuskarta d'auke da alamar tambaya ta d'ago kanta ta kalli Abban ta da Director tace "meke faruwa ne? zubur mahaifin ta ya mik'e gami da shak'ar wuyanta, ya hau dukanta ta ko ina yana cewa " shegiya gwamma na kasheki na huta, ni zaki rainawa wayau, ni kike san k'ara yaudara, shegiya butulu, duk iyakacin k'ok'arina dana ke yi a kanku a she duk a banza ne, ganin yana niyar yin kisan kai ne yasa Director saurin mik'ewa ya rik'e shi " haba malam baka da hankali ne kabar ganin 'yarka ce wallahi idan ka kashe ta hukuma bazata kyale ka ba. "To sai me? ai gwamma na kashe ta nima a kashe ni, wannan lalatacciyar yarinyar ina amfanin rayuwarta, " haba bawan Allah saikace dai ba musulmi ba, kamata yayi ka zauna muji ta bakinta, dan gaskiya a hankalin yarinyar na da tarbiyyarta baza ta tab'ayin aikin irin wannan ba, dan nayi bincike sosai a kanta babu wani d'alibi ko malami daya fad'i aibu ko wani mummunan abu a kanta, kowa ma yabanta yake, ni gaskiya ina ganin kamar akwai wata k'ullalliya a k'asa ka sani ma ko ba'a cikin haiyacin ta take ba, ko saida aka bugar da ita sannan. Shiru Abban Fauziyyah yayi, kallanta Director yayi ya kira sunan ta, da kyar ta iya amsawa saboda kuka, tun shak'ar da Abban su yayi mata ta tsora ta, ta koma gefe ta rakub'e tana ta faman kuka, k'ara kiran sunan ta yayi, ya amsa yace " zo nan, a hankali cikin tsoro da rawar jiki ta je, video ya kunna mata ya mik'a mata, hankali kwance ta gama Kalan video tas, babu wani alamar tashin hankali a fuskarta, mamakinta d'aya yadda akayi har aka d'au video, kallanta Director yayi yace " kin san wannan yaron? " eh tace, "meye alak'ar ki dashi? a hankali tace "miji nane ta bada amsa kanta tsaye. Da sauri Abban ta ya d'ago kai yace what!!! mijin ki? hannu Director ya d'agawa Abban Fauziyyah alamar yayi shiru, murmushi yayi irin na manya, alamar yasan da wani abu a k'asa, yace mijin ki, kamar yaya, ta ya akayi ya zama mijin ki? tun daga farkon had'uwarsu da Fa'iz ta kwashe ta fad'a musu, bata rage komai ba, kaf ta basu labari, har marin da tayi mishi, da kuma yadda ta ganshi 2days ago, "innalillahi wa'inna ilaihir raji'un kawai Abban ta yake maimaitawa, shiko Director kasa magana yayi, sai can ya d'ago kai yace " kaji ko ni dama nasan ruwa baya tsami banza, cikin tsananin b'acin rai da fushi Abban ta ya d'ago kai yace " ashe ke jahila ce, jaka, akuya tunkiya, iliminki na addini bai yi miki amfani ba bai k'are mu da komai ba, still Director ne ya k'ara dakatar dashi yace " haba yarinya ce fa she is 17yrs, kuma yayi amfani da basira, wayo, da tsoran da take dashi ne, shegen yaro ne yasan kansa sosai, kuma duk wanda ya girmeka ya riga ya girmeka, yayi amfani da basira ya cusa mata sanshi a ranta, kasan kuma so ko abu ba dai-dai bane yakan nuna dai2 ne, sannan yayi amfani da yarintar ta, yayi wasa da hankali ta da tunanin ta, ya had'a abin nana Hauwa'u da Adamu , ko babba ne za'a iya yi masa yawo da hankali, duk hankalin ko ilimin mutum idan akace maka yaro ne to kayi shiru kawai, musamman ma idan muka duba K'ADDARA. Fauziyyah yarinya ce k'arama bata da wayewa ko gogewa irin ta yaran yanzu, shi kuma babbane tunda yakai 27yrs kuma wayayye ne d'an duniya ne, cikekken d'an bariki, ya fita komai na rayuwa ya kuwa zai kasa yi mata wayau, kallan Fauziyyah yayi yace " ya cuce ki, ya yaudare yayi miki illa yabar miki taban da har abada bazai gogu daga zuciyar ki, Fa'iz yaudararki yayi Fauziyyah ba aure kukayi ba wayo yayi miki yayi zina dake, ya cimma burinsa a kanki tsakanin ku babu aure, k'arya yayi, haka yayi tayi mata bayani yana kawo mata hadith gami da ayoyin Qur'an dan ta fahimmata sosai, sai da ya tabbatar ta fahimta sosai karatun ya shiga kanta sannan ya kyaleta. Tunda Director ya fara yi mata bayani ta fahimta sosai ta kuma gane Fa'iz yaudararta yayi wani irin kuka mai ban tausayi Fauziyyah ta saka, jikin sa a sanyaye ya kalleta yace " Fauziyyah kiyi hak'uri babu yadda zamuyi da K'ADDARA, dan ta riga fata, sannan ni kaina da da yadda zanyi da nayi, gaskiya ba k'aramar cuta Fa'iz yayi miki ba, dan kinga yanzu ya jawo miki barin makaranta dole, dole ne kumar makaranta ta d'auki mataki a kanku, shi ya riga ya gama karatunsa, ke kuwa dole ne a koreki, saboda horo, da kuma sauran students suma su hankalta su k'ara shiga hankalin su, kamar a mafarki taji Director yana cewa " FAUZIYYAH HUKUMAR MAKARANTA TA SALLAMEKI DAGA MAKARANTA MA'ANA AN KORE KI!!!!! wata irin k'ara ta saki dami da ihu daga nan bata k'ara sanin inda kanta yake ba. Ko kallanta Abban su baiyi ba sai Director ne ya mik'e cikin tashin hankali yana Subhanallahi, cak ya d'auke ta yayi mota da ita. ************************* Fa'iz na shiga d'aki ya wuce bathroom kansa ya sakarwa shower ko kayan jikin sa bai cire ba, yana tunanin maganganun Mom _( "yarinya nitsatstsiya gata da hankali da tarbiyya, ina matuk'ar san yarinyar zan so had'a jini da ita ko dan nasamu zuri'a ingantacciya)_ A gaba d'aya wunin ranar babu abinda Fa'iz yake tunani kamar maganar Mom, ya kasa sukuni, da dai yaga tunanin na neman damun sa ya shirya ya nufi night club, yana cikin tuk'i yaji wayar sa na ringing da dai kamar bazai d'aga ba, daga baya kuma ya d'aga, Director ne ya kira shi, sanar dashi duk abunda ya faru yayi tun daga farrko har k'arshe har korar da akayiwa Fauziyyah daga makaranta, yace" wallahi kaji tsoran Allah kabar ganin babu abinda suka isa suyi maka dan iyayen ta bamasu hali ba, Allah bazai tab'a kyaleka kaci bulus ba sai ya jarrabeka ta inda bakayi tunani ko tsammani ba, wallahi Allah Fa'iz hak'k'in yarinyar nan bazai tab'a kyale ka ba yata bibiyarka kenan, sai ya hana maka kwanciyar hankali da jin dad'in duniya kasan illar cirewa budurwa budurcinta a titi kuwa, ka kuka da kanka duk abinda ya sameka kar kayi kuka da wani, ya kashe wayar. Tunda Fa'iz yake rayuwar bai tab'a aika ta wani abu marar kyau yaji babu dad'i ba sai yau, sosai yaji abun ya dake shi musamman maganganun da Director ya sanar dashi, zuciyar sa ba k'aramar harzuk'a tayi ba da yaji abinda Fai'za tayi ba, dan shi ya tabbatar itace, zuciyar shi kamar zata tsaga k'irjinsa ta fito, har bibbiyu yake gani a haukace ya nufi gidan su. Cikin sauri Fai'za ta gama shirin ta na makaranta dan yau a k'agare take dataje makaranta dan taga abinda za'ayiwa Fa'iz da Fauziyyah, a hanzarce ta fito daga gida ta tare d'an a daidaita, ko ciniki babu ta hau, dan tsabar sauri, yana kaita ta sauka ta bud'e jakarta ta biyashi ita kuma tayi cikin makaranta, tana shiga makarantar ta bud'e jaka da nufin ciro wayar ta ta kira Fauziyyah dan taji komai, ga mamakinta taga babu waya, da sauri ta zazzage jakar taga ba waya,tunawa tayi da tayi waya da acikin adaidaitan, tana gama wayar ta ajiyeta a gefe, aiko da sauri tayi class wani ta samu ta karb'i a aran waya ta kira wayinta, a kashe taji wayar, wani irin bak'in ciki ne ya ziyarci zuciyarta data tuna da video su Fa'iz da Fauziyyah dake cikin wayar, shikenan dama ta kufce mata wani ne zai samu a banza, tasan duk wanda yaga video shima kud'i zai nema, "hmmmmm tace had'i dayin murmushi kome ta tuna oho............ *Alhamdulillah* *MOMYN ZARAH* KUCI GABA DA BINA DAN JIN K'ARSHEN FA'IZA DA FA'IZ, DA RAYUWAR DA FAUZIYYAH ZATAYI A GIDAN SU, SHIN YA MAHAIFIYAR FAUZIYYAH TAJI IDAN TA SAMU LABARIN ABINDA TAYI, MAI FA'IZA TA TUNA WANDA YASATA DARIYA, MEYE DALILIN SUMAN FAUZIYYAH, A IRIN SAN DA MOM D'IN FA'IZ KE YIWA FAUZIYYAH WANE MATAKI. ZATA D'AUKA IDAN TAJI LABARIN ABINDA FA'IZ YAYI MATA, IDAN FA'IZ DA FA'IZA SUKA HAD'U MAI ZAI FARU........ [05/09, 20:32] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _(DASHEN ALLAH)_ _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da K'assai_ 105-110 Tunawa tayi wayar ta akwai security baza ta bud'u ba dole sai anyi restarting d'inta, idan kuma akayi restarting komai nakan wayar zai zama babu, amma duk da haka taji ba dad'i musamman ma data tunayi losing abubuwa da dama kenan har abada, har dai ta zauna a class har suka gama lectures amma baji ko ta ga wani abu ya faru ba, ba dan taso ba ta koma gida. Fa'iz na zuwa k'ofar gidan su Fa'iza ya tura yaro yayi masa sallama da ita, yaran bai dad'e ba ya fito ya sanar dashi bata nan, dama yasan mawoyacin abu ne a sameta a gida, yadda yake cin zuciyar sa na tafasa bai iya barin k'ofar gidan ba batare da yayi maganinta ba, waje ya samu ya gyara parking dan ya sawa ransa ko kwana zatayi saiya jirata. Yakai 4hrs yana jiranta tun da dama sallah ba damunsa tayi ba, bata cikin jerin rokunan rayuwarsa, can ya jiranta ya hango d'an adai-daita sahu ya ajiyeta, da sauri ya bud'e motar ya fita, cikin takunsa na k'asaita ya k'arasa gabanta, dammmmm!!!!!! taji gabansa ya fad'i dan da ganinsa tasan ba Alkhairi bane ya kawo shi ba, cikin dakewar zuciya tayi banza dashi ta rab'a ta gefensa zata wuce, shak'o wuyanta yayi ya dawo da ita gabansa. Bata kula shi ba duk da irin tsoratar da tayi da kuma muguwar fad'uwar da gabanta ke yi amma ta dake ta b'ata fuska tace" malam lafiya ne? Kauuuuuuu!!!!!! taji wasu wawayen marika a jere sun dira a fuskarta,k'arar marin da zafinsu sai da yasa jinta da ganinta suka d'auke, sai da takai wajen 15mnts sannan ta dawo haiyafinta, bata kulashi ba ta, gida take k'ok'arin ta shige dan idan ta biyewa Fa'iz zai tona mata asiri ne ya kuma zubar mata da mutunci a unguwar su da gidan su, bayan duk unguwar suna d'aukarta mutuniyar kirki mai mutuci salihar mace ta gari babu wanda yake mata kallon watsatstsiya. Ganin take-taken sa shiya hanata kula shi, k'ara fizgo ta yayi, ya yaga mata hijab d'in jikinta auko sai ga help best da short nekeer sun bai ya na, " please Fa'iz karkayi man haka dan Allah komai zamuyi muyi shi a can gefe kaga kaima ban tab'a binka unguwarku ba, bai kula ta ba illa ma d'aga murya da yayi yace " banza karuwa basik'a 'yar maye, aiko nan da nan jama'a suka fara taruwa mahaifinta dake gida yajiyo hayaniya yayiyo waje, sai da Fa'iz ya tara jama'a mak'il sannan ya tuna mata asiri, yayi mata bankad'e da tunon silili, duk abinda Fa'iza keyi bai rage ko ya b'oye wani abu ba sai da ya fad'a, sannan yahau motar sa yayi gaba. Cikin bak'in mahaifinta ya kalle ta yana zubar da kwalla yace " ni dai Allah isa tsakani da ke domin kin yaudare ni kije ga duniyar nan ya tsallake ta yayi tafiyarsa, ************************* Fauziyyah bata farka ba sai ta kai wajen 5hrs, da kuka ta farka ta ganta a gidan su a d'aki Aisha na zaune a gefenta, Aisha na ganin ta farka da gudu ta fita ta Kira Mama, tare suka shigo da maman, da ganin fuskar maman taci kuka har ta gaji, a hankali ta zauna a kusa da Fauziyyah ta kura mata ido, ita ko Fauziyyah in banda kuka babu abinda take, duk fuskarta ta kumbura, Mama tace" kingani ko, dama na fad'i duk duniya ni kad'ai ce daga ni babu wani ko wata, Fauziyyah kin cuce mu kin watsar da ingantacciyar tarbiyyar da muka baki, ta fashe ta kuka ita maman cikin kukan taci gaba " Allah ma shaida ne ba irin tarbiyyar da muka baki ba kenan, yanzu da wanne ido zamu kalli duniya, da wanne ido zamu kalli dangin mahaifinki, da wanne ido zamu kalli mijin da zai aure ki a matsayin budurwa, ina zamu kai wannan abin kunyar abin gori, abinda ba'a tab'a yinsa a zuri'ar ba, Fauziyyah da wanne ido zamu kalli duniya muyi ikirarin mu iyaye na gari ne, kin kunya tamu, kin cire mana yak'in mu akan ku Fauziyyah ta k'ara fashewa da kuka. Shima Abban nasu cikin tashin hankali ya shigo, ganin Mama na kuka bak'in cikinsa ya k'aru kallanta yayi cike da tsana yace " yanzu ina amfanin wannan kinsa mahaifanki kuka mu duka biyun shima ya k'ara fashewa da matsanancin kuka yace " Allah ya sani ban tab'a zina da 'yar wani ba, na kuma baki tarbiyyar da cikekken ilimi,Fauziyyah mun d'auki dukkan burin mu mun d'ora shi a kanki, mun baki yarda, mun baki kulawa, mun baki damarki, babban kuskuren danayi shine na yarda dake da kuma sakarmiki rayuwarki. Cikin kukan da har muryarta ta dishi ta zube a k'asa tana kuka tana bawa iyayen nata hak'uri " Abbah dan Allah ka yafe min fushinku ba k'aramar masiba bace a gare bare kuma hawayenku, nasan nayi laifi nayi babban kuskure, dan Allah kuyi hak'uri ku yafe man, kuka take sosai tana maimaita ku yafe min. Abu wasa-wasa yau har wata d'aya amma kullum abu gaba yakeyi, tun iyayen Fauziyyah suna fushi da ita har kuka dawo fad'a yanzu gashi sun dawo lallashi amma a banza, kullum cikin kuka bavci ba sha, bata cin komai duk tabi ta zafge ta rame ta koje kamar ba ita, ta zama kamar wata tab'abbiya bata komai sai kuka ko wanka batayi ganshin kanta duk yayi buzu-buzu, sallah kawai da karatun Qur'an su a gaba, kullum tana cikin kai kukan ta ga mahaliccinta, dan shi kad'ai zai sama mata mafita, ko bacci bata iya yi sai dai idan ya sace ta cikin baccin zakaji tana cewa Maman mu Abba Aisha ku yafe min. Gidan kowa cikin bak'in ciki yake babu wanda hankalinsa yake a kwance a cikin su, hatta Aisha da take k'arama ita ganin halin da 'yar uwarta ta ke ciki, duk yasa ta fita hankali ta, kullum tana tare da Fauziyyah, Allah sarki rayuwa gidan da ake rayuwa ta farin ciki da kwanciyar hankali shine yau aka wayi gari yakoma kamar gidan mutuwa kowa ga gani yayi jugum, ita kuwa kullum tana d'aki, tana sa'ar tata dan ko karatun Qur'an take bata fasa kukan, har sallah tanayi tana kuka. Director yana zaune a office dinsa yasa phone dinsa a caji ya fita sallah, yana dawo daga sallahr ne yaga hayaki na firowa daga windows din office dinsa aiko da gudu ya karasa yana bud'e office din yaga wayar sa daya bari a caji ce ta k'one k'ormus har cajar, saboda tsabar takaice kasa yin komai yayi ya zauna kawai yana ganin ikon Allah. Duk yadda kaso ka tunawa mutum asiri idan Allah ya rufa shikenan, babu yadda Fa'iza batayi ba dan ta yad'a video ba amma Allah ya kare Fauziyyah, daga k'arshe ma aka sace wayar tata, shi kuma Director wayar sa ta k'one, dama kuma duk duniya su biyu ne kawai masu video, yanzu kunga babu mai shi kenan *BAYAN WATA D'AYA* Halin da Fauziyyah ke ciki ne ya jawo mata matsananciyar rashin lafiyar da har sai da aka dangana da asibiti run kwajin farko da likita yayi ya tabbatar wa da iyayen ta tana da shigar ciki na wata biyu da sati biyu............. *Alhamdulilah* *MOMYN ZARAH* ```Please ku rink'a yin comment, wallahi Allah ina jin haushi sosai na rashin comment dinku, da harna yanks shawarar tsayar da typing dan gani nake kamar sakon baya iya gare ku ko baki jin dad'in novel din``` ~Please comment~ ~Please comment~ ~Please comment~ _Yau nasan zakuga typing error da yawa ayi hak'uri please_ 🙏 Bye [05/09, 20:32] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _(DASHEN ALLAH)_ _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da K'assai_ *EDITING BY MOMYN ZARAH* 110-115 "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un abinda kowannen su yake dad'e kenan, jin jiri na d'ibarta ne yasa dole Mama ta zaune shiko Abba gumi ne kawai ke keto masa, shi kansa likitan ganin irin tashin hankalin da suka shiga ne yasa shi fuskantar lalle akwai wani abu a k'asa, kasa hak'uri yayi yace " lafiya kuwa naga duk kun shiga damuwa naga ai abin farin ciki ne, ina mijin ta? Cikin k'arfin hali Mama tayi murmushi tace " tsabar farin ciki ne yasa mu shiga wannna halin daka gannu, mijinta ya mutu kuma bamuyi tsammanin an samu rabo, murmushi shima yayi yace " ikon Allah kenan, haka dama Allah yake ikon sa, shiru suka yi su duka babu wanda ya k'ara cewa k'ala, magaunguna ya rubuta musu yace" idan kun fita ku siya. Suna komawa gida kowa yayi d'aki tana shiga d'aki ta fad'a gado ta saki kuka mai ban tausayi da k'ona zuciya, tana cewa "innalillahi wa'inna ilaihir raji'un, Allah wannan wacce irin mummunar k'addara ce, Allah kai kace baka d'orawa bawanka abinda bazai iya, ya Allah ka bani ikon cinye jarabawar nan, ya Allah ya taimakamin ka d'auki rai. K'ara fashewa tayi da wani kuka tana ta surutan ta ita kad'ai, Mama na shiga d'aki ta sami Abba zaune a k'asa ya had'a kai da gwiwa yayi tagumi sai zufa ke zubo masa kusa dashi Mama ta zauna ta dafa shi, sai kuma ta fashe da kuka mai k'ona rai. A hankali ya d'aha kansa sama ya kalleta, ba kad'an yake jin zafin kukanta a ransa ba, yace " haba Maman yara ke kiyi kuka suma suyi kuka ya kike san nayi, idan suma yaran suka ga kukan ki ai sai ki karya musu zuciya, ki dubi girman Allah kiyi shiru, sautin kukan nata ta rage sai shashsheka dake fita a hankali, yaci gaba, ki yarda da K'ADDARA mai kyau ko marar kyau mana, Allah baya tab'a barin d'ayanmu ba tare daya jarrabe mu ba, mu irin tamu K'ADDARA kenan kin san ta wasu, kin san wace irin jarabaawa Ubangiji yayiwa wasu? kai ta girgiza alamar a'a, murmushin k'arfin hali yayi yaci gaba" to ki goge hawayenki, ki godewa Allah a bisa jarabawar da yayi mana, mu daure muci jarabaawar nan, ni yanzu zuciya ta tayi sanyi, saboda yawan kiran Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un, da hasbunallahu wani'imal wakil, subhanallah Alhamdulilah Allahu Akbar, na yarda da K'ADDARA, duba da irin halin da Fauziyyah ta shiga, na yarda da jarabaawa ta Ubangiji, na d'auka, Allah ya bani ikon cinye ta, a hankali tace" Amin. "Ni dai abu d'aya na sani idan duniya zata tashi baza'a tab'a zubar da cikin nan ba, wallahi Allah sai ta haife abinda ke cikin ta, wani irin mummunar fad'uwa gaban Mama yayi, a ranta tace " shikenan abinda nake gudu ya faru, yanzu sai munyi shege, jin shirun da tayi yasa Abba tab'a ta yace " ya akayi ne Maman yara? sanin halin Abba shiyasa ta b'oye halin da take ciki, dan yanzu itama sai ya shafe ta, murmushin k'arfin hali tayi tace " hakan yayi, "yawwa Maman mu, ya fad'a da alamun tsokana dariya tayi, sai da Abban ya kwantar mana da hankali sosai, sannan yace " maza jeki lallashi Fauziyyah dan nasan yanzu tana can tana sana'ar tata. A hankali Mama ta shiga d'akin a kife ta samu Fauziyyah tana ta faman kuka tana ta sambatu, ita kanta bata san me take cewa ba, ba k'aramin tausawa 'yar tata tayi ba, a hankali ta zauna kusa da Fauziyyah ta dafa ta, a hankali ta d'ago kai, idonta duk ya kumbura ta zube a k'asa tana kuka tace " Mama na jawo muku magana na jawo muku kunyar duniya, dangin Abban mu sun samu abin fad'a burin su ya cika, dan Allah Mama ku yafe min ko naga haske a rayuwa ta ta gaba, Mama ki bawa Abban hak'uri, wallahi na gwammaci mutuwa ta da na saku cikin wannan mummunan halin, Mama na gwammaci ciwo mai tsanani ko hauka da ganin halin dana saku, Mama dan Allah ku rok'a min Allah ya d'au rai n......... Da sauri Mama ta ta katse ta ta jawo ta jikinta ta rungume gaba d'ayan su suka saki kuka, abin ban tausayi, sun dad'e a haka sannan Mama tayi k'arfin halin yin magana ta daina kukan tace " bakomai Fauziyyah mu mun yarda da K'ADDARA, mun yarda da jarabaawar Ubangiji, dan kin shiga wannan halin bazamu tab'a kyamatarki ba, iya kaci dai mu nuna miki kuskuren ki, to Alhamdulilah mun nuna miki kuma ke da kanki kin gane hakan, haka dai mama taita fad'a mata kalamai masu dad'i har ta kwantar mata da hankali ************************************* Tun abinda Fa'iz yayiwa Fa'iza tsanar shi ta k'ara k'aruwa a zuciyar ta, babu abinda ke yi mata yawo a zuciya sai wutar d'aukar fansa dake ruruwa a zuciyar ta, ta zama cikekkiyar 'yar maye kullum tana cikin shaye-shaye da maye saboda tsabar takaicin abinda Fa'iz yayi mata ta haukace saboda tsabar neman hanyar d'aukar fansa ta kasa samun sukuni da kwanciyar hankali burinta kawai ta d'au fansa a kansa, so take taga tayi masa abinda har ya mutu bazai manta ba, so take taga ya wulak'anta ya tozarta ya zama abin tausayi ko a wajen mak'iyin sa ma balle kuma masoyansa, wannan tunani ne yayi mata yawa ganin ta rasa mafita ne yasa ta yawan shan kayan maye. Fa'iz ne zaune da Gan's d'insa yana basu labarin irin ni'imar daya kwasa a jikin Fauziyyah yace " wallahi tunda nake ban tab'a yin sex da mace kamar Fauziyyah ba, na dad'e ina mamakin irin ni'imar, da laushin fatar ta, fatar ta ga santsi, gaskiya yarinyar tayi har yanzu ban k'oshe da ita ba, ko yanzu idan na samu dama zan dama, tun ina 18yrs na fara sex, amma Allah har yau Allah bai had'ani da yarinya kamarta ba, nayi sex da turawa, indiya, larabawa,China, nan gida Africa kuwa ina tunanin babu da jinsin da banyi sex ba, amma wallahi yarinyar nan ta tsotse min ruwan kai na, naji mugun dad'in ta, wata irin shewa suka saki gaba d'ayan su, d'aya daga cikin su yace " to muma oga ka barmu mu dankwali arziki mana, wani ma yace " muma muji abinda kaji ba, dariya yayi yace "aini na gama nawa, is left 4 u, idan kuna ra'ayi zaku iya zuwa. "Wani yace " to oga ta wacce hanya ina shawara, dariya yayi har sai da dimples d'insa ya lotsa, ya shafa sumar kansa yace " ta hanyar dana bi mana, "oga wacce hanya kenan? cikin kosawa da maganar dayake shima bamai yawan san magana bane yace " Fa'iza mana, kud'i kawai zaku sakar mata kuga aiki har gida zata kawo muku ita. Dad'i suka ji sosai, wani yace " wani hanzari ba gudu ba, yanzu ina zamu nemo Fa'iza, tsaki yayi yace " oho muku, abin bai dame ku ba kenan tunda har kuke neman inda zaku nemo ta, tashi yayi yana tangad'i yabar wajen wani d'aki ya nufa inda kyawawan 'yan mata ke jiransa ya shiga, sai da ya gama masha'ar sa dasu sannan ya kwanta gefe yana mayar da numfashi, yana tunani ya rasa mai yanzu tunda yayi sex da Fauziyyah baya iya samun biyan bik'ata da kowacce mace, idan zai kwana yana abu d'aya baya samun gamsuwa, ya rasa dalili, wani lokacin ko tunanin movements d'in shi yayi da ita sai kaga sandar girma ta mik'e baya iya samun nutsuwa da kowacce mace, duk abin ya dame shi ya rasa ina zaisa kansa. Kuma duk irin wulak'anci da yake yiwa mata a banza dan su ke binsa, ko dan Fa'iz cikekken namiji ne ga kyau na ajin farko dan duk inda namiji mai kyau yakai to Fa'iz yakai ko ince harma ya wuce, ga dogo, mai k'irar zaki, mai faffad'an k'irji, wanda gashi yayi kwance a k'irjin, gashi da kwantacciyar sumar kai kamar ta Renoldo ga saje wanda ya had'e a hab'arsa, yayi kamar askekken gemo, fari ne tas, sai godon hanci da lulu eyes, irin na salman khan, gashi da dimples wanda ko magana yake sai ya lotsa, ga kud'i ga hutu gashi d'an gata, gashi da aji, dan yana class akwai shi da yanga, shi magana ma ba damunsa tayi ba, balle yawan surutu, abin sai dai muce masha Allah. Bayan abokanan Fa'iz sun sanarwa da Fa'iza buk'atar su akan Fauziyyah, sai tayi murmushin mugunta ta cije leb'e, a ranta tace " Alhamdulilah abin nema yazo ya same ni har inda nake ba tare dana sha wahala komai ba, jin tayi shiru tana ta murmushi ne yasa su yi mata magana " lafiya Fa'iza?, bakomai tace, " ni bana buk'atar komai daga hannunku, banasa kud'in ku, kyauta zan kawo muku ita, amma da sharad'i! had'ani baki suka yi gaba d'ayan su suka ce mata " sharad'in meye, "a'a bazan sanar daku ba sai hak'onku ya cimma ruwa, ganin duk sunyi jugum-jugum ne ya sata cewa " kar fa ku tada hankalinku ba wani abu bane mai wahala, abu ne na taimakon kai da kai, "ok badamuwa, yanzu yaushe zaki kawo mana ita? " da wanne lokaci kuke so, dan ni ko yaushe ina iya kawo muku ita, ko yanzu kuke so, "yawwa mu da zaki kawo mana itan ma yanzu ai da yafi. "Ok ina zan kawo ta, " ki kawo mana ita gida na d'aya daga cikin su yayi managa, " to ku bani nan da 30mnts zaku gan mu, suka rabu a haka tashi tayi, tayi shigar mutunci hijab d'inta har k'asa, ta tare d'an adai-daita sahu ta nufi gidan su Fauziyyah......... *Alhamdulilah* *MOMMY ZARAH* ```A gaskiya nayi matuk'ar jin dad'i da had'in kan da kuka bani, ina godiya sosai, Allah ya saka da Alkhairi, Ubangiji yabar zumunci da so da k'auna, kunyi comment sosai naji na gani Kuma na yaba```. ```One love daku iya wuya ana mugun tare, ina ji daku sosai mosoyana, luve you alot``` ~Please kuci gaba da comment yadda kukayi min juya~ ~Please comment~🙏🏻 ~Please comment~🙏🏻 ~Please comment~ 🙏🏻 _Idan zaku rink'a yin comment zaku rink'a jina akai-akai_ Bye [05/09, 20:32] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _(DASHEN ALLAH)_ _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da K'assai_ *EDITING BY MOMYN ZARAH* 115-120 A k'ofar gidan su Fauziyyah adai-daita sahu ya ajiye Fa'iza, da sallamarta ta shiga gidan, Mama ta iske a tsakar gida tana wanke-wanke, har k'asa Fa'iza ta durk'usa ta gaida, Mama,cikin fara'a Mama ta amsa mata, tace mata " shiga ciki mutuniyar taki tana d'aki bata jin dad'i ne, zazzab'i da ciwon kai ke damunta, " to Mama zan shiga tana maganar tana cire hijab d'in jikinta, " Mama tashi na k'arasa wanke-wanken, "a'a Fa'iza ki bari na ida karki b'ata jikinki, "lah bakomai Mama idan bamu taimaki iyayen mu ba meye amfanin mu, sosai Mama taji dad'in maganar ta, murmushi tayi ta d'auraye hannunta, Fa'iza ta zauna ta k'arasa wanke-wanken, tana yi suna hira da Mama, ta share gidan tas ta gyara ko ina. Fai'za na shiga d'akin ta iske ta akan sallaya tana karatun Qur'an tana kuka, da sauri Fa'iza ta k'ara wajenta da alamar tashin hankali a fuskarta, tace " lafiya dai k'awata mai yake damunki haka, kai Fauziyyah ta d'ago ta kalle ta, cikin sanyi murya tace " bakomai, ina kika shige ni, inata nemanki na rasa ki, a hankali Fa'iza ta zauna a gefenta, tace" wallahi laifi nayi shine baban mu ya kwace wayata kuma ya hana ni fita ko k'ofar gida, shine kika jini shiru kwana biyu, kema kin san lafiya bazaki ji ni shiru ba, siririn hawayen dake zubo mata ta goge, kafad'arta Fa'iza ta dafa cikin alamun tausayi, tace" wai k'awata mai ke faruwa dake ne, naga duk kin fita hayyacinki, kin birkice, cikin kukan da take k'ok'arin dannewa ya kufce mata, kyale ta tayi tayi mai isarta sannan ta lallashe ta. Babu yadda Fai'za tayi da Fauziyyah akan ta fad'a mata abinda ke damunta ba, amma tak'i fad'a mata, tayi bugun cikin harta gaji, ta kyale ta, tsakar gida ta fito da Fauziyyah, Mama tayi mamakin fitowar Fauziyyah saboda tunda abin ya faru bata fitowa ko k'ofar d'aki, kullum tana cikin d'aki tana kuka, zaunar da ita tayi ta tsefe mata kanta ta dafa mata ruwan wanka ta kai mata band'aki, tace " Fauziyyah tashi kije kiyi wanka ki wanke kanki san nayi miki tsoki, to Fauziyyah tace, ta mik'e ta shiga wankan, sosai Mama take mamaki, amma bata tace musu komai ba, ido kawai ta zuba musu. Wanka tayi ta wanke kanta ta shafa mai ta shirya cikin doguwar riga ta atamfa, da yake Fauziyyah doguwa siririya ce, marar tumbi, sai faffad'an k'ugu, ga d'uwawu, da hips tana da nonowa a tsaitsaye kamar tasa, irin su Fauziyyah ake kira da coka cola shape, sai cikin dake jikin ya lafe bai fito ba, farar hoda kawai ta shafa sai lip gloss, abinka da farar mace aiko aiko sai cikin ya kara mata haske ta zama kamar zabiya dan har wani jaja yalo yalo takeyi, ita kanta Fa'iza kamar yau ta fara ganinta ta k'ura mata ido, tace " kai k'awata Allah yayi halitta anan ke kinganki kuwa kamar Aishwairiyya rai, kai wallahi kamar ku d'aya sak, ashe da 'yan makarantar mu ke fad'a ba k'arya sukayi ba, musammman ma idonku da tsayin,da gashin kan, a biyu kawai zaki fita daga nono, sai hips, dariya Fauziyyah tayi har sai da hak'oranta suka fito tace "hmmmm k'awata kenan, " eh mana ai kema kin san kuna kama sosai. Shiru Fauziyyah tayi a ranta take magana ita kad'ai, ita kanta tasan suna kama sosai dan ita kanta wani lokacin har mamakin kamar ta tayi da Ashwariyya Rai, 'yan gidan TV sun sha zuwa suce zasuyi hira da ita, ita ke k'in yarda, Fa'iza ce ta katse mata tunanin ta, ta hanyar cewa " ke ni zauna inyi miki kitsonki, zama tayi ba musu, duk iya kitson Fa'iza da kyar ta iya yiwa Fauziyyah shoku, saboda tsantsi, tana yi yana warwarewa. Bayan ta gama mata kitson ne Fa'iza tacewa Fauziyyah " k'awata muyi girki ko? " eh kawai tace, Fa'iza da kanta ta tambayi Mama abinda za'a d'ora Mamance tace " su d'ora komai suke so, bayan kamar 2hrs suka gama dafadikan shinka suka saka mata isassun kayan lambu, zubo musu tayi suka zauna suna ci, da gudu ko sallama babu Aisha ta shigo, band'aki ta wuce, sai bayan ta fito hankalinta ya dawo jikinta k'amewa tayi tana kallon Fauziyyah ta kasa magana sai data gaji dan kanta sannan tace " Aunty kin daina kukan da rashin lafiyar? cikin sanyi Fauziyyah tace " eh na daina in sha Allah, aiko da gudu ta fad'a jikin Fauziyyah tana cewa "yawwa Aunty ko ke fa, har na dad'i da gidan yayi shiru ba dad'i, sai kuma idan ta ya kai kan shinkafa wani wawan tsalle tayi gami da sakin ihu tace " yeeeeee jollop rice with vegetables, yau zanci dad'i. Sosai Mama take jin dad'in sakewar Fauziyyah yau, gashi har gidan ya fara dawowa normal, tana zaune tana kallan su sai murmushi take, bayan sun kammala komai ne Fai'za ta kalli Mama tace " zan tafi ko zamu je da Fauziyyah na d'an zazzagaya da ita naga kwana biyu bata fita ba, d'an shiru Mama tayi sannan tace " Allah ya kiyaye hanya amma karku dad'e, "to Fa'iza tace, a ranta kuwa kamar ta daka tsalle dan murna. Suna fita Fauziyyah ta kalle ta tace " ina zamu? "gidan Aunty na, bamu tab'a zuwa da ke ba, shiru tayi ba tare data k'ara cewa komai ba, har suka isa k'ofar gidan, da sallama Fa'iza ta shiga gidan tana gaba Fauziyyah na biye da ita a baya, har suka k'arasa cikin gidan a wani madaidaicin falo Fa'iza tace" zauna bari na shiga ciki nayi mata magana, "to kawai tace cikin sanyin jiki. Ba'afi 10mnts da shigar Fa'iza cikin gidan ba, Fauziyyah taga ta fita daga ita sai pant da bra, tana busa karan sigari, d'aya hannun tana rik'e da zundumemiyar kwalbar giya, bayan ta wasu k'attin maza su biyar suna biye da ita, dukkan su ba mai kayan arziki a jikin sa, zumbur Fauziyyah ta mik'e tsaya tana binta da kallan mamaki, wata irin dariya Fa'iza ta saki irin ta 'yan maye, cikin mayen tace "zauna mana Kawata karki damu magana zamuyi, k'in zama Fauziyyah tayi sai da Fa'iza ta daka mata wata gigitacciyar tsawa, aiko a tsorace ta zauna, jikinta sai rawa yake, Fa'iza ta fara magana " ni dai da farko cikekkeyar 'yar iska ce 'Yar bari, karuwa 'yar maye dan duk kayan mayen dake duniya babu wanda ban tab'a sha ba, 'yar kwangilar Fa'iz ce dan shine ya turo ni wajenki, ta kwashe labarin komai tun daga farko har k'arshe bata rage komai ba ta fad'a mata, sannan ta d'ora da cewa, "wannan video ma ni na d'auke ku, kuma ni na turawa Director, kuka sosai Fauziya take yi, ta zube a k'asa tana kuka kamar ranta zai fita tace " mai nayi miki a rayuwarki, kike bina da wannan sharri, dariya Fa'iza tayi tace "ai ban gama fad'a miki ba, jiya wad'an nan suka zo min da bukarki, nan ma ta kwashe komai ta sanar da ita, sanann tace " ni baki min komai ba Fauziyyah gabar dake tsakanina da Fa'iz ita ta ja miki, sannan abu na biyu saboda ke Fa'iz ya ci min mutunci, nan ma ta sanar da ita komai akan zuwa gidan su dayayi dan ta tura video. Taci gaba da cewa " ni bani da burin komai a yanzu da ya wuce naga Fa'iz ya wulak'anta ya tozarta, rayuwarsa ta d'aid'aita ya shiga garari, cikin kuka Fauziyyah tace " Allah ya isa tsakanina daku in sha Allah sai kun shiga cikin garari, da wulak'antar rayuwa, tunda ni banga abinda nayi muku ba, babu wani abu daya tab'a shiga tsakanina daku, ya Allah ka isar min akan wad'an nan bayi naka, Allah ka saka min, ya Ubangiji kai kace baka barin zalunci da azzalumai