*typing* *DOCTOR SHURAIM* *ALHERI WRITERS ASSO.📚* *A.W.A* ```Ƙungiya ɗaya tamkar da dubu...masu aiki da ilimi,Alheri sai ɗan Alheri``` ___________________________ ```Tsokaci``` Wannan littafin na kyauta ne...kuma shine labari na na farko,idan kunga wani kuskure amun Uzuri........ *Page1️⃣&2️⃣* *bismillahir rahmanirrahim* " Dr. Yakasance kyaƙyawan gaske fari ne sol ,yana da matsakaicin jiki ko Ina najikinshi cikakkene yanada pink lips kanana masu kyau masu daukar hankalin yammata yadada tsawo ba can ba, gashida faffadan kirji Wanda gashi ke kwance liff gasajen shi ya zagaye mishi fuska Sai yakarama fukkar wani sihirtaccen kyau infact dai shi kyakyawan gaskene. yakasance ɗa na biyu ga mahaifinshi shine auta domin dagashi basu sake haihuwar waniba mahaifashi suna matukar sunshi Kuma sunasonn abinda yakeso domin farin cikinshi kasancewar shine auta ,mahaifinshi sunanshi 'Alhaji muktar Muhammad' mahaifiyarshi hajiya zainab saidansu na farko Umar ,Umar yakasance Shima kyakyawa dashi domin sungaji kyaune daga mahaifansu yakasance yanado. parents dinshi sosai saidai sunamishi kunya irin ta yanfari yayi karatunshi na business ne akasar Japan yayi diggree dinshi nafarko Dana biyu acan Shima baruwanshi da yammata dukda yanada muguwar shawa sosai Amma ya tsare kansa, saidai idan tatasomai yakanyi using da ruwan lemon tsami da maganin turawa saiyasamu sauki yanzu haka shekaranshi talatin da biyar, ummi taso dayazo hutu yayi aure Amma yace AA saiya kammala karatunshi to allhdulillahi yakammala yanzu haka yazu da sakamako Mai kyau , inda shikuka mutumen yanada shekara talatin aduniya miskiline nakarshe bayason magana sosai idan kaga dariyarshi da hirarshi to Yana tare da ummi da dady ne yayi karatunshi primary da secondary anan birnin kano daganan mahaifinshi yafitardashi kasar waje domin cigaban karatunshi saboda burinshi baiwuce yazama cikakken doctor n mataba wannan shine burinshi arayuwa Kuma Allah yataimakeshi yasamu yanzu yadawo hutun karshen karatunshi Wanda daga yakoma zasuyi final exam akan digree dinshi na 2 sa na doctor Mata , wannan hutun Yama su ummi dadi sosai inda ake shirye shiryen walimar kammala karatun Yaya Umar ranar asabar.... Abubakar muktarne cikakken sunanshi Amma suna kiranshi da shuraim ne saboda sunan kakanshi gareshi wato sunan mahaifin daddy wata ranama idan sunajin raha sai abba yacemishi dady Shima shuraim yace mishi daddy saisuyita dariya , shuraim yanada wata ka Ida arayu wata dabi ra shi arayuwanshi yanacewa" shi idan yatashi aure Sai kalanshi wato masu kuɗi Yan hutu 'Yan jin dad'i dukda Mata basa gabanshi yakan sharesu, dukda sonda suke mishi Amma shi basa gabansa Sam acewanshi yayan masu kudi sune kyawawa masu kyau da kyan fata da morewa ,y'ay'an talaka Kuma basada kyau gawahaala darashin jin dadi da hutu yace" saidai suyimai aiki yabiyasu saidai yanada wata d'abia awani gefen domin idan yazo hutu to za'asan shuraim yazu domin yawan kyautarshi gamutane marasa shi da bayin Allah wannan k'yak'kyawan dabi arshi. wani gidane nagani gidan dagani kasan talauci ya yimai katutu can nahango wata matashiyar budurwa kyakyawa da ita farace sosai harwani yellow tayi Amma yanzu yallon yagushe saidai farin tanada dogon hanci daidai fuskanta ,ga manyan 👁️👀masu kama da Madara kamar maijin bacci ga lips dinta very pinky dasu kamar ta sahafa jambaki Amma bahaka bane natural ne nata yardoguwa da ita ba acema ta Mai kiba Kuma ba ramammaba shape dinta kuwa kamar koca kola gashi kan abar magana domin har kwanta Mata yayi agefen goshinta da gefen kunnenta dogon gashine da ita hai kafada ga breast dinnan kamar suyaga riganta su fita gasu farare dasu hips ma barakalla dasu domin idan tana tafiya suna motsawa suma😃dukda ko Ina take tanasanye da hijaf dinta harcikin gida Sai in idan zata kwanta ko zata shiga bayi tana zaune be kusa da mahaifiyarta dake kwance batada lpear domin ciyonta ne yatashi tun jiya shiyasa ta kasa sikuni ko daya inda can na hango kanwarta Yar shekara goma tana kuka wai ita yunwa takeji duk ta Kara tadama da yayar Tata hankali domin basuda komai na abinci cikin sanyinta tasauko kasa takama kanwar Tata tace" haba auta suhaima kiyi hakuri Kinga umma batada lafiya tana bacci Zaki tadata "abinci insha Allahu zansamomiki kici"itako auta jin ance za'a samomata yasa tayi shiru tace "anty meke damun ummane " nabla tace "batada lafiya_ tace "zomuje kiggani" taja hannun suhaima sukayi waje bayan sunjama umma Dan gambun dake jikin ginar lakan....?maman teddy Ina godiya🥰. yaune ake walimar Umar inda idan kakalli fuskar ummi zakaga tana cikin farinciki sosai ta gayyaci abokai da mutanen arziki da mak'ota domin ita Allah y Dora Mata sun makautanta da taimakamusu idan suna bukatar taimako tanada wata makociya sunanta asabe yayan asabe ukku biyu maza daya mace inda macen takasance tagari ga ilimi na addini Dana boko sunada rufin asiri daidai gwargwado mahaifinta shagone dashi bakin garka yake Saida kayan Masa rufi to acikin wannan gayyar harda su asabe saidai ita Bata samu zuwaba inda tawakirci yarta Salma taje amadadinta haka ankayi kuwa dukda Salma bataso zuwaba, ita batason hurd'a da masu kudi to bayan la'asarne walima inda walima tayi kyau sosai ana cikin walimane saiga Salma tazo da hijab har 'kasa tunda tazo yake kallonta saboda tatafi da imaninshi irin macen da yakesoce Salma dukda babu karya tanada kyau domin coculate color ce tazo tasamu wuri tazauna can taji kamar ana kallonta dagowar dazatayi sukayi ido hudu dashi ta kauda kanta shiko murmushi yayi. akwai wani abokinshi Yana kallonshi yatambayeshi" Umar ya ankayi kodai kasamoma ummi surukane" yayi dariya yace" kusan haka "abokin cikin jin ndad'i yace" wacece wannan Mai sa ar yanunamai Salma abokinshi Yusuf yace "kace Yar unguwa za'ayi " bayan antashi kowa yasamo Kaya kala kala takoma gida ummi tace" kigaishemin da malama asabe nagode" bayan anwatse ummi takula d'anta baya cikin natsuwa tatambayi Yusuf yake cewa" ummi your boy is in love" ummi tayi musmushin jin dadi saboda burinta kenan taga Umar yayi aure cikin murna tace "waye wannan yarinyar" yace "Salma yargidan baba yahya" tace" to yayi kyau naji dadi Umar najinsu yayi murmushi domin farat daya yaji yakamu dason Salma bayan kwana biyu abokinshi Yusuf yarakashi gidansu Salma saigata tafita tagansu jikin wata lukekiyar mota taduba gabas dayamma tace" to Ina bakin nawa" domin azatonta _bawurinta_ sunka zoba Sukayi sallama Yusuf yagabatar da abinda yakawosu, shiko yananan Yana kallonta Yana murmushi acikin ranshi kuwa cewa yake Anya zata iya dashi kuwa saboda yasanshi da yadda yake donkoyanzu jiyake kamar yadauketa yaje da ita ya Dan kwakuleta ya caccaketa sonranshi domin yayi alkawalin idan yayi aure to ranan ba kwana spend night za'ayi Niko nace da ka kasheta ƴar mutane bayan sungama suka tafi gida itakuma tafad'ima baba asabe asabe taji dadi sosai kobakomai zata aurar da diyarta tahuta da bakin mutane wai" tabai 'Diya ba aure watarana har kuka saitayi yanzukan Alhamdulillah ba atsaya Bata lokaciba akasa ranar ```aure Nanda one month Mai zuwa Kuma suna soyayaa iya gwargwado domin Yana mugun son Salma itama haka...... *Writting by USANCY Nasir* 09061293911 Lording. 🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *DOCTOR SHURAEM* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Na Auntyn Maryam *ALHERI WRITER ASSO.📚* A.W.A Kungiya daya tamkar da dubu. . .masu aiki da ilimi Alheri Sai Dan Alheri.... ----------------------------------- Tsokaci littafinnan na kyautane...Kuma shine labari na nafarko, idan kunga kuskure amun Uzuri....... *bismillahir rahmanirrahim* *Page2️⃣----3️⃣* ASAlIN LABARI🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 ""Alhaji muktar Muhammad shine sunan mahaifinsu alhaji muktar subiyu ne ga mahaifinsu ga mahaifiyarsu shine nafarko sannan kanwarshi rukayya Yana matukar son kanwarshi sunyi karatun boko da islamiyya akaramar hukumar wata makaranta ta government inda dayagama ne mahaifinshi yabidarmishi admission anan ABU zariya inda yakaranci business kanwarshi tana jss 2 domin sunada rufin asirinsu hahaifiyarsu bafulatana ce shiyasa yayanta suka biyuta awajen kyau 😍 rukayya Allah yayimata farin jini sosai ga samari da masu kudi Amma ita babu ruwanta dasu..akwai wani malaminsu amakarantansu Yana mugun sonta Amma baitaba fadimata ba sairanan antashi makaranta yabita hargida yaga gidansu da dare yazo gidansu yagabatar da kanshi awurinta itama saitaji takamu da sonsa . daganan sukafara soyayya saidai shi baagarin kano yake ba Yana a kauyen rugar cabe dake ajahar adamawa domin shi bafulatanine 🐄 yanzu rukayya takamu da matsanancin son Ibrahim hartana ji babu Wanda ya isa yarabata dashi lol😍 dafarko mahaifansu basu soba saboda ganin danginsa baanan sukeba ammaa ganin yartasu tana mugun sonshi suka hakura yanzu rukayya tana s s3 har antsaida magada nanda wata hudu inda yaune muktar yadawo yakammala karatunshi cikin ikon Allah yazo yatarar dawannan zance ne inda dafarko yayi murna daga baya baiji dadiba saboda kanwar tashi zatayi nisa dasu har wata jaha daban . da dare suna cin abincin dare bayan sunkare ne tace yaya Ina tsarabata yace tananan jekidauko dakina bayan ta daukone yakalleta yace yanzu rukayya haka kinka zaba kizabi wannan mutumen bayan kinsan banan yakeba tace yaya meye aciki nidai shinakeso yace to shikenan Allah ya taimaka tace ameen yaYa yanzu saura sati daya biki inda amarya tayi kyau harta gaji Sai murna take tasamu cikar burinta "baba yayi iya kokarinshi sosai wurin saimata kayan daki inda Yaya muktar yayimata kayan kicin da sauransu umma Kuma ta darje yarta sosai Sai kanshi take yi 🤭 Alhamdulillah yaune akadaura auren rukayya Muhammad da Ibrahim jibril inda wani baban abokinshi yazama wakilin ango karfe takwas nadare akashirya Kai amarya gidanta saikuka takeyi Dakar aka rabata da umma bayan nasihar datayimata da tabi mijinta Abba ma yayimata. inda zasu fara zama anan garin kano awani gida daidai dashi Mai dakuna biyu da makewayin acan gefe can wuri karfe goma saiga ango yashigo Yana murmushin farin ciki ☺️ dasafe wurin karfe bakwai saiga rukayya na baccin gajiya saboda jiya baibari tayiba jiya lol😀 Muktar yasamu aiki yafara kasuwanci Kuma alhamdulillah Yana samu sosai yanzu haryasamu Yana fita jahohin Nigeria inda gefe guda Yana fitar da shaddodi zuwa wata kasar saboda yasan yadda zai juya dukiya tazama babba ananne yayi tunanin fara juyar da kwal dakuma zinare inda yasaka hannun jari dawani abokinsa dake aiki kasar Dubai Kuma alhamdulillah kasuwanci yayi domin ya bunkasa tawannan fannin bayan sauran kasuwancinshi. ana haka Sai Allah yayima mahaifi rasuwa😭sunji wannan mutuwar sosai rukayyya tazo gaisuwa inda tayita kukan Rashin mahaifinsu bayan sati biyu afiya takama muktar zuwa kasar Dubai inda zuwansa filin jirgi yahadu dawata matashiyar budurwa Mai suna zainab zainab kanwace ga abokinshi bello dasuke kasuwanci tare inda tazo rakiyar yayanta tunda yaganta yaji ta kwanta mishi dayaga kanwar abokinshice Sai hankakinshi ya kwanta inda bayan tafiyarsu da kwana biyu yakema abokinshi maganar zainab yace ba matsala yabari idan sunkoma gida Sai suyi maganar ! bayan sunkoma gida bello kefadima mahaifanshi batun muktar sunji dadi suma domin sunsan muktar mutumen kirkine..... 09061392911 lording🦚 *🍀🍀🍀🍀🍀🍀DOCTOR SHURAEM🍀🍀🍀🍀🍀🍀* Na Auntyn Maryam *Page 3️⃣----4️⃣* *ALHERI WRITER ASSO.📚* *A.W.A* kungiya daya tamkar da dubu. . .masu aiki da ilimi Alheri, Sai Dan Alheri ----------------------------------- tsokaci littafinnan na kyautane...Kuma shine labari na nafarko idan kunga kuskure amun Uzuri...... *Bismillahir rahmanirrahim* ""Inda itakuma zainab taji dadi acikin ranta domin tun ranan datafara ganinshi taji ya kwanta Mata saidai da yayanta bello yafadimata saitace ita Sai tayi shawa kuji kissah😜 bayan kwana biyu muktar yaje wajen zainab zance taita jamishi aji da yanga anan soyayya takullu Mai tsafta mahaifinta yace idan yatashi yafito ayi aure muktar yaji dadi sosai inda yasamu mahaifiyarshi da maganar tayi murna itama 😇 akafara shirye_shiryen biki muktar ya yagina babban gidanshi Mai part biyu daya nashi daya na mahaifiyarshi anan akasha biki amarya tatare agidanta Sai son barka bayan wata daya zainab ta kamu da Rashin lafiya sukaje asibiti kwajin farko tana dauke da cikin sati ukku murna wurin muktar ba a magana bayan wasu watanni Allah yasauke zainab lafiya tahaifi danta na farko Umar daganan Sai tasake haihuwar danta na biyu shuraem😘 itakuma rukayya Allah baibata haihuwaba haryanzu inda sunyita bidar magani Amma shiru😢 inda daganan mijinta yatafi da ita wurin danginsa ajahar adamawa sunyi bankwana da yayanta da mahaifiyarta bayan sunjene suka tarar wani iftila i ya aukarma rugar inda yanfashi suka riskarma rugar akakashe mashi mahaifanshi yayi kuka sosai da Rashin mahaifanshi daganan sukaci gaba da zama acikin kauyen Ibrahim Yana iya kokarinshi wurin kautatama rukayya Saida tayi shekaru dayawa harsun fidda rai Sai gaciki Allah ya bama rukayya sunyi farinciki sosai da cikin inda ranar haihuwar ta wahala sosai cikin ikon Allah tahaifi yarta Mai shegen kyau ranar suna yarinya taci sunan mahaifiyar Ibrahim suna cemata nabla😍 bayan Kuma wunfidda rai da Kara haihuwa saiga auta wato suhaaima daganan basu sake haihuwaba sukaci gaba da renon yayansu ranar tashin hankali inda akawayi gari Ibrahim ya rasu innalillahi wainna ilaihirraji un😭 ranan rukayya haukacewane kawai batayiba mutane sun taausayamata sosai bayan wata daya idan ka kalli rukayya saika tausaya Mata haka taci gaba da kula da yayanta tarika yin wanki da guga da Saida koko da kosai duk don tarufama kanta da yayanta asiri gashi batasan kowaba agarin haka tayyita rayuwa acikin kunci da wahan rayuwa,,,hakadai hai nabla ta girma ta sata amakaranta inda muktar hankalinshi yatashi saboda Rashin ganin kanwarshi Kuma babu duriyarta mahaifiyarsu ma haka tunsuna cigiya harsuka barma Allah😟 arzikin muktar habaka dai yakeyi domin yanzu yazama shaha rarren Dan kasuwa domin yanzu sanannene akasashe daban -daban yanzu sukanje kasashe daban daban shida matarshi idan yatashi tafiya inda 'ya'yansu sukaci gaba da karatunsu cikin kwanciyar hankali akai akai yakan bama 'ya'yansa labarin kanwaarshi rukayya saisuce Allah ya bayyanata yace amin😢 CIGABAN LABARI!!!!!!!!!!!!!!***********"" "Kasancewar wannan shine farkon littafina ina farko Ina bukatar kwarin gwaiwarku da goyon bayanku🤗🤭 nagode maman 🧸bazan mance dakeba Allah y saka da alheri akan karfafamin gwaiwa dakikeyi🥰😍 *writing by HUssaina Nasir* *09061392911 Loading *🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 DOCTOR SHURAEM🍀🍀* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *Na Auntyn Maryam* *Page 6️⃣------7️⃣* *ALHERI WRITER ASSO.📚* *A.W.A* Kungiya daya tamkar da dubu. . .masu aiki da ilimi Alheri Sai Dan Alheri💘 *----------------------* *Tsokaci littafinnan na kyautane...Kuma shine labari na nafarko idan kunga kuskure amun Uzuri......* *Bismillahir rahmanirrahim* ""haka Umar yayi ta zuwa wurin Salma harsuka daidaita . inda bayan baban Salma yadawo gida ya yi sallama Salma ta amsa Masa tana karatun kur' ani asabe na daki, tace baba barka da yini yace yawwa Salma ya karatun tace alhamdulillah. yace Ina mamanku tace tana ciki .kiramin ita bayan Salma takira mama asabe .tayimai ya aiki yazauna yafuskanceta yace asabe yanzu kina ganin yarinyannan tanason yaronnan . tace wane yaro yace dangidan Alhaji muktar. tai murmushi tace ,da alama tana sonsa don har waya yabata jiya tananan .Yace to Masha Allah .dama sun turomin sunanan tafe jibi kawo kudi .shine nace zan tambaye ki naji ko tanasonsa To kiramin ita naji. umma asabe tace Salma tace na am tace zo ;Salma tazo ta tsugunna tace gani .Abba yakalleta yace dama batun aurenkine zaakawo kudin shiga gida . shine nace kina sonsa kowa Salma Saida gabanta yafadi .wani gefe Kuma taji dadi Amma takicewa komai saima sunne kanta da tayi .Abba yace naji kinyi shuru, ta tashi taruga daki tana murmushi.abba yace ikon Allah ,to Allah yasanya albarka asabe tace amen. gidan Alhaji muktar kuwa duk sunkammala bisa dinning table umma ,Abba ,Umar Amma Banda shuraem.abba yakalli agogon hannunshi yace hajjya dubi time fa. Amma haryanzu shuraem baifitoba karna yi latti kesan jirgin 11:00 zanbi Amma haryanzu kusan 10:20 baifitoba mukarya balle muyi sallaba. Umar dai baice komaiba domin yasan halin kanen nashi baida saurin shiei Kuma komai nashi bayayin shi cikin hanzari sai anjirashi .yace ummi bari naduboshi tace AA Umar barshina duboshi nasan yanzu haka baitashi daga bacci ba tatashi shikuma Umar yadauko wayarshi Yana dubawa ummi tatashi cikin tafiyarta Mai Janhankali alhaji yabita da 👀 yayi ajiyar zuciya . ummi na hawan gidan beni inda shuraem yake tanufi dakinshi tabude tashiga Saida tafara cimma wani baban falo Mai kyan gaske wadanda ke zagaye da wasu Royal chair ruwan milk dawata plasma babba manne ajikin bango Sai carpet shinfide a tsakiyan Fallon da center table gawani tafkeken hotonshi acikin falon inda dakashigo Yana facing naka inda yake sanye da kayan likita farare, wuyanshi rataye da stethoscope🩺.idonshi sanye da farin glass yayi murmushi akayihoton ,falon dai yahadu sosai Sai kanshi ketashi domin shuraim akwai son kamshi da tsafta harya fi wata mace Sai ummi tawuce room one bayanan Wanda aroom din, akwai wani bed Mai shegen kyau da kwaba da sauran kayanshi tanashiga daki na biyu ta yi nocking Amma shiru saita bude tashiga wani kamshine ya bugihancinta . Canta hango shuraem kwance yanata bacci hankali kwance daga shi