kai kace kana karb'ar addu'ar wanda aka zalunta ya Allah kai kace ka hana zalunci akan kan ma, ya Allah ka sani an zalunce ni, wata irin dariya suka saki gaba d'ayan su suka yo kanta kamar mayunwatan zakuna sunga nama. Mik'ewa tayi tsaye, ta saki wata irin k'ara da duk gidan sai da ya amsa, su kansu sai da suka tsorata suka ja ba, tace " wallahi Allah ina raye babu wani d'an iska, basik'i daya isa ya k'ara keta min haddi sai dai ina na mutu na bar duniya kuyi da gawa ta a lokacin bana numfashi, aiko suka kama kokawa haik'an, tun suna k'ok'arin jan ta dak'i har suka fara dukan ta, wani daga cikin su ya jefa ta kan center table kanta ya bugu ya fashe shima center table d'in ya fashe, garin ta fisge hannunta ta kara fad'awa kan dianing table, shima ya fashe, jikin ta duk jini ke fita, duk wani kayan glass sai da aka fasa shi, aka hargitsa falon, sosai suke dambe da ita dan zuciyarta ta riga ta kawo wuya ta gwammaci mutuwarta akan su cimma burin su akan. Su kansu sunyi mamakin k'arfinta da dakewar zuciyarta, d'aya daga cikin su ne ya zuciya ganin k'aramar yarinyar na neman b'ata musu lokaci ya fisgo ya dalla mata wasu gigitattun marika ya wurga ta kan kujera cikin rashin sa'a sai kanta ya bugi bango cikinta kuma ya daki, kujerar , aiko ta tafi luuuuu jini yayi tsartuwa daga kanta, ta fad'a kan wani d'an glass dake gefen kujerar jini ya b'alle mata ta k'asanta. Ganin ta fad'i bata motsi, ba alamar rai, d'ayan yace " ka kashe ta, da sauri ya nufi firji ya d'auko ruwan sanyi ya b'alle bakin robar ya tuttule mata amma a banza babu ko alamar motsi, jijjigata suka shiga amma bata ko motsa ba, dukkan su hankalin su yayi masifar tashi, ganin ta mutu, zama sukayi suka ji jigum-jigum kowa yayi tagumi d'ayan ya yunk'ura zai gudu suka rik'e shi, suka ce ai ba maganar guduwa dan munyi kisan kai, mafita kawai zamu nema, ita ko Fa'iza ta kasa magana saboda tsabar tsorata, d'ayan yace " shawara d'aya ce ku tashi mu gudu, gaba d'ayan su suka yunk'ura mai gidan yace " tab!! wato ni a kamo ni, kubar gawar a gidammu ko, wallahi wannan shawarar batayi ba a sake wata, wani kuma yace " gaskiya dai, amma ni ina ganin mu barta sai dare yayi mu d'auke ta musa ta a buhu mu d'aure mu kai ta kududdufi mu jefe, gaba d'ayan su suka yarda da wannan shawarar kowa ya amince........... *Alhamdulillah* *MOMYN ZARAH* ~Please comment~🙏🏻 ~Please comment~ 🙏🏻 ~Please comment~ 🙏🏻 ```YAWAN COMMENT D'INKU YAWAN POSTING D'INA``` _ONE LOVE, LUV U SO MUCH MY FANS_ 💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 BYE [05/09, 20:32] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _(DASHEN ALLAH)_ _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da K'assai_ *SADAUKARWA GA* *JIDDARH NOVELS 1* *JIDDARH NOVELS 2* *JIDDARH NOVELS 3* *MRS MAKAMA NOVELS* *HASSKE NOVELS* *AUNTY NAPPY SAULAWA NOVELS* *JATTKO NOVELS* *FERRAM NOVELS* *EDITING BY MOMYN ZARAH* 125-130 Gudu yake iya k'arfin sa, hango ta yayi zata shiga adai-daita sahun, da k'arfi ya kwala mata kira "Fauziyyah!!!!, waigowa tayi dan taga mai kiran ta, Fa'iz ta gani duk ya fita haiyacinsa, da gudu ya k'arasa ya zube a gabanta bisa gwiwarsa yana kuka kamar ransa zai fita yace " please Fauziyyah karki tafi ki barni bani da kowa sai ke, wallahi na tuba, da gaske na canja duk munayen halaye na please Fauziyyah. Ido ta k'ura masa sai kuma wani kukan bak'in ciki ya kufce mata, cikin kukan tace "ka makara, Fa'iz ka makara ka riga kayi wasa da damarka, idan ma wani saban salan yaudaren ka kadawo dashi Allah bazai tab'a baka sa'a ba, shiru tayi tana goge hawayen dake zubo mata, shima cikin matsanancin kukan yace " dama nasan bazaki k'ara yarda da ni a karo na biyu ba, kuka take sosai kamar ranta zai fita dan ya tuna mata da abinda yaru gani take kamar yau akayi komai, tace " kai mugu ne macuci, azzalumi, mayaudari, maci amana, mai karya alk'awari, kai bakin maciji ne mai mugun dafi idan ka sari mutum har ya mutu yana jin d'acin sa, Fa'iz ka cuce ni, kai ne mutum na farko dana fara so a rayuwa ta, amma ka wulak'anta min rayuwa, ka tozartani, kasa iyaye na cikin bak'akin ciki marar iya, kai ne sanadiyyar rugujewar farin cikin gidan mu, kai ne sanadiyyar rashin cikin burina kasa aka kore ni daga makaranta. Kuka ne yaci k'arfin ta hakan ne yasa ta yin shiru, cikin kuka yace " naji ni nayi komai amma dan girman Allah ki k'ara yarda dani a karo na biyu in sha Allah, zan sanya rayuwarki cikin farin ciki zan sanya ahlinki suyi alfahari dake, hawayen fuskarta ta goge tace " ai ka riga ka gama yi min komai Fa'iz, kai kasa zamu bar gidan mu, mahaifar mu, toshen mu, farin cikin mu, inda aka haife mu aka haifi iyaye na, kakannina, kasa zamu koma inda bamu da kowa bamu san kowa ba,Fa'iz bana san ka na tsaneka ban san ganinka ka, da in aure ka gwara na mutu banyi aure ba, Fa'iz tsaka ni na dakai Allah ya isa, tana kaiwa nan ta d'aga k'afarta zata shiga adai-daita sahun, yayi wuf ya rik'o k'afarta da duka hannunsa biyun yana kuka yace " please Fauziyyah ki yafe min wallahi na daina komai bani da kowa sai ke, batayi masa magana ba illa kukanta da takeyi ta shige adai-daita sahun, da k'arfi yace " Fauziyyah Momy ta rasu ta cikin adai-daita sahun ta lek'o da kanta ta k'ura masa ido batayi masa magana ba sai sautin kukanta data k'ara, Fa'iz yana ji yana gani Fauziyyah ta tafi ta harshi nan yana kuka yana birgima a k'asa kamar mahaukaci. Su Fauziyyah sun sauka a kano tashar kuka dake k'ofar ruwa, basu da inda zasu je, su nan zaune tsuro har tara na dare diban motar daya kawo su ya gan su, Abba yayiwa sallama, ya amsa masa da yake Abba a gaban motar ya zauna har suka zo suna hira, yace wa Abba " Malam lafiya dai na ganka anan, ga dare yayi? amsa Abba ya bashi " eh bamu san kowa bane kuma bamu da inda zamu sauka, shiru mutumin yayi can yace " to yanzu duniya ta lalace ba'a taimako gaba d'aya rayuwa babu gaskiya, sai ka taimaki mutum ya saka maka da tsiya, duk da dai kai naganka kamar mutumin kirki duk da yanzu ba'a gane mutumin kirki kona banza a fuska, amma dai bakomai Allah ya sani nayi niyyar taimakon ku kodan matan nan ga dare kuka yayi. Mutumin yacewa Abba " idan ba damuwa kuzo muje gida na ku kwana acan idan gari ya waye sai muga abinda Allah zaiyi, Murmushi Abba yayi yace " Alhamdulillah aiko daka taimakemu, mun gode sosai Allah yasa ka da alkhairi, Mutumin yace " Amin, bari na d'auko mota, "to kawai Abba yace. dauko motar yayi suka shiga, Abba na gaba su Mama na baya, Mutumin yacewa Abba ni sunana Malam Bala, ni haifaffen zari'a ne zama ne ya kawu ni nan, ina zaune ne a unguwar sharad'a ina da yara biyar maza uku mata biyu, sai dai yanzu haka duk suna makarantar kwana, murmushi Abba yayi yace " masha Allah, Allah ya tsare duk a secondary suke, Malam Bala yayi murmushi yace " a'a sadik babba su yana BUK yanzu haka shekarar k'arshe, sai Farouk yana ABU Zari'a can wajen k'anina yana aji uku, sai Fatima itama tana BUK yanzu zata shiga aji biyu sai Zainab tanan bata gama secondary ba tana aji biyar sai Ahmad shine auta yana primary aji 6, murmushi Abba ya k'arayi bai ce komai ba, Malam ya kalle shi yace " kana mamakin yadda ina direba kuma duk yarana suke karatu mai zurfi ko? Kallan sa Abba yayi baice komai ba, Malam Bala yaci gaba " ni Allah ya sani mutum ne mai zuciyar nema da kuma yiwa iyalinsa ni bandamu dana ajiye komai ba a rayuwa ta ba, ni burina na rufawa iyalina asiri naga basu nemi komai sun rasa ba, duk da ba'a gidan kaina nake ba, gaskiya inajin haushin rashin ilimin bokon dabani dashi shiya kaga na dage na tsayawa yarana suyi karatu har sai sun gaji, ajiyar zuciya Abba yayi yace " gaskiya haka ake san mutum ya zamewa yaran sa jajirtaccen uba, wanda ko kun girma bazasuyi kuka dashi ba, haka dai sukayi ta hira har suka isa gidan, Malam Bala. Matar Malam Bala mai suna Ramatu ta tare su da fara'arta, ta kai su wani d'aki dake wajen k'ofar gida, harda band'aki aciki da katifu da gani kasan na sarin gidan ne, cikin fara'a suka gaisa ta kai musu abinci da kayan ahinfid'a. *BAYAN WATA D'AYA* Cikin ikon Allah Abba, shak'uwa mai k'arfi ta shiga tsakanin Abba da Malam Bala haka ma Mama da Ramatu wacce yara ke kira da Umma, nan kusa da Malam Bala Abba ya sai gidan sa mai d'aki uku da parlor da kicin sai band'aki biyu, d'aya a tsakar gida d'aya a d'akin Abba sai shago a k'ofar gida, duk gidan ko ina tails ne, tsakar gida ne kawai aka saka broking tails, Abba ya gyara digan tsaf, dan parlor saitin kujeru da kayan kallo ya saka musu d'akuna kuwa duka saitin gadaje ya siya ya saka musu, duk dai ba masu tsada bane ya zuba musu kayan cikin komai, dan plate gas ma ya sai musu dashi suke girki gidan dai kamar gidan amarya, avikin kud'in ne ya zuba kayan masarufi a shagonsa na k'ofar gida, ya bud'e kanti duk abunda ake buk'ata yana siyarwa dan shagon mak'are yake da kayan siyarwa, a b'angaren Mama ma Abba ya bata jari tana sana'ar ta nan cikin gida, ragowar kud'in da sukayi saura ya siya a dai-dai ta sahu ya bayar ake yi masa haya, Allah kuma ya albarkaci abun dan kwata-kwata basa tare da babu, a saka Aisha a makarantar su Zainab ajin su ma d'aya sun zama aminai haka a islamiyya ajin su d'aya ka kuma ta shiga ajin 'yan hadda, a b'angaren Mama bata da wata k'awa ko aminiya data wuce Ramatu. Fa'iz kuwa ba laifi zamu iya cewa ya shiryu, dan yanzu ba laifi yana sallah duk da baya fita masallaci, amma yanzu kwata-kwata baya shaye-shaye sigari kawai yake sha, haka ma a b'angaren 'yan mata ya bar kula su dan layi ya canja saboda damunsa da mata da 'yan club ke yi, kullum Fa'iz yana gidan idan baya gida to yana gyms ko wajen kallon ball,Fa'iza ko tana nan ita da 'yan gans d'in Fa'iz suna k'ulla yadda zasu b'olla masa, ta tsara musu komai yadda zasuyi yanzu abu na farko da zasu fara yi ne shiga jikin sa, babu kuma wata hanya data wuce gaisuwa, haka ko akayi ta tura su suka je har gida suka sameshi sukayi masa gaisuwa tun daga nan suka june suka dawo kamar da daye ke shi Fa'iz mutum ne mai zafin zuciya amma bashi da rik'o. Kullum Fa'iz yana tare da 'yan gans d'in sa duk inda yake suma suna nan, shi bai san suna k'ulla masa wani mugun abu ba, duk duniya babu abunda yake damun Fa'iz kamar abu biyu na farko Fauziyyah dan tun ranar da Momy ta fad'a maganganu akanta ta kuma bar mishi wasiyya akanta ya kasa samun nutsuwa da, hankalinsa yana kanta, abu na biyu tun bayan rasuwar Momy ya rasa komai nasu, babu komai, babu takardun gidajen su, filayen su, motacin su, kamfanonin su, sannan Account d'in Dady da Momy babu komai, shi a tunanin sa a baya da Dady ya rasu komai yana hannun Momy, yayi tsammanin idan ta mutu zaiga uwar dukiya da takardun Company's, na su amma babu komai, ga account din sa babu wasu kud'i sosai, kuma dasu yake komai duk motocin gidan babu saura biyu sai wacce yake hawa, sai gidan da yake ciki sai kuma gidan shak'atawarsa, amma bayan su babu komai, ga Fa'iz bai iya wata sana'a ba, ga bai san wahala ba, duk yabi abokanan Dady da kawayen Momy ya tambaye su, amma babu wanda san komai, gaba d'aya hankalin sa baya jikin sa, dan haka ya yanke shawarar komawa karatu yayi masters, tunda ya gama degree. Da wannan tunanin ya yanke hukuncin kiran director na su, sai bayan yayi dialing number ta fara ringing sai kuma gabansa ya fara fad'uwa ya tuna da abinda ya faru da abinda director ya fad'a masa a lokacin sai bugun k'irjin ya k'aru ya fara tunanin mai zai ce masa yana cikin wannan tunanin yaji daga cikin wayar ance ".............. *Alhamdulillah* *MOMYN ZARAH* ~PLEASE COMMENT~🙏🏻 ~PLEASE COMMENT~🙏🏻 ~PLEASE COMMENT~🙏🏻 BYE [05/09, 20:32] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da K'assai_ *EDITING BY MOMYN ZARAH* 120-125 "Tab! wallahi baku isa ba, wato ni ku ja min ko, ni da naje har gidan su gaban Maman ta na d'auka, idan wani abu yafaru wa za'a nema kudai canja wata shawarar wannan kam batayi ba,shiru kowannen su yayi sai can d'aya daga cikin su yace " to meye mafita dan ita ma tana da gaskiya idan kuma aka kama ta duk muma sai mun fito, shiru suka k'arayi sai can Fa'iza tace "ni yanzu zan shiga ciki Na shirya yadda muka zo sai mu d'auke ta mu kaita Hospital muce wani mai motor ne ya bugeta ya gudu, mu kuma tsintar ta mukayi shine muka taimake ta. Gaba d'ayan su suka mik'e suka nufi d'aki, kallan su tayi da mamaki tace " ina kuma zaku ina magana baku ce min komai ba kun mik'e? gaba d'ayan su suka had'a baki suka ce " shiryawa zamuyi mana ai wannan shawara taki tayi, yadda taga sun had'a baki suna magana ne abin ya bata dariya tace " nima bari na shirya. Bayan duk sun shirya wani ya sunkuya ya sungumeta sukayi waje da ita, a bakin wani private Hospital suka yi parking, duk kansu sunyi shiga ta mutum ci idan ka gansu sai ka rantse mutanen kirki ne, cikin alamun tashin hankali d'aya daga cikin su yayi cikin hospital d'in da gudu yana kwalawa Nurses kira. Akan gadon tura marasa lafiya aka tura ta zuwa emergency room, ba'a tsaya tambayar abinda ya faru ba, taimakon gaggawa aka fara bata, sai da likitan yakai wajan 3hrs sannan ya fito, suna ganin shi gaba d'ayan su suka mik'e suka nufe shi, cikin fara'a ya tare su yace " maye dalilin faruwar hakan? K'aryar Fa'iza ta shirga mishi harda d'an kukan ta, alheni Doctor d'in ya nuna a faskar sa yace "amma driver din nan bashi da imani, muje office dina, bayan sa suka bi, kuma kallon su Doctor din yayi sannan yace " to wa zai biya kud'in da akayi mata aiki? gaba d'ayan su suka ce aiki kuma? "Eh! Doctor yace, yaci gaba da cewa " sorry banyi maku bayani ba, please have a set yace musu yana nuna musu kujerun dake office d'in, zama sukayi a sanyaye jiki ba kwari, Doctor ya yafara yi musu bayani " tana da ciki harna 3mnts amma sakamakon buguwar data samu cikin ya zube, sai da mukayi mata wankin ciki, sannan muka yi mata d'inkuna a ciwokanta, cikin razana Fa'iza tace " ciki? " yes of course, "Ok to yanzu nawa ne kud'in da za'a kashe gaba d'aya, "eh to idan har sallama ne zakai 155k "ok bani account number nayi muku transfer to account naku, "Ok ya fad'a had'i da fad'a mata number, kallonsu tayi tace " sai kuyi mishi transfer, "lyk how? wani yayi maganar, "excuse me, tacewa doctor ta fita suka bi bayan ta. Can waje suka fita tace " ku zaku biya kud'in komai tunda kuka ja, sai kuje gayawa Fa'iz komai, in yaso sai ya biyaku kud'in ku,tunda na tabbatar cikin sa ne, bayan sun gama yanke shawara ne, suka koma office din doctor, suka biya kud'in, Fa'iza tace " to doctor mu zamu tafi amma ga wayar ta da muka tsinta tare da ita, ta mik'a mai wayar, amsar wayar yayi ya ajeyeta kan table nashi, su kuma suka fita, gida suka ajiyeta su kuma suka kira Fa'iz suka tambaye shi inda. Ba'afi 20mnts ba suka isa middle night club d'in, da yake, zama sukayi kusa dashi ko kallon su baiyi ba, dayake miskili ne, sai d'aya daga cikin su ne yace " oga kasan me ya faru kuwa? ko kallansa baiyi ba yace " ina jinka, ya d'aga kwalbar yakai bakinsa, "oga kasan Fauziyyah tana da ciki kuwa? Wata muguwar kwarewa yayi da jin abinda yaran nasa yace, sai da tarin ya lafa masa sannan yace "waya fad'a maka a ina kaji? labarin duk abinda ya faru tun daga har k'arshe ya bawa Fa'iz, cikin k'araji ya shak'e shi ya fara dukan su ta ko ina, yana zagi, "kunje kun zubar min da ciki, sosai yake d'aya murya yana magana, yakan ne yasa kowa yin tsit a club d'in aka daina kid'e-kid'en da akeyi hankalin kowa ya dawo kansu, yaci gaba da zagin su, yayi musu mummunar wulak'anci gami da korar kare ya tofa musu yawo a fuska yasa aka kore su kamar wasu karnuka yace "fuck you bitch ya fad'a yana zuba musu ruwan giya a jiki, sumi2 suka fita, tsabar bak'in ciki da jin kunyar abinda Fa'iz yayi musu a cikin jama'a yasa d'aya daga cikin su zama dirshen a k'asa yana kuka kamar wani k'aramin yaro, sauran muna bashi hak'uri, wani yace " yanzu ba lokacin kuka bane da mutum yayi maka abu ba,lokaci ne naganin dama idan kaga dama ka rama idan kaga dama ka kyale su. Kallan shi sukayi, yace " eh bazamu kyale Fa'iz yaci lalai ba dole ne ya d'auki fansa da tafin hannunsa, wani kuma yace " to yanzu meye a binyi? "a binyi d'aya ne mu nemi Fa'iz mu had'e kai da ita kasan ance sarkin yawa yafi sarkin k'arfi, wani ma yace " dole sai mun nemo Fa'iza cikin mu? "eh kusan dolen ne kasan ance kaidin mata daban ne, musamman ma ita da take 'yar bariki kuma itama da take neman hanyar d'aukar fansa a kanshi. Haka dai sukayi ta tattaunawa daga k'arshe har suka yanke shawarar had'uwa da Fa'iza gobe, ita ko Fa'iza tana can kwance daga ita sai pant da bra tana sha sigarinta tana murmushi dan tasan zuwa yanzu makircin data had'awa Fa'iz da yaran sa ya tashi, dan ita ta shirya komai ita ta tura su su fad'awa Fa'iz komai daya faru dan nasan k'arshen zancen, cikin murmushi tace " na had'a tuggu na rabaka da gans dinka yanzu sun dawo nawa, dan na tabbar zuwa yanzu bomb d'in tana jefa muku ya tashi, gobe ko jibi da kan su zasu neme ni su kawo kansu hannu na dan mu had'a kai da hannu wajen yak'ar Fa'iz, ta tuntsure da dariya. Shiko Fa'iz ya rasa mai ke damunsa mai yasa yayi musu haka dan kawai sunyiwa Fauziyyah haka, sun zubar da cikin shege cikin daba na halak ba,sai juyi yake a gado ya rasa mai ke damun sa, in banda tunanin halin da aka ce masa Fauziyyah na ciki babu abinda yake, yayi zurfi cikin tunanin sa, yaji magana sama-sama daga palon su, a hankali ya mik'e daga shi sai T-shirt da 3qtr ya nufi palon, "Subhanallah da gudu ya k'arasa inda Momy ke kwance cikin aman jini tana mik'a masa hannu a hankali tana kiran sunan sa, da gudu ya k'arasa ya sungumeta yayi mota da. Wani irin mugun gudu yake kamar zai tashi masa, a cikin Hospital din yayi Parking, da gudu ya zagaya ya bud'e motar ya sungumi momy yayi cikin hospital da ita, yana shiga nurses suka tare shi, aka shigar da ita emergency, zaune yake ya had'a kai gwiwa yana tunani, jin Doctor nayi masa magana akai ne yasa shi saurin mik'ewa, " do....c........ to.... r... ya...... M..... Omy... na ya fad'a baki na rawa, Doctor bai amsa ba ya wuce office d'in sa yayi masa alama da ya biyo shi, sai da doctor ya shiga toilet ya feto sannan ya zauna, har a lokacin Fa'iz na tsaye bai zauna ba, " Doc.... t.. or ya momy? ya k'ara tambayar sa, kai Doctor ya d'ago ya kalle shi yaga duk ya fita a haiyacinsa ina kuma ga inya gaya masa matsalar da ake ci, cikin zafin rai ya dakawa Doctor d'in tsawa yace "nace maka ya jikin Momy, cikin sanyin murya doctor yace " kayi hak'uri ka zauna, sai da Fa'iz ya zauna sannan doctor yace " na rasa yadda zanyi in sanar da kai halin da ake ciki ne, amma magana ta gaskiya zuciyar Momynka ta gama lalacewa, takai matakin k'arshe da akoyaushe zamu iya rasa ta. " innalillahi wa'inna ilaihir raji'un Fa'iz ya fad'a yana dafe kansa yace " please doctor help me, I want her in my life, i need to continue my life with her, i don't have anyone, I don't know any person be side me only her I know and I have pls doctor ya really love her so much, ya k'arashe maganar yana kuka, kallan sa doctor yayi da tausayawa yace " I'm sorry, babu wani abu da zamu iya yi, tashi yayi jiki ba kwari ya shiga d'akin da aka kwantar da momy ya zauna a k'asa kan tails ya d'ora kansa bakin gadon hannunsa cikin nata yana rusa kuka kamar ransa zai fita. Doctor ganin har washe gari su Fa'iza basu dawo wajen Fauziyyah ba yasa shi yin mamaki yana cikin mamakin yaji waya na ringing ya rasa daga Ina wayar ke ringing ya shiga neman wayar, wayar Fauziyyah ya gani, shi yama manta da wayar sai a lokacin ya tuna da wayar har wayar ya katse ba tare da yayi picking call din ba, sake kiran wayar akayi a karo na biyu, ganin an rubuta My dad ya tabbatar da mahaifinta ne ke kira da sauri ya d'aga wayar.Dan gudun kar wayar ta k'ara tsinkewa. Da sallama doctor ya d'aga wayar daga b'angaren ma aka amsa sallamar, bayan sun gama gaisawa ne, doctor yake yi mishi bayanin abinda ya faru, a cikin tashin hankali Abba ya tambayi Doctor hospital din, cikin nutsuwa doctor yayi mishi kwatance, ba'afi 20mnts ba saiga Abba da Mama, Aisha sunzo hospital din, office doctor suka tambaya aka nuna musu, suka shiga da sallamar su, wajen zama ya nuna musu, suka yi mishi biyanin su waye su, shima bayanin da Fa'iza tayi mishi yayi musu, sannan yayi musu bayanin da yayiwa Fa'iza na zubewar ciki, daga k'arshe yakai su har d'akin da aka kwantar da ita, yace "tun jiya bata farka ba, ina san ran nan da few minutes zata iya farkawa, yana kaiwa nan ya fita. Ganin halin da Fauziyyah ke ciki ba k'aramin d'aga musu hankali yayi ba, musamman da duk fuskarta an rufe mata ne da bandegi, kuka sosai Mama da Aisha suke, shiko Abba kukan zuci yake, nan suka zauna suka saba gaba suna kallo Mama na sharar wahaye, a ranta kuma tana mai godewa Allah a bisa zubewar cikin. Sai da su Mama sukayi 43mnts sannan ta farka tana cewa "wallahi baku isa ku keta min haddi ba, Fa'iza tsakani na dake Allah ya isa, muguwa azzaluma, wallahi dakuyi zina dani gwara na mutu, tana maganar tana haure-haure, can kuma sai ta fashe da kuka tana kiran Mama da Abba, Aisha tana cewa " ku yafe man, mutuwa zanyi wallahi ba laifi na bane, makirci aka shirya man, da sauri dukkan suka mik'e suka nufi wajenta, suna bin junan su da kallan mamaki da jin abinda Fauziyyah ke cewa, a hankali Mama ta rik'e hannunta wata irin ajiyar zuciya ta saki, a hankali Mama ta fara yi mata magana "Fauziyyah mune bud'e idonki ki gan mu, meke faruwa dake, Abba cikin rawar murya ya rungume Fauziyyah yace " bakiyi mana komai ba, mun yafe miki duniya da lahira, Allah yayi miki Albarka, jin maganar iyayen ta a kusa da ita yasa ta bud'e idon ta a hankali, dishi-dishi take kallon komai kafin idonta ya k'arasa bud'ewa. Ido ta zubawa iyayen nata, sai kuma ta saka kuka, ganin haka ya tabbatar wa Mama da Abba akwai abinda ke faruwa, a hankali Mama ta zauna kusa da ita ta lallashe tayi shiru, Abba kuma ya kira doctor ya sanar dashi ta farka, duddubata yayi yacewa nurse din dake niye dashi " ki saka bata magungunanta, ya fuce, magungunan ta bata ta d'an tada ta zaune ta jingina mata pillow ta fita, Fauziyyah ta fara magana cikin muryar marasa lafiya "Mama ashe Fa'iza shaid'aniya ce muguwa ce ta k'ara fashewa da saban kuka, Mama da Abba duk ido suka zuba mata can Mama tace "yi shiru ki sanar damu abinda ke faruwa, a hankali Fauziyyah ta kwashe komai tun daga ranar da suka fara had'uwa da Fa'iz, har had'uwar ya Fa'iza, da labarin da Fa'iza ta bata na duk makircin da suka shirya mata, har zuwa kai ta gidan maza da tayi jiya, ta fad'a musu, kowa mamakin abun yake, cikin kuka da jirin da yake d'iban ta fara shin mik'ewa da sauri Abban ya mik'e ya zaunar da ita yace "me kike so? "Abba wata alfarma zan rok'eka, "ina jinki Fauziyyah ya fad'a cikin muryar tausayi, hannunshi duka biyun ta rik'e tace " Abba dan Allah mubar garin nan, please Abba karka ce a'a, wallahi Abba bazasu tab'a kyale min rayuwa ta ta zauna lafiya ba, bazasu kyale mu mu rayu cikin farin ciki da walwala ba, basu kyale mana kwanciyar hankalin mu ba, sunta samu a cikin masiba kenan, please Abba mu canja gari, rayuwa, komai namu, jikin Abba da Mama ne yayi sanyi, Abba ya juya kalli Mama dake ta faman kuka, sunkuyar da kanta tayi, juyowa yayi ya maida hankalinsa kan Fauziyyah, a hankali ya fara zame hannun sa daga cikin nata, aiko gam ta k'ara rik'e hannun tace "dan Allah, wallahi wata rana gawa ta za'a kawo muku, karki damu Fauziyyah zamuyi magana da Mamanki tukunna. A hankali ta saki hannun mahaifin nata ta koma ta kwanta idonta na zubar da hawaye,Aisha taje tana goge mata itama tana kukan idonta ta bud'e tana halin da Aishan ke ciki, cikin muryar kuka ta shiga girgiza mata kai tana cewa " please sister karkiyi kuka itama tana goge mata hawayen dake zubo mata, " to Aunty idan kina so na daina kukan kema ki daina, cikin kukan Fauziyyah ta rungume ta saki saban kuka, tace " please sister karkiyi irin abinda nayi nasa iyayen mu cikin damuwa, please kona mutu ke ki zame musu 1 tamkar da 10, ki share musu hawayen dana zubar musu please sister, iyayen na kallon su suma zuciyar su kamar zata fashe. *BAYAN SATI D'AYA* Kwana biyu kenan da sallamar Fauziyyah ta warke sumul, mahaifinta ya yarda da shawarata ta su canja gari da rayuwa, sun sayar da gidan su, da duk wani abu da suka mallaka a garin katsina kayan sawar su kawai suka bari, suka had'a kayan su, sun yanke shawarar komawa garin kano ta dabo tumbin giya, an sai gidan da daraja har 2.5 daya had'a da kayan daya sayar sai kud'in suka tashi 3 millions naira,kasancewar yau ne wa'adin su damai gidan zai cika yasa su shiryawa suka nufi bakin titi dan neman abin hawa zuwa tasha. Fa'iz zaune gaban Momy duk ya fita haiyacin sa, dan tun ranar daya kawo ta hospital bata farka ba har yau, kasancewar basu da kowa shine zaune wajen ta ko yaushe baya fita ko nan a can, tari Momy ta fara yi tana kiran ruwa da gudu Fa'iz ya fita ya nufi office din doctor, shiga yayi ko sallama babu ya kira shi, shima doctor a guje ya fito, sai da suka k'ara duba ta sosai sannan, doctor ya bada umarnin a bata ruwa, a hankali Fa'iz ya d'ago ta ya shiga bata ruwan, sai da tasha sosai ya ishe ta sannan ya maida ruwan ya ajiye, yana ajiye ruwan sai ta fara tari da aman jini na fitar hankali, da gudu Fa'iz ya yunk'ura zai fita kirar doctor ta rik'e shi, a hankali ya dawo ya durk'usa a gabanta yace " Momy doctor zan kira, "no need ta fashi amsa, a hankali ta saita tarinta tace"Fa'iz ni tawa ta k'are, zan tafi inda kaima wata rana dole zaka je, Fa'iz kaji tsoran Allah, Fa'iz kaji tsoran Allah idan ka tuna da ni da mahaifinka dakai muke rayuwa yanzu duk ina muke, ka tuna mutuwa ka tuna kwanciyar kabari da hisabi. Dan tarin ta k'arayi sannan taci gaba " idan mu mun fad'a maka gaskiya kak'i yarda to duniya zata fad'a maka, kuma fad'awar duniya bata da dad'i, Fa'iz ka tuna komai daren dad'ewa wata rana kai uba ne, kuma inba mutuwa da tsofa, Fa'iz ina baka shawara Fauziyyah ita ce matar data dace kai, itace matar da zata kaika aljanna, ita ce matar da zata fitar mana da jikoki d'aiyaban, itace hanyar shiriyarka zuwa ga mahaliccenka, domin Fauziyyah macen kwarai ce, duk wuya duk runtsi karka sake ka bari Fauziyyah ta kufce maka, duk wahalar da zaka sha karka rabu da ita, karka yarda wani ya shigo tsakanin ku balle har ya samu damar rabaku, Fa'iz babban buri na a duniya shine naga ka aure Fauziyyah ka mallaketa a matsayin mata, please son kayimin alk'awarin cika min birina yana kuka yace " nayi miki mom, murmushin k'arfin halin tayi tace " nagode son Allah yayi maka albarka, Ubangiji ya kare min kai ya tsare min kai ya shirya min, sai kuma ta d'an b'ata rai "me? Yace cikin muryar kuka. " son sakan bana san shaye-shaye da neman matan da kake yi ko? kai ya d'aga mata saboda kukan sayaci k'arfinsa, shima kayi min promise har abada naka k'ara yin zina da shaye-shaye, cikin kuka yace "nayi miki alk'awarin ban k'ara d'aya daga cikinsu mom never after, murmushin jin dad'i tayi sannan taci gaba da kwad'aita mishi auren Fauziyyah, tana nuna masa amfanin auren. "Itace mace ta gari da kowanne namiji ke burin samu, mace mai nutsuwa, kamala, hankali, hak'uri, juriya tunani, sanin ya kamata, kawaici, wallahi Fa'iz idan kabari kayi asarar Fauziyyah a matsayi matar aure kayi babbar asara, kuma wallahi sai kayi kuka da idonka ba baki nayi maka ba, Allah yayi maka Albarka, Ubangiji ya shiryeka kan tafarki na gaskiya, Allah ya baka mata ta gari, 'ya'ya na gari zuri'a ta gari, Allah ya sanya albarka a cikin rayuwarka, Allah ya nutsar min dakai, yasa maka hankali da sanin yakamata a cikin ruhinka. Nasiha mai ratsa zuciya da shiga da rai tayi masa sosai. Tana cikin magana tarin yaci karfinta da gudu ya fita, amma kafin ya kira doctor rai yayi halinsa, ihu sosai yake yana buga kansa a bango, yadda kasan mahaukaci haka ya koma ya rungume gawar Momy a kirjinsa yana kuka kamar ransa zai fita. Fa'iz na cikin 'yan zaman makoki bayan an kai Momy makwancin ta, sanye yake da farin yadi, idonsa yayi ja, saboda tsabar kuka, wani ya shigo yace " Fa'iz yanzu naga su Fauziyyah zasu bar gari wai har sun sai da gidan su ma, wata irin zabura yayi ya fita a guje ko takalmi babu yadda kasan mahauci gudu yake sosai a titin Allah........ *Alhamdulilah* *MOMY'N ZARAH* BYE [05/09, 20:33] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _(DASHEN ALLAH)_ _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da K'assai_ *ZUWAIRAT (UMMU MARYAM)* 🗣🗣🗣🗣🗣 ```PLEASE INA CIKIYAR TA DUK WANDA YA GANTA YA TAIMAKA YA SANAR DANI``` _PLEASE KIYI HAK'URI HORON YA ISA HAKA MUN HORO, JIKIN MU YA GAYA MANA MUN TUBA, AYI MANA AFUWA PLEASE_ 🙏🏻🙏🏻🙏🏻 ~NAYI MISSING NAKI~ 😭😭😭😭😭 ```I LOVE YOU SO MUCH FOR NO REASON, LUV YOU MORE MOST```❤😍❤😍❤❤ ~AYI MANA AFUWA A BAMU~ *NA CUCE TA PLEASE* *EDITING BY MOMYN ZARAH* 130-135 " Assalamu Alaikum cikin rawar murya ya amsa sallamar, bayan sun gama gaiwasa ne Fa'iz ya sanar da Director buk'atarsa, shiru Director yayi na wani d'an lokaci sai yace "maganar gaskiya Fa'iz bazamu iya baka Admission ba, saboda abubuwan da suka faru, nan Fa'iz ya shiga rok'onsa, yana had'a shi da Allah, "ok to in sha Allah zanyi maka k'ok'ari in sama maka admission a BUK dayake abokina na Director makarantar, "nagode sosai Allah yasa da alkhairi, Amin yace ya kashe wayar. Malam kullum bashi da wata magana sai ta damun Abba akan yabar Fauziyyah taci gaba da karatu, shi kuma Abba ya kafi fir yak'i yarda, Malam Bala yayi da Abba amma Abba yak'i har Malam Bala yayi fushi dashi, shi kuma Abba ba abun ya fad'awa Malam Bala abinda ya faru ba, idan yayi haka kamar ya tonawa kansa asiri ne, hakan ne yasa dole ya kama bakin yayi shiru, amma ya k'uduri niyyar komai Malam Bala zaiyi bazai tab'a barin Fauziyyah ta k'ara ci gaba da karatu ba, Abba nan k'ofar shagonsa yana zancen zuci Malam Bala yazo zai wuce amma ko kallan Abba baiyi da sauri Abba ya mik'e ya bishi. Rik'e hannunsa yayi yace " d'an uwa na fishi kake dani, kallon sa Malam Bala yayi yace " ina ni ina fishi akan abinda ba nawa ba, ba kuma ni da iko akai, Abba ya fahimci maganar Malam Bala murmushi yayi yace " kai ko kake da iko dashi, duk garin kano akwai wanda yafika iko da gida da iyalina, da sauri Malam Bala yace " bani da iko inda ina da iko na nemi alfarma a wajenka ka hana ni, Abba yace " wai ita Fauziyyahn ce tace maka tana san ci gaba da karatu? "A'a ko d'aya ni naga ya dace da hakan saboda kewa da damuwa sai yayi mata yawa, ajiyar zuciya Abba yayi yace " ni da a san rai na nafi san nayi mata aure idan taje gidan mijinta sai tayi karatun acan, Malam Bala yace "kana da tabbacin auren wannan zamanin? da anyi haihuwa d'aya shikenan, mazan yanzu mayaudara ne, shiru Abba yayi, Malam Malam yaci gaba yanzu babu gatan da zakayiwa yaranka daya wuce ka basu ilimi mai zurfi, ga ba 'yan uwanta nan su Fatima ba, mai ya same su, Abba ko a zuciyar magana yake "hmmmm dazaka san meya faru damu dakaima ka tsorata, Malam Bala yace "inata magana ka kyale ni, Abba yace " ba shuru nayi ba ina jinka, ai matsalar ni ban san kowa anan ba bani da hanyar da zan samata , murmushi Malam Bala yayi yace " bakomai ka bani takardunta in sha Allah zanyi iya k'ok'ari na, "to kawai Abba yace yana share gumi Malam Bala ya lura da hakan amma yayi kamar bai gani ba. Malam Bala yace " ai yanzu zamuje ka bani," to Abba ya k'ara cewa, ya wuce Malam Bala na biye dashi, sai da Abba ya shiga gidan shi kuma ya tsaya a k'ofar shagon saboda bai rufe ba, takardun Abba ya d'auko ya mik'awa Malam Bala hannu na rawa badan yaso ba, ya karb'a yana murmushi yayi Abba yace "nagode abisa mutumtani dakayi ka bani ragamar iyalinka, in sha Allah babu abinda zai faru sai alkhairi, kuma zakayi alfahari da hakan, shi dai Abba shiru yayi baice komai ba. Malam Bala na tafiya Abba ya rufe shagon ya koma cikin gida a kicin ya samu Fauziyyah tana girki ya wuce parlor ya iske Momy zama yayi a gefenta ya zauna ya fad'a mata duk abinda ya faru tsakanin sa da Malam Bala cikin sanyin jiki tace " to Allah ya zab'a mana abinda yafi alkhairi, Ubangiji ya tsare mana ita ya kare ta, "Amin Abba yace, sai kuma ya kalli Mama yace " kema kin goyi bayan hakan!? cikin sanyin murya tace " a'a ba haka bane kawai ina jin tausayinta ne, in banda islamiyya da take bin su Aisha bata zuwa ko ina, kuma kasan ajin 'yan hadda take da'an gama karb'ar hadda shikenan idan ta dawo gida ta shige d'aki bata fitowa, mu kammu iyayenta kunyar mu take ji akan abinda ya same ta, shiru Abba yana sauraron Mama sai yace " bakomai K'ADDARAR TAH ce haka babu yadda zamuyi muyi, illa mu dage mu taya ta da addu'a. Duk maganar da Abba da Mama keyi Fauziyyah najin su, wani irin farin ciki marar misaltuwa taji, nan take tayi sujjada ta godewa Allah, haka nan kuma ta dage da sallar dare da karatun Qur'an tana addu'ar Allah yasa a samu admission d'in, haka kuma ta dage da addu'a akan Allah ya tsare ta da fad'awa mugun hannu a karo na biyu, tun abinda Fa'iza tayi mata taji ta tsani k'awaye da maza kwata-kwata aure ko soyyaya basa gabanta, sai abu d'aya duk irin tsanar da tayiwa Fa'iz ta kasa mantawa dashi, da ta tuna maganar su da Momy sai taji gabanta yayi muguwar fad'uwa, sai dai kuma Sadik d'an Malam Bala ya hana ta sakat, tun ranar da Sadik ya ganta Allah ya d'ora masa bala'il santa, zuciyar sa ta hana shi sakewa, babu abinda Fa'iz zai nunawa Sadik sai dai farar fata da lulu eyes, sai dimples, amma shima Sadik ruwan tarwad'a ne dogo mai dogon hanci yana da k'irar zaki, irin su mata ke kira da handsome guy, dan shima kyakykyawa ne ajin farko, gaba d'aya ya hana ta sakewa da samun nutsuwa, da baya zuwa weekend sai k'arshen wata amma yanzu duk ranar Fridays yake zuwa, ko yaushe yana gidan su sallah kawai ke fitar dashi. Sadik yaro ne nutsatstse ga hankali da wadatacciyar tarbiyya ga sanin ya kamata,ga wadataccen illimi boko da arabi, tunda Sadik yake bai tab'a soyayya ba sai akan Fauziyyah, Ita kuma tak'i bashi fuska, dayake 'ya'yana Malam Bala basu da iya da gidan Abba ya kama su Fauziyyah basu da iya a gidan Malam Bala, dayake akwai kyakykyawar fahimta a tsanin iyayen nasu, duk duniya Abba da Mama basu da wani d'an uwa daya wuce Malam Bala da Matar sa basu da wani dangi daya wuce 'yaran Malam Bala, haka ma Malam Bala da Ramatu basu da kowa sai Mama da Abba, kuma kowa yana ganin mutuncin kowa, duk hukuncin da wani ya yanke a gidan wani to ya yanku babu wanda ya isa ya canja. *BAYAN WATA BIYU* Cikin ikon Allah, Malam Bala ya samowa Fauziyyah admission a ABU ZARI'A, an bata low zata karanci BARRISTER, tayi farin ciki sosai duk da ba course din da take so aka bata ba, Fauziyyah na kwance a d'akin su, taji wayar ta tana ringing tayi mamaki sosai ganin bak'uwar number tunda ta canja layi babu wanda yasan layin ta daga Zainab sai Farouk dayake shi abokin tsamar tane, suna wasa sosai, dan idan kaji dariyar Fauziyyah to tana tare da Farouk ne, dan wani lokaci idan ya shigo gidan tun safe sai dare, idan kuma yana makaranta ya dame ta da waya, sai kuma Fatima ('yar malam bala dan yanzu itace k'awarta itama da kyar Mama ta shawo kanta ta yarda saboda nacin da Fatima keyi mata, dita yanzu Allah ya sani tsoran k'awaye takeji) sai da mama tayi mata fad'a sosai, sannan ta fara d'an kulata sama2. Da sallama ta d'aga wayar jin muryar ta yasa shi lumshe ido, bai amsa sallamar ba sai da ta k'aratana jin muryar sa ta gane, ido ta d'aga ta kalli Mama aiko karaf suka had'a ganin Mama na kallanta ne ya hana ta kashe wayar, "ina yini? "lafiya lau my love, fuska ta k'ara b'atawa tace "ina jinka, nan fa ya shiga yi mata hira sosai, ita dai ta rasa yadda zatayi ita ba abin ta kashe ba Mama tayi mata fad'a shi kuma ya dameta zancen soyyaya duk sanda yace mata my Fauza sai taji gabanta ya fad'a dan haka Fa'iz yake kiranta, shiko ya dage sai zuba mata soyyaya yake yana yi mata shagwab'a wai bata sanshi bata kula shi, dan ya kyale ta tace "to yanzu me kake so ya Sadik, da sauri yace "zuciyar!!! Pls ki so ni, shiru tayi ta kasa magana dan yadda yake yi mata magana duk ya kashe mata jiki, cikin sanyin murya tace " to ya Sadik, yace" ai ba shikenan ba, kiyi min promise duk sanda nakira ki zakiyi picking call d'ina, sannan ki daina ce min ya Sadik "I will tace masa, kiss yayi mata tacikin wayar ya kashe wayar ta k'urawa ido,ta tafi tunani Mama tace " waye? sai a lokacin ta dawo hankali ta cikin rawar murya tace " ya Sadik ne, Mama tace " cewa yayi yana sanki? baki ta turo ta b'ata face tace "eh!, harga Allah bak'aramin dad'in Mama taji ba, dan ta dad'e tana sha'awar yaran tana so ace ya auri d'aya acikin yaranta, dama ta dad'e tana zarkin hakan a ranta, amma yadda Fauziyyah ta b'ata rai da yadda take amsa masa wayar ya tabbatar mata da bata sanshi, kallanta Mama tayi tace " baki sanshi ko? shiru tayi batace komai ba, murmushi Mama tayi tace " Fa'iz kike so har yanzu ko? Da sauri ta d'ago kai ta kalli Mama suka had'a ido sai kuma ta mayar da kanta k'asa, batace komai ba, "hmmm Fauziyyah ke yarinya ce, amma Fa'iz ba miji bane, har kina sa ran auren sa, kima cire shi a ranki dan bazaki tab'a auren sa, kunyiwa juna nisan nisa, na dad'e ina addu'a Allah yasa tsakanin keda Aisha Sadik yace yana san d'aya dan Sadik miji ne na nunawa sa'a, ina sha'awar yaran yana da hankali ga sanin ya kamata nan dai taita bata shawara tana nuna mata kyawawan halaiyar Sadik tana nuna mata illar auren Fa'iz, daga k'arshe tace "amma kiyi tunani, ta tashi ta fita ta barta, aiko maganganun Mama bak'amin tasiri sukayi a wajen Fauziyyah ba, dan takai 3:30 am ta kasa bacci tana tunani tana san gano aibun Sadik amma ta kasa, sai ma kyawawan halayen sa da take gani. Yau ce ranar tafiyar Fauziyyah makantar ABU ZARI'A bak'aramin fad'a Mama da Abba sukayi mata ba, haka ma, Malam Bala da Ramatu, jikinta ba k'aramin mutuwa yayi ba, Sadik ko ya dage wai shi zai kai ta makaranta, haka Aisha da Zainab da Fatima, gaba d'ayan su suka shiga motar Malam Bala yaja su zuwa zari'a, shiko Farouk yana can ya kasa zaune ya kasa tsaye Fauziyyah zata zo, duk bayan 20mnts sai duba agogon hannunsa yayi tsaki, sai kira ta yaji idan sun k'araso, haka dai har suka isa, Malam ya lura akawai wani abu a tsanin Sadik da Fauziyyah amma abinda ya kasa ganewa shine, yadda kuma Farouk ke kiranta a waya duk bayan 20mnts, haka ma ranar daya sanin dashi Fauziyyah makarantar su zata zo murna kamar ya mutu, shi dai yayi shiru yaga abinda Allah zaiyi. Fauziyyah an tsunduma karatu fafar, bata da lokacinta kanta Sadik ko ya damu gani kamar dan bata sanshi shiyasa bata san waya dashi duk ya damu ya kasa sakat, zuwansa biyu zari'a wajenta, Fa'iz kuwa bashi da wata damuwa data wuce ta Fauziyyah, ga makarantar sa an samu, har an bashi Admission letter, a BUK, cikin satin nan zai fara fara attending lacture's, amma gaba d'aya hankalin sa baya jikinsa, haka dai yayi ta rayuwa har Allah yasa fara zuwa makaranta, amma yanzu a nitsi yake shiga makaranta babu ma wanda ya sanshi a ajin su balle a makarantar....... *BAYAN SHEKARA UKU* *Alhamdulillah* *MOMYN ZARAH* BYE [05/09, 20:33] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _(DASHEN ALLAH)_ _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da K'assai_ ```PLEASE FANS MASU BINA PC SUNA TAMBAYATA WAI DA GASKE NABAR KAINUWA , SU DAINA BINA SUNA TAMABAYATA,NI JIDDARH INA NAN A KAINUWA BAN BAR KAINUWA BA,HAKA MASU BINA SUNA TAMBAYA TA MAI YASA NABAR GROUPS NA KAINUWA FANS ,SUMA INA SANAR DASU GROUPS NE YAYI MIN YAWA SHIYA NA RAGE``` _IYA WUYA ANA MUGUN TARE ONE LOVE_ ~PLEASE MASU TAMBAYAR K'ADDARA TAH DAGA FARKO ,SU DAI NA NIMA BANI DASHI NA CANJA WAYA~ *EDITING BY MOMYN ZARAH* 135-140 *BAYAN SHEKARA UKU* Wata zankad'ed'iyar budurwa nagani wacce bazata wuce shekaru 20 ba,kyan budurwar bak'aramin gigita ni yayi ba,fara ce tas doguwa,cocacola shap kai tsayawa fad'ar kyanta ko had'uwarta bata lokacin ne,amma duk inda kake neman kyakyawar mace 'yar gayu to ta kai,"yarinyar wayayya ce sosai amma irin wayayewar nan ta 'ya'yan mutunci da tarbiyya,sanye take da rigar barristers nayi-nayi na gane ta amma na kasa,ji nayi wani ya kira sunanta *BARRISTER FAUZA*. Cikin nutsuwa ta juyo fuskarta d'auke da murmushi tace "my life harda kai ko? "harda ni ame?"tsokanar mana,fuskarsa d'auke da murmushi yace "tsokana ko gaskiya yana maganar yana tafiya tana biye dashi har suka k'arasa bakin wata mota bak'a hommer jeep da kanshi ya bud'e mata motar ta shiga ta zauna shima ya zagaya ya shiga mazaunin driver ya zauna gaba d'aya ya juyo da face dinshi yana kallonta santa yana k'ara shiga zuciyar sa,a hankali ya kalle ta yace " yanzu my life idan kika ci jarabawar nan tafiya zakiyi American ki barni? Cikin shagwab'a tace "my love kai ma ba haka ka katafi service ka barni ba,dariya yayi yace " amma da zanyi Masters d'ina ba zaria na biyoki ba," to ai kaima ka tafi Germany ka barni nayi ta kuka ta fad'a cikin wata irin murya,ji yayi gaba d'aya jikinsa ya mutu a hankali yace " da kin dawo ko 1week bazaki k'ara ba sai a gida na ,dariya tayi tace "Allah yasa habibty. "Yaushe suka ce Exam din taku zata fito?" In 24hrs kowa zaiga sakamakonsa,"ok Allah ya bada sa'a "Amin yaya Sadik, "au kema kin fara ko?dariya tayi tace "sorry sweet. Rayuwa ta canja komai yana tafiya yadda ya kamata kowa yana cikin farin ciki ,soyayya da shak'uwa mai k'arfi ta shiga tsakanin Sadik da Fauziyyah ,tuntuni shi ya gama masters d'insa har ya samu aiki a Nigerian petroleum dake kaduna,shiyasa kullum yana tare da Fauzan sa,Farouk ma da Fatima ma sun gama karatunsu sai dai shi Farouk yayi master shima ya samu aiki a nan kano yana health insurance companies,ita ko fatima tana gamawa tayi aure wani abokin Sadik ne ya aure ta dayake mai kud'i ne ya hana ta aiki yanzu haka tana da yaronta 1 sunan Abban su Fauziyyah aka saka masa,suna kiran sa da Sultan,Aisha da Zainab suna BUK level 2 Aisha na karantar BSC BIOLOGY ita kuma Zainab tana EDUCATION BIOLOGY ,Aisha bata kula kuwa ita Zainab tana da saurayinta yanzu haka maganar na gun manya jira ake Fauziyyah ta gama karatu a had'a bikin,Malam Bala yace "idan Aisha fa Farouk basu gabatar da wad'anda zasu aura ba to za'a had'a su aure. Amincin dake tsakanin Abba da Baba (Malam Bala) yaci uban nada,don yanzu Baba yabar lodin mota Business sukeyi sosai shida Abba ,Sadik da Farouk sun sai gidan da suke ciki da filin gefen sa sun buge sun had'e sunyi ginin zamani,haka sun gyara gidan Abba sosai shima sun k'ara masa girma,haka tsakanin Mama da Umma duk wani kasuwanci tare suke yin sa,kan su a had'e yake,rayuwar su suke cikin tsafta ,Abba da Baba suna da motocin su iri d'aya sak. Kowa yasan da akwai soyayya mai k'arfi tsakanin Fauziyyah da Sadik dan shi ba ruwansa a gaban kowa nuna mata so yake , a halin yanzu Fauziyyah wacce ake kira da Barrister Fauza ko BFauza tana level 4 yanzu haka sun zana jarabawa ne akan karatun su idan sunci zasu America yin wani couse na 1yr da sun dawo shikenan sun gama zasu fito da aikin su a hannu sun zama manyan Barissters na k'asa. B Fauza na kwance a d'akin ta tana bacci taji wayarta tana ringing a hankali ta lalubi wayar ta d'aga cikin bacci taji ana sanar da ita taci interview d'in zasu tafi America nan da 1week wani oho ta tayi had'i da tsalle ya fito parlor da gudu ta fad'a kan Mama ta rungumeta,yana murna tace " Mama addu'arku ta karb'o Mama naci jarabawar, "Alhamdulillah kai gaskiya nayi murna yaushe zaku tafi? "Mama nan da sati d'aya ,da gudu ta koma d'akinta ta d'auko hijab tayi waje tana cewa "Mama na tafi na fad'awa yaya Sadik idan Abba ya dawo kya sanar dashi,murmushi Mama tayi tace "ikon Allah. Dama Sadik shi yakai B Fauza tayi interview d'in kuma ya kira ta ta gama ya dawo da ita gida,yana bacci daga shi sai boxer a d'akin ta ta fad'a d'akin babu ko sallama ita bama ta lura da yadda yake ba tana zuwa ta fad'a kansa (yau ne rana ta farko da suka fara tab'a jikin junansu dan gaskiya Sadik bayan hannnunta bai tab'a,tab'a jikin ta ba)ita Fauza ta manta ma daga ita sai rigar bacci ko bra babu sai hijab din jikinsa kansa ta kwanta nononta suna gogar kirjin sa wai ita zatayi masa rad'a cikin bacci Sadik yaji transformer na jansa firgigit ya farka, amma ya kasa motsi sakamakon jin nononta na gugar k'irjinsa ,kuma ga wata irin magana da take yi masa a kunne a hankali yaji tana cewa " sugar munci interview,gaba jikinsa ya gama mutuwa shi yama fara losing control aiko da sauri ya rungumota yace "kai baby na dama ai nasan zaki iya. Da k'arfi ya rungumeta har sai da tayi 'yar k'ara aiko Sadik yana jin k'arar Fauza ya k'ara shiga damuwa joystick dinshi ta jarba sama ya d'aga ta yana juyi da ita a d'akin yana cewa " u are so smart dear ke ta dabance bata sani ba cikin daraba ya cire hijab d'in yayar gefe aiko Sadik na karo dana fulaninta ai sai ya k'ara rikicewa gasu farare tas manya dasu a tsaitsaye d'as kasa tsayawa yayi da k'afarsa har yana neman kada su a hankali ya zauna a kan gadon yana d'auke da ita akan cinyarsa duk abinda yake Fauza bata sani ba idonta a rufe yake tana murmushi kawai sai tayi ya had'e bakin su yana yi mata hot kisses mamaki ne ya hana ta yin komai balle k'ok'arin kwace bakinta sosai yake tsotsar bakin ta,hannu yakai nan breast d'inta ya fara yi mata wani salo yana wasa da kan nipple's d'inta yana shafa every part na jikin ta,tun daga kirjinta har k'afarta salon da yake yi mata bazata iya hana shi ba gaba d'aya ya gigita ta shima ya fita haiyacinsa a hankali ya zare bakinsa daga nata ya d'an saci kallonta murmushi yayi a ransa yace "lalle sugar akwai saurin d'aukar wuta,idonsa na kanta ya fara tsotsar nipple d'inta yana tsotsar d'aya yana wasa da d'aya da hannunsa aiko nan da nan ta k'ara tura masa kirjinta shiko hakan da take sai yake ganin kamar taya shi take aiko ya ida fita haicinsa ko gani bayayi ko'ina na jikinsa ya d'auki rawa a hankali ya zame ya kwantar da ita a gadon ya hau kanta yaci gaba da romancing d'inta duk inda bakinsa yakai kawai yake tsotsa dukkaninsu basa cikin haiyacinsu a hankali ya zame rigar baccin nan fa ya k'ara cikicewa yakai hannu k'asanta ya fara fingering d'inta in banda groaning babu abinda kake ji pant d'inta ya zame k'asa shima ya cire boxer dinsa ya hau kanta yana k'ok'arin shigarta kamar daga sama Fauziyyah taji Fa"iz na ce mata "in banda ke wawiya ce waya fad'a miki ana haka banza kawai naci biredi na yaga leda,nan take duk abubuwan da suka faru suka dawo mata kamar yanzu aka yi su,yana gaf da shigar ta , ta tattaro k'arfinta ta hankad'e shi ta fasa kuka mai k'ona zuciya abin tausayi take kukan tana cewa " ku maza gaba d'ayanku halinku d'aya ba'a yadda daku,ku ba abin yarda bane akan mace ,a hankali ta mik'e ta maida kayana jikin ta,ta zura hijab d'inta,shiko yana zaune ya had'a kai gwiwa yayi tagumi ya rasa abinyi,ganin tana shirin fita ne yasa shi mikewa da sauri yasha gabanta yana bata hakuri,tace " kai yanzu ya Sadik ko cewa akayi kayi amfani dani ai bazakayi ba,kanka tsaye kana neman shiga ta haba ya Sadik wallahi kaban mamaki na zata kai na daban ne acikin maza ashe ba haka bane ta k'arasa maganar cikin kuka. Durk'uwa yayi a gabanta yana bata hakuri sosai,amma taki hakura tasa kai zata fita yace "yace please sugar ki wanke face dinki ki bari ki dawo haiyacinki kar wani ya fuskanci wani abu ,dawowa tayi ta shiga band'akinsa sai da tayi kuka mai isarta sannan ta wanka face d'inta ta fito tayi waje. Tana shiga gida ta wuce d'akin ta ta fad'a saman gado ta saki kuka dan komai ya dawo mata sabo fil,tana kukan tana magana "maza ba abin yarda bane dakun keb'e sai namiji ya kawo maka hannu jikin ka shikenan yau da Ya Sadik ya k'ara keta min haddi da shikenan shima ya shiga cikin tarihin rayuwa ta,Allah na gode maka da baka k'ara bawa kowa damar sanina 'ya mace ba bayan Fa'iz,sai kuma ta k'ara fashewa da kuka mai ban tausayi da ta tuna ko wani ya aure ta a banza zai rink'a kallonta yana kallon iyayenta babu wani mutunci ko k'ima balle daraja,koda shi Sadik d'in ne,kuka take sosai tana " Fa'iz ka cuce ni Allah ya isa tsakani na dakai,shima Sadik hankalinsa ya kasa kwanciya dan haka ya zura jallabiya yayi gidan su yana shiga yayi d'akinta kuka ya tarar da ita tana yi tana cewa " Allah ya isa tsaka ni na dai kai Fa'iz ,ya cuce ni ya wulak'anta min rayuwa ,ji yayi gabansa yayi mummunar fad'uwa yakai 10mt a kanta ya kasa cewa komai ,a hankali ya zauna gefenta yace "pls kiyi hak'uri jin muryar sa yasata saurin yin shiru ,Sadik 4hrs yana bata hak'uri sannan ta hak'ura har durk'usawa yayi yana kuka a gabanta yana bata hak'uri,sosai ya bata hak'uri ya lallashe ta ,ya kwantar mata da hankali ,ya bata misali na cewa Baby mun kai 3yrs da wani abu ban tab'a Atemting na tab'a jikin ba sai yau kuma My love yau d'in ma keka ja,kin je kin hayeni daga ke sleep dress ai dole na motsa,tace " ni dai kayi min alk'awarin baka k'arawa ," nayi miki har sai munyi aure kin zama matata mallakina. Yaune ranar tafiyar B Fauza America,duk wanda yaga Sadik da Fauza kasan suna cikin tashin hankali sosai take kuka shima daka kalli idonsa kasan taci kuka ya k'oshi,sai llallashinta yake,su ko iyayen sai kallansu suke suna ganin ikon Allah,da rashin kunya irinta Sadik,duk ya wani shishshige mata ya hana kowa rab'arta duk ya wani fita haiyacinsa,sosai Abba,Baba,Umma,Mama sukayi mata fad'a mai ratsa zuciya,da kyar suka rabu da Sadik da iyayenta tana kuka kamar ranta zai fita,jirginsu ya d'aga ya lula sama,acikin jirgi Fauza tana ta kuka wani na kusa da ita da ka ganshi kaga balarabe dan da ganinsa kasan baijin hausa ,amma abin mamaki sai yayi mata hausa ,da hawaye a fuskarta ta d'ago tana yi masa kallon mamaki ,murmushi yayi mata yace " kina mamaki ne?shiru bata bashi amsa ba yace " ni bahaushe ni haifaffen garin Adamawa yola,mahaifiyata ce Indian,ni sunana Farhan Muhammad Bature,tabbas tasan sunan Muhammad Bature idan bata manta ba kamar shine governor d'in Adamawa State, sosai yake lallashenta yana d'ebe mata kewa da yake Farhan mutum mai surutu da barkwanci,tun bata kula shi har ta fara kula shi,bayan girjinsu yayi landing a America ne ya karb'i wayar yayi dialing number sa. Bayan B Fauza ta sauka a masaukinta ta huta ta tayi wanka da sallah ta kira Habibty d'inta suka fara waya,sai da sukayi waya mai sosai sannan sukayi sallama,Fauza ta bar Sadik da kewarta,B Fauza sun saba da Farhan dan duk inda zasu tare suke zuwa duk inda kaga d'aya to zakaga d'aya,Farhan d'an Muhamman Bature gwamnan Adamawa shima wani course ne ya kawo shi America. ************************************ Fa'iz ya a daddafe ya gama Masters d'in sa a BUK,har yanzu Allah bai bawa Fa'iza sa'a akan sa tasha had'a masa tarko Allah yana zamar dashi,har yanzu ma dai zamu iya cewa shiriyarsa da saura,amma ba laifi, duk wata sauran dukiya ta Fa'iz ta k'are ya saida motoci biyu saura d'aya haka ma ya saida d'aya gidan saura d'aya bashi da komai sai wannan gidan da motarsa,Fa'iza tana nan batayi aure ba sannan karatun ma bata k'arasa ba aka koreta,ita ko Fa'iza ganin wankin hula na neman ya kaita dare ne yasa tara sauran yaranta tace "to yau kusan 4yrs kenan muna san ganin bayan Fa'iz amma abu ya gagara yana neman yafi k'arfin mu kunga dai yanzu bashi da komai ,komai ya k'are masa daga wannan gidan daya ke ciki sai motar hawansa kuma nasan duk tsiya gidan nan zai kai 300millions naira koda shi kad'ai muka tsira ina laifi? Murmushi Salim yayi yace haka ne kam gaskiya ya kamata muyi abinda zamuyi,d'aya daga cikin su yace " to yanzu meye abinyi dan nasan idan muka samu kud'in nan mu da talauci har abada, "abinyi d'aya ne kawai mu kashe shi,inji Fa'iza, "ta yaya wani yayi tambayar? " jan shi zamuyi mu fitar dashi daga garin ,"kamar yaya? inji salim,tsaki tad'anyi tace " ku kuke tare dashi ku zaku san yadda zakuyi ku jawo shi, " ina zamu kai shi to? Itama shirun tayi sai can tace "Kano yayi? " eh yayi,to yanzu yaushe zamuyi? " gobe mana ,Salim d'au waya ka kira shi kace masa gobe zai raka ka kano,gaisuwa. Waya ya d'auka ya kira Fa'iz bugun farko yayi picking " hello Salim ya akayi? " Baba nane ya aike ni kano gaisuwa shine nake san ku raka ni pls, shiru Fa'iz yayi sai can yace "ok badamuwa k'arfe nawa? "5:00pm " ok Allah ya kaimu,"Amin. Washe gari Salim da Fa'iz da abokanan su 2 suka yi Kano shidai Fa'iz yayi shiru jikinsa na bashi wani abu,Fa'iza da sauran mutum 2 suna wata motar suna binsu a baya basu isa kano ba sai 8:00pm suna isa suka wuce unguwar sharad'a bayan Companies nasu fi 10mn ba sai ga su Fa'iza duka sukayi Parking suka fito d'auke da wasu mugayen k'arfina a hannunsa,Fa'iza ta kalleshi tayi dariya tace " ai dama na fad'a maka ka guji sharrin mace musamman ma 'yar bariki, kai da a tunaninka na kyaleka ko na manta da abubuwan da suka faru ko ka d'auka nima Fauziyyah ce da babu abinda zan iya sai canja gari , Fa'iz ai dama na fad'a maka akwai ranar kin tashi lafiya k'in dillacin ,maganar Fauziyyah ce ta fad'o masa _"Allah ya isa tsakani na dakai Fa'iz,in sha Allah sai kayi danasi a ranar da bata da amfani ,in sha Allah sai ka wulak'anta ta yadda kai kanka bazaka iya gane kanka ba, wad'annan abokanan naka da suke zagaye dakai duk kansu munafukanka ne,azzalumanka, babu komai a zuciyar su sai munafurci da mugun abu........_ Wani mahaucin k'arfe Salim ya buga masa a kansa,nan da nan kan ya fashe jini yayi tsartuwa,kamar jira suke gaba d'ayan su suka rufe shi da duka ta ko'ina basu kyale shi ba sai da kuka yi mai tsinannan duka sukaga baya motsi,sunkuyawa Salim yayi ya kara hannunsa a hancin Fa'iz yaji baya nunfashi kunne yasa a k'irjinsa yaji zuciyarsa bata buguwa yace " mun kashe shi,zubar da makaman hannunsu sukayi suka shige mota sukayi tafiyar su suka bar gawarsa anan........... *Alhamdulillah* *MOMYN ZARA* *ZAN TSAYAR DA TYPING NA KWANA 2 SAKAMAKON RASHIN COMMENTS D'INKU DA BANA SAMU NASO K'ARASA MUKU LABARIN KAFIN HAJJI,AMMA ALLAH YA SANI KUN B'ATAMIN RAI NAYI MAGANA HAR NA GAJI KAD'AN KE KAWAI KE COMMENTS* ~MASU YIN COMMENTS NAGODE SOSAI~ BYE [05/09, 20:33] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _(DASHEN ALLAH)_ _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da K'assai_ *EDITING BY MOMYN ZARAH* 140-145 Abba na driving yayi zashi gida ,fitilar motar sa ce ta haska masa wani abu a kwance cikin jini kamar mutum ,har ya wuce sai yaga kamar abin yana motsi a hankali yayi parking motar sa ya fito ,mutum ya gani yayi jina-jina cikin jini,d'an ja da baya Abba yayi gaban sa ya fad'i dan ya d'an tsorata ,motar sa ya koma yaja ya tafi ,har yayi d'an nisa sai yaji gaban sa na fad'uwa sai yaga kamar bai kyauta ace yaga mutum cikin jini halin rai ko mutuwa amma yak'i taimakarsa sai ya tuna ranar daya fara shigowa kano shima ,a hankali ya karya kan motar sa ya koma ,da kyar da taimakon wasu mutane suka saka Fa'iz a mota,Abba yace "pls kuma ku shiga muje hospital d'in tare dan kuyi min shaida "ah to bakomai inji wani mutum daga cikin mutanan,dakyar Doctors suka karb'i Fa'iz,aka shigar dashi Emergency room,godiya Abba yayiwa mutanan,sannan suka tafi,wayarsa ya zaro ya kira Baba yake shaida masa abinda ya faru. Anan Baba yazo ya sami Abba jikinsa shima duk jini,da gudu Baba ya k'arasa inda Abba yake yana k'ara tambayar abinda ya faru,ya bud'e baki zai bashi amsa aka fito da Fa'iz daga emergency aka tura gadon zuwa wani d'akin a baya suka busu,Doctor ya kira su Abba zuwa office,anan doctor yake shaida musu ya samu buguwa sosai amma sun bashi duk wani taimakon gaggawa daya kamata ,amma bazai farfad'o ba sai nan da bayan sati d'aya, "innalillahi wa'inna ilaihirraji'un Abba yace ,Baba yace " to yanzu wazai zauna a wajen sa ? " a'a badamuwa acikin ma'aikatan mu zamu samu wanda zai rinka kwana dashi in sha Allah,duk wani abu da ake buk'ata su Abba ne suka biya kud'in sannan suka tafi gidan,a hanya ne Abba yake bawa Baba labarin duk abinda ya faru,bayan sunje gida nan ma yake bawa Mama labarin komai. Washe gari da misalin k'arfe 11:30am Abba,Baba,Mama,Umma suka shirya gaba d'ayan su suka nufi hospital ,direct d'akin da aka kwantar da Fa'iz suka wuce Doctor da nurses suka samu suna duba shi ,aka yi masa allura aka saka masa k'arin jini,hunnu Doctor ya mik'awa Abba da Baba suka gaisa sannan suka ya fita ,da yake jiya da daddare akayi komai Abba bai ga fuskarsa ba sai yau ,ji yayi tausayin Fa'iz ya kama shi farat d'aya kuma yaji k'aunarsa ta shige shi a hankali ya shafa kansa yace " Allah ya baka lafiya,"Amin ,amma duk yadda akayi yaron nan ba bahaushe bane,dan yafi kamata da Indian,cewar Baba ," gaskiya nima haka nake tunani kuma duk inda ya fito daga babban gida yake dan da ganinsa kasan daga gidan arziki yake ba gidan tsiya ba ,sun kai 30mts sannan suka tafi. Rayuwa na tafiyarwa Barrister Fauza da Farhan yadda ya kamata,yani mugun so da kulawa Farhan yake bata ,ko k'uda bai kaunar ya tab'a masa BFauzan sa itama a hankali taji ya fara shiga ranta yana ratsa mata ko'ina na jikin ta kai har cikin jininta tana jinsa da yake Farhan mutum ne mai surutu da barkwanci ga wasa da dariya gashi da kyawawan halaye bashi da girman kai ko nuna isa idan ka ganshi bazaka tab'a cewa d'an gwamna bane, dan rayuwar sa yake cikin hankali da nutsuwa,haka ma a b'angaren Sadik kullum sai sun yi waya kusan sau 3 ,wani mugun so yake mata wanda ita kanta ta kasa gane wanne irin so Sadik ke yi mata,kusan kullum sai yayi mata kuka wai ta kular mishi da kanta ,wai ga missing d'inta yana samunsa in banda ta hana shi da tuni yayi zuwa yafi a irga,ita kanta ta kasa gane wa tafi so tsakanin Sadik da Farhan,amma acan k'ark'ashin zuciyarta tana jin wani abu wanda ta rasa menene data tuno Sadik ko Farhan sai taji gabanta yayi muguwar fad'uwa kirjinta na bugawa da sauri ta rasa mai yasa take jin haka. Haka zalika da wani daga cikin so ya kira ta da suna FAUZA MY ko FAUZA ko idan wani daga cikin su yayi mata maganar soyayya (dad'ad'an kalamai) sai taji gaba d'aya ta rasa mai yake yi mata dad'i hankalinta ya tashi wani abu yana taso mata daga zuciyarta ta rink'a jin k'unci tana san sanin dalili amma ta rasa,data rasa dalili sai ta mik'a lamuranta ga Allah ta dage da addu'a,dan gaba d'aya a 'yan kwanakin nan ta rasa mai ke damunta tana yawan jin fad'uwar gaba,tanaji a jikin ta kamar wani abu ya faru da ita. " _TO MUDAI SAI DAI MUCE ALLAH YA KYAUTA,KO ME YAKE DAMUN BARRISTER FAUZA OHO_ Haka ma a b'angaren Sadik shima yana jin irin yanayin da Fauziyyah ke ji,haka yana cikin irin halin da take ciki gaba d'aya ya rasa mai ke damunsa kwata-kwata baya cikin kwanciyar hankali ga wasu mugayen mafarkai da yake yi akanta, yana yawan yin mafarkin wani ya kwace masa Fauzansa ko kuma suna zaune a wani lambu mai kyau suna hira wani yazo ya tsaya a kansu sai yaci gaba da tafiya kawai itama B FAUZA sai ta mik'e tabi bayansa, ko yana wayan ganin taran d'auren auren Fauza amma wai bashi bane angon ba kuma duk mutum d'aya yake gani amma ya kasa gane fuskarsa. Yaune wa'adin Doctor zai cika,tun safe Abba da Baba suka zo amma har wajen 4:00pm Fa'iz bai farka shima doctor yayi mamaki kwarai da gaske,allurai akayi masa aka saka masa oxygen ba'afi 1hr da samai oxygen ba hannunsa ya fara motsi da gudu Abba ya ruga ya kira doctor tare suka shigo da doctor d'in a hankali Doctor ya cire masa oxygen,aiko nan take ya fara tari sai da tarin ya lafa sannan ya bud'e idonsa a hankali yake bin d'akin da kallo kamar marar hankali,wani irin abu yake yi daka kalle shi kasan baya cikin hankalin sa,ba'afi 1hr da farkawarsa ba ya fara surutai marasa kan kan gado,kasa motsi Abba yayi sai Baba ne yayi k'arfin halin zuwa kiran doctor ,bayan doctor yazo ya dudduba shi ne ya kalli su Abba yace " please kuyi hak'uri ya samu tab'in hankali "kamar ?ya cewar Abba " kwantar da hankalinka inyi muku bayani, sakamakon dukan da akayi masa da k'arfe akai shine ya jawo masa haukacewa mu godewa Allah ma da bai mutu ba dan da gani san kashe shi akayi ba,bawai a iya illatawar aka so tsayawa ba gaskiya. " Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un yanzu doctor meye abinyi ? "Eh to gaskiya yanzu bazamu iya sani ba ,amma zamuyi iya k'ok'arin mu dan ganin ya dawo hankalin sa, "nan da wane lokacin kenan? " magana ta gaskiya bazamu iya sani ba amma a kalla zai iya kaiwa 6mnts, kuma koda anyi hakan ma dakyar zai dawo normal kamar yadda yake a baya, "to yanzu doctor ina zamu nemo iyayensa ko danginsa? "Sai dai ku d'auki photo nasa ku kai gida TV da radio ku bada cikiya ko Allah zai sa a dace,cikin sanyin jiki Baba yace " anan asibitin zaku barshi ko zaku kai shi na mahaukata? " a'a anan zamu barshi muma muna da secretary's (asibitin mahaukata),jiki ba gwari su Abba suka koma gida,kamar yadda Doctor yace haka su Abba sukayi amma an rasa iyaye ko dangin Fa'iz. Su Fa'iz kuwa an samu duniya ana cin duniya da tsinke ita da abokanan Fa'iz na da rayuwar su sukeyi cikin jin dad'i da kwanciyar hankali in banda k'ara'in hulewa babu abinda suke yi ansanya dukiya gaba anacinta ba kama hannun yaro,yau ana Abuja gobe ana Lagos kullum ana yawan clubs asha giya fa kayan maye mazan su nemi mata ita kuma ta nemi maza in banda yad'a fasadi da anfasha babu abinda sukeyi a doran k'asa da mahaifinta ma ya nemi takura mata rashin kunya tayi mishi ta tara mishi mutane sannan ta kwashe kayanta ta bar gidan mahaifiyarta na kuka tana kama k'afarta ta fisge tayi ball da ita tayi tafiyar ta tabar iyayenta cikin k'unci da takaici ga kunyar jama'ar unguwa,haka dai Fa'iza ke rayuwa cikin jin dad'i da kwanciyar hankali ga daula an samu yanzu ta zama big gal ga kud'i ga kyau ga iskanci. *BAYAN WATA SHIDA* _(6 MONTHS LETTER)_ *Alhamdulillah* *MOMYN ZARAH* ```LOVE YOU SO MUCH MY FANS```💋💋💋 _ONE LOVE ME & YOU_❤❤❤ 💋💋💋💞💞💞 ~BYE~ [05/09, 20:33] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _(DASHEN ALLAH)_ _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da K'assai_ *SADAUKARWA GA* *MAIMUNA MATAR ABDULLAHI* *' YAR MUTAN NIGER* *IYA WUYA ANA MUGUN TARE* _ONE LOVE MATAR ABDULLAHI_ *EDITING BY MOMYN ZARAH* 145-150 *AFTER SIX MONTHS* BFauza ana rayuwa mai dad'i sai dai missing d'in gida daya dameta kullum tana cikin waya da 'yan gida,ga Sadik daya sako ta a gaba kullum bashi da wata magana sai ta auren su ,kullum cikin gaya mata irin sanda yake mata yake ,yana bata amanar kanta,haka ma abin yake a