Sai kayan kwana farare masu sulbi da walkiya dagani kasan kayan nada tsada Yana kwnce bisa wani Italian bed anzagaye gadon da wani net fari Sai yakarama gadon wani sihirtaccen kyau .shiyasa yakeson gadon domin yanason gado haka da net . Ummi taje ta yaye wannan ragan ta bude glass window din saiga haske ya gauraye dakin . saiga Dr. yafara bude idonshi masukama da maijin bacci a hankali harya bude idon duka yaga ummi nayimai murmushi taje gareshi tace haba doctor baccin ya isa haka .bakaga lokaci yayiba gashi abbanku Yana jiranka zaiyi tafiya Kuma kasani. yanadaijinta harta dasa aya yace haba ummi banfa gama bacciba . Yana langabe wuya tarike hannunshi tace haba doctor yanzu idan kayi aure haka zaka rika yi kaki tashi da wuri .. yace haba ummi bar maganar aurennan bayanzuba .tayi murmushi tace naji tashi maza kayi wanka kashirya Ina jiranka yace toh. Yatashi yanufi toilet ya zari new brush ya wanke bakinshi sannan ya cire kayan kwanan nashi Uhmmmm Allah yayi halitta nan 🤭 yadaura wani cotton towel akugunshi yafara hada ruwan wankanshi cikin bawon wankan yasa wasu turarukan wanka masu kanshi da sauran mayukan wanka . Haka yashiga wanka yayi sauri yamulke jikinsa yafito daga wankan yadaura towel a kugunshi. karamin towel akanshi Yana tsane ruwan kan sumanshi .koda yafito ummi ta fitar mishi kayan sawa masu kyau da tsari . wasu kananan kayane rigar jace ta ciki farace wandon Kuma brown color ce haka ya shirya ya fito Yana zuba kamshi . canko falo Abba da umarne afalon ,Abba yakalli Umar yace babban da sai Umar yadago, Abba yayi murmushi yace baton maganar aurenka nasa anyimin bincike sosai akan wannan yarinyar Kuma alhamdulillah yarinyar kirkice donhaka na ija aminnaina jibi za akai kudi saboda inason ayi aurennan bada jimawaba .don idan aka biyema Sai adade ba ayi auren da wuriba . yace nagode Abba Allah ya Kara budi na Alheri🙏 yace amen bakomai . Sai batun aikinka ranan Monday zaka fara zuwa sabon kanfaninka dana budema saika tsara yadda kakeso yazama .aiko Umar yajidadi sosai har yataso yarongume mahaifinsa yanata yimai godiya Abba yace my boy banason godiyarka kawuce haka .Kuma Ina godema Allah daya baniku amatsayin 'ya'yana Ina alfahari da ku. suna cikin haka saiga ummi ta sauko tace menene da da uba ke tattaunawa. Abba yayi murmushi yace maganar auren babban dankine ,Umar yazo kusa da ummi yace ummi kitayani murna Abba ya ginamin kamfani tayi murmushi tace Masha Allah .aiwannan tunkan ka kammala karatunka anka ginama shi. To Amma banji kayi maganar aurenba yayi murmushi☺️ yace yanzu Abba yake fadimin zaakai kudi ,tace za iri yanzune kakeson aure aida saidai kace bayanzuba to yanzufa duk suka kece da dariya 😄 ana cikin haka saiga "Shuraem yafito Yana tafiyarshi ta kasaita ta cikakkun maza ,Wanda duk macen da taganshi zatayi sha'awar yakasance malkakinta ya iso wurinsu murmushi shinfide akan fuskarshi☺️ ya isa wurin ummi ya rungumeta yace good morning my lovely ummi ,tayi dariya tace morning my son .yasaketa yaje wurin Abba ya aza kanshi akafadarshi yace good morning my Dad ,Abba yayi murmushi yace morning my son katashi lafiya yace lafiya lau Abba .yace kaje Kanata baccinka ka shanyamu ya sosa kanshi yace am sorry Daddy Yakama kunnenshi duka .Abba yace to shikenan muhanzarta nakusa makara .yace to Sai yawuce wurin yayanshi Umar yace sorry my brother Yana rungumeshi tabaya da hannuwanshi Umar Yana dariya yace haba autan ummi cikani karka karyani yayi murmushi yace Yaya baka bani labarin antynaba yatake dafatar kalanmuce. Kadauko ,Saida kowa yakalleshi Sai ummi tace shuraem karabuda yayanka hakanan .kuzo muyi breakfast haka suka yi breakfast ,indashi shuraem bawani abun kirki yaciba yadai sha kunun Madara da ummi ta zubamai acikin wani glass cup Sai Irish dayadanci shikenan . bayan sungamane suka fito waje wurin faking space inda nanne manya-manyan Moto cinsu suke sunkai goma ..ukku na Abba ukku na ummi Sai biyu na Umar biyu na shuraem ,Amma shuraem duk wacce tayi mishi itace zai hau kota ummi kota Abba baruwanshi .haka suka hau manyan motocinsu inda Abba da ummi suka shiga daya Sai driver dinsu Umar da shuraem suka hau daya Dr .shiyake driving. suka raki Abba airport sukayi bankwanaa bayan ya shaidama ummi cewa bayan yadawo yakeson ayi bikin auren Umar don bayason jiraye jiraye .haka suka koma gida inda driver yaja mutar dasu ummi suka shigo ummi tashiga motar yayanta .Yaya Umar ke driving yanzu Sai ummi da shuraem abayaan mota suna hira ta da damahaifi inda shuraem ya aza kanshi akafadar ummi ,ummi tana massaging din kanshi. tace shuraem ko jiya Aisha tazo gida ta gaisheka Amma bakanan .inaga yauma tana nan tafe ,yayi sauri ya tashi yace ummi whatttttttt *Writing by HUssaina Nasir*✍🏻.......... 💞💕💞💕💞💕 09061392911 loading 🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *DOCTOR SHURAEM* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀 Na Auntyn Maryam *Page 4️⃣-----5️⃣* *ALHERI WRITER ASSO.📚* *A.W.A* kungiya daya tamkar da dubu. . .masu aiki da ilimi,Alheri Sai Dan Alheri *---------------------------------* *Tsokaci littafinnan na kyautane free ...kumashine labarina na farko, idan kunga wani wani kuskure amun Uzuri..........* *Bismillahir rahmanirrahim* "Nabla nafita gidan wata makauciyarsu taje Mai suna maryamu .Maryamu makauciyar su nablace itace ke taimaka musu idan suna cikin mawuyacin hali takan taimaka musu da abinci da tufafi dasauransu. domin idan nabla suna cikin wani hali itace first wadda take zuwa tafadima domin ta dauki Maryamu tamkar Yar uwarsu toyauma hakane , bayan nabla tayi sallama cikin gidan Sai Maryamu ta amsa Mata tana Mai murmushi garesu tace anty Ina wuni tace lafiya lau nabla ya mamanku da jiki tace da sauki .can Sai auta tace inayini tace lafiya lau auta kwana 2 tace lafiya damaryamu taga kamar nabla nacikin damuwa Sai tace nabla lafiya dai to nabla dasaurin kuka da Kuma rauni Sai ga hawaye shaaaaa . da Maryamu taga nabla na hawaye tace subhanallah nabla ya akayi ko umman takuce ciyon yatashi . nabla tashare hawayenta tace anty ummace batajin dadi tanacan kwance gakuma auta ta azamin kuka wai yunwatake ji Kuma bansan yadda zamuyiba. anty tace ayya yihakuri nabla Allah zaiba umma lafiya kuyita hankuri watarana Sai labari 😢 tace shuhaima zomana auta taje wurinta tatashi ta daukoma ta abinci Wanda Bata Dade da kareshiba tace auta ga abincinan kici auta taji dadi sosai tace anty nagode .Maryamu tayi musmushi tace bakomai auta Sai can nabla taji dadi sosai tatashi taje wajen Maryamu ta fashe da kuka😭tace mungoda sosai anty Allah ya biyaki da aljannah. tace yi shiru nabla bakomai ai duk dayane yanzu dai tashi ga abinci can kidauka kici Kuma kiwucema da umma dashi tace aa ni basainaciba anty tace gaskiya saikinci nasan tun safe bakici komaiba don haka zauna kici haka ko tazauna taci inda itama auta ta koshi .sunkaita sama anty albarka . tace itama tananan tafe ta duba umma bayan sunje gida koda sukaje umma ta Dan tashi zaune nabla tayi sauri taje wurin umma tace sannu unma tace yawwa nabla Allah yayi miki albarka keda kanwarki tace amen . umma yajikinki dace da sauki Sai tadauko abincin da ta amso wurin Maryamu tace umma gawannan kidanci umma tace Ina Kuma kika samo abinci tace anty ce tace akawomiki umma tace Allah y biyata, tace Amin tace aa kudaici ku nabla tace umma ai Muma ta bamu munci wannan nakine haka umma ta amsa taci bayan umma tagama cin abinci . Sai nabla taje tadauko ma umma maganinta Tasha takwanta kenan Sai auta taje wurin umma tazauna tanaba umma labarin abinda yafaru itako nabla tana wanke_wanke Can saiga idrisu yashigo bako sallama yabanko ganbu yanacewa Ina mina hikan allah.ina matar gidan ba a kawo Miki sakonaba nace kukwace kayanku kubarmuna gida tunda dai banakuneba wayasani ma ko yawon dadironki kinka hadu dashi Ibrahim din kinka mannemai kikecewa wai mijinkine . Ai idan dagaskene Ina Yan uwanki da danginki da shaidun ke matarsace . umma nakwance Saida tazabura tamike zaune tana salati . tace idrisu sannu da zuwa gawuri kazauna. yakalleta awulakance yace ke sauraramin ba zama nazoyiba nazo nafadamiki konatuna Miki dannasan kinji sakona kinkayi shiru . to bari natuna Miki kitarkata yayanki na shegu kubar gidannan domin Dan uwana..koda yabar garinnnan bashida aure Sai yanzu bayan nadawo akecewa war ke matarsace a inaa to bazan yaddaba domin bakida gado dagidannan dole kibarshi . umma ta fashe da kuka tace wallahi idrisu ni matar Ibrahim ce kayadda dani idan baka yaddaba kakalli wadannan yayan aiduk sunada kama dashi kalla dakyau. yakalli su nabla da auta yace saime dansunada kama da Dan uwana dama ai ance ku Yan bunni karuwanci ne daku dabin maza Saida kikayi yadda kika iya yayimiki ciki kika Haifa . donhaka kikokarta barmuna gida idan bahakaba zansa Yan taadda su fitarmindaku. kukadai sukeyi hardai nabla umma tayi karfin hakin cewa don Allah idrisu kayimuna hankuri kaga bamusan kowaba anan kabamu koda sati dayane Sai mutashi yayi tsuki yace zan iya yimikinasifa Amma kisani bayan sati baya sati daya idan baki tashiba to za afitarmin dake yayi fuuuuu yawuce saisannan umma hankalinta takwanta tayi ajiyar heart tace Allah ya ganarda idrisu cewa ni matar Dan uwansane tace Allah yajikanka Ibrahim tafashe da kuka .. nabla tazo tace umma kiyi hakuri Allah na tare damu bazai barmuna . Amma umma wanene wannan ❔ Kuyi hakuri kunjini shuru exam mukeyi Amma insha Allah damunkare zaku rika jina akai akai nagode da addu' arku 💕💞🤗 *WANENE IDRISU* idrisu yakasance kanene ga margayi Ibrahim baban su nabla Amma kasancewar idrisu yanazuwa yawunsa acewarsa kasuwanci yakeyi canko shashancinsa yake zuwa yi yakance akauyensu ba asamun kudi Sai yafita birni wani lokaci yakan dauke shanun mafaifansa ukku biyu yace abinni anfi saye da kudi Sai iyayenshi sukaleshi idan yaje yasayar yacinye kudi , saiyadawo yadauki wasu haka yakeyi dawowardayayi yadau wasu shanunne saiyatarar babu komai har iyayensa baiji dadiba kasancewar yanzu babu shanun dauka . bayan kwana 2 Sai yasaida gidan iyayenshi yasamu kudi yayi tafiyarshi yace wata Rana idan darabon yahadu da Dan uwansa zaizo asheko babu rabo bayan tafiyarshi da wata daya saiga Ibrahim da matarsa rukayya . har Ibrahim ya rasu idrisu baidawoba don haka baisan da maganar auren yayan nashiba .shine yamatsa Sai sunbarmishi gadan Dan uwanshi.don yasiyar.domin ayanzu kudine kawai kekawoshi kauyen.... WANNAN KENAN🤗 saikunjini a page nagaba kubiyoni kuji ya wannan littafin zai kasance🤗 *(DOCTOR SHURAEM)*✍🏻✍🏻 *Writing by HUssaina Nasir*........... *Auntyn Maryam*📣📣📣📣📣📣📣📣 *💞💕💕💕💞💕* *09061392911 https://www.facebook.com/100186388252056/posts/ *ALHERI WRITER'S ASSO📚* *A.W.A* ```Ƙungiya ɗaya tamkar da dubu,masu aiki don faɗakar d Alumma,alheri sai ɗan Alheri``` __________________________ 🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *DOCTOR SHURAEM*🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *Na Auntyn Maryam* *Page8️⃣-----9️⃣* *Tsokaci littafinnan na kyautane. . .Kuma shine labari na nafarko idan kunga kuskure amun Uzuri.......* *Bismillahir rahmanirrahim* ""Yace haaba ummi meyasa kika fadimata cewa nazo ,tace shuraem kamayar Dani abin wasanka sokake naayi karya kome kuma kasan itadin diyar kanwa tace ,don haka kamar yadda tasaba idan kazo huto takaanzo tazauna harsai katafi to koyanzu hakane ..Kuma banason kana Mata haka batajin dadi.ya langaɓar da Kai yace ummi shiyaasa wani lokacin banason dawowa hutu.umar najinsu Yana yimishi dariya doctor yace ummi kinganshiko tayi murmushi tace sorry Dr bazai komaba. hakadai sukaita raha harsuka Kai gida gateman yazo ya wangaale musu gate na farko haka ma maigadin gate nabiyu suka wuce wurin farking space kowa yafito yayi part dinshi , shuraem Yana shiga part dinshi yacire kayanshi yayi replacing dawasu mara nauyi .yajawo lapton dinshi yahau bincike akan wani case nawata Mata dakeda virginal problem haka yaashiga yafita haryayi finding solution yagano matsalar. domin shi doctor duk kan wani aaiki ko case dayasa agaba to saiyaga bayan abin .domin yadau aikinshi da muhimmanci Yana gama aikinshi yashiya toilet domin lokacin Sallah yayi ya watsa ruwa yayo alwallah nanyiji yayanshi Yana cewa Dr. Fito muje yace to my Yaya ganinan .haka yasanya jalla biyya arsh color maikyau da tsada yafito .Yana murmushi.domin shi yakasance maiyawan murmushi idan Yana tare da ahlinsa .haka suka jera zuwa masallaci .bayan sundawo suka haura upstair zuwa wurin ummi sukayi sallama suka shiga ...suntarar da ummi saman sallaya ta sallame Sallah tana zaune tana lazimi,tayi musu maraba suka gaisheta suke tambayarta ko Abba ya sauka lafiya tace eh yaakirani yanzu kafin nafara Sallah ,sukace Masha Allah.sukadan taɓa hira can Sai ummi tace abbanku yace yaturama su Alhji tanko kudi harda sadakinta don haka saika fara shirye shirye. Ya ɗan sosa kanshi yace ummi waida nace nafiso nazauna akusa daku inyaso dagabaya na kammala gidana .tace to kafadima babanku yace eh tace to Allah ya sanya albarka sukace amen🙏 dr.shuraem yace Amma yakamata Nima anunamin matar Yaya . ummi tace kadaije ka kanta idan kana da bukar hakan yace to ummi .haka zaayi Amma afara nunamin pic din.haka Yaya Umar yace ok brother zomuje saina nunamaka ,bayan summa ummi sallama suka fita , Umar yafidda wayarshi yana nunamishi pic din ,suka nufi part din kakarsu wadda Dr.shuraem yayima laƙabi da kakus .bayan sun isane dr.shuraem ya isa gareta yanacewa welcome kakus shine bakizo kinganniba nayi fushi tace Kai dalla cikani Mai janfata kaamar kosai Nan yadaure fuska don dama bayason tana cemishi Jan fata kamar kosai😅 yace wakike cema kosai daɗin abun kema kamar kosan kike,Yana murguɗa baki😏.Nan dai umar yagaisheta yace sannu grandpa tace kaikasan geri nn yake kome sukasa dariya sunata raha cantace Kai likita wacece matar ya yannaka tunda yanzu yaatashi auren yace kinadai kishine kike don tafiki kyau da yarinta tace.... mezanyi kishi ainice matar farko . mutukaraba taakalmin kaza.. sukasa dariya sunata raha harsuka tafi "can wuraren tara na dare Yaya Umar yashirya zaije gidansu Salma domin ya kwana 2 baijeba yafito kenan falow yatararda ummi da doctor shuraim suna kallon ball domin ya kasance yanason kwallo ummi tana chatting ne da Abba ya Yana fadimata yadda yayi missing din ta .yace ummi zanfita tace zuwa Ina Kuma yasosa kaanshi yace ummi zanje gidansu Salma,,tace to yayi agaidata.yace to ummi.tace doctor kozaka raka yayanka yace eh tace to Allah ya tsare hanya . bayan sunfitone sukaa hau mutarsu maikyau da tsada.suka kama hanya suna fira suka shiga kwanan gidansu Salma.sai shuraem yace Yaya badai nanne layin gidanba Umar yayi murmushi yace eh nananne gama gidancan Yana pointing da hannunshi👉🏻👉🏻 *Writing by HUssaina Nasir* ```saikun jini apage nagaba``` 🥰💞💞💕💞💕 09961392911 Loading 🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *DOCTOR SHURAEM*🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *ALHERI WRITE'S ASSO📚* *A.W.A* ```ƙungiya ɗaya tamkar ɗa dubu,masu aiki don faɗakar da Al'umma, alheri sai ɗan Alheri``` *---------------------------------* *Na Antyn Maryam* *Page1️⃣0️⃣--1️⃣1️⃣* *Tsokaci littafinan na kyautane . . .kuma shine shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri......* *Bismillahir rahmanirrahim* 🥰 ""haka su umma sukazauna suna bidar shawarar yadda zasuyi sai nablaa tace umma mai zai hana mu cigaba da sayar da koko da kosai kamar yadda muka saba kafinnan muntara kuɗi dazamu yi tafiya dasu .hakako akayi bayan kwana biyu suka tara kuɗi ana gobe zasu tafi suka yi bankwana da makautansu suma basuji dadin abunba, domin sunkasance mutanen kirkine. suka je gidan Maryamu wadda ita hadda kukanta sukayi bankwana da ita . washegari suka kama hanyar zuwa tasha suna zuwa tasha suka ji mai mota yanacewa Kanon dabo..haka Umma tace su shiga haka sukaita tafiya har auta tayi kwana ajikin nabla bayan ankai tashar Kano Kowaya fita amma banda su nablaa maimota yace kufito mana suka fito.. suka bashi kuɗin shi suka kama hanyar zuwa cikin gari batareda sunsan inda zasu tafiba sunyi tafiya mainisa sai suka sami wuri cikin inuwa suka zauna hutawa sai suhaima tace umma yunwa ' nablaa tace toh auta bari nasamomiki .tace umma bari naje nasiyo mata . umma tace yanzu ina zamusami abinci anan tunda bakowa mukasaniba .tace bari umma zaasamu insha Allah bayan tayi tafiya tasha wata kwana saiga wata mace maisayar da abinci anan, nablaa taji daɗi ta isa zuwa gare ta bayan tayi sallama tace abada abinci cikin Hausar ta dabata fita sai matar takalleta dakyau daga sama har kasa tana sanye da wata atamfa jada baki doguwar riga da mayafinta karami atamfar tasha jiki sosai matar tace nanawa saita miƙa mata kuɗi dabasu wuce dari ukkuba matar tasamata abinci cikin plate nabla zata wuce saitace ina zaki tace zaikaima ummana da kanwatane tace meyasa baki zo da suba kamar tayi kuka tace mu matafiyane bamusan kowaba matar taji tausanta . tace fadimin kusuwaye zan taimaka muku nan nablaa yafadimata tace bakomai zan taimakamuku zansamamuku gidan haya.tace toh anty mungode .bari naje nafaɗima umma . bayan taje wurin su umma wadda tundazu hankalinta yake atashe tace ina kika tsaya tace umma alheri ne yatsai dani nan taba umma labarin abinda yafaru. umma taji dadi haka suka ci abincinsu bayan sungama suka koma wurin matar Mai suna murja koda sukaje harta saida abincinta tagaida umma takara yimata bayanin taimakon da zata yimusu sunka kara yimata godiya domin matar tanada kirki. tajasu hargidanta suka zauna suka huta sukayi sallolin da akebinsu. takawo musu abinci .tace yanzu saidai