b'angaren Farhan yana bata kulawa ta musamman duk inda zasu ce tare suke zuwa sai dai shi har yanzu ya kasa difowa ya fad'a mata yana Santa. Yau da misalin k'arfe 11:30am na k'asar America BFauza na kwance sanye da 3quarter da best mara hannu tana waya da Sadik yana tayi mata rigima kamar k'aramin yaro tace " please habibty kayi hak'uri ba sai ka zo ba yanzu fa nayi 7mnts " to wai mai yasa baki san nazo kullum nace miki zanzo sai ki rink'a hanani why? sweet ba haka bane ina duba maka wajenka aikin kane nima ina san ganinka amma kodan su Abba da Baba ai mayi kawaici ko? " ni dai ba wani nan ya fad'a da muryar shagwab'a,dariya tayi tace "please habibty kayi hak'uri ni wallahi kunyar su Baba nake ji ,kuma ace ni ka biyo ni ban san iyayen mu su zarge mu kasan zuciya bata da k'ashi. "Ba wani nan kedai wayau kawai kike san yi man,dariya tayi ta gyara kwanciyar ta da gani kasan tana jin dad'in wayar tace " to naji my love ni dai ka bari ban so , " dariya shima yayi yace " ko kina gudun kar nazo na maimaita abin nan da nayi miki? dariya tayi ta kashe wayar ,wayar yabi da kallo yayi dariya yace "matsoraciya kawai,itama dariya tayi tana kallon wayar ,tana d'aga kanta suka had'a ido da Farhan idonsa yayi ja kamar wuta duk da A.c. dake d'akin gumi yake yi ita kanta ta yi muguwar tsorata da ganin yanayin daya shiga da sauri ta mik'e ta nufe shi ita ta manta da kayan dake jikin ta ,ta manta da kashedin shigo mata d'aki kai tsaye ba excuse. "Lafiya Friend da yake haka suke kiran junan su,ji yayi kansa ya sara a ransa yace " yanzu ta gama cewa wani habibty,my love,sweet amma ni wai Friend d'ago jajayen idonsa yayi ya kalle ta yace " dawa kike waya ya fad'a kamar an fizgi maganar ,kallonshi tayi tace " kamar ya dawa nake waya ,tsawa ya daka mata yace " ba tambayar ki nake ba ,nace dawa kike waya ? gabanta ne ya fad'i tsoro ya kamata jirin ya d'auki rawa da sauri ta ja baya ,biyo ta yayi tana baya yana binta har suka kai bango yace "bazaki ban amsa ba ? Murya na rawa saboda tsoro idonta yayi ja itama tace "Ya Sadik ne' "waye shi a wajenki? shiru tayi ,shak'o wuyanta yayi ya matse ta a bango yace " bazaki ban amsa ba?"shi ne wanda zan aur.........! ai bata k'arasa ba ya sake ta yayi baya taga-taga zai fad'i da sauri tayi wajen sa zata rik'e shi ya sake daka mata tsawa yace "stop ur rubbish,don't ever try to touch me,a firgice tayi baya ta rab'e a jikin bango ,kansa ya jingina da bango sai ya naushi kansa ya buga kansa da bango ,kamar an tsikare shi yayi wajenta ya durk'usa a gabanta yace "do you knew who u are in my life? shiru bata bashi amsa ba , yace " do you know how much I love you? a razane ta d'ago ido ta kalle shi "yes & u never knew my feelings 2 u ,u are my first love,tun ranar dana fara d'ora ido na akanki naji na fara sanki, amma bakomai i miss my 1st love ya fad'a kamar zaiyi kuka ,sai kuma ya riko hannunta ya mik'ar da ita tsaye yace "I really love you more most, wasu zafafan hawaye ne suka zubo mata,kai ya girgiza mata yace " no karki kiyi kuka i don't wanna see you cry,yana maganar yana goge mata hawayen dake zubo mata. A hankali tace "am so sorry please,rungumeta yayi gam a k'irjinsa yana sauke ajiyar zuciya ,a hankali ya sake ta yace "kiyi wanka ki sameni zamu fita lessons,kai kawai ta iya d'aga masa yana tangadi ya fice,bayansa tafi da kallo ta sauke ajiyar zuciya sai kuma ta fashe da kuka saboda tausaya masa dan ta hango tsantsar santa a kwayar idonsa,wayar tace ta fara ringing a hankali ta duba taga My life,shiru tayi ta rasa abinyi idan ta d'aga zai gane tana kuka idan kuma batayi picking ba hankalinsa ne zai tashi ,k'in picking tayi tayi dayi mata 5miss call sannan ta sai ta kanta ta d'aga tana dagawa yace "I don't want to miss you in my life ,I love you forever and ever, idan na rasaki bazan iya ci gaba da rayuwa wallahi Fauziyyah mutuwa zanyi yayi mata hot kiss ya kashe wayar ,wani irin kallo take wa wayar sai ta sake fashewa da kuka. Ta rasa wa zata zaba tsakanin Sadik da Farhan ,kowa yana mata mugun so ,ta rasa wa tafi so,tun tuni Farhan ya gama course d'in daya kawoshi amma saboda ita yaki komawa Nigeria wajen iyayensa da ' yan uwansa ya tare a America saboda ita wai sai ta gama zasu tafi tare. ********************************* Wata shidan da Doctor ya d'ibar wa Fa'iz ta cika kuma cikin ikon Allah da taimakon Ubangiji ya samu sauk'i ya warke sumul kamar ba shi ba ,yau Doctor zai sallemeshi duk su Abba sun zo,Doctor ya kalle Fa'iz yace "masa ya sunanka? "Kallo kawai yabi doctor dashi sai can yace "waye kai please? murmushi Doctor yayi yace " ni likitan ka ne ya nuna su Abba yace "wad'annan kuma su suka tsince ka suka kawo asibiti dabadan sun kawo ka ba ka rasa rayuwarka ,kallon Baba da Abba yayi godiya yayi musu sosai har k'asa ya durk'usa yayi musu godiya ,hankali da tarbiyyar Fa'iz tayi matuk'ar burge Abba da Baba,a hankali Baba yace " tashi ka zauna ,amma yak'i sai da da kyar Abba yasa shi ya zauna ,kallon sa Baba yayi yace "ya sunanka,daga ina kake,su waye iyayenka? A hankali Fa'iz ya d'ago kai ya kalli Baba da Abba yayi shiru amma ya kasa tuna komai ya kasa tuna waye shi,cikin sanyin murya yace "ban san kowaye ni ba na kasa tuna komai nawa, "what that is impossible,Doctor ya fad'a a razane ,kansa ya sunkuyo kusa da Fa'iz yace "k'ara tunani mai zurfi please ,shiru Fa'iz ya k'ara yi yayi-yayi ya tuna wani abu nashi amma ya kasa kai d'ago ya sake kallon Doctor yace "bazan iya tuna koda sunana ba,cikin tashin hankali kuwa yake kallansa Baba yace "Doctor mai yake faruwa ne ? Shima Doctor kallan su yayi yace "yanzu bazan iya cewa komai ba sai mun gwada shi zamu iya gano komai,yana kaiwa nan ya fita baifi 3mnts da fitar sa ba nurses suka shigo suka tura Fa'iz zuwa wani d'aki ,sai da aka shafe 2hrs sannan aka fito dashi su Abba na nan duk sunyi jigum-jigum suna jiran tsammani,likitan na fitowa ya kira su zuwa office d'insa ,anan ya kalli Abba yace "gaskiya akwai matsala dan mun gano ya samu losing memory (cutar mantau) a halin yanzu ya manta komai nasa iyayensa,gidan su koda shi kansa ma bazai iya tuna waye shi ba ,Baba kasa magana yayi saboda tsabar tashin hankali sai Abba ne yayi k'arfin halin cewa "yanzu doctor meye abin yi? "Gaskiya bamu da wani abin yi sai addu' a saboda ita cutar bata da magana har yanzu ba'a samu maganinta ba ,maganinta d'aya ne ,da sauri Abba yace "meye shi, " sai dai idan yaga wani wanda yake da mahimmanci a rayuwar sa ko idan akayi wani abu daya shafeshi ko yaga wani abu daya tab'a faruwa dashi ko yaga wanda yafi so fiye da komai a rayuwarsa ko wanda ya cutar dashi ,makamanta wad'an nan abubuwan ne kawai maganin cutar nan ,dan akayi sa'a zai tuna komai. Jiki ba kwari Abba da Baba suka d'auki Fa'iz suka yi gida dashi a d'akin Fauziyyah Abba ya aje shi su suke yi masa komai sune cin sa shan sa,tunda wannan matsalar ta samu Fa'iz ya dawo mutum kirki bashi da wani abinyi sai sallah da karatun Qur'an kwata-kwata baya saka k'ananan kaya sai manyan kaya idan yana k'aunar mutuwarsa to yana k'aunar warin taba ko k'ananan kaya ,kama d'aya ya canja ya koma mutum kwarai gaba d'aya unguwar babu wanda bai sannan shi ana da Malam Muhammad sakamakon rashin koda tuna sunan sa da baiyi ba Abba yasa masa suna Muhammad, Fa'iz ya zama kamilin mutum ,nutsatstse nagari mutum kwarai,saboda haka Abba da Baba suke mugun san shi har cikin ran su ,kai bama su kad'ai ba har mutan unguwa na san Malam Muhammad da ganin mutuncinsa . Akwai wani saban masallaci da ake ginawa a unguwar a nan k'ofar gidan su Fauziyyah ana gama shi aka bawa Fa'iz limamin masallacin,bayan 'yan kwanaki kuma ya bud'e islamiyya yana koyarwa dan haka duk inda yayi yara na YASAIYADI manya na MALAM MOHAMMAD idan kana neman mutum kirki yanzu ka samu Fa'iz to kazo wurin ,duk unguwa yara da manya na ganin girman. Fa'iz bashi da wani aboki ko amini daya wuce Sadik sun yi muguwar shak'uwa saboda Fa'iz Sadik duk sati yake zuwa weekend ,idan Fa'iz baya masallaci ko islamiyya to suna tare da Sadik,wani al'amari d'aya daya damunsa duk sanda yake kwance a d'akin sa a kan gado sai ya rink'a shakar wani kamshi wanda kamar ya san shi a baya ,baya samun nutsuwa idan yana shakar kamshin nan,ga wata muguwar shak'uwa dake tsakanin Fa'iz da Aisha,koyaushe Aisha na wajen Fa'iz suna hira ,shima yana jinta a ransa sosai,nan da nan soyayya ma tsafta ta shiga tsakanin Fa'iz da Aisha ,kullum Aisha tana bawa Fauziyyah labarin Muhammad d'inta Fauziyyah har ta gaji da labarin Muhammad so take kawai ta ganshi. Aisha da Fa'iz na zaune a falo suna hira tace masa " idan Aunty Fauziyyah ta daw......tana ambatar sunan Fauziyyah kansa ya fara juyawa kansa ya dafe yana ganin ganin d'akin na juya masa,da sauri Aisha ta mik'e ta rik'e shi tana lafiya ?sai da yakai wajen 20mnt sannan ya dawo normal,hakan ce ke kasacewar dashi duk sanda yaji an ambaci Fauziyyah,lukota da dama yana jin haka indai an kira sunanta ya rasa dalili. Yauma kamar kullum Fa'iz Sadik suna zaune a dakinsa Fauziyyah ta kira waya bayan gama waya ne yace "ga abokina ku gaisa yace "Fa'iz ga matar dazan aura ku gaisa haka nan yaji gabansa ya fad'i wayar ya amsa yace "Assalamu Alaikum dam!!!! taji gabanta ya fad'i duk inda taji muryar Fa'iz zata bazata taba mantawa cikin rawar murya tace "Amin walaikassalam, ina wuni ,ai tuni kansa ya d'auki juya masa jiri ya debe shi ya tafi luuuuuuuuu ya zame k'asa a sume................ *Alhamdulillah* *MOMYN ZARAH* BYE [05/09, 20:33] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _(DASHEN ALLAH)_ _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da K'assai_ *SADAUKARWA GA* *JIDDARH NOVELS 1* ```ALLAH YA SANI KUNYI MATUKAR BURGENI ,KUNYI NAGANI KUMA NA YABA ,ALLAH YA BAR K'AUNA DA ZUMUNCI``` ~(COMMENTS)~ _ANA MUGUN TARE_ _INA YINKU OVER_ _ONE LOVE JIFDARH_ _NOVELS GROUP 1_ ~IDAN KUN JI HAUSHI KOMA KU GYARA~ *EDITING BY MOMYN ZARAH* 150-155 "Subhanallah Malam Muhammad lafiya? ganin bai motsa bane yasa Sadik shiga toiled da sauri ya d'ebo ruwa ya yayyafa masa ,wata irin ajiyar zuciyar ya sauke mai k'arfi a hankali ya bud'e idonsa ya kalli Sadik yace " please Aboki wacece wannan?,murmushi Sadik yayi yace " matar dazan aura ce ,'yar Abba ce,ya akayi ne?cikin sanyin jiki Malam Muhammad yace "kamar nasan muryar ,murmushi Sadik yayi yace "kaga Aboki tashi ta raka ka gida ,ina zaka san My Pretty ,Malam Muhammad bai k'ara cewa komai ba ya mik'e,sai da Sadik ya kai shi d'akin Fauziyyah sannan ya fito yayi gida ,shi tunda ya kwanta a gado yayi lamo yana tunani shi dai tabbas yasan muryar nan,yayi yayi ya tuna inda yasan muryar amma ya kasa dole ya hak'ura jin kansa yana sara masa (hakan ce ke faruwa dashi duk sanda ya matsawa kansa da tunani). Sadik na kowa d'aki yaga miss call d'in Fauza yafi 15 da sauri yayi dialing number ta cikin rawar murya tace "waye wannan? murmushi yayi yace " he is my friend, " ina ka san shi dariya yace "kamar ya ina na san shi? "eh kawai ina san na sani ne, yace " to ikon Allah a nan garin na san shi, " to ya sunan shi? " Malam Muhammad,kin san shi ne? " a'a kawai naga nasan duk friends naka ne, "shima wannan zaki san shi idan kin dawo , "Ok Allah ya dawo dani lafiya , "Amin sweet. Aisha na gama abinci ta d'ibi na Malam Muhammad zata kai masa da sallama ta shiga d'akin ganin yana bacci ta ajiye abincin a gefe ta juya zata fito taji yace " Aisha zo ina san na tambaye ki, cikin nutsuwa ta dawo ta zauna can gefe dashi kallonta yayi yace "wacece Fauziyyah? "Aunty nace itama 'yar Abba da Mama ce mu biyu kawai suka haifa,shiru yayi na d'an wani loakaci yace " kina da pics d'inta? a'a bani dasu amma idan kana so zan ce aiko min , "yawwa please ki samomin ina san ganin ta , "cikin mamaki tace "mai yasa?. Shiru yayi kamar kar ya sanar da ita ,amma kuma dole ya sanar da ita dan a halin yanzu bashi da wacce tafi Aisha a duniya a hankali ya kalle ta yace " duk sanda kika kira sunanta ,sai na rink'a jin kamar zan tuna wani abu amma sai na kasa tuna komai,itama shirun tayi sai tace " zai iya yayiwa ko sunan kanwar kace ko namanka ko wata taka ,shiru yayi yace " may be ,amma acan k'asar zuciyar sa bai yarda da maganar Aisha ba. Mama na zaune a falo tana kallon tashar Arewa24 Malam Muhammad ya shigo falon har k'asa ya durk'usa ya gaida ita ,cikin fara'a ta amsa masa ,dan ba k'aramin so Mama take masa ba,saboda tarbiyyarsa da nutsuwarsa ganin yana dube-dube kamar yana neman wani abu yasa ta ganewa Aisha yake nema murmushi tayi tace "mutuniyar taka kake nema ko? kai ya shafa bai ce komai ba , Mama tace " na aike ta kasuwa, cikin jin kunya ya mik'e yayiwa Mama sallama yace "zan je masallaci daga nan zan je islamiyya , " to Muhammad Allah ya tsare ,"Amin yace ya fita, da kallo Mama ta bishi tana jin k'aunar sa a ranta dan har ga Allah tana san shi har ranta. Malam Muhammad na fitowa daga gida zashi Masallaci wata dalleliya mota ya gani da mata acikin motar da kaga matan kasan karuwai ne dan kwata-kwata basuyi kama da 'ya'yan mutunci ba ,kansu yasha kitson Attachment ga su da gani sunsha belching, wani mahaucin disco na tashi daga motar duk ya cika unguwar , wani saurayi ne ya fito daga cikin motar yana cikin maye ya kalli Fa'iz yace " dalla Malam baka ganin mutane ne kake neman shige mana gaban mota salan a taka ka kajawowa mutane jidali, da kallo kawai Fa'iz ya bisu wata budurwa ta bito tace " ji banza d'an kauye yadda yake bin mutane da kallo takalan banza talakan wofi,saurayin yace " ai kaga illar talaka kenan da bakin cikin yarinyar tace " kaga idan bazai matsa ya bamu waje ba taka shi ka wuce kawai,da sauri saurayin ya koma cikin mota figeta baya Fa'iz yaja suka bula masa k'ura sukayi gaba, suna cewa " kaga ja'iri da karka matsa mana ka gani idan bamubi ta kanka ba. Shiru Fa'iz yayi, murmushi yayi yana san tuna wani abu amma ya kasani a ransa yace " tabbas ko shakka babu nayi irin wannan rayuwar , a fili yace " kai ina Allah ya tsare ni da irin wannan la'ananniyar rayuwar ,kaga yara ba mutunci balle tarbiyya kafar sa ya taka zai wuce amma ya kasa jiri ke d'iban sa a hankali ya daga kansa yabi motar da kallo,haka dai yinin ranar Malam Muhammad yayi shi ba walwala sai tunani. ************************************* BFauza ana America tare da Farhan ana shan soyayya zaune suke a d'akinta suna hira Farhan ya kalle ta yace " dear yau saura 1mnts mu koma Nigeria shike nan munyi nisa da juna ,a hankali take kallon sa cikin murmushi tace " haba ya zamuyi nisa da juna bayan zuciyoyin mu suna tare a koyaushe,duk motsin da d'ayan mu to tabbas d'ayan ma zai ji a jikinsa,kallonta yayi cikin jin dad'in kalamanta yace " Allah ya barmu tare abadan,shiru tayi bata iya cewa Amin ba a hankali ya kalle ta yace " habibty ya baki amsa min ba ? " na amsa a raina my dear ,ranta kuwa ta rasa mai yasa duk sanda Sadik ko Farhan sukayi addu'a makamanciyar wannan bata iya amsa wa, kallonta yayi yace " my life tunanin mai kike yi ne? "Bakomai dear kawai ina san na fita shan ice cream ne ,dariya yayi yace " kina da Farhan amma kike tunanin ice cream, so kikeyi akawo miki ko fita zamuyi mu sha acan ? " a'a mu fita ," ok tashi muje , " sai nayi wanka , " to je kiyi wankan nima bari naje nayi, tunda Farhan ya fita ya barta ta kasa tashi , tunani kawai take dama ta fad'i hakan ne dan ya fita ya bata damar yin tunani, harga Allah a ranta tana jin son Farhan da Sadik sosai zata iya auren kowanne daga cikin su ,dan dukkan su suna da halayya mai kyau,sai dai ta rasa mai ke damunta duk ta shiga damuwa "amma bakomai Allah yanan cewa Fauza, shiru tayi data tuno ita ba cikekkiyar budurwa bace , duk wanda ta aura bazai taba ganin ta da mutunci ko daraja ba , bazai taba girmama iyayenta ba, sai ta fashe da kuka mai ban tausayi , tace " Fa'iz ka cuce ni Allah ya isa tsakani na kai mugu macuci,azzalumi duk abinda kayi man sai Allah ya saka min. A hankali ta mik'e ta shiga wanka tana fitowa daga wanka Farhan na shigowa d'akin daga ita sai towel dakyar ya rufe mata cinya gashin kanta ya zubo da yake ya wanke shi duk ya lik'e mata a jiki, wani irin kallo Farhan yake yi mata bai san sanda ya fara takowa inda take ba, ta juya zata koma toiled yayi sauri ya cafko ta face ta bata tace " Farhan meye haka ?sakeni kaji ko Malam yadda take kiciniyar kwace kanta tana goga nononta a k'irjinsa yasa shi shiga tashin hankali tana kokawar kwacewa ne towel d'in jikin ta ya fad'i k'asa Farhan nayi arba da surar Fauza ya fita fit daga haiyacinsa. Yadda Fauza taga Farhan ya fita haiyacinsa jikin sa na rawa yasa ta tsorata , cikin rawar baki tace " please Farhan ka bari ban s....bai bari ta isa ba ya had'e bakin su cikin kwarewa cak ya d'auke ya direta a makeken gadon yana kwantar da ita shima ya bita ya danne cikin kuka tace " ni dai na shiga uku maza baku da adalci kanku da bukatar ku kawai kuka sani gaba d'ayan ku halin su d'aya ne, wannan itace K'ADDARA TAH ni kuma kowa sai yazo yace zai kwanta ni da ya Allah ya kwace ni a hannun wadannan bayi naka ya Allah karka basu ikon k'ara keta min haddi,ya Allah naji yani laifi amma na tuba wallahi bazan kuma ya Ubangiji wanne irin laifi nayi? Duk abinda take shi bai ma sani da ya tafi wata duniya ta daban, cikin kwarewa ya zare bakin sa daga bata ya mayar dashi kan nipple's d'inta yana shafa every part na jikin ta gaba d'aya ya fita haiyacinsa shan nononta yake kamar ba gobe bakinsa ya mayar nata ya ci gaba da wasa sa nononta da hannayensa ,babu abinda Fauza ke yi sai rokon sa akan ya barta amma ina,jiki na rawa ya cire kayan jikinsa kaf yayi tsirara ya raba kafafuwanta ya shiga tsakiya Fauza na kuka kamar ranta zai fita taji yana karanta addu'ar saduwa da iyali batayi aune kawai sai ji tayi............ *Alhamdulillah* *MOMYN ZARAH* BYE [05/09, 20:33] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _(DASHEN ALLAH)_ _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da K'assai_ ```Congratulation kawata ina tayaki murnar kammala novel d'inki RANAR BAIKO NA Allah ya sanya alkhairi Ubangiji ya k'ara basira da bazaka Allah ya barmu tare my dear``` *(MRS MAKAMA❤❤)* ~ME & YOU ONE LOVE IYA WUYA ANA MUGUN TARE😍😘😍😘😍~ *EDITING BY MOMYN ZARAH* 155-160 Batayi aune ba kawai sai ji tayi yana k'ok'arin shigar ta ,jin yana neman hanyar shigarta ne yasa ta sakin wani mahaukacin ihu wanda yasa shi muguwar firgita da sauri ya daga ta yana tambayar ta meye? Yana daga ta ,ta hantsila baya ta ja bed sheet ta rufe jikin ta,jajayen idonta ta zuba mishi k'uri bata ce masa komai ba ,kunya ce ta kama shi ya sunkuyar da kansa k'asa a hankali ya maida kayansa cikin jin kunya ya debe kayan ta ya mik'a mata ,kansa a k'asa har a lokacin bata daina kallon sa ba ta kafe shi da ido shiko duk ya rasa abin yi sai kawai yayi kneeling down ya shiga bata hak'uri,cikin kuka tace " gaba d'ayan ku halin ku d'aya ne ,kad'an ne na Allah,dakun keb'e da mace burinku kawai ku kwanta da ita ,Farhan ka ban mamaki ka bata rawarka da tsalle ,wallahi da na dauka kai na daban ne acikin maza ganin tsayin lokacin da muka dauka baka taba kokarin koda rike man hannu bane ,ashe kaima irin su ne ,dama ce kawai baka samu ba,halin ku d'aya ne,ta kareshe maganar cikin matsanancin kuka ,cikin sanyin jiki yace " wallahi Fauza hakan ba halina bane yanzu ma tsautsayi ne da sharrin shaid'an ban tab'a attempting nayi even romance da wata mace ba ,balle har nayi kokarin sex da ita wallahi sai ke,please kiyi hak'uri nasan nayi laifi amma duk hukumcin da kika dauka na yarda na amince. "Ka amince? "eh dear ,hawayen face d'inta ta goge ta d'aga kanta sama tayi ajiyar zuciya ta maida kallonta kansa tace " please ka fita daga rayuwa ta ,ka shigo rayuwa ta gaba d'aya ka hanani sukuni ka hana min kwanciyar hankal........... "please my Fauza banda wannan bazan iya rayuwa babu ke ba please kiyi man adalci,laifi ne nasan nayi amma please kiyi man hak'uri wallahi idan kika ce na rabu dake a yanzu mutuwa zanyi dan nasan bazan taba iya rayuwa babu ke ba, please, ya ka rasa maganar kamar zaiyi kuka. "Please ka fita daga rayuwa ta idan da gaske kana so na,idan kana san kasancewa ta cikin farin ciki da walwala,shiru yayi yana sharar hawaye yace "nayi kuskure but hukuncin nan yayi man tsauri, itama tace " please cikin matsanancin kuka zumbur ya mik'e yayi k'ofar fita sai kuma ya dawo ya kalle ta ya buga kansa da bango har jini na fita ganin jini yasa ta tsorata ta zazzaro ido yace " shikenan tunda haka kika zab'a zan barki amma nasan kwanan nan za'a ce maki na mutu in sha Allah zan fita daga rayuwarki cikin sanyin murya ya kalle ta yace " I love you Fauza!, I really love you!!, I love you with all my heart!!! ya fice daga d'akin,yana fita ta kifa kanta ta saki kuka mai ban tausayi. Farhan na fita bai wuce ko ina ba sai Air port,yayi Nigeria sai da ya shiga jirgi ya zauna yayi wa escort d'inshi waya ya sanar da su yace su d'ebo mai kayan sa suma su taho,yana gama wayar ya shiga gallery yana kallon pictures d'in shi da Fauza yana zubar da wayen takaici, itama Fauza sai da taci kukanta ya ishe ta sannan ta mik'e ta saka kaya tayi sallah tana tunanin halin maza a fili tace " ashe ba Fa'iz bane kad'ai d'an iska ba ashe kusan duk maza haka suke ,da so suke yaudararmu su cimma burinsu akan mu, idan namiji nasan cutar ka ko yana yaudarar ka baka isa ka gane ba sai bayan ya samu biyan buk'atarsa ko in Allah ya tsare ka, ya Allah ya k'ara tsare mu daga sharrin maza da fad'awa tarkon su. ************************************** Malam Muhammad yana can yana fama da yara 'yan islamiyya da kuma limancin masallaci har gemu ya tsayar ,kuma gemon sai ya karawa face dinsa kyau sosai ,sai ya k'ara fito masa da kyansa da yarintarsa, Fa'iz yayi matuk'ar shak'uwa da Aisha sosai harta kai Aisha ke yi masa wanki da sauran bukatun sa ,suna zama suyi hira sosai , duk abinda ke faruwa Mama na sane dan haka tace dole tayiwa Abba magana gudun kar shaidan ya shiga tsakani ,bayan Abba ya dawo yayi wanka yaci abinci ya nutsu Mama ta same shi a d'akinsa kusa dashi ta zauna d'aga kai yayi ya kalle ta yasan da magana a bakinta yace "Maman yara ya akayi ne? " murmushi tayi tace " akan yaran nan ne , " wanne yara kuma ? "naga soyayyar yaran nan tayi tsamari mai zai hana ayi musu aure? " wadan ne yara kenan? a hankali tace " Aisha da Malam Muhammad ,murmushi yayi yace " nima nayi wannan tunanin amma ina tsoran abinda zaije ya dawo. Kallon sa tayi tace " me zaije ya dawon? "Saboda kinga yanzu ba'a cikin haiyacin sa yake ba ,bamu san asalin sa ba ,bamu san tushen sa ,iyayensa ,danginsa ba,shi kansa bamu san waye shi ba,bamu san daga inda ya fito ba ,bamu sani ba ko yana da mata harda yara ba bamu sani ba ko idan ya dawo haiyacinsa zai ci gaba da son ta ba, ko bayan mun yi auren ya dawo haiyacin sa yace baya son ta ba, ko iyayensa suk'i yarda ,tunda da ganin yaron kinsa d'an manyan mutane ne da gani iyayen sa masu hali ne,ina gudun kar muyi abinda zamu dawo muna danasani musa 'yar mu cikin bak'in ciki da takaicin rayuwa. Shiru Mama tayi cikin sanyin jiki da fad'uwar gaba tace " haka ne ,Allah yayi mana zab'in alkhairi,murmushi Abba yayi yace "Amin. Fa'iza ana can ana cin duniya da tsinke ana shanawa tun abinda sukayiwa Fa'iz suka ji dad'i sai suka fara fashi da makami suka zama gagaruman 'yan fashi ,in banda duniya babu abinda ke gaban su, burinsu kawai suji su da kudi suci su sha kuma suyi sex dan Fa'iza har groups sex take yi,ta zama cikekkiyar 'yar iska ta bugawa a jarida dan yanzu sunfi k'arfin zaman katsina tuni sun haura Abuja idan basa Abuja suna Lagos ,dan har kiddnaping mutane sukeyi , amma duk abinsu basa kisan kai,za dai su nadawa mutum mugun duka suyi gaba ,yanzu su Fa'iza an zama manyan yara masu kudi. *BAYAN WATA D'AYA* Rana bata karya sai dai uwar diya taji kunya, lokaci baya jira sai dai kai ka jira shi ,sannu bata hana zuwa ,yau Allah yayi ranar dawowar Fauza Nigeria tun k'arfe 12:30pm Abba da Sadik suka tafi taryarta a Aminu kano international airport,babu yadda Sadik baiyi da Malam Muhammad akan yazo suje ba amma fir yak'i zuwa duk ya rasa abinda yake damun sa tun jiya da Aisha ta fad'a masa dawowar Fauziyyah yaji gaban sa na muguwar fad'uwa duk ya rasa sukuni da walwala,hankalinsa yak'i kwanciya ya rasa mai yasa a fili yace " ko meye dalili oho ,mai yasa na shiga tashin hankali ne, haka dai yayi ta magana shi kad'ai har bacci mai nauyi yayi gaba dashi, jirgin su Fauza na sauka a garin kano ta tsinci kanta da fad'uwar gaba da rashin nutsuwa ,a hankali ta fara karanto addu'o i , a hankali ta mik'e ta fito daga cikin jirgin sanye take da Arabian gown ja ta saka black shoe da black bag,tayi matuk'ar kyau duk wasu halittu na mace sun k'ara baiyana a jikin ta skin nata yayi mugun kyau da laushi ga santsi ,idan ka ganta sai rantse bata tab'a sanin Nigeria ba balle yaren hausa Fauziyyah mace mai matukar kyau na jiki dana fuska gata santaleliya doguwa siririya sai hips da cikar kirji (cokacola sharp) gata da jan aji shiyasa yawan cin mutane ke kiranta da mai girman kai ,kwata-kwata bata san yawan magana ,gaba daya Barrister Fauza ta canja idan ba mugun sani kayi mata ba bazaka iya gane ta ba, dan sai yanzu kamar ta da Ashwariyya Rai Bachan ta fito sosai,cikin takunta na isa take takuwa tana karewa kowa kallo ta cikin glass din dake face d'inta,wata muguwar fad'uwar gaba Sadik yaji a lokacin daya hangota dan yafi 15mts yana kallonta amma bai gane ta ba sai da ta matso ya kura mata ido. A ransa yace " Alhamdulillah tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da k'assai godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin daya haliccin My Fauza ,tunda ta fito ya kura mata ido ya kasa d'auke idonsa daga kanta wani mugun yawo ya had'iya ,yana cikin wannan halin ta karaso da gudu ta fad'a jikin Abbanta dariya Abba yayi yace " masha Allah Fauziyyah ta andawo lafiya? " lafiya Abba ,yasu Mama da Umma da Bab......My dear baki ganni bane ya fad'a yana silent killer smile ,hankali ta juya tace " lahhh yaya na ganka murnar ganin Abba ce,gaba d'ayan su suka saka dariya ,a hanya a cikin mota sai hira suke har suka k'arasa gida a k'ofar gidan su Fauziyyah Sadik yayi parking a hankali ta bud'e motar ta fito tana fitowa gabanta yayi muguwar fad'uwa jikin ta ya d'auki rawa lokaci d'aya fargaba da tsoro suka dirar mata a hankali tace " innalillahi wa'inna ilaihirraji'un.............! *Alhamdulillah* *MOMYN ZARAH* ~PLEASE CIMMENTS~🙏🏻 ```A GAAKIYA KUNA MATUK'AR BURGENI JIDDARH NOVELS COMMENTS D'INKU YANA K'ARA MIN K'ARFIN GWIWA NAGODE SOSAI ALLAH YABAR K'AUNA DA ZUMUNCI``` ❤❤❤ ~LUV U SO MUCH DEAR~ 💋💋💋 _ANA MUGUN TARE NI DA KU_ 😍😍😍😍 😘😘😘😘 BYE [05/09, 20:33] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _(DASHEN ALLAH)_ _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da K'assai_ *EDITING BY MOMYN ZARAH* 165-170 Cikin zafin nama Sadik ya tare shi ya kwantar dashi, ita ko Fauza jikin Mama ta fad'a, zumbur Abba ya mik'e yana cewa " Subhanallahi lafiya? Ita Mama da Aisha duk jikin su yayi banyi don jin sunan da Fauziyyah ta kira Malam Muhammad dashi, tsawa Abba ya dakawa Aisha yace " jeki debo ruwa, da sauri ta mike jiki ba kwari, tana kawo ruwan Abba ya karba ya shekawa Malam Muhammad da Fauza, da salati a bakin ya farka ita ko da kuka ta farka tana cewa " ya Allah kasa abinda na gani ba gaskiya bane, Ubangiji ka tsare ni daga sharrin wannan shaid'anin, girkizata Mama ta shiga yi tana cewa " bud'e idon ki Fauziyyah, a hankali ta bud'e idon tana ganin kowa dishi-dishi, aiko idonta na kai wa kan Sadik dake rik'e da Fa'iz ta ware idon ta. Shima Fa'iz yana farkawa ya bud'e idon sa yana bin jama'ar wajen da kallo,bayan ya dawo haiyacin sa, nan ya fara tuno abubuwan da suka faru tun daga farko harkarshi ya tuna komai da kowa nasa, babu abinda ya manta yanzu yana cikin cikekkiyar nutsuwar sa da lafiyar sa, zanbur Fauziyyah ta mike tsaye tana kallon Aisha tace " Sister wannan ne Malam Muhammad? cikin kuka Aisha tace " eh!, " shi kike so, shi kike shirin aure? shiru Aisha tayi bata, bata amsa ba, saboda kukan daya ci karfinta, kafad'unta Fauziyyah ta kama ta shiga jijjigata tana kuka tace " please sister kiyi man magana ki bani amsa, wannan shine Malam Muhammad, shi kike shirin aure, shine wanda kike so? Cikin matsanancin kuka Aisha tace " eh! "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un abinda Fauziyyah ta iya cewa kenan, a hankali Fa'iz da Sadik suka mike, shi Fa'iz yana kuka yake yi sosai kamar ransa zai fita, a ransa yake tunani, lalle duniya abin tsoro ce, rayuwar duniya abin gudu ce, a hankali ya shiga tunanin rayuwarsa da irin mugayen abubuwan da yayi, da irin butulcin da yayiwa Fauziyyah, da irin butulcin da Fa'iza da abokansa sukayi masa, amma yau gashi mahaifan Fauziyyah ne gatansa,a yayin da duniya ta guje shi, sune suka taimakeshi suka rufa masa asiri, ayayin da duniya ta tona masa asiri, ita, suka so shi suka k'aunace tsakanin su da Allah, a lokacin da bashi da kowa, a lokacin da kowa ya gushi, Fauziyyah duk ta fita haiyacinta ta zama kamar zararriya. Wajen Fa'iz taje dake kuka kamar ransa zai fita taci kwalar rigarsa tana jijigashi cikin kuka tace " mai ni da iyaye na mukayi maka a rayuwa? wanne laifi nayi maka kake bibiyar rayuwa ta? mai ahalina suka yi maka kake san ganin bayan mu Fa'iz ? duk abinda kayi min baisheka ba sai biyo mu ka shiga rayuwar k'anwata? sakin shi tayi ta juya masa baya tace " laifi ne dan na so? ko laifi ne dan zuciya ta amince da abinda take so? mai yasa rayuwa ta shiga mawoyacin hali? mai yasa baza ka tab'a barin zuciya ta tasamu sauk'i ba? mai yasa bazaka kyale ni nayi rayuwa cikin farin ciki ba? mai yasa ka saka ahalina a gaba? mai yasa Fa'iz? mai muka yi maka meye laifin mu? mai yasa ka hana zuciya ta ta huta? mai yasa Fa'iz? ta karashe maganar cikin matsanancin kuka. Abba da Sadik duk sunyi jugum, suna kallan ikon Allah kowannen su da abinda yake sak'awa a ransa musamman ma Sadik da gaba daya ya shiga cikin tashin hankali ya fita daga haiyacin sa, saboda kallamar da Fauza ta fada _"laifi ne dan na so ka"_ to me hakan yake nufi? dama tasan shi? meye a tsakanin Malam Muhammad da Fauzan sa? a ransa yakewa kansa wannan tambayoyin, tsawar da Abba ya dakawa Fauziyyah ce ta dawo dashi cikin haiyacin sa, " ke Fauziyyah kina cikin hankalin ki? meke damunki? cewar Abba, cikin kuka Fauziyyah ta juyo ta kalli Abba, cikin kuka tace " Abba wannan shine Fa'iz wanda yayi sanadiyyar gujewar farin cikin mu, shine wanda yasa muka bar mahaifar mu, tushen mu, gidan mu, dangin mu da ' yan uwan mu, shine wannan bak'in azzalumin, mugu, macuci, maci amana wanda ya wargaza min rayuwata, wanda jefa ni cikin masifa da k'uncin rayuwa, shine wanda ya sari zuciya da mugun daf'in da har in mutu ina jin d'acin sa, shine wanda yasa ku cikin bakin ciki yayi sanadiyyar zubar hawayen ku, ya hana ku bacci, ci da sha, da kwanciyar hankali, shine wanda yayi rayuwa ta muguwar illa, shine wanda lalamin rayuwa da tunani na, shine wanda ya lalata duk abinda ka dad'e kana tanada Abba, Abba wannan Fa'iz wanda yayi sanadiyar korata daga makaranta, shine wanda idonka ya gane