gobe in Allah yakaimu zanje wurin harisu mai bada gidan haya . wanene harisu. harisu yakasance wakiline wanda Alhaji muktar ya wakilta agidajen hayanshi.gidajen Alhaji muktar duk watan shan ruwan tsoffi ake biyan kuɗi domin idan ankarɓo kuɗaɗen saicikin watan azumi ake kashewa bayin Allah da marayu haka yakeyi wannan kenan. umma tace bamatsala Allah yakaimu sukace amen. tabasu wurin kwana ɗaki daya anan suka kwana washegari murja bata mayi abinciba ranan saida taje wurin harisu tamai bayani yace to yanzudai bawani gida sai bayan layinnan nakwanan gidanki gashi shine karaamin gida daki biyu ne dashi da toilet Kuma bayada filin gida sosai karamine sosai idan sunaso to . murja tace sunama so ai bamatsala saidai wallahi basuda kuɗi yanzu ayimusu alfarma harlokacin amsa yayi, yace to badamuwa .saidai idan lokaci yayi kece zaki karɓo kuɗin.tace eh aimutanen kirkine haka murja tayi ruwa da tsaki har ta amso makulin gidankuma taje taga gida kusa da gidantane basuda nisa. bayan tadawo gidane .tatarar nablaa tana wanke-wanke tayi murmushi tace harda wahala haka .to nagode nan auta yazo tarungumeta tace Barka da zuwa anty tayi dariya tace yawwa suhaima .suka zauna umma tayimata sannu da kokari.haka taima umma bayanin yadda akayi tace yanzu nanda watanninnan ina zaku sami kuɗi wace sana'azakuyi . tace damuna sayarda koko da kosai bamusaniba konan zaasiye tace maizai hana zaasaye . dayamma suka shirya suka tafi gidan da a ka kamamusu bayan murja tabuɗe gidan sukayi addu'a suka shiga gida dan plat dashi suka shiga daki suka ajiye kayansu murja tayimusu sallama tace natafi sai gobe zan aikomuku dakayan buƙata sukace sungode tatafi . haka suka gyara ko ina dayake gidan baruwa .saida suka ɓebo dawani bokiti da sunkazo dashi . haka sunka kwana acikin gidan dasafe saiga murja ta kawomusu kayan buƙata su tabarma tukunya harda wata katifa karama tabasu. tabasu kudi tace suyi siyayyar koko sunkayimata godiya sosai tatafi bayan taje da nablaa kasuwa sunsiyo kayan abinci da gyero. haka suka fara koko da kosai nablaa da auta suna kai titi kuma suna ciniki don sun iya akwai dadi .yau nabla tafito koda tazo tatarar ana jiranta tafara saidawa saiwani yamiko mata kuɗi yace maikyau samin yana murmushi, nabla taƙyeleshi domin ta lura da saurayin ya shaƙyemata .saida taƙare saida kokon da kosan taja hannun auta zasu wuce yatare hanya. taɗago manyan idanunta taceeee "Yaya Umar yace gagidan can shuraem sunakai bakin garkan gidan tafito yace kafito mana .bayan yafito da wayanshi yakira Salma yashaida Mata sunzo . Umar yaleƙo yace meye yace haba yaya yaa ...Umar yakatseshi yace ya isa banason kace komai haka ko akayi baice komaiba .. haka Salma tafito bayan ta aje wasu kujeru tagaidashi cikin jin kunya haka Dr yafito suka gaisa cikin ransa yace yaya yayi dace amma yaya baiyi ra'ayinaba suka koma gida bayan Umar ya lallaɓa ƙanennasa yace shiyanason matarshi haka bawani kuɗi .. yaune akakai kuɗin Salma da sadakinta kusan kuɗi miliyan daya .aka tsaida time din aure sati ukku masu zuwa . haka akafara shirye -shirye inda akakai lefe najida gani umma asabe tasa aka kawomata wata mata mai gyeran amare ciki da waje akafara ma amarya gyera taiwani haske fatarta tai kyau da tsantsi cikiko harwani ruwan niima kefita taƙara tytenning ta matse idan taduƙa harwani ciyo takeji . akasaima kayan ɗaki masu kyau iyakar karfinsu. shiko yaya Umar yaƙara gyera part dinshi ,part din Yana upstair gaba da part din Dr.shuraem Yana daukeda room ukku kuma duk ansa kaya aciki tunda Dubai ankayi order dinsu .saidaki daya agyefe wanda abban Salma yace dole saisun yima yarsu kayan ɗaki tonanne ankasa su . event biyu sunkayi don Salma tace bataso da yawa ,haka ankayi kuwa . doctor yayikokari wurin ganin bikin yayan nashi yatai daidai Hakama su umma da Abba sunyi koƙari sosai . yaune ake dauren auren UMAR..... *Writing by HUssaina Nasir* 🥰💞💕💞💕💞 09061392911 Loading *🍀🍀🍀🍀🍀🍀 DOCTOR SHURAEM🍀🍀🍀🍀🍀🍀* *ALHERI WRITER'S ASS📚* *A.W.A* ```ƙungiya ɗaya tamkar ɗa dubu, masu aiki don faɗakar da Al'umma, Alheri sai ɗan Alheri``` *Na Auntyn Maryam* *Page1️⃣4️⃣----1️⃣5️⃣* *Tsokaci littafinnan na kyautane . . . kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri.....* *Bismillahir rahmanirrahim* ***yace Salma kitashi don Allah bazan koma shigankiba . batadai motsaba yatashi yashiga toilet yahaɗa ruwan zafi yafito yaɗauketa yasanyata aciki yana gasa mata jiki shiru dai sai can taja ajiyar zuciya ta farfaɗo ,shikuma yayi ayiyar heart yakalleta yace wife sannu bazan komaba yihaƙuri aiko ta azamishi kuka tace nafasa auren idan haka yake banayi yayi murmushi yace sorry ,kece ai kincika zuma dayawa. yajanyota jikinshi yana gasa mata jikinta da kyau Yana lallashinta harya gama sukayo wankan tare sukayi alwala yaɗaukota suka fito danko tafiya bata iyawa . yashinfiɗa dadduma sukayi salla don har anyi ,zata tashi tsaye ƙafarta talauye saida yatarota jikinsa yace haba wife basai kinwahal da kankiba yakaita harsaman bed takwanta zaihawo tasa kuka yace menene ,tace don Allah Yaya karkazo wallahi da zafi yace yi shiru ba abunda zanmiki yikwancinki da ƙartayadda ta kwanta sai bacci bayan ta matsa nesa dashi ..kwana yayimata nisa ta dawo cikinsa talafe yayi murmushi yaƙara janyota jikinsa haka sunka koma bacci.. ƙarfe goma dai dai yaji ana knooking ɗin kofa yatashi yafita yabuɗe .wajai gani kakus ce tace to yayi sabon ango kasaka musu 'ya gaba sai haƙarta kakeyi ...yace waike tsohuwannan meye naki mutum da matarshi baza abarshi yahutaba ,kinzo kinyimuna sammako yanzu , to mu bamu tashi ba sai azahar .. kaka ta buɗe baki tace ja'iri to kaza nazo amsa. yace to aita amaryace inbanda kishi irin naki ...tabashi wani garin magani aleda tace wannan cikin ruwa zakasamata ta zauna ciki wannan kuma kasa cikin dawuwan Lipton karikƙa Sha kasan sabbin ango salama ne daku tawuce shikuma yakoma ɗaki kakus tafito kenan saiga doctor yace kekan kakus akwaiki da sauko tun mutum baitashiba tace eh kai idan kayi aure tun da subahin zan ƙwanƙwasama kofa yayi murmushi yace ai baki isaba ban security zanfa suyimin gadinki ba wanda zai zo .yakatsemun daɗina tace tazuru kawai haryanzu yaƙi aure nace kazo ayi Aurennn dani nayi manaji dakai amma kaƙi.. tunda yanzu ba mai auren tazuru .yace Allah tsare nisai yarinya ras ba tsohuwa..haka sukaita raha harsuka isa babban falo .nan suka tarar kowa nanan har dady dasu ummi da A'isha dantace sai doctor yakoma hutu sannan...suka zauna anan saman danni table za'a ci abinci harda kaka wadda yanzu ta dawo nan da zama ,, Alhaji yace dole tadawo cikinsu dole bayadda ta iya tadawo daƙar... akayi seaving dinkowa amma Banda doctor da kaka sunce yau koko da kosai zasu sha .shi doctor haka kawai yabeyema kakaa shima yau zaisha aiko babusu agidan kasan gidan yan gayu da kuɗi . Alhaji yace hajjiya ya za'ayi tace Alhaji ina nasani kasannbamuda su agidannan amma bari nasa asiyo musu kasan halin su tunda suka haɗe kai .yayi murmushi yace haka ne aka kira Salisu mai aikin gidan ummi tace don Allah inane kake ganin zaasami koko da kosai yayi jimm can yace to hajjiya akwai wani wuri bakin titin gidanmu inaganin wata nasaidawa bari naje nagani ko akwai tace to madalla yi sauri kaje . Alhaji yabashi kusan bandir din ɗari biyu yace yaje yasiyo musu shima shi zaici .ummi ma tace itama .... haka yaɗau wata arniyar kula da jug yafita yahau wata mota wadda ake aikin ma aikatan gidan da ita yatafi. *itako nabla yau basuyi saurin fitaba sai yanzu aiko tana zuwa taga ana jiranta aka ajiye mata kokon da ƙosan .ta zauna saiga Salisu yazo ya isa gareta yace ma masu jira don Allah kuyimin nasifa jirana akeyi suka ko yimishi don Salisu akwai kirki sunsanshi layin yake. nablaa nakallon ikon Allah yace boya Allah amshi kisamun wanda zai cika kulannan da jug dinnan ga kuɗi haka nablaa tasa mishi daidai bata cikaba yabata kuɗi dabaisan yawansuba tace malam aikuɗin sunyi yawa yace eh Allah ne yacidake yatafi.. nabla hartaso kaimishi kuɗinshi sukace AA tariƙe Allah ne yabata kuma Salisu ba mugu bane sannan ta ƙele ta cigaba da samusu.... Bayan Salisu yaje ya isa falon suna ko nan zaune suna fira ummi ta amsa ta aje akan dinning kaka tace madalla .sukasa dariya ana buɗe kulan da jug Sai ga ƙamshi ya game ko ina gashi suna tiririn zafi doctor na kishingiɗe jikin kaka saida yatashi zaune yace kaka wannan ƙamshin fa. akasama kowa kokon cikin kofunan glass ƙosan cikin plate .haka suka hau ci Dr shuraem nakai guda ya lumshe shanyaayyun idanunsa yace kakus tace na am yace da daɗi tace eh haka su Abba ma duk sun yaba da kokon da ƙosan .. Bayan ummi ta haɗa kayan breakfast ta aiki A'isha takai ma yaya Umar da taje tayi knooking yafito wanka kenan saiga yaji ana buga kofa yasanya jallabiyanshi yabuɗe yaga A'isha tace ina kwana yaya yace lafiya tace ummi tace nakawo wannan tana bashi kwandon abincin ya amsa tawuce yashiga koda yaje ya tadda ta tashi .amma idon duk yabkumbure saboda kuka yaje yace sannu wife kintashi tace eh ..yashafa kanta yace Allah ya yi miki albarka ciki ciki tace amen .. yace tashi nayi miki wanka kici abinci. kafin tace wani abu ya sumtumeta sai toilet yayi mata wanka bayan yakoma latsata zatayi kuka yace to ya isa yazo yashiryata yabata abincin da ummi takawo ... Sannan yafito wurin su kakus.... haka suka ci ƙosan cikin farin ciki sannan suka koma fallow suna hutawa saiga Umar yafito yana murmushi yazo yagaida mahaifinsa suka ƙara yimishi nasiha ..yazo yazauna kusa da kaka Dr shuraem yace ,yaya ya anty yana dariya .aiko yayo kanshi yace ummi keganshiko suna mishi dariya☺️.... kaka taceeeee... *Writing by HUssaina Nasir* 🥰💞💕💞💕💞 09061392911 Loading *🍀🍀🍀🍀🍀🍀DOCTOR SHURAEM🍀🍀🍀🍀🍀🍀* *ALHERI WRITER'S ASS📚* *A.W.A* ```ƙungiya ɗaya tamkar ɗa dubu, masu aiki don faɗakar da Al'umma, Alheri sai ɗan Alheri``` *Na Auntyn Maryam* *Page 1️⃣2️⃣---1️⃣3️⃣* *Tsokaci littafinnan na kyautane. . .kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri.....