maka a wannan video, Abba wannan ne wanda ya......... d'aukewar da numfashinta yayi ne yasa ta yin shiru dole, sai kuma tari, mai k'arfi, tarin yaki tsayawa sai jini, da sauri Fa'iz yayi wajenta zai rik'e ta. Kallansa tayi da jajayen idonta sannan tasa duka hannunta biyu ta hankada shi baya tarin ya kara yin k'arfi tayi baya kamar zata dafi, a gaban Fa'iz ta durk'usa gwiwarta tace " please ka bar mu, mu huta ni iyaye na please ka fita daga ratyuwar mu, Fa'iz yace " Fauziy....... " please kabar mu bana san jin komai daga bakin ka kai mayaudari ne, shima zubewa yayi a gaban ta yace " wallahi Fauza ni ba Fa'iz din baya bane, na canja halina duk wasu munanan da mugayen halina babu su yanzu, na zama mutum kirki bana ko san na sake tuna rayuwa ta ta baya, na tsani kai na Fauza, duk hukuncin da kika dauka akaina na yarda amma banda na rabuwa dake wallahi Allah Fauziyyah bazan iya rayuwa babu ke ba, da in rasaki gwamma na rasa rayuwa ta, da rayuwa babu ke na gwammaci mutuwa, Fauziyyah ina sanki fiye da kowa da komai, bani da kowa a rayuwa ta yanzu sai ke, please ki tausaya min, na rasa Momy da Daddy na, Fauza ki taimaka min ke tawa ce ni naki ke dan ni aka halicceki dan ke aka halicce ni, Fauziyyah ina sanki! ina sanki!! ina matukar kaunarki zan iyayin komai a kan ki zan iya rabuwa da kowa akanki please my Fauza. Kallan sa tayi tace " memory is a wonderful thing if you don't hv 2 deal with the past, shima cikin kuka yace " there is no chance, no destiny no fate that can hinder the firm of determined soul, to face d darkness ur heart must be pure, My Fauza I keep my hope alive & never lose faith, kuka taci gaba dayi tace please go & live my life in peace, I beg u in name of almighty God, live me a long & go ur on lyf please, duk jikin kowa a wajen ya mutu babu wanda yake iya gwagwgwaran motsi balle magana, tashi Fa'iz yayi tacewa Fauza I love you, I love you wit all my heart, I really luv & I never live sum 1, get u, u are mine Fauza, I know u love me alot, I live u know because u beg, ya juya wajen Mama da Abba ya durk'usa a gaban sa ya basu hak'uri cikin kuka yayi musu godiya mai ya yawa ya nemi afuwar su, ya kalli Aisha yace " am so sorry Aisha I knew I hot u, please 4 gv me, da kyar cikin kuka tace " bakomai, ya juya wajen Sadik yace " I proud of u my friend, idan kaima nayi maka wani abu kan rashin sani please 4 gv me, kasa magana Sadik yayi, Fa'iz ya juyo ya kalli Fauziyyah yace " please 4 gv me, shiru tayi ba tace masa komai ba, I love you once again, ya juya ya, durk'ushewa Fauza tayi a kasa ta saka wani mahaukacin kuka mai k'ona zuciya. Babu wanda ya iya magana, kowa jikin sa ya mutu, Mama, Aisha da Fauza babu abinda suke faman yi sai kuka, dakyar Abba ya lallashi su sukayi shiru, itako Fauziyyah d'akin ta ta shige ta rufe k'ofa ta fada gado ta saki saban kuka dan komai ya dawo mata sabo kamar yau aka yi, shima Sadik jikin sa sanyaye ya fita ya tafi gida , dakin sa ya shiga ya rufe ya kwanta yana yiwa kansa tambayoyi, babu mai bashi amsa abin yayi matukar d'aure masa kai, ya rasa wanda zaiyi masa bayani, yasan Fauza ce kad'ai zata iya warware masa komai to itama tana cikin wani hali, "tabbas akwai wani abu a tsakanin Fauziyyah da Malam Muhammad mai girman gaske duba da maganganun data fada, cewar sadik. _Abin tausayi ko ni ma na tausayi maki Fauziyyah_ Fa'iz tafiya kawai yake bai san inda zai nufa ba, har ya isa wani masallaci, a cikin masallacin ya samu ya zauna ga yunwa yana ji gashi bashi da ko sisi, gaba d'aya ya fita haiyacin sa, kansa ya dafe ya saka kuka mai ban tausayi, anan masallacin yake zaune a nan yake kwana nan yake komai, amma duk halin da Fa'iz ya shiga bai manta da Ubangiji ba, sosai ya kara komawa ga Allah ya mika dukkan lamuran ga Allah, sosai yake sallah, wani mutum tazo masallacin yana raban kudi hankalin mutumin yakai ga Fa'iz yace " ikon Allah ya kalli Fa'iz yace........... *Alhamdulilahi* *MOMYN ZARAH* ~Thank you so much~ ~'Yan dubiya~ _Nagode sosai da dubiya, da wadanda suka kira ni a waya da wanda suyi min text, duk ina godiya Allahu yabar zumunci_ [05/09, 20:33] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _(DASHEN ALLAH)_ _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da K'assai_ *EDITING BY MOMYN ZARAH* 160-165 Kallonta Sadik yayi yace " lafiya my life? "Lafiya lau dear kawai dai ina yawan jin fad'uwar gaba ne,ta fad'a cikin sanyin murya, murmushi yayi yana jan trolley d'in cikin gida yana yi cewa " karki damu my princess babu komai sai alkhairi yayi cikin gidan ,dama shi Abba tuni ya wuce , cikin karayar zuciya ta shiga gidan da gudu ta fad'a jikin Mama ita Maman rungume ta tayi , Sadik na cewa " bi mana Maman mu a hankali karki karya mana uwa,dariya Mama tayi tace " aiko dai,saboda tsabar murna da farin ciki Fauza ta kasa barin jikin Mama , da gudu Aisha ta shigo gidan tace " Yaya Sadik ina Auntyn ? ai kafin ya bata amsa ta gano ta. Da dugu ta fad'a jikin ta ,ta rungumeta ita Fauza sakin Mama tayi ta rungume Aisha ,cikin shagwab'a Aisha tace "Aunty babu yarda banyi da Abba da Yaya Sadik su tafi dani taryarki ba amma suka k'i, dariya Fauza tayi tace " to yanzu baga ki ga ni ba babu mai kwace maki ni, k'ara rungume ta Aisha tayi tace "aiko Aunty ko aure kika yi tare zamu tafi ,dan da kika tafi Allah naji ba dadi dan ma da Malam Muhammad. " ikon Allah a gaba na Aisha ai kya bari ku keb' e sai ki bata labarin ko? cewar Mama ,hannu Aisha tasa ta rufe fuskarta, Fauza akace kai Mama kinsa taji kunya , Mama tace " ai dole ta matsu ki dawo ta baki labarinsa tunda gashi dan zumudi ko ta bari huta ,ta hau baki labari, Abba dake shigowa yace " kar a damarmin Mama na ,a barta ,taho nan kinji Auta ta kar a samin ke a gaba, "yawwa Abba na ,ta fad'a tana dariya gaba d'ayan su dariyar suka saka, " Aunty nayi maki girki mai dad'i zo muje ki ce ,Aisha ta fad'a tana rik'e da hannaun Fauza ,zaunar da ita tayi a kan carpet sannan ta shiga jera mata abincin , kallan Sadik tayi tace " dear zo mu ci mana , " ah kina ganin mutuniyar yau ko tayi bata yi min duk idonta ya rufe ,saboda ganin ki, " ayya sorry yaya kai ma zo kaci please ta fad'a tana langwab'e kai,zama yayi kusa da Fauzan sa cikin nutsuwa Aisha ta shiga yi musu service d'in abincin ,kallan ta Fauza tayi tace " sister ko an dawo cin tuwon ne? ta fad'a da sigar tsokana. "Aunty ai ko bana ci dole nayi miki best food dinki ,dan nasan kinyi missing dinsa , " sosai ma kuwa sister, sai dai suka gama cin abincin tsaf sannan Fauza ta kalli Sadik tace " dear zanje tayi wanka na d'an huta ,kafin ya bata amsa Aisha tayi caraf tace " kai Aunty bafa ki ga Muhammad d'ina ba , ta fad'a kamar zatayi kuka, " au am so sorry sister na manta ne ,ni na isa nayi bacci banga Muhammad ba ,ki rashi mu gaisa, da murnarta ta nufi bed room d'in Fauza na da inda aka bawa Malam Muhammad. Kwance ta iske shi yana bacci kamar ta tada shi sai kuma ta fasa, ta koma wajen Fauza tace " Aunty he is sleeping,ta fad'a kamar tayi kuka , dafa kafad'arta Fauza tayi tace " ok sister ,don't mind in sha Allah we can meet alot letter kinji sis bari nayi wanka na kwanta,na gaji sosai, " Ok amma fa idan ya taso zan tashe ki, " no ki barni nayi bacci na sosai, please sister , " to naji jeki kwanta ,amma fa sai ki shiga d'aya d'akin saboda naki Abba ya bashi , " Ok kawai Fauza ta fad'a ta langwabar da kai, ta kalli Sadik tace " dear bacci ta sigar shagwab'a ta " Ok badamuwa idan kin tashi ki tab'o ni please, " Ok bye, ta shige d'aki, sai tayi wanka tayi sallah sannan ta kwanta bata dad'e da kwanciya ba bacci yayi awon gaba da ita kasancewar dama yau kusan kwana 3 rabanta da bacci. ************************************ Tunda Farhan ya koma gida iyayensa suka kasa ganekansa,kwata-kwata baya cikin nutsuwarsa tun yana b'oye abin har yafi karfinsa ya fito dashi fili,baya ci baya sha duk ya rame ya fita haiyacinsa kullum maganar sa d'aya Fauza , ya zama kamar mahaukaci , a d'akin sa Mom da Dad dinsa suka same shi yana kwance yayi rubda ciki , kusa dashi Momyn shi ta zauna ta shafa kansa ,wata ajiyar zuciya ya saki, kallan juna Mom da Dad sukayi, Dad yayi mata alama data fara yi mishi magana " Son mai ke damun ka ? " cikin rawar murya yace " Momy My Fauza, please ku bani my Fauza ,Dady yace " wacece ita ,a ina take ? a hankali Farhan ya mik'e zaune daga ganshi kasan yana cikin matsananciyar damuwa saboda shi mutum ne na mutane yana da barkwanci da wasa da dariya , a hankali ya shiga bawa su Momy labarin ta tun daga farko har k'arshe bai b'oye musu komai ba,har romancing d'inta da yayi suka b'ata ,ajiyar zuciya Dady yayi ya kalli Momy yace " gaskiya yarinyar 'yar mutunci ce ,'ya mace a America amma har dan namiji ya tab'a tayi masa haka ,cikin sanyin jiki Momy tace " gaskiya kam nima dai naga alama, Dady yace " gaskiya ko nima zan so ka aure ta. Dady ya kalli Farhan yace " inane garin su ,gidan su,su waye dangin ta? cikin muryar karaya Farhan yace " ban sani ba Dady ta dai ce min ita haifaffiyar Katsina ce ,amma yanzu suna zaune a kano, bayan nan ban san komai nata ba Dady, ganin halin da Farhan ya shiga yasa su tausaya masa dan sun san ba k'aramin so yake yi mata ba , a hankali Dady yace " ya sunanta dana mahaifinta " da sauri Farhan yace " Fauziyyah Muhammad Ahmad, Dady yace " Ok ka kwantar da hankalin ka kaji,in sha Allah i will try my best , " Ok Dad please try , ya fad'a kamar zaiyi kuka, Momy tace " karka damu kaji Son , in dai muna raye bazamu tab'a bari ka nemi wani abu ka rasa ba ,rungume ta yayi yana sauke ajiyar zuciya yace " thank you Mum, thank you so much Dad. Murmushi Dady yayi yace " Son in sha Allah sai ka aure ta kaji koda abinda na mallaka zai k'are sai na aura maka ita dan na kanga cikin farin ciki, Momy tace " yanzu ka tashi kaje kayi wanka kaci abinci kayi sallah sai kazo parlor muyi maganar mu san yadda zamu b'ullowa al'amarin ko? "ai da sauri Farhan ya mik'e yayi hanyar toilet yana cewa " Ok Dad just gv me sum minutes , ya shiga toilet d'in,gaba d'ayan su suka saka dariya. Fauza bata tashi ba sai wajen 3:30 tana tayi ta fad'a toilet tayi alwala ta gabatar da sallar la'asur , kayan jikin ta, ta mayar ta shafa farar hoda red lips glow ta fito a tsakar gida ta samu Aisha na yankan alaiyahu kusa da ita Fauziyyah ta zauna ,tana zama Aisha tace " Aunty yanzu ko Muhammad da Abba suka tafi masallaci nasan idan bai wuce islamiyya ba direct gida zasu wuto , murmushi tayi kafin tayi magana saiga Mama , ita kusa da su ta zauna , suna cikin hira Abba ya shigo ya same su ,wani sanyi Abba yaji a ransa yace " Alhamdulillah ala ni'imatu, da murmushi a face d'in sa shima ya zauna, Mama tace " ah ina Malam Muhammad? wani dadi Aisha taji a ranta jin Mama ta tambaye shi, Abba yace " can na baro su shida Sadik amma alama nan zasu shigo , kafin Abba ya gama rufe bakin sa suka shigo d'auke da sallama a bakin su Sadik na gaba Fa'iz na biye dashi a baya Fauziyyah najin muryar Sadik ta sunkuyar da kanta kasa ,saboda kunyar Abba . Aisha ce ta rad'a mata " Aunty please d'ago ki kalle shi gashi nan , da murmushi a face d'inta ta d'ago kai tana d'agowa sukayi had'a ido dashi aiko zumbur da mik'e da k'arfi tace " FA'IZ!!!!!! shima yana ganin ta kansa ya fara juya masa kan ya dafe da duka hannuwan sa biyu yana jin ta ambaci Fa'iz yayi baya luuuuuuuuu ita ma tayi baya luuuuuu........ *Alhamdulillah* *MOMYN ZARAH* ```PLEASE KUYI HAK'URI DA WANNAN BANA JIN DAD'I NE ( BANI DA LAFIYA)``` 😞😔😞😔😞😔😞😔😞 BYE [05/09, 20:33] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _(DASHEN ALLAH)_ _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da K'assai_ ```BANI DA BAKIN GODIYA, BAN SAN ME ZANCE MIKI BA AKAN K'AUNAR DA KIKE NUNAMIN, NAGODE SOSAI ALLAH YA BAR ZUMUNCI``` 💋💋💋💋💋💋 _INA MUGUN YIN KI, IYA WUYA ANA MUGUN TARE_ 😘😘😘😘😘😘 ~ONE LOVE ME & YOU ANFA~ 💞💞💞💞💞 *I LOVE YOU ONCE AGAIN* 💘💘💘💘💘 *FA'IZA ANFA* 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 _INA SANKI HAR CIKIN ZUCIYA TA ANFA_ ❤❤❤❤❤❤ ~LUV YOU MORE MOST MY ANFA~ 😍😍😍😍😍😍 ```JIDDARH TAKI CE KE KAD'AI ANFA``` *EDITING BY MOMYN ZARAH* 170-175 Mutumin ya kalli Fa'iz yace " on ga naka, Fa'iz na rawar jiki ya karb'i kud'in, yayiwa mutum godiya, sujjudul shukru Fa'iz yayi yana yiwa Allah godiya abisa wannan dauki da Allah ya kawo masa, dan bashi da koko sisi, kallon kudin Fa'iz yayi gaka 2k ne sai yayi ajiyar zuciya a ransa ya tuna yadda bai maida 1million komai ba balle wasu k'anun bukatu, amma wai yau shine ake bashi sadakar 2k har yana murna, ya k'ara kallon kud'in sai hawaye suka zuba masa, ya tausaya kansa,ya tuna yadda yake bujo da kud'i, ya tuna lokacin da yakewa 'yan matan sa kyautar 500k ko mota da wajen 2million ya san shi kansa bazai tuna 'yan matan daya saiwa gida da mota, duk sanda zasu fita club kuwa da 500k yake fita amma baya dawowa dako 1k, a fili yace " lalle duniya abin tsoro ce, idan yau kaine wata rana ba kai bane, duk wanda ya dauki rayuwa wata tsiya lalle wata rana zaiyi danasani, duk wanda yayi alfasha to tabbas akwai ranar nadama. Shiru Fa'iz yayi yana tunanin mafita, yasan babu inda 2k zata kai mishi, yanke shawarar yin sana'a yayi, a ransa yace " to wacce sana'a ta dace nayi, haka dai yayita sak'e-sak'e a ransa daga k'arshe ya yanke shawarar tallan pure water, yana nan zaune wani yaro yazo yana tallan pure water kiran yaron Fa'iz yayi ya tambaye shi inda suke suyo ruwa, yace " sai kaje kasuwa ka siyo rubar Ok irin wannan da tanle tallan yaran ya nuna masa robar sa, " idan ka siyo sai kaje inda ake bada sarin ruwa ka sara, Fa'iz yace " to zaka raka ni inda zan siyo robar da inda zan sari ruwan, " eh bakomai sai in raka ka, " yawwa na gode k'anina. Cikin ikon Allah Fa'iz ya fara tallar ruwan sanyi a danja, harda swan water yake saida yadda masu sai da ruwa suke bin mota da gudu haka Fa'iz yake yi, idan yaga ciniki sai yabi mota da gudu, cikin ikon Allah kuma yana samu da haka yake ci yake sha har ya samu ya dinka suturu, haka dai rayuwa ta rink'a tafiyarwa Fa'iz. Fauziyyah tunda abin ya faru ta shiga matsananciyar damuwa, dan komai ya dawo mata sabo fil, kamar yau ko jiya akayi komai, ta koma zaman d'aki, bata da wani aikin yi sai kuka, duk wanda ya ganta yasan tana cikin damuwa, ta rame sosai, ko abinci taba iya ci sosai sai Mama ta matsa mata, haka ma Aisha tana cikin damuwa ta rasa yadda zatayi, Aisha na kwance tayi nisa cikin tunani a ranta take magana " wai ashe Malam Muhammad shine wanda yayi sanadiyar rugujewar farin cikin mu, amma harda fad'a soyayya dashi, a fili tace " na tsaneka Fa'iz, ban sanka ban k'aunar k'ara ganinka a rayuwa ta mugu, fashewa tayi da kuka data tuna har yanzu Fauziyyah na mugun sanshi, dan tasan ba kowa a zuciyar Fauziyyah bayan Fa'iz, tana kula Sadik ne kawai, kuma tasan durewa Fauziyyah keyi, tana b'oyewa. Fauziyyah na kwance a d'aki, Mama ta shigo takai wajen 10munute a kanta tana kallon ta, a hankali Mama ta zauna a gefenta da sauri Fauziyyah ta shiga goge hawayen ta, kallon ta Mama tayi tana murmushi tace " kina san shi ko? ido Fauziyyah ta dago ta kalli Mama a hankali ta girgizawa Mama kai alamar a'a, murmushi Mama ta k'arayi tace " to idan baki san shi meya saki kuka? shiru Fauziyyah tayi sai can tace " ni ma ban sani ba kawai dai naji inasan yin kuka ne, Mama tace " Fauziyyah nasan ki tun kafin ke kanki kisan wacece ke, nasan halin ki, Fauziyyah nasan kina san Fa'iz, " a'a Mama ban san shi, ta fada muryarta ta cracking, Mama tace " Fauziyyah! " na'am, " nasan kina san Fa'iz kuma karkiyi man musu, Mama ta k'ura mata ido, nasan kina boyewa ne kawai, amma kiyi hak'uri in sha Allah wata rana zakiyi alfahari da kanki, in Allah ya yarda sai kin zama abin abin kwantacce, Fauziyyah Allah ya jarrabe ki, nasan bazai tab'a barinki haka nan ba, nasan in sha Allah, Allah zai baki mijin kwarai zai baki mijin da zai share maki hawayeki, in sha Allah, Ubangiji zai baki mijin da zakiyi alfahari dashi, dan haka duk mijin da Allah ya baki kiyi hak'uri ki karb'e hannu biyu, karki bi soyayya ko zabin ranki, kiyi auren kwanciyar hankali, auren rufin asiri karki sake kina ganin kashi da rana ki taka. Kuka Fauziyyah ta fashe dashi, Mama tace " kiyi hak'uri da Fa'iz duk da nasan kina yi mai mugun so, nasan ki na san shi ko? Mama ta fad'a had'i da kura mata ido, jikin Mama Fauziyyah ta Fauziyyah ta fad'a, ta k'ara fashewa da kuka tana cewa " nima ban sani ba amma injin haushin shi akan abinda yayi min, kuma duk sanda naganshi komai yana dawomin sabo, ina jin bakin cikin sosai, sai naji na tsani kaina gaba daya, shima kuma na sai ji tsane shi, kuma duk sanda na tuna shi sai naji gaba na ya fadi. Shafa bayan ta Mama ta shiga yi tana cewa " kiyi hak'uri Fauziyyah wannan itace K'ADDARARKI, kiyi hak'uri ki karb'i Sadik a matsayin miji ki hak'ura da Fa'iz, Allah yasa shi ya fiye miki alkhairi, in sha wata rana zakiyi dadi, dan naji mahaifinki da Baba suna maganar nan da wata d'aya za'a daura auren, aiko wata muguwar fad'uwa gabanta yayi, da sauri ta saki Mama tayi baya, cikin kuka tace " yaushe akayi maganar? Mama tace " tun kina Amerika aka saka rana, ita kuma Aisha da Farouk, nan da sati hud'u za'ayi bikin, a zuciyar ta tace " Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un, kallon ta Mama tayi tace " meye kuma nayin innalillahi wa'inna ilaihir raji'un? " bakomai kawa...... Sai kuma tayi shiru, " yi magana mana inji Mama, a hankali tace " kawai ina tsoran abinda zaije ya dawo, shiru Mama tayi dan taga ne abinda Fauziyyah ke nufi, itama tana tunanin hakan, amma sai ta daure tace " bakomai kinji karkiji komai Abba zaiyi musu bayani, ido Fauziyyah ta zaro tace " Mama bayanin me, " yace wai zai ce musu kin tab'a aure na sati daya kawai. "To kuma idan suka tambayi dalilin rabuwata da mijin fa? "Ah shiyasa mai zai ce musu, cikin sanyin jiki Fauziyyah tace " to Allah ya taimaka, " Amin Mama tace, duk hirar da Mama da Fauziyyah sukayi Aisha na lab'e najin su,bayan ta fita ne Aisha ta shigo d'akin cikin kuka tacewa Fauziyyah " sister am so sorry dana fara san Fa'iz ban san shine Fa'iz dinki ba, please kayi hak'uri kinji, murmushin k'arfin hali Fauziyyah tayi idonta na zubar da hawaye tace " haba sister bakomai, kawai ina gudun kar yayi miki abinda yayi man ne, ina kugun kar K'ADDARA TAH, da taki ta zama iri daya, kuma ni Fa'iz ba nawa bane, ni Sadik ne nawa, kuma shi nake so, shi zan aura, dashi zanyi rayuwa har mutuwa, ni ban Fa'iz, a hankali Aisha ta kama hannun Fauziyyah tace " sister I know you love him so much, please don't say no, kurawa Aisha ido tayi bata ce komai ba, sai can tace " sister I want rest before prayer, so please gv me sum mnt, " ok kawai tace ta fita, wannan dalilin ne ya tabbawarwa da Aisha Fauziyyah nasan Fa'iz. Alhamdulilah yau BFauza an karb'o offer ta fara aiki, ranar Monday zata fara aiki a babbar kotun dake garin Kano, kasancewar Barrister Fauza Barrister k'ace bata jawa ba, takardar samun aikin tata ta fito da gidan zama dake cikin Hotoro G.R.A sai mota sabuwa fil kirar KIA, ba k'aramin murna da farin ciki kowa yayi ba,ita Fauza batayi wata murna sosai ba, kasancewar damuwar dake ranta, a cikin satin Sadik ya fara koya mata mota,soyayyar su sukeyi mai tsafta, kowa yana nunawa kowa so da kulawa, Allah cikin ikon sa Fauza ta fara aiki d'auke da salary mai tsoka. Shiko Sadik kullum cikin nuna mata so da kulawa yake, duk sati yana kan hanyar zuwa weekend, itama kuma a nata b'angaren tana iya k'ok'arin ta wajen ganin ta faranta masa, tunda aka saka rana sai wani rawar kai yake dan shi gani yake Kamar ma ta zama matar sa, a b'angaren Aisha da Farouk kuwa ita bata wani damu dashi ba, dan kwata-kwata baya gaban ta, amma duk da haka bata nunawa kowa abinda yake ranta ba, tabar abin a ranta ta karb'i zab'in iyayen ta hannu biyu, amma shi duk ya wani rud'e ya fita haiyacin sa, a gaban kowa nuna mata so da kulawa yake wani lokacin ma harma kunya yake bata, haka dai ruwa tai ta tafiya BFauza ta gudanar da aikinta cikin kwanciyar hankali. Haka shima Fa'iz yana nan yana fama da tallan ruwan sanyi a danja ga rana, duk yayi baki ya rame idan ba mugun sani kayi mishi ba baka iya gane shi, wata mota dalleliyar mota ce tayi parking kai da ganin motar kasan sabuwa ce, a hankali matukin motar ya kira mai ruwa, da gudu su Fa'iz suka ruga dan kai mai ruwan, cikin tsautsayi rubar Fa'iz ta sub'uce ta fad'a kan glass din motar , aiko glass din yayi raga-raga ya fashe, da sauri mai motar ya fito " kutumar bura uba, lalle yau zaka sani uban waya ce ka fasa man glass Fa'iz ya shiga bashi hak'uri, yana magiya, kura masa ido yaran yayi yace " au kaine wanda na kusa kad'ewa kwanaki ko? sai lokacin Fa'iz ya tuna shi, shine wanda suka kusa taka shi da mota shida karuwan nan, yauma a cikin mayen yake motar cike da mata k'ida na tashi kamar ranar, mai motar yace " au baka dandara ba kenan shine yauma ma kara dawowa ko, aiko zanci ubanka zan nuna maka ni cikekken dan iska ne, yaran nata magana Fa'iz baiji ba yana tunani, sai jin saukar mari yayi, kafin Fa'iz ya dawo haiyacin sa, yaran yabkara kifa masa wani marin yana cewa uwarka ko uban ka ne zasu biya ni kudin glass dina, ina zaka nemu kudin glass dina ka biya, shege matsiyaci Wallahi yau sai naci uwarka, dan sai na daki kud'i na, belt ya zare ya shiga dukan Fa'iz ta ko ina tun Fa'iz na bashi hak'uri yana magiya har ya daina, sauran mutu nan cikin motar ya kira suka had'u suka yiwa Fa'iz mugun duka harya kasa tashi jikin sa duk jini kansa ya fashe. Fauziyyah da Sadik ne suka biyo ta hanyar da abin ke faruwa, sunyi mugun kyau ganin hanyar a cunkushe ne yasa Sadik sauke glass din motar sa ya a hankali, wani yaro ya kira yacewa yaran " lafiya maike faruwa? yaran yace " wani mai tallan ruwa ne ya fasawa wani mai mota glass shine mai motar yake dukan sa wai sai ya daki kud'in sa, tsaki yayi tace " ok nagode, mai ruwan ne ya bata tausayi a hankali ta kalli Sadik ta marairace face tace " please dear muje mu taimake shi, tayi maganar kamar zatayi kuka, murmushi yayi mata yace " Dear muje mu biya kudin, a kansa yana jin dadin halinta na tausayi da taimako, a ranta yake godewa Allah daya bashi daya a matsayin matar da zai aura, motar yaja zuwa wajen, glass din motar ya sauke yana hangen wanda zai aika, rasa wanda zai aika yayi dan haka ya kalleta yace " My love sai dai fa naje nadawo, mak'e Kafad'a tayi cikin shagwab'a tace " nidai a'a sai dai mu tafi tare, "ok yace, fita yayi motar ya zagaya ya bud'e mata motar ta fito a hankali, tun kafin ta gama fitowa sukayi ido hud'u da Fa'iz, kallon ta Fa'iz yayi ya bud'e baki zaiyi mata magana yaran ya wawuri kwalbar lemo ya kad'awa Fa'iz aka,gaba daya ganin sa ya d'auke, numfashinsa ma ya d'auke ya tafi luuuuuuu da k'arfi Fauziyyah tayi wata mahaukaciyar k'ara ta saki ihu tayi kansa tana kiran sunan sa FA'IZ!!!!!!!! kamar mahaukacin.......... *Alhamdulilah* *MOMYN ZARAH* BYE [05/09, 20:33] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _(DASHEN ALLAH)_ _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da K'assai_ *EDITING BY MOMYN ZARAH* ```DEDICATED TO FA'IZA ANFA``` 175-180 Tayi kansa tana kiran sunan sa "FA'IZ!!! kamar mahaukaciya,da gudu tayi kansa tana zuwa ta faɗa jiknsa tana " please Fa'iz karka mutu kuka take sosai tana jijjiga shi, sandarewa Sadik yayi a tsaye ya kasa koda motsi saboda mamaki, wani baƙi kishi yaji yazo ya tokare masa ƙirjinsa, ya kasa koda ɗaga ƙafarsa balle yayi magana, wani irin yake gani baya jin maganar kowa a wajen sai maganar Fauza tana cewa " please Fa'iz karka mutu, ɗago kai Fauza tayi tana bin mutanen wajen da kallo tana kuka tace " dan Allah ku taimaka min karya mutu, ganin bamai niyyar taimakonta ne yasa ta rungume Fa'iz ta ƙara tsandara mahaukaciya ƙara ta ƙamƙame shi tana ihu, ƙarar da Fauza tayi ce ta dawo da Sadik daga duniyar tunanin daya tafi. Da sauri yayi wajenta cikin sanyin jiki ya durƙusa ya rungumi Fa'iz haɗi da taimakon wasu mutane suka saka shi a mota bayan motar Fauziyyah ta shiga ta rungume Fa'iz tana kuka sai sambatu take ita bama tasan me take cewa ba, cikin mutuwar jiki Sadik yake tuƙin motar, kallon sa tayi ta daga mai tsawa tace " dallah Malam idan bazaka ja motar ba ka tsaya mu fita, cikin kuka da tsiwa tace " wallahi idan ya mutu bazan taɓa yafe maka ba, shiko Sadik jikin sa duk ya mutu, in banda faɗuwa babu abinda gabansa, wai yau shi Fauziyyah ke yiwa tsawa da faɗa akan wani ɗa namiji, ita ko in banda faman kuka babu abinda takeyi, ita bama tasan me takeyi ba, balle tasan tayi masa tsawa, a ƙofar wani private hospital yayi parking, kafin motar ta ƙarasa tsayawa ita har ta buɗe ta fita, a gigice ta shiga cikin asibitin tana kiran nurses, abaya suka biyo ta ɗauke da gadon turan marassa lafiya. Da kyar Fauziyyah ta bari aka shigar da Fa'iz Emergency, tana kuka Sadik ya janye ta aka shigar dashi, shi duk jikinsa sa yayi sanyi, tsoro da fargaba sun dirar masa in banda kallon ta babu abinda yake shi ya kasa cewa komai da ido kawai yake binta, gana ganin yadda ta koma a cikin 'yan muntuna duk ta fita haiyacinta ta koma kamar zararriya, a ransa yace " tabbasa akwai al'amari mai girma tsakanin Fa'iz da Fauziyyah, kansa ya tambaya " koda soyayya suke, dan tabbas ko yaro yaga abinda Fauziyyah keyi sai ya tabbar tana yi masa mugun so, akwai tsantsar so da ƙauna a tsakanin su, a fili yace " no hakan ba baza ta taɓa yiyiwa ba Fauza tawa ce ni kaɗai, Fauza matata ce, haka dai yayi ta zance zuci. Kasa jurewa kukanta yayi a hanakali ya janyo ta jikinsa ya rungume ta, kanta ya shiga shafa mata yana ɗan bubbuga bayan yana bata haƙuri, " kiyi haƙuri My Fauza in sha Allah zai warke bazai mutu ba kinji, a hankali ta ɗago jajayen idonunta ta kalle shi tace " please Yaya karya mutu bana san ya mutu idan ya mutu nima mutuwa zanyi, dammmmmm!!!!!!! gaban sa yayi muguwar faɗuwa, cikin rawar baki yace " in sha Allah bazai mutu ba zai rayu, sake kallan sa tayi tace " yawwa ka tabba ta zai rayu, bazai mutu ba? tayi maganar kamar an fizge ta daga bakin ta, kansa kawai ya iya ɗaga mata alamar eh, lamo tayi a ƙirjinsa tana sauke ajiyar zuciya, Doctor ne yazo yace " kece matar sa ko? ƙura mata ido Sadik yayi dan jin amsar da zata bayar, ji yayi kamar daga sama tace " eh nice, yace " ok to biyoni, kafin ya rufe bakin sa tayi gaba ta bishi, ɗakin da aka kwantar da Fa'iz ya nuna mata yace " Alhamdulillahi ya rayu, ba wasu cewuka sosai kawai dai kansa ya fashe, a hankali ta tura ƙofar ɗakin ta shiga kwance ta iske, ido ta ƙura masa sai a lokacin ta lura yayi baƙi ga wata muguwar rama da yayi, duk ya janja kamanni kamar ba Fa'iz ba, kuka ta ƙara fashewa dashi ta faɗa kansa, ta rungume, ji tayi an dafa ta a hankali ta ɗago ganin Sadik tayi tsaye a kanta idonsa yayi mugun yin ja kai da gani kasan ransa yayi mugun ɓaci, kallon mamaki kawai yake yi mata, da ganin kallon da yake yi mata kasan na alamar tambaya ne , sai a lokacin ta rinƙa tuno irin abubuwan tayi ji tayi jiknta yayi sanyi, kuma taji bata kyauta ba, tasa lalle tayiwa Sadik babban laifi, kwata-kwata sai taji bata kyuta masa ba, tausayin sa ya kamata, dan ita batasan tayi wasu abubuwan ba dan bata cikin haiyacinta sai yanzu take tuno su,cikin jin kunyar sa, ta miƙe a hankli tace " muta f.... caraf Fa'iz ya riƙe mata hannu a hankali ya buɗe idon sa, ya kafe ta dasu rai ta ɓata ta goge hawayen dan ita bama tasan ya farka ba, tace " dalla sake ni, karka ƙara taɓa min jiki,ɗan iska kawai. Ƙoƙarin miƙewa Fa'iz yayi amma ya kasa, komawa yayi ya kwanta dole badan yaso ba, yace " please karki tafi ki barni idan kika tafi kika barni a halin da nake ciki mutuwa zanyi Fauziyyah kece rayuwa kece gatana, kece komai nawa, please my Fauza kallon sa tayi, ta ɗanyi murmushi tace " aiko indai nice rayuwarka zaka mutu dan ni ina da miji, Allah ya bani miji na gari, wanda yasan ya kamata wanda yasan ciwon kansa da darajar kansa ya kuma san ƙimar 'ya'ya mata, kallon Sadik tayi, tayi masa murmushi tace "nagodewa Allah daya bani kai a matsayin miji na kuma uban yara na, ta juya ta kalli Fa'iz ta nuna masa Sadik tace" ni kuma wannan shine rayuwata, farin cikina, kuma shine komai nawa nima idan bashi mutuwa zanyi dan bazan iya rayuwa ba, yanzu ma da kaga mun taimake ka, ba'a san rai na bane, shine ya taimakeka dan idan tani ce abarka ka mutu kayi mutuwar titi mutuwar karnika, mugu kawai tana kaiwa nan ta kama hannun Sadik taja shi sukayi waje, Fa'iz ya fashe da kuka yana kiran sunanta, amma kota juya, ya rinƙa ƙoƙarin tashi amma ya kasa, yana ji yana ta tafi ta barshi. Cikin sanyin jiki yake tuƙin motar, babu wanda yake cewa kowa komai motar tayi shiru, kowa da abunda yake saƙawa a ransa, ita Fauziyyah babu abunda ya dame ta sai kunyar abinda tayi sai satar kallon Sadik take taga ya shiga damuwa, shi kuma tunani yake abubuwan da tayi da kuma abunda ta faɗawa Fa'iz akan shi, a ransa yace "shin da gaske Fauza tana so na, da gaske tana alfahari dani, kuma wai nine rayuwarta, gabansa ne ya ƙara faɗuwa daya tuno abubuwan da tayi akan Fa'iz da kuma maganganun taka rinƙayi, da yadda ta koma zararriya, mahaukaciya, duk sai yaji bai gamsu da abubuwan ba, shi yanzu babu abinda yake so irin suyi magana ta fahimta ta buɗe masa komai ta kuma yi masa bayani dan babu mai fitar dashi daga cikin duhu sai ita. A haka dai har suka ƙarasa gida a ƙofar fidan su yayi parking tayi mishi sallama cikin sanyi, ta shiga gida tana zuwa direct ɗakinta ta wuce ta faɗa gado ta saki kuka, a hankali tace " am so sorry Sadik nima ban san meke damuna ba, shima ɗakinsa ya wuce ya kwanta yana tunani daga ƙarshe dayaga bashi da mafita sai ya miƙa gaba ɗaya lamurran sa ga Allah, amma duk da haka yayi masifar tausayawa Fa'iz. *BAYAN SATI ƊAYA* Haka dai rayuwa tayi ta tafiya lokaci na ƙurewa Fauziyyah ta rayuwarta cikin farin ciki, sai dai bata cikin walwal tana cikin damuwa, ga bikin su na matsowa saura 3weeks, a ɓangaren Fa'iz kuwa kwanan shi uku a asibiti aka sallame shi, ya warke sumul, babu abunda ke samun sa sai matsananciyar damuwar Fauziyyah, kwata-kwata baya cikin farin ciki da kwaciyar hankali musamman ma tana faɗa masa Sadik ne mijin ta kuma har an saka musu ranar aure, kullum yana cikin kuka kamar ransa zai fita, baya iya ci baya iya sha, ya ƙara lalacewa, ya fita hayyacinsa, saboda tsabar tunani da damuwa koyaushe yana cikin matsanancin ciwon kai da ƙirji, sannu-sannu ciwon ya rinƙa yin gaba yana shiga jikin sa sosai. Sadik kasa haƙuri yayi shi so yake kawai ya keɓe yayi magana da ita, ƙofar gidan su yaje ya kira ta a waya tana ɗagawa yace " ki fito ina waje, ya kashe wayar da sauri ta miƙe ta zuba hijab dan tunda wannan al'amarin ya faru bata ƙara ganin sa ba, cikin motar da shiga da sallarta, sallamar kawai ya amsa amma ko kallan ta baiyi ba yayiwa motar key, kallan sa tayi taga ya haɗa rai, bakinta ta kama bata ce komai ba, a ƙofar gidan sa yayi parking yace " Bissimillah, cikin sanyin jiki ta fito dan ba hali tayi mishi musu, saboda kwata-kwata face ɗinsa babu annuri. Falon gidan suka shiga ya zauna, ƙin zama tayi takai wajen 7mnt a tsaye sannan ya kalle ta yace " ki zauna magana