* *Bismillahir rahmanirrahim* ""Rana bata karya saidai uwar diya taji kunya yau dubban mutane suka shaida daurin auren Umar muktar da Salma Usman .. idan kakalli ango zakaga yana cikin farin ciki da annashuwa .idan kakalli dr.shuraem kamar shine ango yaci uban shaddanshi gizna sai kyalli take dayake shiga guda sukayi shida yayanshi ...haka abokanensu suka dunguma sai gidansu amarya, Salma suna ciki ita da friend dinta suna tsokanarta suna dariya wata tace amarya yau saisaman gadon ango sukadau kuwwa ehhhh data gaaji da zolayansu tace karku matsamun sainakirashi yanzu yazo mutafi suka koma sa ihooo ..zainab tace aiko idan sukazo yanzu sainafaɗa ..tace haba zainab karmuyi haka dake ,tace aizakiyi bayani anjima suna cikin haka saiga jiniyar ango sun iso .suka shiga har cikin gidan wurin uwayen suka isa sukagaisa dasu sukayi fatan alheri dafatan zama lafiya. aka kaisu inda su Salma suke suna zuwa Salma nacikin friend dinta ta ɓoye Umar yayi murmushi. zainab tace kitashi mana aicewa kikayi zaki kirashi kutafi ..abokan ango sukace aidama munzo wucewa da itane ,,Salma taƙara boyewa ;suka yimai wurin zama kusada amaryarshi yazauna Sai ƙamshi ketashi ajikinta ango yafara jin canji ajikinshi Yakamata hannunta yace amarya ya kike .Salma taji kamar ta nitse taboye kanta bayanshi yace amarya gani tashi muyi tafiyarmu ,,nan abokansu suka hau yimusu shaƙiyanci,,harsuka tafi..... Bayan ƙarfe goma aka shirya kan amarya gidan mijinta , Salma kukadai takeyi bayan ankaita wurin mahaifinta yayimata nasifa akan tabi mijinta tayimishi biyayya .daganan saiwurin mamarta tayimata huɗuba itama dauriya takeyi kamar karta rabu da yarta..ankawo motocin daukar amarya kusan mota goma kuma duk manya dukda babu nisa haka akakai amarya gidanta kannen mahaifiyar Salma da gwaggwoninta suka kaita wurin ummi ,, ummi tayi farin ciki sosai tayima amarya addu'a .suka kaita daƙinta kowa sai santin wurin yake ... akabar kawayenta ba'a jimaba saiga tawagar ango sunzo nan akayi sayen baki suka wuce gida don dare yayi ,,bayan yarakasune yakoma wurin amaryarshi don yau haka yakejin kanshi on top..... ******************** Nabla tace don Allah bawan Allah kabamu wuri muwuce .yace haba mai kyau wallahi kina yimin irinku nakeso kiyadda dani muji daɗi tare .nabla ranta ya ɓace tace niba Yar iska bace kuma karka ƙara zuwa nan suka wuce yakalleta yana haɗiyan miyau domin tayimishi 💯 haka sukaje gida ranta ɓace da abinda yace mata umma tace nablaa meyafaru maganki haka tace bakomai tace banyaddaba kifaɗimin Ni mahaifiyar kice babu abinda zaki ɓoye min nan tafaɗimata .. umma tace kada kikoma kulashi karki ƙara saidamishi komai tace toh umma taci abinci tayi shara umma ta wanke kayan .. Bayan yakoma wurin amaryarshi tana zaune saman gadonta lulluɓe da mayafinta ruwan milk ,bayan yakulle ko ina ya ajiye kazar da milk dasauran kaayan ciye ciye .ya isa zuwa wurin ta yace amarya buɗe fuskar ai nasiye ko ta ƙi yasa hannu ya yaye mayafin nan fuskarta tabayyana wadda hawaye yajiƙata yace subhanallah my wife yi haƙuri rabuwa da gida badaɗi ko ya janyota jikinshi yana lallashi daganan yanemi zarcewa ta zanye jikinta yace tashi kiyi alwalla muyi salla tace toh gabanta nafaɗuwa tashiga tayo alwalla shikuma yayi murmushi yace matsoraciya . yaje yayi alwalla yaja sukayi sallah raka'a biyu ya yimata tambayoyi tabashi amsa domin Salma akwai ilimi . ƙalubale gareku yammata idan mijinki yatambaye akan addininki baki amsaba tundaga nan kin rage ƙima agareshi mukula yayimata addu o'i yace taje tadauko plate bayan yanunamata kicin tashiga ta ɗauko plate da cups yasanya kazar aciki yace bismillah wife, tace AA na ƙoshi yayi murmushi cikin ranshi yace ƙara kici .idan kinci kaza nikuma naciki... yajanyota jikinsa yariƙa bata hartaso gardama yace bayaso gardama . haka tariƙaci saisaida ta ƙoshi sannan yabata madara tasha yace to tashi kicire waɗannan kayan taje toilet tacire tayi wanka da ruwan lallen da suka ajiye ciki masu turaruka tayo nan daki yadau ƙamshi , tana shiga yaɗanci kazar da milk din yaje ɗakinshi yayo wanka yasanya kayan kwananshi masu kyau yanufo dakin ƙamshi yayimai maraba haka yaje yaga baigantaba yaji motsinta cikin toilet ɗin yace fito mana . tace pls bani wasu kayan yaje yadauko mata sabon towel yace gawannan kisa tace towel nefa yace eh ɗaura kifito ta amsa taɗaura amma taƙi fitowa tabuɗe amma ta kasa fitowa yataka harciki yasa hannu yaɗaukota kamar wata baby nan taƙara rike towel din bai ajeta ko inaba sai saman gado Nan towel yadan zame zuwa ƙirjinta saiga nonuwanta gafili suna kallonshi. Nan yarikice yakai hannu yana taɓawa yana squizing ɗinsu salma zatayi magana yarufe bakinta da nashi yahau kissing dinta baji bagani .Nan yayada towel gefe haka yacigaba da yamutsata son ranshi jarabanshi yaƙara tasowa yacire komai nashi yahayeta .salma dai hawaye kawai takeyi tayita tureshi Amma innah baimasan tanayiba saitaji yana ƙoƙarin shiganta. nan akeyinta yayi addu'a yana ware kafarta yana ƙoƙarin shigarta salma tagame ƙafarta saiyaware mata ƙafa saita game ita bata bari tashiga yimai kuka tace don Allah yaya kayi haƙuri bazan iyaba yashiga yimata kalamai masu sanyi nasoyayya masu sanyaya zuciya haka yayitamatawayo harya danneta yafara shiganta amma inah babu hanya salma taji azaba na ratsata takoma samishi kuk a yayi amfani da hannunshi yana buɗata yabuɗe ƙafarta sosai yashiga daƙar duk ya haɗa zufa duk AC da fankar da aciki .balle ita salma .tayi kuka da magiya amma inah kakira ummanta da babanta sukawo mata ɗauki amma bako ɗaya haka yayita haƙarta yana juyata son ranshi Yana ƙara lumamata zabkekiyar burar shi yaji salma damugun niima wadda ta makantardashi bai bartaba saida yaɗauki wurin biyu nadare yabarta yazare jikinsa daga nasa yaduba salma yaga nishi guda guda take fitardashi yarumgumeta yanasamata albarka yana hawayen farin ciki matarshi takawo budurcinta gidanshi yashiga yahaɗa ruwa masu ɗumi yasanya anti relieving pain aciki yaɗaukota yasanyata ciki tasamishi sabon kuka cikin muryanta dabai fita tace yaya zafi yace sannu wife zaibari Saida yacanja Mata ruwa kala ukku yayimata wanka yafito daita yashinfiɗeta saman gadon bayan yasauya wani yace yi kwananki naga kina jin bacci yasunbaci lips dinta yaje ya tsalkake jikinsa yadawo hartayi bacci yajanyota jikinsa yanajin sabon sauyi atare dashi yahau yamutsata koda tafarka taganshi samanta yana neman hanya tasa kuka .yace wife I need more yakoma shigarta second round yayyita sukuwa akanta yanajin daɗi salma tayi kuka harta somemai baisaniba saida subahin yasarara mata nanyaga bata numfashi yarikice yahau jijjigata yace salmahhhh!!!!!!! *Writing by HUssaina Nasir* 🥰💞💕💞💕💕 09061392911 Loading 🍀🍀🍀🍀🍀🍀 DOCTOR SHURAEM🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *Na Auntyn Maryam* *Page1️⃣6️⃣----1️⃣7️⃣* *Tsokaci littafinnan na kyautane. . . kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri.....