nake san muyi dake, cikin sanyi jiki ta zauna, shiru babu wanda yayi magana sai can yace " zan tambaye ki wani abu amma ina so kiyi man alƙawar zaki faɗa min iyakar gaskiyarki, bazaki ɓoye man komai ba, zaki sanar dani komai tsakanin ki da Allah, cikin sanyi tace " in sha Allah zan yi, "a'a ba haka zaki ce, cewa zakiyi nayi maka alƙawari zan faɗa gaskiya akan duk abinda ka tambayeni, shiru tayi kamar bazata amsa, sai kuma tace " nayi maka alƙawari duk abinda ka tambaye ni zan sanar da kai gaskiya, ajiyar zuciya yayi, cikin nutsuwa ya kalle ta yacd " waye Fa'iz? da sauri ta ɗago kai ta kalle shi ido suka haɗa dan shima ita yake kallo, yaci gaba da cewa " meye alaƙarki dashi, a ina kika sanshi wace irin dangantaka ce ke tsakanin ku, meye ainahin lamarin dake tsakanin ku? Shiru bata bashi amsa ba, sake maimaita mata tambayar yayi amma taƙi yin magana, Fauziyyah ya kira sunanta amma bata amsa ba tashi yayi daga inda yake zaune ya durƙusa a gabanta yace " waye Fa'iz, waye shi a wajenki, meye dangantakar ku? kukan da take ƙoƙarin ɓoyewa ne ya kufce mata, kukan take sosai, tashi yayi ya koma inda yake zaune ya ƙura mata ido, sai da suka yi 30mnt a haka sannan ya sake yin ƙasa da murya yace " please ki faɗa min gaskiya, kinga da farko sai da kika ɗau alƙawarin faɗar gaskiya kuma kin san mahimmanci alƙawari, shiru dai tayi bata ce komai ba sai faman kukan da takeyi, miƙewa yayi tsaye yace " ok tunda bazaki faɗa ba, zanje na faɗawa Abba da Baba cewar kince baki so na kuma baki aure na ke Fa'iz kike so kuka shi zaki aura yana magnar yana fita daga falon, aiko da sauri ta miƙe ta riƙo shi tace " a'a please karkayi man haka zan faɗa maka, " ok yace ya dawo ya zauna, Shiru tayi bata yi magana ba sai kuka daya ci ƙarfinta, ƙoƙarin miƙewa ya somayi da sauri tace " Allah zan faɗa mamaka amma please kayi man alƙawarin baka taɓa gudu na iya wuya kana tare dani please ta faɗa riƙe da hannunsa tana durƙushe a gabansa, cikin mutuwar jiki ya daga mata kai, dan bai iya magana saboda gaba ɗaya jikinsa ya mutu ga gabana dayake ta faman faɗuwa yan bugawa da sauri, ya matsu yaji labarin, cikin kuka ta fara magana.................. *Alhamdulillahi* *MOMYN ZARAH* ~PLEASE COMMENTS~🙏🏻 ~PLEASE COMMENTS~🙏🏻 ~PLEASE COMMENTS~🙏🏻 BYE [05/09, 20:33] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _(DASHEN ALLAH)_ _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da K'assai_ _DEDICATED TO_ *FATIMA MUKTHAR* *(FATY'N KIYAWA)* ```MOMY NA TA KAINA ALLAH YA BAR ƘAUNA, UWA MABADA MAMA, INA ALFAHARI DAKE MUTANEN CHINA``` ```INA MUGUN YUNKI SOSAI, IYA WUYA ANA MUGUN TARE``` ~ONE LOVE~ ❤❤❤❤❤ *EDITING BY MOMYN ZARAH* 180-185 Cikin kuka tace " he is my first love, shi na fara so arayuwata shine namiji na farko dana fara so na kuma fara saurara, at back time i really love him so much,I love him with all my heart, ban haɗa soyayyar shi data kowa ba, amma at the end he deceive me, & he cheating me, and he put me in the biggest troubles, but now I hate him, I really hate him, ta fad'a cikin kuka, jikin sa duk ya mutu yace " wanne irin abu yayi maki haka? Kuka take sosai kamar ranta zai fita tace " please let past be past don't remember me, my previous life, I bag you, kasa magana yayi dan ya tambatar komeye yana da girma, cikin sanyin murya yace " please dear let me knew yours, ina san muyi sharing any problems between us, bata iya cemai komai ba illa kukan daya ci k'arfin ta, gaba d'aga kukan ta yasa shi fita daga haiyacin sa a gaban ta ya durk'usa ya ruk'o hannayenta yace. " koma meye ya riga da ya wuce, yanzu raguwar mu ta gaba ya kamata muyi facing, & please dear you promise me, you can ever live me along we can also life 2geder and die, please dear karki barni bazan iya rayuwa bake ba please karki barni ya fad'a hawaye na zubowa daga idon sa, a hankali ta d'ago face ta kalle shi, sai tausayinsa ya kamata, cikin Kuka tace "I promis......., ji tayi gaban ta yayi muguwar fad'uwa, abinda ta tuno ne ya hana ta k'arasa maganar, muryar Momyn Fa'iz ta jiyo tana ce mata. _Fauziyyah na baki amanar Fa'iz, kiyi min alk'awari zaki kula dashi har iya kar rayuwar ku, kiyi min alk'awari zaki zame mishi uwa kuma uba aranar daya rasa mu gaba d'aya, kiyi min alk'awari zaki raba shi da munayen halayen sa da munayen abokanan sa, da matan banza da shaye-shaye, kiyi min alk'awari zaki duk runtsi duk wuya bazaki taba rabuwa dashi ba, zaki zauna dashi zaki kula da rayuwar sa_ Fauziyyah ta tuno maganar ta da Momyn Fa'iz a ranar da taje gidan su Fa'iz yiwa Momy gaisuwa. Cikin tunanin taji Sadik ya k'ara matse hannun shi cikin nata yace " please baby said it, hankali ta mik'e tsaye tana kuka sosai ta shiga girgiza masa kai tace " I cant zumbur shima ya mik'e binta yake da wani irin kallo na tuhuma yace " baby are you still love him? No kawai tace masa ta fita daga falon da sauri ya biyo bayan ta yana cewa please dear karkiyi min haka nima you are my first love, I don't want miss you please da gudu-gudu sauri-sauri take tafiya harta fita daga gidan, binta yayi ganin tayi mai nisa ne yasa shi dawowa ya d'auki key din mota ya bi bayanta, ita sosai take gudu tana Kuka. A ganta yayi parking car dinshi ya fita da sauri bai tsaya yi mata magana ba ya rik'o hannunta ya danna ta a mota, ya figi motar, a wani silent place ya tsaya, shiru yayi baice mata komai ba,ya kura mata ido, sai da ya bari taci kukan ta sannan yace " dan Allah kiyi shiru kin san ban san Kuka ko? Bata bashi amsa ba, Da kyar Sadik ya shawo kanta tayi shiru tabar kuka, sai da suka yi yawo sosai sannan ya tambatar hankalin ta ya kwanta, ya saka ta dariya da nishad'i sannan ya maida ta gida. ******************************** Su Fa'iza iskanci yafi uban nada dan yazo ya k'ara wayewa sosai ta samu bud'ewar ido, dan yanzu sun san manya sosai a k'asa suna da alfarmar ganin duk wani shege a k'asa kai tsaye, yan Nigeria ke basu kwangilar kisan kai ko kidnapping wani, idan mutan yana da matsala da wani har gida ake bawa su Fa'iza aiki suje su kashe shi, ko suyi masa kashedi, ko su b'atar da mutum b'at, aneme shi a rasa, babu kwangilar da ba'a basu, idan ka fito takarar siyasa wani ma ya fito to yanzu za'a basu aiki a b'atar dakai, yanzu bata fiya zama a Nigeria sai dai idan akwai aiki ta shigo suyi kawai da zarar sun gama zasu wuce subar k'asar, sosai take juya Gan's d'inta don itace oga. ********************************* Fa'iz ciwo yayi tsanani sosai, dan har aman jini yake, wani ne anan ya tausaya masa ya d'auke shi ya kai shi asibiti direct emergency aka shigar dashi saboda ya galabaita, sai da aka shawo kan matsalar sannan aka fito dashi wanda ya kawo shi Doctor ke yiwa bayanin ciwon zuciya ne ke damunsa, Allah ya taimaka ma an kashi da wuri da komai yana iya faruwa dashi, sai da Fa'iz yayi sati a hospital sannan aka sallameshi, yasha jinya sosai ya k'ara bak'i ya rame, ranar da aka. Sallamo shi dawo masallaci zai kwanta don tunda yabar gidan su Fauziyyah nan yake kwana, yaga an rufe kasuwa ya wuce, ya samu runfar da bakowa ya kwanta. Wajen 9:30pm yaji an biyo b'arawo, ana ihun b'arawo, mutane suna ta jifanb'arawon da duwatsu, tashi zaune Fa'iz yayi yana kallon ikon Allah, dayake cikin duhu ne kuma ga Fa'iz a rumfar kasuwa, sai b'arawon ya shige cikin mutanen ya nuna Fa'iz yace " gashi can, aiko mutanen sukayi kan Fa'iz suka rik'e shi, Fa'iz ya fara rantsuwa yana cewa bashi bane amma ina, wani mutum cikin mutanen ya haska Fa'iz da touch light yace " to idan ba kai ne b'arawon ba waye? Fa'iz yace " wallahi bani bane ni nan nake kwance ina bacci, wani kuma can gefe yace " muma duk nan muke kwana amma ya akayi bamu san ka ba? Fa'iz yace " ni yau na fara kwana nan, wani yace " lalle kam ka cika d'an rainin hankali, gaka bak'uwar fuska a cikin mu, bamu san ka ba, kuma b'arawo muke nema to waye idan ba kai ba, mu nan duk mun san kan mu, Fa'iz wallahi bani bane, amma ku haska junan ku ku gani, b'arawon na cikin mutanen ganin Fa'iz zai tuna masa asiri yace " lalle kam ku kuka tsaya sauraren, b'arawon yayi kan Fa'iz ya hau bugu aiko sauran mutanen suka ce dawa Allah ya had'a mu bada kai ba, suka hau shi da duka kamar zasu kashe shi, sai da suka yi masa tsinannan duka, suka farfasa jiki, sannan suka d'aure shi, akan gobe zasu kai shi kotu, kafin safiya Fa'iz yayi suma yafi 3 nan take aman jinin ya dawo mai. Washe gari tun da safe suka yi cali-cali dashi suka kai shi kotu, suka shigar da k'ara, suna nan zaune aka zo shigar dasu cikin kotun, aka gabatar da laifin da ake zargin Fa'iz ya aika ta, kan *BARRISTER FAUZA* a k'asa tana sanye da rigar su ta Barristers idon ta d'auke da farin glass ta k'ara kyau da k'iba, a hankali tace " meye sunan wanda ake tuhuma? Fa'iz na jin muryar Fauziyyah cikin tashi hankali ya d'ago fuskarsa ya kalle ta har a lokacin kanta yana k'asa bata d'ago ta kalle shi ba, murya na rawa yana zubar da hawaye yace " FA'IZ!!!! aiko cikin firgice ta d'ago kai suka had'a ido............. *Alhamdulilah* *MOMYN ZARAH* _PLEASE KUYI HAK'URI NA RASHIN JI NA DA KUKAYI KWANA 2, HAKAN YA SAMU ASALI NE NA RASHIN LAFIYAR DA NAKE CIKI, SHIYASA KUKA DAI NA JI NA, KUKA JINI SHIRU 2DAYS_ _KUYI HAK'URI DA WANNAN BANA JIN DAD'I,BANI DA LAFIYA KUMA INA MATUKAR JIN JIKI_ ```GA HAJJI TA ZO KUNA IYA JINA A KOWANNE LOKACI KO KUMA KONA IYA JINA SHIRU HAR SAI BAYAN HAJJI``` ~NEED UR PRAYERS MY FRIENDS~ ~(AM SICK)~ ~I LOVE YOU SO MUCH MY FANS & I PROUD OF YOU MY DEARS~ BYE [05/09, 20:33] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _(DASHEN ALLAH)_ _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da K'assai_ _DEDICATED TO_ *FATIMA MUKHTAR* *(FATYN KIYAWA)* LUV U MORE MOST MY CWEET MUM, INA ALFAHARI DAKE K'ARAMAR UWA ```ALLAH YA BAR ZUMUNCI, IYA WUYA ANA MUGUN TARE UWA TA, TA KAIMA LUV U ALOT DR FATIMA MUKHTAR KIYAWA, LABULE ASIRIN D'AKI, GADANGA K'USAR YAK'I``` *(MUTANAN CHINA)* *EDITING BY MOMYN ZARAH* 185-190 Cikin firgici ta d'ago kai suka had'a ido 4 eyes, dammmm!!!! gabanta yayi muguwar fad'uwa, ido suka k'urawa juna kowannen su ya kasa d'auke idon sa, wani daga cikin lawyers d'in dake kotun ne yayi gyaran murya, cikin alamun jin kunya Fauza ta d'auke kanta daga kan Fa'iz, mutanen dake k'arar Fa'iz ta kalla tace " me ya satar muku? da sauri Fa'iz ya d'ago kai ya kalle ta cikin ransa yace itama ta yarda nayi satar kenan shikenan Fauziyyah zata rink'a kallo na a matsayin b'arawo, wani daga cikin wad'anda suka kawo Fa'iz yace " 17k, kallon Fa'iz tayi tace " meyasa zaka satar musu kud'i? Idan kana jin yunwa ko kana da buk'atar kudi ba sata ya kamata kayi ba, sana'a ya kamata kayi, irin kune cima zaune masu matatciyar zuciya, sakarkaru wad'anda basu iya neman na kansu. Kansa na k'asa ya kasa d'ago kai, hawaye ne kawai ke fita daga idon sa, yau shi Fauziyyah ke cewa mai matatciyar zuciya, sakarai, yau shi Fauziyyah ke fad'a irin wannan maganganun, yanzu harta yarda zai iya yin sata kenan, tsawa ta daka mishi tace " bada kai nake magana ba, " cikin muryar kuka yace " ni ban d'aukar musu kud'i ba, kudin wani baya gaba na, nawa ma na juya musu baya balle na wani, ni ina da zuciyar nema dan haka nafi karfin cima zaune, idon yayi ja, cikin bacin rai yake maganar da yanzu bai k'i an mutu ba, dama Fa'iz akwai bak'ar zuciya. Ido kawai ta zuba masa a ranta tace " mai hali dai baya tab'a fasa halin sa, kallon ta ta maida kan mutunan tace " to kun ji yace bai d'aukar muku komai ba, wani ya bud'e baki zaiyi magana tayi saurin cewa " ni zan biya kud'in , dan gudun kar aja shara'ar tayi wannan hukuncin dan ta lura zuciyar Fa'iz takai sama, jakarta ta bud'e ta irga kudin su ta basu sannan tace " daga yau na kori wannan shara'ar, sannan kotu ta sallami wanda ake zargi ba tare da beli ba. Daga haka kowa ya watse yana mamakin adalci da dattako irin na Fauziyyah, kowa yana ganin tayi adalci sai sa mata albarka akeyi, tana fitowa ta nufi motar ta dan yau bata iya yin komai, jikin ta duk ya mutu, ta rasa dalili duk ranar dataga Fa'iz take shig cikin mawuyacin hali, gaba d'aya ta fita haiyacin ta da nutsuwarta, a jikin motar ta hango shi tsaye yana yi mata murmushi, face ta b'ata ta k'arasa motar ta bud'e ta shiga kafin ta rufe shima yayi wuf ya shiga ya zauna yana facing dinta. Face ta b'ata tace " get out! Murmushi ya sakar mata yace " I know u my Fauza, I know u love me alot, kallan sa tayi rai bace tace " God forbid, Allah ya tsare ni da son ka, yace " ni kuma Allah yabar ni da sanki ina rok'on Allah yasa sanki ne ajalina, Fauziyyah nasan nayi kuskure a baya, kuruciya da gata, da giyar kudi ke dibana, amma yanzu am regret all my past, please my fauza ki taimake ni, wallahi idan na rasaki mutuwa zanyi, ya karasa maganar yana kuka mai ban tausayi, itama cikin kukan tace ka riga kayi wasa da damarka, kayi sake Fa'iz, dan wallahi Allah ko maza sun kare babu abinda zanyi dakai, mazinaci, basiki, Allah ya kiyaye na aure ka na had'a zuri'a dakai, kuka yasa mata mai k'ona zuciya yace " nasan wad'annan duk halaye na ne amma a baya, yanzu ba Fa'iz din da bane, wallahi Fauziyyah na canja halaye na, na zama na Allah yanzu da please ki karasa ladarki, ki tallafi rayuwa ta, wallahi Fauziyyah idan na rasa ki mutuwa zanyi yana maganar yana ruwa kuka kamar k'aramin yaro. Cikin kuka tace " please get out, sosai ya kara sa mata kuka yace " Fauziyyah mutuwa zanyi please kiyi min duk horan da kika ga dama amma banda irin wannan bazan iya jure wannan ba, karki kiyi watsi da amanar da Momy ta baki, karki ki cika alk'awari, kuma kin san hukuncin wanda tayi hakan a wajen Allah, wallahi Fauza duk wani wanda yake takamar yana sanki bai kai ni ma balle ya fini, nasan nafi kowa sanki, nafi kowa cancanta dana aure ki duba da abinda ya faro a tsakanin mu, harfa da rabo dan ma Allah bai raya mana shi ba, ki duba da kyau kiyi tunani, Allah kadai yasan meya b'oye a tsakanin mu, Fauziyyah ke tawa ce ni naki ne, duk wanda zaki aura bazai kai ni ba, ni zan gan ki da mutunci da k'ima kamar kowacce mace, to amma idan wani ne fa, ki tuna. Kuka take sosai ta kasa cewa komai, tsoro da fargabar abinda zai biyo baya take yi idan ta auri Sadik, shima kukan yake sosai yace " ni kadai zaki aura naci gaba da kallon ki da mutunci, Fauziyyah bani da uwa bani da uba bani da wani makusanci na daya wuce ke, kece uwa ta kece uba na, dangina kowa nawa, ki tausaya min abin zaiyi min yawa bazan iya wujewa ba, zan iya hak'uri da rashin kowa amma banda naki, please help me, don't let me along, nasan zakiyi alfahari dani zan baki farin ciki, da kulawar da kowacce mace take fatan samu a wajen namiji, zan zame miki komai a rayuwa zan baki gata. Cikin kuka tace ban sanka Fa'iz na tsaneka, ni Sadik nake so kuma shi zan aure, dan Allah ka fita a rayuwa ta, ka barni na huta ka barni na rayu cikin salama, da kwanciyar hankali, " Fauziyyah dani ne zaki rayu cikin salama da kwanciyar hankali ni kad'ai ne farin cikin rayuwar k....... " please ka fita, ya bud'e baki zaiyi magana ta k'ara fashe mishi da kuka tace " please ka tafi, cikin sanyin jiki ya fita taja motar sa, nan Fa'iz ya durk'ushe yana kuka iya k'arfin sa, tari ya fara sai kuma amon jini, duk abinda ke faruwa tsakanin su Sadik na kallon su, sosai Fa'iz ke faman jinin, a asibiti ma haka yake ta faman aman jinin yana cewa " I love you so much my fauza, yana aman jinin yana maganar " ina sanki kece rayuwa ta idan bake mutuwa zanyi bazan iya rayuwa ba ke, I love you, yana kuka yana maganar, kamar hauka-hauka haka yake abin ga jini yaki tsayawa su kansu doctors din sun tsoran ta, da kyar aka shawo kan matsalar akayi masa allurar bacci kowa yana mamakin irin wannan mugun so da yake yiwa Fauziyyah, wasu ma har cewa suke dama har yanzu akwai irin wannan soyayyar, koda Fa'iz ya farka da ihun kiran sunan ta farka, sai bambatu yake, duk ya fita haiyacin sa, gashi an rasa kowa nasa, wani d'an unguwar su Abba da Baba ne yazo asibitin kawo matar sa haihuwa yaga halin da Fa'iz ke ciki, nan ya sanar da doctor cewa ya san shi, rik'on sa doctor yayi kan yaje ya sanar da 'yan gidan su. Ita ko Fauziyyah tunda ta koma gida ta shige d'akin ta kifa kai ta shiga sana'ar tata ta kuka, tana tuna maganganun Fa'iz, a fili tace " maganar ka gaskiya babu wani d'a namiji da zai aure ni a hak yaci gaba da kallo na da daraja ko sauran mutunci, kara fashewa tayi da kuka tace " ka cuce ni Fa'iz, Allah Ya isa tsakani na da kai, mugu azzalumi, wallahi Allah ko maza sun k'are a duniya babu abinda zanyi dakai koda sanka zai zama ajalina wallahi bazan tab'a aure ka ba, da in aure ka gwara na mutu. Cikin ikon Allah ana gauwa Abba halin da Fa'iz ke ciki ya mik'e Ya shiga gida Ya sanar da su Mama da Aisha, Aisha Abba Ya aika ta kira masa Baba, bayan Baba yazo ne yake sanar dashi halin da ake ci," Subhanallahi Baba yace, ya kalli Sadik yace " maza d'auko mota mu tafi, duk gidan an tafi da kowa banda Fauziyyah har su Mama da Aisha am tafi, duk wanda yaga halin da Fa'iz yake ciki dole ya tausaya masa, koda mak'iyin sa, yana aman jinin yana kuka yana kiran sunan Fauziyyah, tsaye sukayi a kansa babu wanda ya iya cewa komai saboda abin ya wuce tunanin su, kallon su Abba da Baba doctor yayi yace " ciwon zuciya ne kuma yaci k'arfin sa sosai, tunda aka kawo shi babu abinda yake ambata sai I love you so much Fauziyyah, maganar gaskiya yana mugun san yarinyar nan dan idan bai same ta ba komai yana iya faruwa dashi, dan a koyaushe yana iya rasa rayuwar sa, mu kan mu munyi mamakin irin sanda yake mata, wasu kuma suka ce su basu tab'a ganin soyayya irin wannan ba. Tari ne ya k'ara turnik'e Fa'iz sai jini shahhhhhhh, kai ya d'ago ya kalli Abba ya rik'e hannun sa da kyar, yace " Abba wallahi ina santa itace rayuwa ta, idan na rasa ta mutuwa zanyi wallahi Abba na canja halaye na, please Abba ku taimaka ku bani Fauziyyah, ita ce ni, idan babu ita babu ni, Abba ka ceci rayuwa ta, Allah ina santa I really luv her, I love her with all my heart, Abba ni nafi cancanta dana aure ta ka duba ka gani, ni zan rik'e ta da mutunci da k'ima zan bata rayuwa mai kyau ingantacciy...... tarin ya kara sark'e shi, amma duk da haka baiyi shiru ba, ya kalli Mama yace " yace ku taimaka min bani kowa a duniya, Fauziyyah itace kowa na yanzu, Aisha ya kalla dake ta faman kuka yace " please sister help your brother, if not any tym u can lost me, dakyar ya kuma kamo hannun Sadik yace " Friend I know u love her, but I love her modern any body, please aboki ka taimaka kabar min Fauza, Fauziyyah tawa ce, ina santa sosai mutu zanyi idan na rasa ta, kallon sa Sadik yayi cikin sanyin murya yace " nima ina santa duk yadda kake ji akanta nima ina jin fiye da haka, nima itace rayuwa ta idan na rasa ta wallahi mutuwa zanyi, kayi hak'uri Friend dammmm!!!!! gaban Fa'iz yayi muguwar fad'uwa bai san lokacin daya saki hannun Sadik ba. Jikin kowa yayi sanyi, amma banda na Abba, Abba ya kalli Fa'iz yace " gaskiya bazan iya baka auren Fauziyyah ba, kuma koda mutuwa zakayi abinda ka shuka ne kake girbarsa, wallahi Allah bazan taba baka auren 'ya ta, na riga nayiwa Fauziyyah miji, idan kaga Sadik bai auri Fauziyyah ba sai dai idan d'ayan su baya numfashi, kowa kuwa kai da ita zaku mutu wallahi bazaku tab'a auren junan ku ba, har abada kun have haramta da auren junan ku, koda bayan raina duk wanda ya bashi auren d'aya daga cikin 'ya'ya na ban yafe ba. Abba yana kaiwa nan ya juya yayi ficewar sa, Baba da Sadik suka bi bayan sa, fad'owa Fa'iz yayi daga kan gadon yana dafarar mutuwa kunfa na fita daga bakin sa idon sa duk sun dirfito waje, can idon sa ya kafe, wani mahaukacin ihu Aisha tayi........... *Alhamdulilah* *MOMYN ZARAH* ```INA MATUKAR GODIYA DA K'AUNAR KU A GARE NI, NAGODE NAGODE NAGODE ALLAH YA SAKA DA ALKHAIRI UBANGIJI YABAR ZUMUNCI, ALLAH YA BAR MU TARE, NAGODE SOSAI DA ADDU'A, DA WAND'AN SUKA BINI PC DA WAD'ANDA SUKA DUBA NI A GROUPS, NAGODE SOSAI ALLAH YA BAR SO DA K'AUNA``` ```ALHAMDULILAH ALLAH YA AMSA ADDU'AR KU JIKI YA FARA SAUK'I, INA MATUKAR GODIYA``` ~(DA DUBIYA)~ *I LOVE YOU SO MUCH MY FANS* BYE [05/09, 20:33] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _(DASHEN ALLAH)_ _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da K'assai_ DEDICATED TO UMMIEN FAUZAN UMMY ONYOP KHAIRTY (YA SHEIK) HAUWEE LOVE UMMU FATIMA FATIMA ZARAH *EDITING BY MOMYN ZARAH* 195-200 A emergency room kuwa da kyar aka shawo kan Fa'iz, dan sai da suka b'ata lokaci sosai, turo shi suka yi zuwa d'akin sa, bayan nurses sun fita doctor ya kalle Fa'iz yayi murmushi yace " nasan idon ka biyu ka bud'e ido zamuyi magana, a hankali Fa'iz ya bud'e lumsassun idanun sa, ya sauke su a kan doctor, shima doctor kallon sa yake yi a hankali yace " Fa'iz ina baka shawara akan ka hak'ura ka mik'a dukkan lamuranka ga, duk wannan abun bashine zai fishsheka ba, idan Allah yayi yarinyar nan matar ka ce, to ka sani babu makawa sai ka aure ta, dan haka ka dangana ka nemi auren ta a wajen mahaliccinta, duk abinda kaga ya samu bawa daga Allah ne kuma da sanin sa, please brother kayi hak'uri ka maida komai ba komai ba, ka nutsu, ka maida hankali akan lafiyarka ka rink'a shan magungunan ka akan lokaci. Shiru Fa'iz yayi jikin sa duk ya mutu, tabbas yasan komai daga Allah kuma wannan ba kumai bane face K'ADDARA SU, ganin ya fara samun nasara ne yasa doctor din ci gaba, yace " kar sai ka gama kashe kanka, ma'ana ka bari cutar ta gama shiga jikinka taci k'arfinka sannan Allah ya baka Fauziyyah kaga alokacin babu wani amfani, da sauri ya d'ago kai yace " no doctor in sha Allah hakan bazata faru ba, " to idan baka san hakan ta faru sai ka rinka ragewa kanka tension da tunani, ka maida hankalinka kan neman lafiyar ka, ka rink'a shan magungunan ka, da sauri yace " I will try my best doctor, so please help me, murmushin jin dad'i doctor yayi yace " in sha Allah zan taimakeka, yanzu tashi in taimaka maka kayi wanka, da taimakon sa yayi wanka yayi sallah yaci abinci. Kafin 1 week da taimakon doctor Fa'iz ya murje yayi kyau yayi sumul, doctor ya zama tight friend din Fa'iz, dan tare suke yawa doctor yana d'auke masa kewa sosai, yana bala'il k'ok'arin akan Fa'iz, bayan Fa'iz ya warke an sallame shi, doctor ya tambaye shi ina ne gidan su, nan Fa'iz ya bashi labarin sa tun daga farko har k'arshe, amma bai gaya masa abinda ya shiga tsakaninsa da Fauza ba, doctor ya tausaya masa sosai, bayan ya tashi daga aiki ne, ya d'auki Fa'iz ya kaishi gidan su yayiwa Momyn sa bayanin komai, ita ta tausaya masa sosaiTa kuma k'arb'eshi hannu bibbiyu, da yake Momyn Doctor Adam mutance mai mutunci da sanin darajar dan Adam, sosai ta mutunta Fa'iz, yadda takeyiwa Adam haka take yi masa, in dai Doctor baya office to suna tare da Fa'iz tare suke zuwa ko'ina wani tym din ma har office, sosai Fa'iz yake jin dad'in zaman gidan su Adam. Tunda abinda ya faru gidan ya zama kamar gidan makoki, kowa yana d'aki yayi jugum, ganin halin da gidan yake yasa Abba yanke hukuncin d'aura auren Sadik da Fauziyyah, Baba ya samu yake sanar dashi hukuncin daya yanke, murmushi Baba yayi yace " bakomai ai duk 'ya'yan ka ne, Abba yace " idan ka shiga ya sanar dasu za'ayi meeting bayan sallar la'asar, "to kawai Baba yace jikinsa a mace, Abba ya lura da yanayin Baban amma yayi kamar bai ma san yana yi ba. Kowa ya hallara a babban parlon, Abba ya kalle Sadik yace " bud'e mana taro da addu'a, addu'a Sadik yayi suka shafa, Abba ya kalli Baba yace " Bissimillah, kayi musu bayani, gyaran murya Baba yayi yace " mun yanke hukuncin d'aura auren Sadik Da Fauziyyah, Aisha da Farouk, ranar asabar din nan mai zuwa in Allah ya yarda, yau lahadi kunga kenan saura kwana shida, satar kallon Fauziyyah Sadik yayi yaga ta zabura gaba daya ta gama fita hayyacinta, ya lura bata cikin farin ciki, duk ta zare, gashi tayi muguwar rama wayi bak'i sosai, ita ko Baba na sanar da d'aurin aurenta da Sadik gabanta yayi muguwar fad'uwa, da sauri ta d'ago kai ta kalli Baba, tayi rau-rau da ido zatayi kuka, Mama ma ita take kallo gaba d'aya hankalinta yana kan Fauziyyah, Aisha da Farouk duk sun sadda kai k'asa, alamar jin kunya. Shiko Sadik ya k'urawa Fauziyyah ido, baya ko k'iftawa aiko karaf suka had'a ido, k'ok'arin kuka take a hankali ya shiga girgiza mata kai alamar kar tayi kuka, itama kai ya d'aga masa tayi masa murmushin k'arfin halin, duk abinda ke faruwa tsakanin su Abba da Baba na lura, ita ko Umma hankalin ta yana kan su Aisha, Baba yace " kunji ko? Duk suka amsa da " eh!, yace " idan da mai magana yayi, kowa yayi shiru, Abba yace " Shikenan ku tashi kuje Allah yayi maku albarka, duk suka ce " Amin, Fauziyyah na fita da sauri-sauri ta shiga d'aki ta fad'a gado ta saki kukan da take dannewa, a hankali ya shigo d'akin, zama yayi a bakin gado ya kasa cewa komai sai da yayi kusan 20 munute, itama bata daina kukan ba, ajiyar zuciya yayi ya kira sunan ta a hankali "Fauziyyah!!! Wani irin yarrrr taji dan Sadik bai tab'a kiran sunan ta kai tsaye ba, shiru tayi bata amsa ba, a hankali yace " please if u don't love me, just tell me, babu komai zan kuma fahimceki, dan ina sanki bazai sa na tauye miki hakki ki ba, zan baki damar ki ki rayu cikin farin ciki da wanda kike so, so please tell me d true, bata iya ce masa komai ba, illa kukan ta data ci gaba dayi, " fauza hakan ma amsa ce, na kuma tabbar da baki so na, in sha Allah zanje nayiwa su Abba bayani yadda ya kamata kuma nasan zasu fahimta. Mik'ewa yana shirin fita da sauri ta mik'e tace" no yaya please karka fad'a musu komai nifa bance ban sanka ba, ta fad'a kanta a k'asa, hab'arta ya tallabo ya sunkuyo da faskarsa dai-dai tata ta kwaikwayi maganarta yace " to me kika ce? Murmushi tayi tace" kawai ina kuka rubuwa da Mama da Aisha ne fa, ta fad'a tana langwabar da kai gefe, " to kice kina so, " I love you dear, ta fad'a hawaye na zubo mata, murmushi yayi yace " I love you too baby, ya share mata hawayen yace " please stop cry, its pain me, ya fad'a yana dafe saitin zuciyar sa, dariya tayi tace " na daina, sai da ya lallab'e ta sannan ya fita zuwa masjid. Yana fita ta k'ara fashewa d saban kuka ta durk'ushe, duk abinda ya faruwa tsakanin su Baba na kallon su kuma yana jin su, tausayin yaran ne ya kamashi, amma babu yadda zaiyi, bayan Sadik ya fito daga masallaci ya kira abokansa yana sanar dasu d'aurin auren sa, haka ma a watsa a media, a shafin sa na Facebook, Instagram, Twitter, WhatsApp, duk ya saka ya sanar yana gaiyatar jama'a, nan fa Mama da Umma suka shiga shirya Aisha da Fauziyyah magunguna sosai Mama ke ba Fauziyyah saboda tana matuk'ar tausaya mata da K'ADDARAR TAH, shiyasa ta dage dan ganin ta share mata hawaye, maganin matsi, maganin ni'ima, laushin da santsin fata, Umma ko 'yan maiduguri tayiwa magana suka zo har gida suka shiga gyara, ga abu yazo a kurarran lokaci dan ma da kud'i a hannu duk abinda kake so zaka samu duk yawansa, aiko nan da nan Fauziyyah ta canja tayi wani mugun kyau na fitar hankali ga fari, dama abinka da farar fata dirinta ya k'ara fitowa sosai, musamman hips da breast dinta, sosai kamarta da Ashwariyya rai ta fito. Haka ma Aisha duk abinda akeyiwa Fauziyyah itama anayi mata maganin matsi ne kawai ba'a bata, saboda ita cikekkiyar budurwa ce, su kansu amaran sun san sun canja ga wata muguwar zuba da sukeyi wani lokacin ma Fauziyyah har pad (Always) take sawa, ga wani tsumi da Mama ke basu kullum, suma 'yan maiduguri suna bala'il k'ok'ari akan aikin su dan turare bak'aramin kama jikin su Fauziyyah yayi ba duk inda suka zaun ko suka shiga sai kaji yana kamshi, haka ma ko abu suka tab'a kamshin yake, suma sosai suke basu maganin mata. Ranar juma'a ana gobe d'aurin auren, Fa'iz na kwance yana chart yaga abinda Sadik yayi posting a Facebook, aiko da sauri ya mik'e ya duba sosai, tabbas idonsa ba k'arya yayi masa ba gobe ne, d'aurin auren Fauzan sa da Sadik, da sauri ya duba Instagram, nan ma yaga yayi posting haka ma a Twitter, aiko zumbur ya mik'e yana cewa " ina dat is impossible, Fauza tawace ni kad'ai wallahi baki isa ki auri wani d'a namiji ba sai dai in bana raye, kai da ganin sa kasan kwata-kwata baya cikin hayyacin sa, da nutsuwarsa, jin abinda yake fad'a ne yasa Dr Adam mik'ewa yana cewa " what is going on abokina? kasa bashi amsa yayi sai wani dube-dube yake kamar zararre duk ya wani haukace, sosai hankalin Dr ya tashi, fita Fa'iz yayi Dr yabi bayanshi yana tambayar sa meke faruwa bai iya bashi amsa ba sai wayarsa daya mik'a masa, shima Dr ya firgita sosai da ganin gobe d'aurin auren Fauziyyah, gashi yanzu dare yayi wajen 9:30pm, kallon Fa'iz yayi yace " subhanallah, dare yayi yanzu gobe kuma 10:00am za'a d'aura aure, we are too late friend, ai Dr na fad'ar haka yaji kamar an zubure shi yayi waje yana sambatu da gudu, dan ji yayi kamar Dr ya watsa masa Acid, bin bayansa Dr yayi, duk kiran da Dr yayi masa bai tsaya ba sai a k'ofar gidan su Fauziyyah, Aisha da Farouk ya samu a k'ofar gida, da sauri ya nufe ta, yana zuwa ko sallama babu yace " where is she? kallan sa Aisha kawai tayi, bata ce masa komai ba, yace " please sister help me to call her, I need 2 see her please, sosai ya shiga rok'on Aisha akan ta kira masa Fauzan sa, kallon Farouk tayi , yayi mata kallon ok no problem, kallan Fa'iz tayi tace " kasan dai idan Abba ya sani bazai barta ta fito ba, so u hv 2 be take care, dan yanzu ma k'arya zanyi ince inji mijinta ne Sadik, ji yayi kamar saukar aradu a k'irjinsa jin an kira Fauzansa matar wani a gabansa, a tsakar gida ta wuce Abba da Baba suna cin abunci kasancewar ba nefa. D'aki ta shiga ta samu Fauziyyah tace " Aunty wai kizo inji Yaya, "to kawai Fauziyyah tace dan ita a zaton ta Sadik ne tace " yana ina? yana waje, tare suka fito tana fitowa wata mota ta dalle mata fuska, ai ba Fa'iz ba kad'ai har Dr sai da gabasa ya fad'i dan sun tsorata da mugun kyan da tayi, dan shi Dr a zaton sama aljana ce, ganin Fa'iz na nufarta yasa Dr rik'e yace " kai wai baka da hankali ne aljana ce fa, tunda kake ka tab'a ganin mai irin kyanta a zahiri, murmushi Fa'iz yayi yace " she my Fauza, she d 1 I love, kamar dolo Dr ya saki Fa'iz shi bai ma san mai yake ba baki bud'e yana kallon Fauza ajiyar zuciya ya sauke yace " wowwwwww she so beautiful, Fa'iz dole ka haukace a kanta harka kamu da ciwon zuciya. A gabanta ya zube da sauri ta sunya ta tallafo shi tace " dear lafiy........ Maganar ce ta mak'ale mata had'i da muguwar fad'uwar gaba a lakacin da tayi arba da fuskar Fa'iz....... *Alhamdulillah* *MOMYN ZARAH* BYE [05/09, 20:33] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _(DASHEN ALLAH)_ _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da K'assai_ ```DEDICATED TO``` *SAMEENAH ALIYOU* _(A DUNIYAR MU)_ *EDITING BY MOMYN ZARAH* 190-195 Wani mahaukacin ihu Aisha tayi, tayi kansa tana kuka " please karka mutu idan ka mutu Aunty na bazata iya jure rashin ka ba, itama mutuwa zatayi, ganin baiko motsa ba illa dafarar dake zuba a bakin sa, yasa yin waje tana ihu, " Abba please ku taimake wallahi mutuwa zaiyi idan ya mutu Aunty ma mutuwa zatayi, ko kallan ta Abba baiyi ba, sai Baba ne yace " subhanallah ya juya direct doctor office ya nufa, da gudu nurses suka d'auke a gadon marasa lafiya sai Emergency. Da kyar Aisha ta bar asibitin sai da Abba ya b'ata mata sannan suna shiga gida Fauziyyah ta jiyo kukan Aisha da gudu ta fito, tana tambayar ta lafiya, cikin kuka Aisha ta fad'a jikin ta, murya na rawa tace " Aunty Fa'iz ya mutu..... Wani irin ihu ta saka wanda kusan duk unguwar kowa yaji, kanta ba d'an kwali tayi waje da gudu tana ihu kamar zararriya, duk ta fita haiyacinta Abba da Baba, Mama, Umma ido kawai suk bita dashi duk sun kasa magana shiko Sadik mutuwar tsaye yayi, saboda tsabar rud'ewa,dakyar yake iya jan numfashi, gaba d'aya duniyar tayi masa nauyi, kansa sai juywa yake, bibbiyu yake gannin komai, baya jin komai a kunnuwsa sai shuuuuuuuu. Kafad'ar Sadik Aisha ta kama ta shiga girgiza shi tana kuka" please yaya ka taimaka Aunty fa ta fita kar tayi wani wajen takai 3mnts tana yi masa magana amma bai ma san tana yi ba, sai data girgiza shi karfi ta sakar masa kuka sannan ya dawo haiyacinsa, cikin firgice yake kallon Aisha yana jin abinda take fada yana kuma tuno abunda ya faru, Aiko da gudu ya fita ya bi bayan ta, dakyar ya gano ta a titi tana ta shara gudu kamar mahaukaciya bata san inda kanta yake ba, batasan inda take nufa ba, saura kiris mutu tabi ta kanta cikin zafin nama Sadik ya rik'o ta ta fada jikinsa, suka zube a k'asa, k'uuuuuuu mai motar ya taka birki, a hankali ya mik'e rik'e da hannunta yayi gida da ita, itako binshi kawai take dan kwata-kwata bata cikin haiyacinta. Yana shiga gida rik'e da hannunta bai tsaya ko ina ba sai da d'akinta a bakin gado ya zaunar da ita, ya mik'e ya d'auko mata ruwa ya bata tasha ta sauke ajiyar zuciyar, kusa da ita ya zauna ya jawo ta jikinsa ya rungume ya kwantar da kanta a kan kirjinsa, kawai shima sai ya fara kuka, dan sai yanzu ya tabbatarwa kansa san masu wani yake, sai yanzu yasan kwata-kwata Fauziyyah bata sanshi, gangan jikinta kawai ke tare dashi ruhinta yana ga Fa'iz, sai ya tausayawa kansa, a hankali ta d'ago kai ta kalle shi, cikin sanyin murya tace" yaya kuka kake? Murmushin k'arfin hali ya k'ak'aro, ya girgiza mata kai alamar a'a, kanta ta k'ara mayarwa cikin k'irjinsa ta kwantar tace " yanzu yaya shike nan Fa'iz ya mutu tayi magana kamar ana fisgarta daga bakin ta, shiru yayi dan bai san amsar da zai bata ba, dan shi kanshi bashi da tambaci akan rayuwar Fa'iz ko mutuwar sa, kanta ya shiga shafa mata yana d'an bubbuga mata bayan ta, a haka har wani wahalallan barci yayi gaba da ita badan ta so ba, yana ganin tayi barcin ya mik'e ya kwantar da ita a hankali ya fita. Yadda yabar kowa haka ya same su, illa Umma data tafi gida sai Mama data shiga d'aki, anan ya iske Abba da Baba sai Aisha dake ta faman kuka, a tsaye, kai ya sunkuyar zai fita, a hankali Abba ya kira sunanta, tsayawa yayi cak, dan shi kwata-kwata bai so hakan ba so yayi a kyale shi kawai ya tafi yayi jinyar zuciyar sa, da kyar ya amsa Abba yace" kayi hak'uri Sadik nasan kana da mutuk'ar hak'uri kuma kana mugun san Fauziyyah in sha Allah Fauziyyah bata da wani miji dana wuce kai koda bayan rainane, na baka amanarta, ka kula da ita, karka kula da duk wannan abubuwan dake faruwa, ni ne dai mahaifin Fauziyyah kuma na baka ita duniya da lahira idan Fauziyyah ta auri wani namiji bakai ban yafe mata ba, sai dai idan kaine kace ka fasa aurenta ko baka santa, cikin sanyin jiki yace " nagode Abba, ya fita shima Baba jiki ba kwari ya fita yayi gida, koda Sadik ya shiga gida d'akinsa ya wuce ya fad'a katifarsa ya saki kuka mai ban tausayi. Jikin Mama a sanyaye ta zauna kusa da Abba, shima cikin mutuwar jiki ta d'ago kai ya kalle ta yace " Maman yara ya akayi ne? shiru ta d'anyi sai tayi ajiyar zuciya tace" Abba ni kuma sai nake kamar muyi tunani kar muyi gaggawa kar muyi abinda zai dame mu, "kamar me fa? cewar Abba, " ina ganin kamar idan akayi auren Fauziyyah da Sadik a halin da ake ciki akwai matsala, kar muyi abinda zai zo ya damemu daga baya, kaga mune masu 'ya mace duk abinda zai faru mune a k'asa, kuma mutanen nan sunyi mana halaccin da ko d'an uwan mu bai mana ba, kar mu had'a auren Fauziyyah da Sadik azo asamu matsala zumunci yazo ya lalace tunda ni da kai da shi kanshi Sadik da kowa ya tabbatar da Fauziyyah bata san Sadik, Fa'iz take so, kada azo ayi aure a rink'a samun matsaloli har komai ya lalace. Kuma ni ina ganin yanzu Fa'iz ya shiryu, duk inda ake neman mutumin kirki yakai, ya zama malami makaranci kuma kowa shaida ne akan irin mugun son da yake yiwa Fauziyyah, ji fa mawuyacin halin daya shiga akan 'yar mu, mu tausaya masa mana, mu duba yadda ya koma, duk a kanta yace bashi da kowa sai mu sai Fauziyyah yace ita ce kowa da komai nasa, ni dai a gaskiya ina ganin gwara a bashi a barsa ya k'arasa b'arnar da yayi, ba sai mun tonawa kanmu asiri ba, hakan ma kad'ai na iya haifar da matsala, rashin zaman lafiya da kwanciyar hankali a zaman takewar auren su, kasan fa budurci mahimmin abu ne mafi girma arayuwar mace da aurenta, amma dai yadda ka gani ni dai shawara ce tawa, duk maganar da Mama keyi Abba ya k'ura mata ido baya ko k'iftawa, ita ko tak'i fasawa harda saida takai aya, shiru duk sukayi sai Mama ce tace " Abban yara ko baka ji nane, murmushin su na manya yayi yace " duk naji, amma indai ni ne mahaifin Fauziyyah to bata da wani miji sai Sadik,Shiko Fa'iz abinda yayi ne a rayuwar sa yake girbar abinsa, ai dama ita duniya ta gaji haka, kamar yadda Fa'iz yake tak'amar yana san Fauziyyah haka Sadik yake santa shima, haka ma ya fad'a masa a gaban mu (duk yadda kake ji akanta nima ina jin fiye da haka) ki duba halin daya shiga yanzu duk ya fita haiyacinsa, kuma ma ai da kunya na kalli idon Malam Bala nace masa na fasa bawa d'ansa auren 'yata Fauziyyah, dan dai ku mata baku da hankali da kara akan 'ya'yan ku, ai mu muna dashi, wallahi koda mutuwa zatayi idan ta aure saita aure shi sai dai ta mutu,wallahi Allah koda shi da kansa Sadik din ne yace ya fasa bai isa ba, Mama zata k'ara yin magana Abba ya d'aga mata hannu ya dakatar da ita yace " ya isa na riga na gama yanke hukunci. Shiru Mama tayi bata kuma magana ba, ta mike ta fita tabar mai dakin ya bita da kallo a ransa yana mamakin irin sankai na mata a kan yaran su, saboda san da iyaye mata suke yiwa yaran su zasu iya rufe ido suyi komai, Mama na fita d'akin Fauziyyah ta wuce bacci ta iske ta tanayi sai ajiyar zuciya take yi, murmushi Mama tayi tace " Allah yayi miki mganin matsalarki da damuwarki, Ubangiji yayi miki zabin alkhairi ta shafa kanta ta fita. Fa'iza zaune a Landon a wani park tana bura sigarinta kanta cike da attachment, ga barce zak'o-zak'o idan ka ganta sai ka rantse bata tab'a sanin wani abu Musulunci ba, balle kace mata Hausa/Fulani da ka ganta kasan cikekkiyar karuwa ce, 'yar bariki, marar kunya, wani inyamuri sanye da kanan kaya akwai sark'ar + da ganin sa kaga katan arne, marar imani, ya nufo inda su Fa'iza ke zaune kallon Gans dinta tayi tace " ku bar wajen ga Joy nan kuma kun san akwai babban dill, babu wanda yace kala kuwa ya mik'e yabar wajen, Joy ya k'araso ya zauna tana murmushi yace " Dear how are you? Cikin murmushi tace " fyn, n u? " am not Ok, kallon tambaya tayi masa cikin sigar bariki tace " why dear, " yesterday u make me angry, tace " am so sorry dear, am very busy yesterday, but today I will make u happy to night, " are you sure? "Yes of course, just get ready 4 me 2Night, dariya yayi ya mik'e yace" ok let me get ready since now, itama dariya tayi. Joy katan arne ne, d'an Nigeria ne a Landon suka had'u sunje siyayya ita da Gans dinta, tun daga ranar suka k'ulla alak'ar banza, ita bata san waye shi ba, harka kawai sukeyi, kamar yadda akwai wani mugun abu a ranta game dashi,shima haka akwai wani mugun abu daya ke shirya musu, dan sun dad'e suna shirya masa plan da target dan su damfare shi, sai Allah ya tsallakar dashi, basu san karrrr yake kallan su ba, da bakaramin shege bane duk wani takun su kallan su kawai yake, yazo mata a matsayin kwata-kwata bai san inane Nigeria ba, balle yasan yaren Hausa, nan ko, ko Ubanta bazai fad'wa joy Hausa ba, tana jin Hausa sosai fiye da tunanin mai tunanin, dan babu wata kalma dazaka fad'a da Hausa bai sai san ma'anar ta ba, kallan su kawai yake, kowaye zaiyi wining oho. Emergency room *Alhamdulillah* *MOMYN ZARAH* *PLS KUYI HAK'URI DA WANNAN* HAPPY SALLAH 2 ALL MUSLIM BYE [05/09, 20:33] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _(DASHEN ALLAH)_ _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da K'assai_ ```DEDICATED TO``` *FAUZA M BALA MY FAUZA* *SARATU MRS ADAM 'YAR MUTAN KAGARA* *MARYAM AHMAD PAKI* *AISHA AR MACHIKA* *AISHA SADA MACHI* *AYSHA HAMZAT* *REAL MISS J* *NURUL JANNARH* *EDITING BY MOMYN ZARAH* 200-205 Bakin ta na rawa tace " Fa'iz, dai-dai lokacin da Abba da Baba suka fito daga gida, Abba ya yunk'ura da sauri zaije wajen su, Baba yayi saurin rik'o shi ya dakatar dashi, kuka sosai Fa'iz ya fara " please my Fauza karki cutar da rayuwar mu nasan kina so na, kema shaida ce ina sanki please karki yi abinda zaki dawo kina kuka babu wani d'a namiji dazai baki farin ciki sama dani. Hannu ta d'aga masa tace " kaga malam ya isa haka waya fad'a maka ina sanka, ni a zato na ma miji na nane, dan idan da nasan kai ne babu abinda zai fito dani, k'ara matsowa yayi kusa da ita yace " k'arya kike yi wallahi kina so na, babu kowa a zuciyar ki sai ni, duk wanda kike ikirarin kina so k'arya kike ni ne kad'ai a zuyark....... Hannu ta d'aga masa tace " ni zuciya ta babu kowa sai Sadik nace ban san ka ko dole ne, tsayawa yayi cak da kukan shi ya k'ura mata ido yace " har kin manta da alkawarin da kika yiwa mahaifiya ta na zaki kasance dani duk runtsi duk wuya, kin manta kince mata zaki tallabi rayuwata, zaki kasance tare dani bazaki tab'a rabuwa dani ba, yanzu gashi bata raye amma kin karya alkawari, kuka Fauziyyah ta saka irin mai karya zuciyar nan, zubewa tayi a k'asa taci gaba da kukan ta mai sauti kamar ranta zai fita. Shima durk'usawa yayi a k'asa yaci gaba da magana cikin sanyi " Fauziyyah ina sanki fiye da yadda nake san kai na ina sanki fiye da komai da kowa, Fauziyyah bani uwa ko uba, bani da wa ko k'ani ke kad'ai ke gare ni, laifi ne nasan nayi na kuma amsa laifi na, please kiyi hakuri ki yafe man ko Ubangiji muna yi masa laifi kuma mu naimi yafiya ya yafe mana, balle mu a tsakanin mu 'yan Adam. Fauziyyah idan duniya ba'a yafiya da an shiga uku, da babu wanda zaici gaba, nasan a baya nayi wauta da sakarci kuma wannan ba komai bane sai sakarcin iyaye na, da kuma kuruciya, please ki zama mai yafiya a rayuwarki koba akai na ba, ki kema fa mai laifi ce a wajen Allah, Fauziyyah dani kad'ai kika dace, idan na rasaki mutuwa zanyi, kece rayuwa ta, Fauza please kice kina so, sassauta kukan ta tayi tace " Fa'iz na dad'e da yafe maka abinda kayi man tun lokacin, saboda nima ina san Allah ya yafe man laifuka na, zancen alkawarin Momy kuma Allah ya sani bani da laifi akanshi saboda ba'a yanzu nayi mata alkawarin ba, alokaci dana yi mata ban san ainahin waye kai na, kai ne wanda ka karya alkawarin Momy ba ni ba, sai bayan nayi alkawarin sannan kai kayi komai, zancen so kuma ni ban san ka. Ta fad'a tana mik'ewa tsaye, da sauri ya mik'e yana kallonta, kallon sa takeyi itama tace " eh ban san ka ni Sadik nake so, ta fad'a tana kawar da kanta gefe tana kuka, hawayen fuskarsa ya goge ya rik'e kafad'unta ya shiga jijjiga ta yana cewa ki killi kwayar ido na ki rantse min da Allah kice baki so, ki kalle ni ido cikin ido kice baki so na Fauziyyah ni kuma wallahi idan kika kalle ni kika ce baki so na, bazan k'ara shiga rayuwarki ba, kanta a k'asa tana matsanancin kuka tace " I hate you I really hate you ban sanka, sakinta yayi, yayi baya yana cewa " no Fauza wannan bake bace,wannan maganar ba daga zuciyar ki take fitowa ba iyaka cinta bakin ki, Fauza ko za'a kashe ni bazan tab'a yarda baki sona ba, kina fad'a ne kawai dan jin dad'in bakinki, wallahi k'arya kike, ke kin isa ma kice baki so na, sai kuma ya sausauta murya yace" look at me, kin kallansa tayi, yace " ki kalle ni ido da ido kice baki so, kin dago fuskarta tayi dafa kafad'ar ta yayi da d'aya hannunsa d'ayan hannun kuma yasa ya d'ago hab'arta a hankali ya d'ago kanta, idonta a k'asa ta kasa d'ago idonta su had'a ido dashi babu abinda take sai kuka. Yace " please ki kalle ni, a hankali ta d'ago red eyes dinta ta kalle shi, yace " kice baki so na, kuka ta k'ara fashewa dashe tasa hannunta tana tushe bakinta, k'ara rik'e ta yayi yace " please kice baki sona kona hak'ura dake na fita daga rayuwarki, kanta ta shiga girgizawa tana cewa " I can't I can not Fa'iz, idonsa ya lumshe hawaye na zuba yana murmushin jin dad'i, a hankali ya jawo ta fita kinsa ya rungume yana sauke ajiyar zuciya, bata hana shi rumgumarta ba, sai ma lafewa datayi a jikinta, sosai take kuka, kanta ya shiga shafa mata yana bubbuga bayanta su manta da a k'ofar gida suke cikin sigar shagwab'a yace " mai yasa kina so na, amma zaki aura wani zak bari a raba mu, cikin kuka ta bashi amsa mishi " bani keda kai na ba, kasan ina da iyaye kuma sab'a musu bak'aramin illah bane ga rayuwa ta ba, dole mu hakura da juna muyi wa iyayen mu biyayya, abu d'aya na sani na kuma rik'e shine ina san ka, babu wanda zan so kamar ka, babu wani d'a namiji da zanso, Fa'iz ruhi na yana wajenka a koyushe a koina, zuciya ta tana tare dakai, biyayyar iyye na ce kawai zata sa na auri Sadik, muyi hak'uri muyi masu biyaya idan Allah yayi ni matarka ce to babu makawa saika aure ni, koda duk duniya bata so, cikin sanyin Jiki yace " in sha Allah ke tawa ce, tace" nika haka nake fata na rayu da kai, yace " ki sani koda Allah baiyi auren mu ba ina sanki ina miki gumun so, nafi sanki fiye da rayuwa ta. Cikin kuka tace " nima haka, yace " I love you, tace " I love you too, ya sake ta yace" sai gobe in sha Allah zanzo, kasa sakin hannunsa yayi, ta rik'e hannuns gam, tana kuka dakyar ya kwace ya juya yana kaka. suka bar wajen, duk abinda ya faru akan idan su Abba da Baba, sai Sadik dake ta faman zaman zubar hawaye, ji yake kamar kirjinsa zai fashe zuciyar sa ta fito dan duk a binda ya faru akan idon su kuma sunji duk abinda suka fad'a, kasa koda motsi yayi ya kyame a tsaye sai hawaye kawai yake, hannun Abba Baba ya kama ya shigar gida, shima yayi gida, ita ko Fauziyyah nan ta durk'ushe ta saki saban kuka mai cin rai, sai Aisha ce ta shigar da ita gida, haka ma Sadik Farouk ne ya kaishi har d'akinsa ya kwantar, Fa'iz zaune sai faman rusa kuka yake yana fad'in na cuci kaina, nayiwa rayuwa ta illah, ya Allah ka zama gata na ka bani Fauza, Dr ne ya dafa shi, shima duk jikinsa yayi sanyi yace " am so sorry friend na tayaka bakin cikin rasa ta, Allah yabaka wata wacce ta fita komai, Allah yasa hakan ne yafi alkhairi, sosai ya lallashe ya kwantar masa da hankali, haka kowa ya kwana babu dad'i. ```WASHE GARIN A WAJEN D'AURIN AURE 10:00``` Guri yayi guri, dubbun jama'a sun taru dan shaida auren Sadik & Fauza, kowa ka gani a wajen yana cikin farin ciki bakin sa a washe, mutane daga ko ina, abokanan Sadik, da friend d'in Farouk, ga dangin Baba, dana Umma haka ma dangin Abba da Mama sunzo, ga 'yan uwa da abokanan arziki, da 'yan unguwa, Abba da Baba sunyi angon Shadda haka ma Sadik da Farouk, karfe 10:30AM dubbin mutane suka shaida auren....... *Alhamdulillah* *MOMYN ZARAH* BYE [05/09, 20:33] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _(DASHEN ALLAH)_ _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da K'assai_ *EDITING BY MOMYN ZARAH* 205-210 Shaida auren Fauziyyah Muhammad Ahmad & Fa'iz Adam Ahmad dana Sadik B Muhammad & Aisha Muhammad Ahmad, lokacin da marok'i ya shaida wad'anda aka d'aurawa auren zumbur Abba ya mik'e yace " ina hakan bazai tab'a yiyiwa ba, ni na riga da na rantse bazan tab'a bawa Fa'iz auren Fauziyyah ba, hannunshi Baba ya kama yace " ka zauna zamu san abunyi daga baya yanzu mai aukuwa ta riga ta auko, karka bama kunya ka daure mu gama taro lafiya, ajiyar zuciya Abba yayi. Lokacin da Sadik yaji an d'aura auren Fauziyyah da Fa'iz shida Aisha, ji yayi kamar ya mutu amma babu yadda ya iya dole ya hakura ya dangana haka Allah ya tsara mishi cewar Fauziyyah bazata tab'a zama matar sa, Aisha ce matar sa, zama yayi yana kuka had'i da sauke ajiyar zuciya, Farouk kuwa sandarewa yayi a wajen lokacin da yaji kasa koda kwakwkwaran motsi yayi, wani irin jiri yaji yana d'ibar sa, kasa tsayuwa yayi dab'as ya zauna jiki ba kwara, ya kasa kuka, shi neman kukan ma yake koda zaiji dad'i a ransa, gumi ne kawai yake karyo masa. Fauziyyah na d'aki acan ungun gado sai kuka take irin mai cin ran nan,gashin kanta duk yayi buzu ga gumi ta ko ina, kuka take sosai harda majina, tana ta sambatu ita bama tasan me take cewa, " wayyo Allah na shiga uku Shikenan na rasa Fa'iz har abada na zama matar wani, wayyo rayuwa ta, wannan wace irin K'ADDARA ce ko ina babu dad'i ko wanne da irin bak'in cikin dazai zo mun yaushe zanji dad'i na kasance cikin farin ciki da kwanciyar hankali A DUNIYAR MU (SAMEENA ALIYOU) Shikenan na rasa shi, I loose my first love, I loose my first lover, I loose him, I loose my happiness & my everythings, nasan bazan taba yin rayuwa mai dad'i ba babu kai Fa'iz, haka dai taita sambatunta. Mutane nata neman Fauziyyah danyi mata gyaran jiki, da kunshi, da gyaran gashi amma sama ko k'asa an rasa ta, da yake su 'yan cikin gida basu san mai ya faru awajen d'aurin auren ba,an nemeta har an gaji, gashi har an gamawa Aisha lalle ta mai ja da bak'i ga kanta daya sha k'ananan kitso kamar inji ne yayi shi ba hannu ba, Aisha ta kira Mama gefe kasancewar gidan cike yake da jama'a, tace " Mama anfa nemi Aunty an rasa kuma masu gyara ita suke jira, rasssss!!!! Gaban Mama ya fad'i da sauri tabar Aisha anan tsaye ko amsa bata tsaya bata ba, cikin fargaba da tsoro ta shiga neman Fauziyyah a gidan amma shiru, d'akin Abban su ta shiga tana shiga tajiyo shashshekar kukanta, inda take jin kukan tabi, yadda ta ganta yayi masifar mata tausayi har taji kwalla na neman zubo mata, a gaban ta ta durk'usa ta dafa ta, da sauri Fauziyyah ta d'ago dan batasan shiguwar Mama ba, suna had'a ido Mama ta shiga jijjiga mata kai tana goge mata hawaye, rungume Mama Fauziyyah tayi tana cewa " Mama na rasa shi na rasa Fa'iz, Mama na rasa farin ciki, zan rayu ne kawai amma nasan daga yau na koma mutummutumi dan ni yanzu ba 'yar Adam bace, wallahi Mama ruhi na yana wajen Fa'iz gangar jiki na ce kawai a tare da Sadik, biyayya kawai nake yiwa Abba bana san sake saka shi hawaye ko yayi danasanin haihuwata, inasan na sakaku farin ciki, ina san ganinku cikin walwala shiyasa na hakura da nawa farin cikin, hawayene ya zubowa Mama ta k'ara rungume Fauziyyah gam a jikinta tana cewa " mun gode miki Ubangiji yayi miki albarka ya baki zuri'a ta gari, in sha Allah zaki kasance cikin farin ciki, in Allah ya yarda zaki zama sai narasa da sa'a a rayuwa sai kin zama abin alfahari, da kwatacce, ke kanki sai kinyi alfahari da kanki da rayuwarki, tunda abin nan ya faru bana bacci kullum cikin dare a cikin yi maki addu'a nake, ina neman miki zabin Allah da nasara, shiyasa koda Allah yasa Sadik ne mijin ki bandamu ba, saboda nasan addu'a bazata tab'a tashi a banza ba,Abba dake lab'e yana jin su ya share hawayen tausayi, sosai yaji tausayin su, yana zubar da kwalla ya fita, haka dai Mama ta lallashi Fauziyyah ta kwantar mata da hankali taje akayi mata kunshi da gyara kai, amma ita cewa tayi bata san kitso dan haka retouching akayi mata aka gayara mata kai sosai, lalle ma ja da baki aka zana mata, yayi masifar kyau, har a tafin k'afa akayi mata, ta fito kamar aljana saboda kyau, kai ko ni nace masha Allah. Baba ne yake yiwa Abba bayani, " kayi hakuri Amadu Allah ya sani jiya yadda naga Fauziyyah da Fa'iz sunyi masifar bani tausayi, ina cikin haka Sadik yazo ya same ni yana suka yace ya yafewa Fa'iz Fauziyyah, sai na tabbatar da gaske yakeyi sannan nasanya masa albarka, ka duba kaga irin wannan soyayya ka tuna abinda Dr ya fad'a mana, ka zama mutum mai tawakkali da imani, Fauziyyah fa 'yarka duk wanda zaiso farin cikinta bayan ku yake, yarinya k'arama ta sadaukar da komai na rayuwarta saboda yi maka biyayya amma kai ka kasa fahimmatar kayi mata adalci, nasan ni na wuce aboki a wajen na zama d'an uwa shiyasa na yanke hukunci batare danayi maka shawara ba, idan kuma ban isa ba kana iya yin yadda kaso da iyalinka. Sosai jikin Abba yayi sanyi ya share kwalla ya sanar dashi abinda yaji Fauziyyah da Mama suna tattaunawa, Baba yace " kaji ba ka rink'a yiwa iyalinka adalci, " Shikenan bakomai, duk yadda kayi kayi dai-dai ko bayan rai na ka yanke hukunci a gida na ai ya yanku kenan, nagode da tunatar dani dakayi, dariya Baba yayi yace " bakomai, sai kasan yadda zakayi dad'anka Farouk ni dai ba ruwa na, kaje kasan yadda zakayi dashi, dan yana can yana ta kuka, dariya Abba yayi yace " aiko dole na, Baba yace " sai kuma a fara himmar kaffara ko, ya fad'a yana dariya, shima Abba dariya yayi yace " tunda ka jamin ba, sukayi dariya gaba dayansu, a d'aki Abba ya samu Farouk sosai Abba ya kwantar masa da hankali ya nuna masa cewar K'ADDARA ce kowa da irin tasa, Allah yayi Aisha ba itace matar sa ba, matar Sadik ce, sai da ya tabbatar hankalinsa ya kwanta sannan ya bashir, shima Farouk mik'ewa yayi ya shiga cikin taro, cikin murna da farin ciki yake sallamar bak'i, sosai Sadik ya tausaya masa danshi ne yayi biyu babu, tunda shi Allah yabashi Aisha, gwara ma shi, kuma babu abinda Fauziyyah tafi Aisha sai dai kawai so, amma duk abinda Fauziyyah ke takama dashi Aisha ma na dashi, Aisha ma tafi Fauziyyah yarinya, tunda yanzu ita Aisha tana 18yrs Fauziyyah 20yrs. Fa'iz nacan ya rufe kansa a d'aki sai faman kuka yake kamar ransa zai fita, sai buga kasa yake a bango, Dr ne a bakin kofa yana ta faman bugon k'ofar yana yiwa Fa'iz magiya kan ya bud'e k'ofar, shiko yana cikin kamar zai mutu duk wani abu mai glass Fa'iz ya tarwatsa shi ya fashe komai na d'akin, ya zama kamar zararre, " na rasa ta, na rasa Fauziyyah Shikenan rayuwa ta tazo k'arshe, ya kara fashewa da wani mahaucin kuka ya dafe kansa, Dr na nan na magiya wayar sa ta fara ringing da kamar bazai d'auka ba sai kuma ya d'aga Sadik ne yake sanar dashi abinda ya faru, amma ya rok'e shi akan karya sanar dashi so yake suyi surprising nashi, wani irin ihu Dr yasaka yayiwa Sadik godiya, b'alle k'ofar d'akin yayi ya shiga ganin yadda ya tarwatsa komai yayi, dariya yayi yace " Friend Momy tace " zata aike mu 9:00pm dan haka sai ka shirya, kallon sa yayi da red eyes dinsa bai ce masa komai ba, Dr yace " Momy ce dai idan kum ba zuwa Shikenan bari naje na sanar da ita, banza Fa'iz yayi masa yaci gaba da kukansa, Dr ya lalle shi yana kanne dariya yace father love ka shirya fa yayi ficewarsa. A gida Abba yake sanar da Mama canjin da aka samu, Aisha Sadik ne mijinta Fauziyyah kuwa da Fa'iz aka d'aura auren sujjada Mama tayi tana godewa Allah, Abba yace kar a sanarwa da kowa in sunje gidajen su sagani, cikin Mama tace " to aiko ban fad'a. Karfe 9:00pm Dr ya kawo wa Fa'iz sabuwar shadda yace " malam yi sauri kayi wanka kasa munyi late, ko motsawa Fa'iz baiyi ba, ganin zai b'ata masa lokaci ya ja shi ya danna a bathroom ya kulle sabbuwar shaddar ya fito masa dashi, da hula da takalmi, da saban agogo, Fa'iz ya fito daure da towel a k'ugu Dr yace " yi sauri badan ya so ba dan dai yace masa Momy ne kawai, ya shirya tsaf Dr ya fashe shi da turare, ya ja hannunshi basu tsaya a ko ina ba sai yahuza soya, kaji Dr ya siya ya jidi drinks da fresh milk, duk abinda Dr yake Fa'iz dai na kallen shi baice masa komai ba, a bayan mota ya zuba kayan ya dawo yaja suka tafi. A gidan da gwamnati ta bawa Fauziyyah anan Abba da Baba suka yanke hukuncin su Fauziyyah da Fa'iz su zauna, gidan babu abinda babu kamar ba'a Nigeria ba, gidan ya tsaru an kashe kud'i da yake gwamnati ce ta shirya komai gidan ya tsaro yayi kyau, kamar gidan turawa, sosai gidan yayi kyau, dai-dai da lokaci akwai a gidan. Gidan babba ne, plate house yana d'auke da 4 bedroom sai 2 parlor, ga makeken parking space daga gefe akayi garden da swimming pool, b'angaren mai gida yana d'auke da 1bedroom da 1 parlor, 2 toilet d'aya a bedroom d'aya a parlor, d'aya b'angaren kuma 3bedroom 1 parlor 4 toilet kowanne bedroom yana manne da toilet sai daya a parlor, gaba daya bedroom din royal bed ne da Italian bed, haka parlon royal chairs ne, gida kam ya tsaro, gidan Fauziyyah & Fa'iz kenan. Da yake Sadik ba'a kano yake aiki ba, a Kaduna yake aiki, amma anan kano zasu fara zama daga baya su wuce Kaduna shima gwamnati ta bashi gidan zama mai masifar kyau gidan ya had'u kuma an tsara gida yadda ya kamata, anan kano yana da gidan zama, plate house ne dashi, mai 3 bedroom 1 parlor sai kitchen & dining area, daya Fauziyyah ma'aikaciya ce shiyasa aka kashewa gidan kud'i kamar ba gobe, gidan yayi kyau, karfe, 9:00 aka kawo motocin d'aukar amare sosai Abba da Baba sukayi musu nasiha mai ratsa zuciya, dakyar aka raba Mama da Fauziyyah da Aisha aka shigar dasu motoci, kayi gidajensu dasu. Waya Dr ya d'auko ya kira Sadik ya tambaye shi gidan, anan yake gaya masa hotoro GRA ne, dan haka gidan ya nufa, a parking space Dr yayi parking yace " Malam ango fito Fa'iz bai gane abinda Sadik ke nufi ba ya fito, waya Dr ya ciro ya k'ara kiran Sadik yace masa sun iso, Sadik yace su shigo kawai, hannun Fa'iz Dr ya kama shiko Fa'iz sai binsa yake kamar yaro, suna shiga suka tadda Sadik a falo, wata irin muguwar fad'uwar gaba Fa'iz yaji ya kalli Dr yace " friend haka zakayi min, " relax friend ya dafa shi yace " zauna, murmushi Sadik yayi bayan duk sun zaune ne Sadik ya shiga yiwa Fa'iz bayanin duk abinda ya faru, wata irin ajiyar zuciya Fa'iz ya sauke had'e dayin hamdala a fili, yayi sujda, sai da kusa 30 minutes ya d'ago ya kalle su fuskarsa fal hawaye, sallama Sadik yayi musu ya juyo zai fita Dr ya rik'o shi yace " zaka tafi ka barni rufa asiri da wannan jarabben ya fad'a yana dariya, rungume Sadik Fa'iz yayi ya saka mishi kuka yana yi masa godiya, d'ago shi Sadik yayi yace " haba Friend yau ba is ur best day, karka b'ata ta mata, go to ur wife tana can tana jiranka, ya nuna masa wani bedroom, dan itama bata sani ba sai ka sanar da ita, " kamar ya, fita Dr da Sadik sukayi, sannan sukayi waje suna kai na sani, dariyar shima yayi ya nufi d'akin da Sadik ya nuna masa, yana kaiwa k'ofar d'akin yaji gabansa yayi muguwar fad'uwa dammmm!!!!! tsayawa yayi cak ya kasa shiga dan bai san mai zai tarar ba, bai kuma sai mai ce mata ba............. *Alhamdulillah* *MOMYN ZARAH* BYE [05/09, 20:33] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _(DASHEN ALLAH)_ _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da K'assai_ *EDITING BY MOMYN ZARAH* 210-215 Yafi 15munt a tsaye a bakin k'ofar ya kasa shiga, a hankali ya murd'a mabud'in d'akin ya shiga da sallama baki na rawa tana ta faman aikin kuka ya same ta, koda a gigin mutuwa taji muryar sa, zata gane cikin firgici ta d'ago kai sukayi ido 4 dashi aiko zambur ta mik'e tana nuna shi tace " Allah yayi tsari da kai, shin ka manta ni matar wani ce, mai ya kawoka gidan miji na, ko kazo ne ka kuma....... kasa k'arasa maganar tayi dan ganin shi tana nufuta had'i dayi mata wani fitinan nan kallo, ganin ya nufota gadan-gadan ne ya sata dirowa daga kan fadon tana ihu tan kiran Sadik ta nufi k'ofar fita cak ta tsaya ganin yayiwa k'ofar key ya jingina da bango ya hard'e hannuwansa a k'irjinsa yana yi mata murmushi. Cikin kuka tace " please Fa'iz ka fita daga rayuwa ta, nifa matar wani ce ina miji akwai hakkin wani akaina, please karka yi man komai ka taimake ni darajar aure na, please karka keta min haddi a karo na biyu pls ta fad'a cikin kuka tana durk'usawa a gaban sa, murmushi yayi mata yace " Fauza nasan kina da aure, haka nema ya kawo ni gareki, saboda ni nafi cancanta da zuwa a dai-dai wannan lokacin sama da kowa cikin mamaki ta kalle shi tace " kamar ya? "Saboda _NINE MIJINKI!!!!!_ a zabure ta mik'e tana nuna shi tana ja da baya ta kasa cewa komai dukta tsorata lokaci daya ta fita hayyacinta, shima mik'ewar yayi, yana binta da kallo, cikin tsoro tace" ina mijina ina ka kai min mijina, ganin yayi shiru yasata cin kwalar rigar sa cikin kuka ta d'aga murya tace " ina Sadik ina ka kai min shi? Yana shirin bata amsa ne suka ji sallama a parlor ai kafin kace me, harta kai bakin k'ofar tana kokarin bud'eta cikin nutsuwa Fa'iz ya tako kusa da ita yasa key ya bude k'ofar da sauri ta fita tana zuwa parlor taga Sadik aiko da gudu ta nufe shi ta fad'a kirjinsa tana kuka jikinta sai rawa yake ta rik'e shi gam dai-dai lokacin Fa'iz ya fito daga d'akin turus yayi. Wani mugun bakin ciki yaji, ga wani abu daya tukare a mak'ogwaro ji yayi kamar ransa zai fita, duk kan su basu lura da Abba da Baba ba, shiko Sadik mutuwar tsaye yayi ya kasa komai sai ajiyar zuciya yake yi, gyaran murya Baba yayi, cikin sauri Sadik ya cire Fauziyyah daga jikinsa, shi ya ma manta tare suke dasu Abba, itama batasan dasu Abba da Baba aka zo ba, shima Fa'iz sai a lokacin ya lura da su, amma ya kasa motsawa daga inda yake balle yaje ya gaida su, sosai yake jin wani abu na taso masa, ji yake kamar ya mutu saboda takaicin wai a gabansa Fauziyyah ta rungumi wani tana a matsayin matar sa, cikin jin kunya Fauziyyah ta matsa gefe daga inda Sadik yake, shima keya ya shafa alamun jin kunya, Abba ne ya lura da halin da Fa'iz ke cikin, duk ya had'a gumi ya sandare a wajen yakasa koda d'aga k'afar sa ne, fuskarsa tayi ja, abinka dama da farar fata. Abba ya kira sunan sa" Fa'iz, baiji ba saida Abba ya maimaita yakai sau uku sannan yayi firgigit ya amsa, Abba da Baba na zaune akan kujaru Sadik, Fa'iz, Fauziyyah, Aisha, suna durkushe a gaban su, ita dai Aisha bata ce komai ba, sai dai jikinta yayi mugun sanyi tasan tabbas akwai abinda ya faru musamman da bataga Farouk ba, kuma yaga Fa'iz, cikin nutsuwa Abba yayi musu bayanin komai, lunshe ido Fauziyyah tayi hawayen farin ciki na fita daga idonta a fili tayi hamdala hakan ne ya jawo hankalin kowa kanta, wani irin farin ciki Fa'iz yaji dayaga irin san da Fauziyyah keyi masa, a gaban mahaifinta da Baba ga Sadik amma ta kasa danne farin cikin ta, shima hamdala yayi,ya kura mata na mujiyan sa, ya kasa koda kifta idonsa, kowa ya lura da halin da suke ciki, shiko Sadik satar kallan Aisha yayi yaga babu abinda ya dameta babu alamar damuwa ko bakin ciki a tattare da ita, sai ma murmushi da take faman yi. " Alhamdulillah yace dan dama shi abinda yake tsoro kenan karya samu matsala ko damuwa daga wajen Aisha sai gashi Allah ya taimake shi, bata zo mai da damuwa ba, Abba ya kalli Sadik yace " tashi ka d'auki matarka ku tafi, sai da su Abba suka fita sannan Sadik yacewa Aisha " tashi mu tafi jiki a sanyaye ta mik'e ya kalli Fa'iz yace " father love sai Allah ya kaimu mu munyi nan sai munyi waya, ya fad'a yana dariya, danne abinda yake ji yayi ya k'ak'aro dariya yace " sarkin zumudi haka bari ma muyi hira, dariya yayi shima yace " wane ni so kake Fauza ta biyo ni da gora sukayi dariya daga d'ayan su. Tunda suka fita Aisha bata ce komai ba, duk a tsorace take,Sadik ya lura da halin da take ciki dan haka yake janta da hira, ba sosai take bashi amsa ba, a parking space yayi parking, ya fito ya d'ebi kayayyakin daya siyo yakai gida, ya dawo ganin tana nan yadda ya barta bata motsa ba, yashi sungumarta kamar jaririya aiko nan ta saka mishi kuka kamar dama jira take tana mutsil2 tace " please ka sauke ni in tafi da kai na, bai dire ta a ko'ina ba sai a parlor, kitchen ya shiga ya d'auko plate da cup ya dawo abincin ya zuba musu amma tak'i ci wai ita bata jin yunwa, sai da yace " idan bata ci ba zaiyi mata wanka, sosai taci ta koshi sannan ya kyaleta ya umarce ta dataje tayi wanka ta d'auko alwala, shima ya shiga toilet yayi wanka ya fito d'aure da towel a kugunsa wata rigar bacci ya ciro a kayansa ya nufi d'akinta yakai mata, yana shiga ya tarar da ita tafito daga wanke d'aure da towel iya cinya. Wani irin mugun shock yaji yaja shi tun daga tafin k'afar sa har zuwa kansa, bai san sanda ya nufe taba, bata san ya shigo ba sai ji tayi ana tab'a ta wani ihu ta saka, yayi saurin had'e bakin su, a cikin kunnenta ya rad'a mata " ni ne fa, a hankali ya kwace kanta, ya kuma matsowa tace " nayi alwala fa, "ok yace ya mik'a mata rigar bacin yace kisa kizo d'aki na zamuyi sallah, "to kawai tace, ya fita sai da ya ke alwala sannan ya zura jallabiya, bayan ta shafa mai tabi jikinta ta feshe da turarurruka da humra masu k'amshi, rigar ta d'auko ta saka, ganin yadda rigar tayi mata yasa ta jin kunyar kanta nononta duk a waje, ko d'uwawunta bata rufe ba, gata shara-shara kamar ba'a sa ba, da ita da babu duk d'aya, wajiyar zuciya tayi ta zumbula hijab har k'asa ta nufi bedroom dinsa kirjinta na dukan 3. Da sallama ta shiga, bayan sun gabatar da sallah kamar yadda shari'a ta tanadar yayi mata tambayoyi game da addininta yaji komai Alhamdulillah, mikewa tayi tana shirin fita," ina zaki? ya tambaye ta, cikin sanyin murya tace " bacci nake ji, " ga gado nan ki kwanta, tsayawa tayi ita bataje ta kwanta ba ita bata fita ba, tashi yayi ya cire jallabiyar jikinsa, ya zamana daga shi sai boxer da sauri ta runtse idonta, bata ji takun sa ba, sai jin bakin sa tayi cikin nata, da sauri ta bude ido, cikin kwarewa yake tsotsar bakinta nan da nan ya saukar mata da kasala, cak ya dauke ta dire ta a gado yabita, nan ya shiga sarrafata, hijab din jikinta ya cire tsayawa yayi cak numfashinsa ya d'auke saboda tsabar rudewa, aiko yadda kasan an juna masa electric, ya shiga tsotsar nononta yana wasa da nipple's dinta, a hankali yake shan nononta yana wasa da nipple's dinta, bakin sa ya mayar kan bakin sa, duk sun rud'e sun manta a wacce duniya suke in banda gurnan baka jiyo komai, yana shan nononta yana yana yi mata fingering sosai ta fara ihu-ihu cikin salo yake binta, a hankali ya sauko da bakin sa yayi kasa dashi zuwa gabanta ya fara sucking dinta aiko nan ihu ya karo ita ihu shi ihu saboda dad'i, sai da ya tabbatar bata cikin hayyacinta sannan ya fara kokarin shigar ta, aiko ta rik'e shi gam ta shiga yi masa magiya akan ya kyaleta amma ina bai ma san tana yi ba. A hankali ya bi hanyar duk da haka sai da wuya kafin ya shigeta, tun tana magiya harta kuka tana kakarin kwatar kanta amma a banza, sai da ya biyawa kansa muk'ata sosai sannan ya kyaleta, ya jawo ta jikinsa ya rungume yana bata hakuri hade dayi mata godiya dasa mata, sai da suka huts sannan ya hada musu ruwan wanka sukayi sosai ya gasata, ya kwantar da ita a kirjinsa yana shafa kanta yana jin mugun santa na shigar shi, dan ba karamar wuya tasha a hannunsa ba, a haka har bacci yayi awon gaba dasu cike da farin ciki. Fa'iz kuwa.......... Kwalelen ku masu san ganin first night din Fauziyyah & Fa'iz *Alhamdulillah* *MOMYN ZARAH* BYE [05/09, 20:33] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _(DASHEN ALLAH)_ _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da K'assai_ *EDITING BY MOMYN ZARAH* 220-225 Tana murmushi ta mik'e tsaye zaunar dashi tayi, ta shiga kitchen ta d'auko masa ruwan sanyi ta bashi ya d'an sha kad'an, silent kiss tayi masa, fuskarshi ya kauda gefe ya d'an b'ata face yace " please kiyi man bayani yadda zan gane pls, " ok tace, sannan ta fara yi mashi bayani, " kamar dai yadda ka gani a rubuce wannan takardun kadarurinka ne, tun daga kan company, gidaje, filaye, da kuma bayani akan account, tare da ATM CARD. Da ido kawai yake binta ya kasa furta koda kalma d'aya taci gaba da magana " washe garin ranar danaje gidan ku nayiwa Momy gaisuwar Daddy yazo makaranta ta sameni a sirrince, ta bani gaba d'aya documents din, tace ta yaba da hankali na da kuma tarbiyya ta, shiyasa ta dank'a min amanarka a hannuna da kuma kadarorinka, tace idan ka shiryo na baka kayana dama naka ne dan gadan mahaifinka ne da kuma nata gadon. " idan kuma baka shiryo ba, karna sake na baka komai koda kuwa talauci zai kashe ka, na gina masallatai, gidajen marayu, makarantu na islama, in kuma taimaki al'umma, in taimakawa, marayu, nakasassu, da masu buk'atar taimako, tace nayi mata alkawarin zan rik'e mata amana da alkawari, dan ita Dr ya shaida mata rayuwar ta tana cikin had'ari. Allah ya sani ban so karb'a ba, sai kyar ta lallame ni na karb'a, tana kuka ina kuka muka rabu, daga wannan ranar ban k'ara ganin Momy sai daka shaidamin rasuwarta ta k'ara she maganar da kuka, rungume ta Fa'iz yayi yana kuka yace " we miss her I really miss her, and I love her so much, thank you, thank you so much my Fauza, kinyi k'ok'ari, kin kuma cika alkawari kin bayar da amana, Fauza ban san dame zan saka miki ba, ban san me zan ce miki ba, ashe gaskiyar Momy, ashe shiyasa Momy tayi forcing dina akanki, shiyasa Momy ta samin sanki, ta kuma barmin ke a matsayi wasiyya, Fauza kece kalmar k'ashe tsakanina da Momy, gaskiyar ki Momy Fauza haske ce, Fauza tana da duk abinda kika fad'a, sosai Fa'iz da Fauziyyah ke kuka babu mai lallshen wani, ya rungume ta sosai a kirjinsa. Itama tana kuka tace " nagode sosai miji na, nagode da yabo da kake yi a koyaushe, " k'ara matse ta yayi a k'irjinsa, yace " I love you, i really love you with all my heart, i don't want miss you in my life, please don't live me forever please. *BAYAN WATA UKU* Rayuwar Fa'iz da Fauziyyah abin sha'awa, sosai kasuwanci ya bunk'asa Fa'iz ya zama babban d'an kasuwa sosai yayi suna a Nigeria, daga ko ina yana samun kwangila, har daga hannun president yana samun kwangila, yanzu a k'asar nan babu wani d'an kwagila da ake ji dashi sai Fa'iz, company's dinsa sunyi nisa sun zaga ko ina a Nigeria, babu garin da babu *FAUZA COMPANIES* Fa'iz ya shirya zai fita office ya fito, yaga babu Fauza da mamaki ya nufi bedroom dinta, iske ta yayi rufe da bargo tana ta rawar sanyi, da sauri ya k'ara inda take ya d'ago ta, yana tambayar ta maike damunta, ta bud'e baki zata yi magana amai ya taso mata, aiko ta wanke shi da amai, b'ata shi har cikin bakin sa aman, da sauri ta zaro ido, kamar zatayi kuka, tace " am so sorr.. ....bai bari ta k'arasa ba ya d'auke cak sai toilet, wanka yayi musu daga shi har ita, ya nad'o ta a towel kamar baby, d'akinsa ya wuce da ita ya kwantar da ita akan bed, zata mik'e yamar da ita yace " relax, k bari zayi miki komai d'aure da towel ya nufi kitchen ya had'o mata t mai kauri da kanshi ya rink'a bata sai da shanye shi tas sannan ya kyaleta ya shirya ya shirya ta, suka nufi hospital. Anyi mata gwaje-gwaje sannan aka gano tana da shigar ciki na 4mnts, dan murna Fa'iz rungume Dr din yayi, sannan ya d'aga ta sama yana juyi da ita yana cewa " thank you my Queen, thank you so much my love kin bani komai na farin ciki, ya had'e bakin su, ganin suna neman su wuce gona da iri ne yasa Dr yi gyaran murya, sai lokacin suka tuna a inda suke, a kunya ta mik'e kanta cikin k'irjinsa, shiko ko a jikinsa, ya kalli Dr yana dariya yace " ka bawa Matata kunya, shima dariya yayi yace " ai abin naku, kun zak'e da yawa, sukayi dariya gaba d'ayan su, magunguna ya rubuta musu ya sallame su, tun daga ranar Fa'iz yake lallab'a Fauza kamar kwai yake bata gud caring, shi yake komai bai barinta tayi aiki. Suna zaune a parlor Fauza sai shagwab'a take zuba masa ta kalle shi cikin muryar shagwab'a tace " Dear zafi nake ji wanka nake, "ok yace, ya hau cire mata kaya, bai barta da komai, shima yayi naked ya d'auke ta sai cikin kwami, mimmik'ewa tayi acikin kwamin tana tutturo nono tana gantsarewa tace " dear nan zafi ta nona masa nonon ta. "Bari in duba mugani, yayi maganar yana lasar nipple's dinta da harshensa, ido ta lumshe tace "ahhhhhhhh, kallonta yayi yana murmushi, hannu takai kai joy stick dinshi yace " ashhhhhh,yana shan nononta yana fingering dinta d'aya hannun yana wasa da kan nipple's dinta, baka jin komai sai nishin su, itama bata tsaya ba, hannu tasa tayi masa wasa da hajiya babba, tana lailaya kanta, bakin sa ya mayar cikin nata, ya shiga yi mata hot kiss, hannun sa yana k'asanta yana in an out, a hankali ya cire bakinsa daga nata ya mayar k'asanta ya fara sucking dinta, aiki nan take ta fara ihun dad'i, sai da ya gama shan gaban ta yamar da bakinsa kan nononta, sannan ya rink'a yi mata wasa da yatsan sa a k'asata yana yi mata wasa. A hankali ta zame ta cafki hajiya babba ta shiga lasar ta, tana tsotsa kamar alawa, sosai take sucking dinsa, tana kuma wasa da nononsa, da kanta ta kama hajiya babba ta danna cikin..... Fa'iza na tare joy suna hira a wani d'aki dake Dubai, ta kalli Salim daya daga cikin gans dinta tace " ya kama ta fa musan abinyi wannan yana mugun b'ata mana lokaci naga ya shigo da jaka da alama Dollars ne mak'dai, dan haka ko mu gama dashi ko mu bugar dashi mu d'auke jakar mu gudu, Salim yace " no mu kashe shi kawai, dariya Fa'iza tayi tace " shege marar imani, duk abinda suke yana jinsu amma yayi dumd'um kamar bango. Yana jin abinda suke cawa ya fara baccin karya, Faiza tace " yawwa yayi bacci basai mun kashe shi ba kawai mu d'auki jakar mu gudu, sun d'auki jakar suna shirin fita sukaji joy ya tutsire da wata mahaukaciyar dariya, yace " sannunku gud planner a firgice suka juyo gaba d'ayan su suna kallon joy a tsorace. K'afa ya hard'e ya d'ora k'afa d'aya kan d'aya yana murmushin mugunta ya yana kallon su......... *Alhamdulillah* *MOMYN ZARAH* BYE [05/09, 20:33] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _(DASHEN ALLAH)_ _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da K'assai_ *EDITING BY MOMYN ZARAH* 215-220 Bayan fitar Sadik da Aisha Fa'iz ya kalli Fauza yace" tashi muje muyi sallar ma'aurata, gabanta ne yayi muguwar fad'uwa saboda ta tuno yadda Fa'iz ba wasa, dan cikekken namiji ne, ba k'aramar wuya ta sha a hannun sa ba, d'aukarta yayi cak ya dire ta toilet, jikinta duk yayi sanyi tsoro da fargaba sun dirar mata, dan ta tabbata bazai kyale ta yau ba, yadda yake rawar kan. K'ok'arin cire mata kaya ya shiga yi da sauri ta rik'e masa hannu, cikin shagwab'a tace " ka bari zanyi da ka na, dariya yayi yace " no ai tare zamuyi, ido ta zaro tace " me d'in? " wanka mana bari ma ki gani, ya hau cire kayan sa, kayan sa ya cire tsaf yayi zindir, da sauri ta rufe idonta da tafin hannunta, ta bayan ta ya zuge mata zip din gown din, a hankali cikin wani irin salo yake cire mata rigar had'e dasa hannu yana shafa mata bayanta a hankali. Yatsan sa yasa a tsakiyar bayanta yana yi mata tafiyar tsotsa, cikin wayo da dabara ya cire mata rigar ya rage daga ita sai pant an bra, hab'arsa ya d'ora akan kafad'ar ta ya rungumo ta ta baya ya shiga shafar jikinta, idon ta a lumshe take jin sak'on na shigar ta, hannun sa ya d'ora akan nononta yana shafa saman su, a hankali yake wasa da yatsan sa a har ya zagayo da hannun sa baya ya cire mata bra sab'ole hannun bra din yayi, cikin nutsuwa yake wasa da 'yan yatsun sa, har ya gangaro k'asa yana shafar santala santalan cinyoyin sa, had'e da yin k'asa da pant d'inta, k'amshi pant din ya shak'a ya lumshe ido. Sama yayi da hannunsa yaci gaba da romancing dinta, a hankali ya juyo da face dinta tana fuskantar sa, ya had'e bakin su, ya tura mata hanshensa, aiko tayi caraf ta karb'e ta shiga tsotsa kamar ta samu lollipops, wata irin kasala ce ta d'aukar masa yana tsotsar bakin ta yana wasa da breast dinta yana murza kan nipple's dinta a hankali yadda zata ji dad'i. Yana kuma shafa softy skin dinta, a hankali ya sakar musu shower, wata irin ajiyar zuciya mai k'arfi ta sauke, sponge & soap ya d'auko ya shiga yi mata wanka cikin wani irin salo. Bayan sun gama wankan sunyi alwala, suka gabatar da sallar nasila, kanta ya dafa ya shiga kwararo addu'a, sai da ya gama, yasha hannunta zuwa dining area inda Dr ya ajiye ledojin kajen, cikin nutsuwa suka ci abincinsu suka k'oshi suka kora da fresh milk, anan ta tashi ta barshi ta shiga bedroom d'inta ta shirya cikin slick night gown mai masifar kyau, da santsi, tayi bala'in amsar jikinta, ta gyara kashin kanta ta d'aure da riban ja kalar rigar, ta feshe jikinta da wasu fitinan turarurruka da humra. D'akinsa ta nufa da sallamarta ta shiga d'akin, iske shi tayi akan sallaya yana ta addu'a dan godewa Ubangijin sa tare da nuna farin cikinsa ga Allah, yana ganinta ya shafa addu'ar ya mike, in slowly ya nufa ta fuskarsa d'auke da murmushi, itama murmushin tayi masa, rungumo ta yayi ta baya ya sak'alo hannun sa a dai-dai cikinta, fuskarsa na gogar tata, yace " ya kike ji, can kasan mak'ogwaro tace " kamar ya? " ina nufin wanne irin yanayi kike ciki? shima a hankali yake maganar, a hankali ta juyo da face d'inta suka fuskanci juna, ta k'ura masa ido hannu tasa tana shafar face d'insa sai kwalla ta taru a idonta, zubowa kwallar ta fara yi, cikin muryar kuka tace " ban san wanne irin farin ciki nake ciki ba, bazan iya fadar wanne irin yanayi nake ba, amma yau itace ranar data fi kowacce rana daraja da mahimmanci a rayuwa ta, har abada bazan tab'a manta wannan ranar ba, ranar da gaba d'aya burin rayuwa ta ya cika, ranar dana kasance da masoyi ta abin k'auna a karkashin inuwa daya, nafisan ranar nan fiye da kowacce rana ta k'ara she maganar hawaye na gangarowa daga fuskarta. Harshe yasa yana lashe hawayen cikin wata irin murya yake magana, " ni bazan iya misalta irin farin cikin dana ke ciki bazan iya misalta mahimmancin wannan bake rana ba, cikin kwarewa ya fara shafarta yana sauke wata irin ajiyar zuciya yana shashsheka kamar k'aramin yaro. Bakin ta shiga tsotsa yana shafar every part na jikin idonta a rufe nashi a rufe, sosai yake romancing dinta a k'asa suka zube, dan sun kasa tsayawa da k'afafuwan su, yallabo ta yayi ya fara tsaotsar nononta yana murza dayan, d'ayan hannun nasa kuma yana yana bayan ta yana yi mata wani irin salo, ita ko sai kara bank'aro masa kirjinta take yi, gaba d'ayan su sun gama tafiya wata duniya, taji yana k'ok'arin saka mata yatsa a k'asanta. Da sauri ta rik'e hannun sa, murya na rawa tace " no, yace " please ki taimaka min, zan iya mutuwa, mik'ewa tayi cikin mutuwar jiki ta fara k'ok'arin maida kayan ta, kayan ta mayar ta haye gado ta kwanta, taja bargo ta rufe, cikin sa ya rik'e sai murk'ususu yake, ya dafe mara joy stick ta mik'e tsaye gam, dama ka Fa'iz da shegiyar sha'awa, mabuk'aci ne sosai, dan a rana zai iyayin sau biyar a rana abu kad'an ne yake tada mai sha'awa gashi shi idan ya motsa baya iya hak'ura sai yayi sex. Hannun sa rik'e da marar sa ya rik'e a dudduk'e ya hau gadon, ya yayi mata bargon yayi mata runfa, bai jira abinda zata ce ba ya fara romancing nata, dan ji yake alokacin komai yana iya faruwa dashi idan bai yi sex ba, dan ko numfashinsa ma sama-sama yake jinsa, kiciyar kwace kanta ta shiga yi, dan ita harga Allah tsoro takeyi dan wancan karan bak'aramar wuya tasha ba, dan Allah yayiwa Fa'iz babbar halitta ta hajiya babba, dan gaskiya tana da girma sosai ga tsayi, idonta ta bud'e tana kallansa tace "pleas...... Maganar ce ta sark'e mata k'irjinta ya buga da k'arfi, sanda suka had'a ido dashi, idonsa yayi masifar yin ja sosai, gaba d'aya ya fita daga kamaninsa, baya cikin hankalinsa, jikinsa na yaci gaba da abinda yake yi yana cewa " please my Fauza, please don't say no. Shiru tayi dan yanayin data ganshi bazata iya yi masa gardama ba, rigar jikinta ya cire yayi wurgi da ita gefe, yayi mata tsirara, shima yayiwa kansa, baki ya kafa a kan nononta ya yana wasa da d'ayan a hankali ya birki ta bayanta ya shiga tsotsar bayan nata idonta a lumshe, a hankali yake yin k'asa da harshen sa, har yazo kan duwawunta sosai ya tsotsi duwawun nata, ya gangaro zuwa cinyarta, har hafin k'afarta, sama ya k'arayi da harshen sa, yana yi mata tafiyar tsotsa da harshen nasa a bayanta, wuyanta yake tsotsa kamar ya samu alawa. A hankali ya juya ta ya mayar da bakin sa cikin nata bata san sanda ta fara mayar mishi da martani ba, hannu ya cika da nononta yana murza kan nononta, a kunnenta ya rad'a mata please suck me, ya tura mata dicks dinshi cikin bakinta tsotsa ta fara yi cikin wani irin salo, aiko nan ya fara ihu yana sambatu, sai da ta tsotse masa bananar shi, sannan ta mayar da bakinta kan nononsa yana yi masa wasa da nipple's dinshi yana kuma tsotsar nonon, ihu sosai Fa'iz yakeyi. Sosai sukayi romance, sanann yabi hanyar shigarta, wani irin d'umi yaji, ga ruwa kamar me, yayi mamakin yadda Fauziyyah ta had'e dan daga shi har ita sun sha wuya kafin ya samu k'ofa, yana jinshi a aciki yaji wani irin azababban dad'i ya ratsa shi, ga uban ruwa dake fitowa, aiko nan ya cika gidan da ihu, ihu yake iya k'arfinsa, sai ranar Fa'iz ya gane mata zuna suka tara, sai ranar ya gane aure daban ne, matar sunnah daban ce, dan tunda yake bai taba jin dad'in sex irin yau ba, bai tab'a jin dad'in mace kamar Fauza ba, tunda yake bai tab'a jin ni'ima kamar yau ba, yana yi yana shiwa Momynsa albarka yana cewa Momy kinyi gaskiya duk abinda kika fad'a akan Fauza haka ne, sai ma abinda kika rage. A daren ranar sai da Fa'iz yayi sex sau 3 sai ta Fauza tasa masa kuka sannan ya hak'ura ya kyaleta, ranar sun kasance cikin farin ciki, da kwanciyar hankali, haka bacci yayi gaba dasu. Gidan biki kowa ya watse cikin farin ciki, anyi an gama lafiya, Washe gari da safe, Fa'iz da kansa yayiwa Fauza wanka ya shirya ta, shi da kansa ya shirya musu breakfast, cak ya d'auke ya dire ta a dinning table shi da kansa yake bata abincin a baki harta k'oshi, sai zuba masa shagwaba take, duk ta riki ta tshi aiko nan ya fara shafarta ya had'e bakin su ya shiga tsotsa, ya fara shafa nononta yana tsatsa, a hankali yayi mata tsirara ya fara fingering dinta, yana fingering dinta yana shana nononta, sai da tayi sucking dinsa sannan ya shegeta, bayan sun gama ya rungumota sukayi bacci, Sadik ma da kanshi yayiwa Aisha wanka ya k'ara gasa ta, sannan sukayi breakfast, sosai yake jin santa yana ratsa shi. Bayan wata d'aya anan nan ana ta cin amarci, su Aisha sun wuce Kaduna sai da suka biya sukayiwa su Abba salma, sosai iyayen sukayi farin cikin ganin su, babu wata damuwa, rayuwar su sukeyi cikin so da k'aunar juna dan Sadik baya so yayi nisa da Aisha dan ji yake ita ce rayuwarsa, wani irin mugun so yake yi mata, yau Aisha da wani mugun zazzabi ta tashi mai zafi ga amai, Sadik ya fita hankalinsa, suna zuwa asibiti gwajin farko likita ya gaya musu tana da shigar ciki, sosai Sadik yayi murna da farin ciki, tunda nan yake lallab'ata. Fa'iz da Fauziyyah zaune akan dinning table, Fauza nakan cinyarsa tana ta zuba masa shagwab'a, shiko sai biye mata yake, bayan sun gama cin abincin ya d'auke ta zuwa parlor, suna zaune suna hira, ta kalle shi tace " dear ina zuwa, ta mik'e cikin rangwad'a ta shiga d'aki ta fito d'auke da wasu file, ta zauna a kusa dashi ta mik'a masa kanta yayi yace "na miye, tace " ka duba ka gani, dubawa ya fara yi, zumbur ya mik'e yana yi mata wani irin kallo a zabure cikin tsoro ya kalle ta yace " ina kika sami wad'an nan, shiru bata bashi amsa ba kafad'unta ya kama yana girgizata yace " ina tambayar ki ina kika samu a tsorace yake maganar ........... *Alhamdulillah* *MOMYN ZARAH* BYE [05/09, 20:33] Frd Din Fatima Saudia: ```K'ADDARA TAH!!!``` 🌹 🌹🌹 🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹🌹 ~NAH~ *HAUWA A USMAN* _(JIDDARH)_ *🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻* _(DASHEN ALLAH)_ _Bismillahir rahamanir rahim, da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai, godiya da yabo sun tabbata ga Ubangijin sammai da K'assai_ _Alhamdulillah komai yayi farko yana da k'arshe, ina godiya ga Ubangiji na, daya bani ikon kammala K'ADDARA TAH, Allah ya bamu ikon amfani da darussan dake ciki, abinda mukayi ba dai-dai ba Allah yasa al'umma ta amfana, abinda kuma mukayi ba dai-dai ba Allah ya gafarta mana Amin_ ```NA SADAUKAR DA WANNAN NOVELS DIN GABA DAYAN SA GA MASOYANA, UBANGIJI YABAR MU TARE ALLAH YA K'ARA ZUMUNCI DA SO DA K'AUNA``` NAGODE NAGODE NAGODE SOSAI KAINUWA WRITERS ASSOCIATION ~DA SHAWARAKU K'ADDARA TAH KE TAFIYA, KUN NUNA MIN SOYAYYAH, KUN BANI SHAWARA SOSAI KAN K'ADDARA TAH UBANGIJI YABAR ZUMUNCI~ _DEDICATED TO_ *BATUL ADAM JATTKO* ```NAGODE SOSAI DA SOYAYYAR DA KIKE NUNAMIN, UBANGIJI YABAR MU TARE``` *EDITING BY MOMYN ZARAH* 225-230 🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚 Ya kalle su yana murmushi yace " eh ni d'an Nigeria, kuma ina jin Hausa, kallan kitse kukewa rogo, ina sane da duk wani takun ku, bari nayi ku kai k'arshe, please have a set, ya fad'a yana nuna musu kujerun falon, cikin mutuwar jiki suka zauna,yaci gaba da magana " dafarko ke Fa'iza kina d'auke da kwayar cutar k'anjamau HIV, dan ni ina da ita kuma na saka miki, sannan ku kuma dukkan ku nabayar da jininku ga dodon mu, duk inda zaku shiga a duniya bazaku tab'a guje mana ba. Mik'e zai fita, har ya kai bakin k'ofa ya juyo yace " gaskiya bazan iya kyale ki haka ba,ya curo waya ya kira, wasu k'attin maza ne suka shigo d'akin ya kalle su yace " dukkan ku kuna da HIV ko? "Eh! Oga suka amsa gaba d'ayansu, dariya yayi yace " gud, gata nan ku bak'areta, kuyi mata fyad'e karku sake su kyale ta har sai ku dukkanku kun biya buk'atarku, sannan ku taita camera ku d'auka idan kun gama sai ku sai da shi, a watsawa duniya after all dat ku watsa mata Acid, ku yanko min nononta d'aya k'afarta d'aya da hannunta ma d'aya ku kwak'ule mata ido d'aya ku had'o min da kunnenta, wani uban ihu Faiza ta kurma a haukace ta rink'a ihu. Tanaji tana gani suka danne ta sukayi mata duk abinda joy ya umarce su, suko sauran abokan nata jikinsu sai rawa yake, saboda tsabar tsoro, suka watsa mata acid din, suka yanki duk abinda ya umarce su su yanka, suka fito da ita bakin titi suka jefar tana ihu, sauran Gans din nata ne suka zo kanta suka tsaya cikin kuka suka ce " Faiza kin cuce mu, tsakanin mu dake Allah ya isa, kin sa munci amanar abota, kinsa mun wulak'anta iyayen mu, da rayuwar mu, Allah ya isa tsananin mu dake, kowa cike da nadama, Faiza naji na gani akan idonta suka tafi suka barta bako tausayi bare ceto, suna cikin tafiya d'aya daga cikin su ya fara aman jini ta hanci ta baki, sai bakin idon sa ya d'auke ya koma fari fat sai kuma ya hau shure-shure ya sandare, aiko suka shiga kurma ihu suna gani harya muyu, aiko sun k'ara tsorata sosai, nan fa suka shiga kuka wiwi suna danamar rayuwa. *BAAYAN WATA BIYAR* Aisha ta haihu ta haifi yarinyar ta mace kyakykyawa, aka sa mata sunan Mama, suke kiran ta Ahfaf, Fauza tun yamma take jin ciwo tana daurewa har 10:00pm aiko ciwo yayi gaba, Fa'iz na kwance ya rungume ta bai sani ba, a hankali ta zame jikinta ta shiga toilet wani mugun ciwo taji ai bata san sanda tayi k'ara ba, da sauri Fa'iz ya farka, da gudu yayi toilet yaga dukta fita hayyacinta, bai tsaya b'ata lokaci ba ya sangumeta yayi hospital yana shiga nurses suka wuce da ita labour room, ba'afi 30mnts ba aka fito da baby's 'yan biyu Unisex mace da namiji, da sauri Fa'iz ya karb'e yaran ya k'ura musu ido hawaye na zuba. Ranar suna yara suka ce sunan Momyn Fa'iz da Dadyn shi Ana kiran macen Aman namijin Safwan, dakyar Fauza ta yarda aka kawo mata tsohuwa, yaran kyawawan ajin farko yadda kasan yaran larabawa, yara suka taso cikin so da kulawa, bayan wata d'aya da haihuwar su Safwan Fauza na d'aki tana sallah Fa'iz ya shigo aiko ganin tana sallah da sauri ya mayar da k'ofa ya rufe, da sauri ta mik'e tace " kai Abban Aman, me kuma zakayi? Dariya yayi yace " k'anne nake san samarwa su Aman, kafin tayi magana ya had'e bakin su, bai kyaleta ba sai daya shigeta, kullum daya ga Baba tsohuwa tayi bacci sai ya lallab'o ya kwashe gara, bayan wata uku da haihuwar su Safwan ta fara laulayi, ana zuwa hospital aka shaida musu ciki wata biyu, bak'aramin tashin hankali Fauza ta shiga ba, bayan sun dawo a bedroom cikin kuka tace " yanzu su Aman nada wata goma zan haihuwa, dariya yayi yace " mai ciki. Bayan wata tara ta k'ara santalo yaranta biyu mace dana miji, yara sukaci sunan Umma da Malam Bala ake kiran macen da Afra nmijin Sultan, Aisha ma ta k'ara haihuwar d'anta namiji aka sa masa sunan Abba suke kiran sa da Nabil. Fa'iz da Fauziyyah da yaran su hud'u mata biyu maza biyu abin sha'awa yaran fafare tas, ga kyau duk suna tafiya fauza d'auke da wani cikin, sukai taimako asibitin yoyon fitsari, sun gama bada taimakon sun fito sukaji ana Fa'iz! Fauziyyah!! Da sauri suka juya Faiza suka gani kwance a k'asa babu ido d'aya, da hannu da k'afa, babu sitirar arziki ita ko d'akin ma ba'a bata ba balle gado. Basu gane ta ba, sai da ta rad'a musu ita ce, nan take fad'a musu gaba d'aya abokan sa sun mutu, joy ya bada jinin su, itama dakyar ta samu ta dawo Nigeria a cikin jirgin ruwa, data koma gida iyayen ta suka k'i karb'arta suka koreta, yanzu gashi tana d'auke da HIV ga BLOOD CANCER, ga makanta, ga gurgurta, gashi babu hannun, cikin kuka ta shiga rok'onsu yafiya, tsaki Fa'iz yayi yaja yaransa suka tafi Fauziyyah na kuka, dan ba k'aramin tausayi Faiza ta bata ba, ta kuma k'ara jin tsoran Allah ya shigeta. *BAYAN SHEKARA 10* Fauziyyah zaune cikin yaranta 7 maza 4 mata 3 bayan su Sultan ta kara haihuwar yara 3 maza biyu mace d'aya macen taci sunan Aisha, Mazan d'aya yaci sunan Sadik d'ayan kuma Dr Adam, dan yanzu Fa'iz bashi da abokin daya wuce Sadik da Dr Adam, Dr Adam ma yayi aure yana da yara biyar mata biyu maza uku, Farouk ya auri 'yar kanwar Umma yanzu haka suna da yara hud'u maza 2 mata 2, matan suka ci sunan Fauziyyah da Aisha Mazan kuma Fa'iz da Sadik, Farhan da aka gaji da neman Fauza ba'a same ta ba sai ya auri wata yarinya dake masifar sanshi yana da yara 3 mace 1 maza 2. Babban gida Fa'iz ya makawa su Mama, Abba, Baba, Umma kowa da b'angaren shi, gidan gari guda ne nanne ya zama family House din su, hankalin kowa ya kwanta, su Abba, Baba, Umma, Mama sun gaji da fita k'asashen waje, saudiyya kuwa ba'a magana, sosai kud'i ya zauna a family din, dan kowa yana shi da kud'i, tsakanin Sadik Farouk, Fa'iz amma duk Fa'iz yafi su kud'i dan arziki yaci uban nada, sosai ake ji da Fa'iz a k'asar nan, yazama cikekken mutum, babban d'an kasuwa, har a America, Dubai, India, Saudia, yana da manyan Companies, tuni Fauza tabar aiki dan tafi k'arfinshi, bata da friends sai matan governors da matan president, da matan sanate, ta zama babar yarinya, sosai suka bawa yaransu tarbiyyah, da ilimi boko da islama, basa bayar da auren yaran su a waje yajunan su, a family suke aurar da yaran su, babu Wanda ya auri bari, yanzu Dr Adam ma ya zama amount of family d'insu, babu inda baya shiga ko Family meeting ake harda shi. Fa'iz na kishingid'e a bayan mota tassssss yaji an fasa masa glass din motar sa, da sauri dibansa ya fita, shiko ko motsawa baiyi ba, dan bashi da niyyar fita, amma sai me yana d'aga idonsa, ya hangi wannan wanda yayi masa duka harya suma, sanda yake tallan ruwa rubar ruwan ta sub'oce masa ta fad'a kan glass din ya fashe, cikin isa ya bud'e motarsa ya fito, sauran motacin dake binsa a bayan suka dukansu suka fito sojoji ne rik'e da bindugogi suke yi masa bodyguard, a hankali cikin isa da tak'ama ya k'ara ya kalle shi yayi dariya yace " ganeni? Da sauri yace " a'a ranka ya dad'e, wallahi bada gayya nayi ba, naje wanke glass dinne shin..... Hannu Fa'iz ya d'aga masa, sannan ya tuna masa koshi waye, Fa'iz yace " shiyasa wulak'anci yashi da amfani, isgilanci, iskanci, gadara basu mutum ko ina sai tab'ewa da nadamar rayuwa, yanzu ina 'yan matan dakake cika mota dasu a kanna disco, ina matan naka, sunkuyar da kai yayi k'asa yana sharar hawaye da gani nadama ta shigeshi, Fa'iz yace " kayi karatu? Da sauri yace " eh nayi degree, Fa'iz ya ciro katin shi ya bashi yace " kazo zan baka aiki, da sauri ya k'arb'a yana godiya yana kuka, washe gari tun kafin kowa ya fito shiya zo anan Fa'iz ya sameshi, aiki Fa'iz ya bashi mai kyau had'e da gida da mota yace ya bashi 2mnt ya fito da mata yayi aure danshi bazai yarda da iskanci. Fauza tayi wanka an feshe jiki da turare sanye da night gown ta nufi bedroom din Fa'iz, dayake su Fauza sun dad'e da canja gida, daga turai yayi odar magina aka maka musu tamfatsetsen gida, tana shiga ta iske shi ya zaune akan sallaya ya idar da sallah yana karatun Qur'an, yana ganinta yakai aka ya tashi ya nufo yana dariya da kanta ta had'e bakin su sosai take tsotsar bakin shi, jallabiyar jikinsa ta cire ya yar gefe, ta sak'alo da hannun ta ta wuyansa, ta shiga shafa kirjinsa a hankali ya zame bakinsa daga nata yace " my life wai meye sirrin ne, bakya tsufa, dariya tayi ta nuna masa joy stick dinshi tace " ga sirrin nan, ta kuma had'e bakin su, sosai ta tsotsi bakin sa, tana murza nonon sa, bakin ta ta mayar kan nipple's dinsa tana yi masa wasa da harshen ta akan nononsa. Nishi kawai Fa'iz yake, harshe tasa tana tsotsar kunnensa, zuwa wuyansa, ta dire a cibiyar sa, hannunta yana kan hajiya babba, sosai ta tsotsi hajiya babba tana tsotsar ta hana wasa da kan nononsa, birkitata yayi ya shiga shan nononta yana murza nipple's dinta, yana yi mata fingering, a kunne ta rad'a masa please dear suck me, murmushi yayi yana kallanta ya mayar da bakin sa k'asanta ya fara sucking dinta, daga k'arshe suka fad'a duniyar Aurata........ *AMFANIN SOYAYYAH AURE* *INJI BATUL ADAM JATTKO* _SAI MUN HAD'U A SABAN NOVEL D'INA MAI SUNA_ *ZARAH!!!* SABAN NOVEL D'INA *ZARAH!!!* ~DUK ABINDA MUTUM YAYI MAKA KA SAKA MASA DA ALKHAIRI DUK GIRMAN SHIRRIN DAYAYI MAKA.~ ```'YAN MATA A GUJI ZUWA BIRTHDAY, DAN YANZU SHI YAKE TASHE A ZAMANIN NA, A GUJE K'AWAYE, A DAINA BAWA K'AWA YARDA DA AMANA, A DAINA BIN MAGANAR K'AWA, A GUJI BIYEWA SAN ZUCIYA DA BIN RAI, A DAI NA BIYEWA MAZA A GUJI YARDA DA MAZA``` ```A GUJI RASHIN JIN MAGANAR IYAYE, A RINK'A YIWA IYAYE BIYAYYA, A DAINA B'OYEWA IYAYE SIRRI A KUMA GAYAWA K'AWA, A GUJI CIN AMANA, KAR ABI WANI DA SHARRI``` ~PLEASE MATA A KAMA SANA'A, DAN YAWANCI YAWAN BANI KE JAWO MUTUWAR AURE, KO YAWAN FAD'A PLEASE A DAINA YAWAN TAMBAYAR NAMIJI KUD'I, A DAGE A KAMA SANA'A~ _ALLLAH YA SANI NA RUBUTA K'ADDARA TAH, SABODA LURA DA ABINDA YAKE FARUWA A WANNAN ZAMANI AKAN K'AWAYE, BIRTHDAY, BIYEWA NAMIJI, YARDA DA NAMIJI, BIYEWA K'AWAYE DA JIN MAGANAR K'AWAYE KODA BAKYA SAN ABU IDAN K'AWAR KI NA SHIKENAN, RASHIN MAGANAR IYAYE DA RASHIN YIWA IYAYE BIYAYYA DA B'OYEWA IYAYE SIRRI_ ~SAI MUN HAD'U A SABAN NOVEL D'INA MAI SUNA~ *ZARAH* *Alhamdulillah* *MOMYN ZARAH* BYE SAI MUN HAD'U A *ZARAH!!!*