* *Bismillahir rahmanirrahim* ""*Kaka tace aitambayar amarya yayi shine laifi gaka sai yanzu kafito.dr shuraim yaɓuya wurin kakus yana dariya . Abba yace shi zai fita ana jiranshi ummi tarakashi har mota tadawo taashiga ciki tabar kaka da dasu Umar suna fira ..itama tace tashiga ta huta Dr shuraem suna zaaune suna fira abokanshi suka kirashi yazo gasunan sunzo su ganshi domin jibi zaikoma ".haka yafita yaje wurin friend dinshi shikuma Umar yakoma wurin matar sa tana bacci yaƙyeleta yasan baccin dabatayi bane take ramawa yashirya yafita bayan yarubuta mata letter acikin paper yafita doctor yafita yaga abokansa su ukku domin sune kaɗai abokansa suka gaisa bayan sunyi mai yaban gajiyar aure yace lafiya lau .suka shiga ciki bayan sun gaisa da ummi yawuce dasu part dinshi akakawo musu kayan motsa baki da drink kala_kala bayan sunsha sukace docton mata DOCTOR,suna murmushi yace kunfara ko.wani maisuna Ishaq yace ai Dr ƙara da kayi wannan karatun kasasu damar latsar yammata suka sa dariya amma Banda doctor shuraem daya tamke fuska . yace idan shiya kawoku kuna iya tafiya sukace DOCTOR bawannanba yaushe zakayi aure mu raƙashe. mundaisan kanason aure yace to bantashiba dayake su sunyi aure Ishaq kuma wani watane aurenshi .shiko DOCTOR shuraim baiko sa niyyaba karatunshi yake dukda Yana wahaltuwa saboda shekara talatin bawasaba gashi yana bincike akan matsalar mata babu wani part najikin mace baisaniba .. saiga ƙawayen Salma sunzo ,,koda sunka zo Salma na bacci suka ɗau shewa kaga amarya saman gado taji maza. aiko Salma tamiƙe zaune tana raba idanunta dasunka rage kumbura ,wata tace sannu amarya kinja kaya jiya ,.harkin ban tausai wannan mijinnaki mai murɗaɗɗen jiki nasan saikinji jiki ,Nan Salma ta kwaɓe fuska tace kuma yananan tafe gareku . .sukace sorry amarya ,keki kaci kaza .tace aisaida nace banaci amma yace dole sainaci,,sukayi dariya to ina tamu kazar tanuna musu firjin suka dauko dasauran lemuka da madaran sukaci suka koshi don kusan kaza biyar yazo da ita aka ajema friend dinta saura .. can saiga ƙanwar mamarta hajara tazo duk suka koma falo hajara taja Salma wadda tun ɗazu take saman gado yaƙi tashi don bata iyawa haka mama hajara yaƙara gasa mata jikinta da kyau hartana iya taka ƙafarta suka fito tabata wata atamfa doguwar riga pink color tasa mama hajara tabata wasu tsumi kala kala tace anty wallahi ƙarasani zaiyi innasha saida tayi mata jan ido sanan tasha tahaɗa mata madara da multina tace tasha,,tasha bayan tafeshe jikinta da tura ruka masu sanyin daɗi.. sai dare suka tafi akabar Salma cikin gidanta da Umar yazo sukaje yagaida ummi da kaka suka sanya albarka bayan kaka tace muga kishiyartawa Salma tarufe fuska tace tayimiki kyau zamu haɗu ai . sunka koma part dinsu Salma taashiga wanka yabiyuta tace yaya wankafa zanyi yace eh tare zamuyi da kunya da komai akayi wankan suka fito tasanya sleeping dress dinta read color bayan ta bice jikinta da tura ruka masu sanyin daɗi ta kwanta sai gashi yazo suka kwanta tamatsa nesa dashi yarumgumota ya matse yace haba wife guduna kike ta ƙyeleshi yace bakomai zanmiki ba. tajuyo tace dagaske yaya ya ce eh taYi murmushi daganan sukayi bacci saikusan ukku nadare jarabarshi ta motss nan yafara lalubarta yana kising ɗinta daganan yafara biɗar hanyar shi yashiga daƙar domin Salma Tasha gyera bana wasaba Salma cikin bacci taji ana lalubarta duk bata damuba don tana jin daɗi Amma datafara jin azaba sai ta farka amma inahh harya biɗi hanyar shi yafara shiga nan tafara kuka tana rukonsa amma duk abanza nan yafara shigar ta da ƙarfi yafara buga mata gwaso baji bagani nan Salma ta rikicemai tana cizonsa tana dukansa amma baimasan tanayiba ,..Salma hawaye da majina duk da fiskarta ,tace yaya kayi haƙuri zan mutu ,don Allah kabarni da zafi sosai ,,amma ina baimasan tanayiba ,,kunsan tuzuru inyasamu mata sai yadda hali yayi bale Umar dakeda muguwar sha'awa ,,saida yaji ana tada sallah sannan yaɗaga Salma yarumgumota jikinsa yace sorry wife kece ai kincika zuma da niima tako ina ,,salma dai nishi guda guda take tace Allah sai dai azo aciremin wannan Ni' imar tumbaka ƙarasaniba yayi murmushi yace da kin kasheni wife ,kokuma naje na auro Mai niimar tunda ke kincire ,,aiko nan ta samishi kuka yace to ya isa wasa nakeyi aike kin isheni rayuwa baƙari yana shafo manyan bress dinta ,,yakaita privacy suka tsalkake jikinsu ,sukayi alwala suka fito... **Yaune Dr.shuraem zaikoma hutu wanda daga yadawo shikenan yakammala karatunshi. Bayan yaje wurin kakus sukayi bankwana kaka kamar tayi kuka tace haba jan ƙosai yanzu tafiya zakayi ..yasha toka yace eh .tace to Allah ya tsare yace amen kakus yafaɗA jikinta yace innadawo mezaki ajemin tace kafinkadawo nasamoma mata yar kauyenmu...yaɗagata afusace su Abba da ummi da yaya Umar sukayi mishi dariya .yace Abba kaga kakus ko ,,yace dady zomuje karka makara jirgin zaitashi suka shiga mota sai filin jirgin yarumgume ummi yace zanyi kewanki ummi tace nima haka auta ..yafaɗa jikin yayansa yace yaya kafin nadawo ahaifamana ɗa biyu yakaimishi bugu dr.yace arrshhh... Abba yakaishi harcikin jirgi yafito sannan suka koma gida ,, DOCTOR SHURAEM saika dawo.... inda nabla suna komawa gida tagwadima umma kuɗin tayimata bayani tace to bakomai Allah ya amfana. tashirya taje gidan anty murja suka gaisa tace mata zataje kasuwa murja tace to ai nima zanje jiraani saimuje tare amma kafinnan zakirakani wurin hajjiya kaka,,amma jikanta aure wancan satin banjeba zaki rakani nayi mata jaje tace toh anty..... Toh wace hajjiya kakace wacce anty murja zataje wurinta 🤔 kudai kubiyoni don cigaban wannan labari.... *****************Happy independence day🥳🥳🥳🇳🇬🇳🇬 *Writing by HUssaina Nasir* 🥰💕💞💕💞💕 09061392911 Loading 🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *DOCTOR SHURAEM* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *Na Auntyn Maryam* *Page1️⃣8️⃣----1️⃣9️⃣* *Tsokaci littafinnan na kyautane. . . kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri.....* *Alheri writter ƙungiya ɗaya tamkar ɗa dubu ...mai aiki da ilimi . alheri sai ɗan alheri.......* *A.w.A* *Bismillahir rahmanirrahim* ""Haka nablaa tajira har anty murja tashirya suka fito suka tari mai adai -daita anty murja tafaɗimai inda zaikaisu yace yasani domin gidan sanannene agarin suka kama hanya sai gidan Alhaji muktar ,, murja tace yajirasu .taja nabla suka shiga nan gaban nabla ya yanke yadaɗi ,ganin wannan babban gidan tunda take bata taɓa shiganshiba,bayan anyimusu tambaya tambaya ,daga inah ,wasuke nema tace wurin hajjiya kaka ..sannan akabari suka wuce haka wurin wucewa get 2 saida akatambayesu sannan suka wuce ... Wannan ƙa'idar gidance haka sai an tabbatar wurin wakazo ..bayan anty murja taja hannun nablaa suka yi tafiya mai ɗan nisa sannan suka shiga part din kaka nada nan Salisu yace takoma part din su hajjiya,, nablaa dai nata ido .suna shiga falon bakowa sai sanyin Ac da fankoki dake tashi aciki ga ƙatanyar plasma akunne tana aiki Sai tanƙa-tankan kujeru set biyu masu mugun kyau guda Black guda milk ..Sai center table babba na glass da filawowi samanshi light red..sukayi sallama shiru suka shiga Hajjiya kaka tana ɗaki kwance saman two seeter ma aikaciyarta tana yimata tausar kafa .can saisukaji ana sallama sai tace hajjiya kamar ana sallama tace eh nima haka naji jeki dubo.. balki tatashi taje saitaga su nabla suka gaisa tace wakuke nema anty murja tace munzo wurin hajjiya kakane ,balki tace kujira nafaɗimata ,,sukace toh.bayan balki taje tasar ma kaka tayi baƙi ,,kaka tayi murmushi tace waɗanme yan albarkane sukazo wurina ,,tatashi tafita balki na bayanta suka fito falon ,,tana fitowa tayi arba da su murja tace wanake gani kamar murja mai abinci,,murja tace kaka nice ..Ina wuni tace lafiya lau .tace yakarfin jiki tace dagodiya,nabla tace Ina yini !kaka tace lafiya lau yammata tana kallon nabla, tace bismillah ku zauna ,maraba balki kawomusu ruwa .tace yammata yasunanki tace nabla tayi shiru tace ma murja ina kikasamo kalarmu bafulatana..murja tayi murmushi tace maƙautanane .suna zaune bayan layinmu ne,kaka tace Allah sarki tayimin kama da fuskar sani da yawa ,, amma bakomai nasan kamace kawai ..nan dai murja tayimata murnan auren jikanta Umar, kuma taji daɗi sosai .nan sukayi mata sallama suka ce zasu wuce .tace tagode tace ina zuwa,nan tashiga ɗaki tayimusu shatara na arziki. suka fito suna godiya ,sunfito falo kenan saiga amarya Salma tafito zata shiga part ɗinta suka gaisa da anty murja ,Salma tadubi nabla tace yarfillo yasunanki tace nabla ,tace suna mai daɗi ,kuzo muje daga ciki ,anty murja tace sauri muke amarya amma wata rana saimu zo mugani,tace to anty,,don Salma akwai ban girma da manya.tace ƙawata nabla zaki dawo ko ,tayi shiru anty murja tace eh zatazo ,,sannan suka wuce ,mai adai daita yananan inda suka barshi yasamu wuri ya faka.yana ganinsu yace kunje kunyi zamanku, anty murja tace yi haƙuri ,tasan yadda shiyar take baza asami 'yar sahu ba ,suka shiga tace yakaimu kasuwa .ya ajiye su kasuwa suka biyashi kuɗinshi yawuce ,sukuma suka shiga cikin kasuwar inda anty murja tasai duk abinda zata seya anty murja tace nabla dame dame zaki siya tace to umma tace nasiyo kayan aabinci sai gyero da wake murja tayi mamakinta dabatada wayo ,tayi murmushi ta amshi kuɗin tayimata siyayyar ,suka kama hanya don marece yayi ,ana saukesu anty murja taba nablaa kayan da kaka tabasu tace jedashi ,nabla zatayi magana tace AA karkice komai akawuce da ita ida ..itakuma tashiga gida . ®️ Doctor shuraem Yana sauka yahango motoci sunfi biyar duk sunzo tarbanshi akwai friend ɗinshi nanan suma sunzo tarbanshi sunyi mugun kewar shi ,, domin sunada labarin yaune DOCTOR zaidawo..agefe Kuma wasu turawane subiyar kowace da motarta suma sunzo tarbanshi,,can saiga Jasina, tajo damugun gudu damotarta ta faka .tana jan ƙamshi ita ga budurwan doctor..shi baimasan tanaayiba don bata gabanshi. Sam,yayi farin ciki daganinsu ..amma acikin zuciyarsa ,afili kuma yasha toka don karsu ga damanshi yatako yana tafiyarshi ta ƙasaita .suka nufo wurinshi murmushi kwance saman fuskokinsu,, abokansa kowa yayi fogging nashi ,nanne yayi murmushi,don yanason friend ɗin shii,nan jasina tazo bata tsaya komaiba tarongumeshi tasumbaci kowane kuncenshi tace nayi missing ɗinka ,da wannan tsadadden jikin naka zatayi kissing lips ɗinshi ya ijeta jikinshi yace move from my body ,,Yana hararanta,shiyasa bayasonta, dukdaa takacance ɗiyar masu kuɗi kuma kyakkyawa amma bayason tarbiyarta,don yanason mace mai tarbiyya da kamun kai, to amma yaga alaman duk ya'yan masu ƙuɗin kamar duk haka suke,, jasina bataji komaiba takomaa gefinshi ta tsaya kamar tashige jikinshi,yadai kyeleta .itaakuma jasina ba abinda ketafiya da ita kamar jikin doctor . nace ƙwalelanki,,shiko DOCTOR daurewa kawai yakeyi domin ta sashi awani yanayi ,shi doctor jarabarshi Bata tashi sai idan mace ta taɓashi ,ko yataɓata,to nanne zairena kanshi .yagane hakanne inda sukaje wani party class mate ɗinshi tagayyaceshi tana mugunson doctor ,itakuma tasha wata arniyar riga wadda duk rabin bress ɗinta afili suke gashi fitted gown ce . doctor Yana isowa tazo har gabanshi tayi hogging nashi ta mannemai nan DOCTOR yanayinshi yafara sauyaawa ,taɗago taga kamar yanayinshi yasauya tace gud, tafara kissing face ɗinshi taga bai tankaba ,tasanya hannunta ta wuyanshi tahau kissing ɗinshi Yana maidamata..Nan akaɗau kuwwah suna jin daɗi doctor baimasan yayiba Saida yaji ana yimusu tAfi sannan hankalinshi yadawo yajanye jikinshi yafece ,daganan yagane mace bata taɓashi yazauna lafiya , saiga turawannan sunzo zasu taɓa shi jasina tashige jikinshi tace bawanda zai taɓashi only me nawane niɗaya doctor ko jasina ta isuwashi, wani abokinshi yasan yanayinshi yaje wurin kunnen jasina yace jass kiɗaga DOCTOR yawuce ,yanayinshi yasauya taɗago tayimishi kiss abaki tace haka nakeso ,yayi karfin halin tureta suka buɗemishi wata babbar jiif suka shiga kowa yabi bayanshi,sai wane katafaren gidanshi da daddy yaginaashi saboda ɗan shi..danlelenshi wato doctor shuraem,aka buɗemusu get sukayi parking aharabar gidan,, gidane madai daici mai mugun kyau da tsari ,kowa yafito Banda doctor ,shiko tunranda jasina ta taɓashi yarasa control ɗinshi har aka kawo baisaniba .saida Habib yataɓashi yace DOCTOR mun iso ,domin duk doctor ake cemai saboda kwarewarsa akan aikinsa ,haka yadaure yafito yace ma abokinsa tell them I want to rest , yafito yawuce cikin gidan direct upstairs yawuce ,rayuwan doctor akwaison yaga ɗakinsa gidan sama waishi bayason hayaniya, yana shiga yacire kayanshi yaɗauki towel yashiga wanka .yasakarma kanshi 🚿 ruwa na dukanshi Saida yatabbatar yasamu sassauci sannan yafito saiga Mai aikinshi yashigo ya ajiye kayan abinci da fruit salad zaifita doctor. Yace kahaɗamin ruwan zafi cikin cup yace to yallaɓai. yafita Nan doctor yasanya kayan Shan iska ,aka kawo mishi ruwan zafin yaɗauko 🍋 yamatsa aciki yasha sannan yaci fruit salad ɗin ya kwanta sai bacci.. yana tashi ya sanya kayan training ɗinshi yashiga wani room Mai girma da faɗi aciki ana ganin wajen gidan yashiga yafara training yana motsa jikinshi bayakojin nauyin ƙarafan ɗagasu yakeyi haka yayi tayi yaɗau wannan yahau wannan . saaida yaɗau kusan 30mins sannan ya sarara aka kawomishi ruwa cikin gora mai sanyi ya amsa ya sha yacire riganshi nanne akeyinshi domin jikinshi yaƙara murɗewa yayi ja, nace ashe maganar kaka gaskiyace datace jan fata kamar kosai😅 yazauna bisa resting chair Yana nazarin wani abu.can yameƙe yaje ya tsaya yana ganin duk mai wucewa da dawowa ,dawasu bishiyoyi suna kaɗawa ,yaɗau minti goma atsaye sannan yashiga ciki yayi wanka yayi Sallah . washegari yashirya domin yau zaishiga school an fara lecher tambayar shi kawai akeye .saiwurin 9:30sannan yawuce wurin motocin sa,duk anwankesu ,Amma basuyimaiba, yakira Abba bayan sungaisa yace Doctor shine baka ko nemeniba ,yace daddy jiya banjin daɗine shiyasa yace sorry babana,yanzu mekake so don nasan wannan Kira there is something else..yayi murmushi yace daddy dama motocin duk sun canja i want new ,yace ok Amma jiya kafin kazo anshigoma da sabuwar motarka wadda kakeso ,kaduba zaka ganta,jibi za akawoma another one,yaji daɗi yace thanks dady ,ina ummina yace tananan lafiya .yace kakus fa sukayi dariya ,yace tananan lafiya,tayita faɗa wai nakaimata jika ƙasar kafirai ,yayi dariya yace nayi missing ɗinta,sukayi sallama .yanako dubawa yaga wata mota lulluɓe yace abuɓemai ita ana buɓewa yasaki murmushi don yanason kalar light .aka ƙara gyerata ,akabashi mukullin motar yaja yafita sai school.. acan school ko batun zuwanshi ya isarma kowa har malamansu kowa yana murnan zuwanshi Don doctor yazama fitacce acikinsu,don haka aka shirya babban party acikin makarantar jiran zuwanshi kawai akeyi..... muma muna jiran zuwanshi🥳💃🏻💃🏻 *Writing by HUssaina Nasir* 🥰💕❤‍🔥💕💗💞 ```Kunemi wannan number don samun cigaban "doctor shuraem"👇``` 09062392911 Loading 🍀🍀🍀🍀🍀🍀 DOCTOR SHURAEM🍀🍀🍀🍀🍀🍀 *ALHERI WRITTER'S ASS📚* *A.W.A* . *Kungiya ɗaya tamkar ɗa dubu,masu aiki don faɗakar da Al'umma, Alheri sai ɗan alheri...* 🥰 *Na Auntyn Maryam* *Page 2️⃣0️⃣----2️⃣1️⃣* *Tsokaci littafinnan na kyautane. . . Kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri......* *Bismillahir rahmanirrahim* ""Tana shiga gida ,su umma da suhaima suna zaune bisa tabarma suna shan iska nabla tashigo da sallama dauke abakinta umma ta amsa ,,auta tasheƙo da gudu tana oyoyo anty ,tayi murmushi tace yawwa autammu ,umma tace auta yisannu karki karya yayarki sukayi dariya ,tazauna tana nunawa umma siyayyar ,umma tace waɗannan fa tace umma anty murja ce tace narakata gidan wata hajjiya shine tabamu,anty tace nazo dasu ..umma tace murja bata gajiya .suka buɗe sukaga sabulan wanka tura ruka ,man shafi,sai sabon towel fari mai kyau..nan nabla tayi murmushi don dama aabinda takeso kenan towel ,tasamu nashiga wanka .duk cikin kayan tafi sonsa don shine batada,..umma tace kai kayannan ɗaki idan kuma akwai abinda kikeso daga ciki saiki ɗauka tace toh umma ,don taga alamun abinda yasata murmushi,.takai tadawo bayan tasa towel ɗin cikin kayanta .. Tafito tayi wanka tasanya kayanta tafito tazauna kusa da auta suna fira ,saiga wani yaro yashigo yayi sallama yace wai ana kiran mai kyau tazo ,, nablaa gabanta yafaɗi tabubi umma..... ********************doctor ana buɗe mishi get yaba mutarshi wuta yahau titi ,duk inda yabi sai ankalleshi saboda yaɗuwar motar tashi ,wasu sunsan shine .yana isa .yasan yau akwai labari.. shiyasa yayo shirinsa namusamman don yasan saiyasha runguma ba makawa ko bayaso yana isa katafaren get ɗin wanda wasu sojoji ke gadin get ɗin sukusan biyar . aKa buɗemai get ɗin basu buɗe ma kowa get duka amma yau sun buɗema doctor,suma suna farin ciki dadawowarshi,indai yananan basu rashin kuɗi. yawuce direct Sai cikin school ɗin wadda dashigarka zakasan makarantar likitocice da manyan ya'yan masu kuɗi,da shuwa gabanni, yana shigowa makaranta ta kacame da murna da kuwwah ana murna aka shinfiɗa wata jan cafet mai tsayi Anrubutamishi. " Welcome to school DOCTOR SHURAEM" Aka buɗe mishi mutar yafito aKa biyoshi abaya yana tafiyar ƙasaita da shan ƙanshi ana yimai kirari doctor , doctor , yammata kuwa daga mai yimai kising lips tawuce wannan tazo ta sumbaci kumcenshi harya gaaji abokansa suka sashi tsaka suka ɓoyeshi gudun matsala.har suka isa office ɗin shugaban makarantar anrubura,.professor . Dr. Emanuel Jason ..wani Bature ne yaɗan tsufa kaɗan yana sanye da farin glass , doctor yashiga .duk suka tsaya waje sai wani tarakashi yashiga , professor yayi murmushi suka gaisa yayimai maraba da dawowa hutu ,yaɗauko wata sabuwar lapcoat rigar likitoci ce .wadda ke sanye da sunanshi ,yasanyamishi doctor yayi farin ciki da kyautar yayi hogging ɗin shi yana godiya ,yayimai fatan nasara , Suka fito duk makaraantar sun hallara suna murnan zuwanshi nanne doctor yayi murmushi yana ɗaga musu hannu suna watsa wasu filawowi masu kyau da ƙamshi yawuce yashiga wani office anrubuta mishi director office Yashiga director yayi murna shima ,suka gaisa yayimishi fatan nasara .yasanyamishi wani karamin farin glass Mai kyau yasanya mishi yace wannan nakane doctor munasan irinku a school .we are welcome doctor.. yace thank you sir .Nan dai yashiga ofisoshin makarantar yana gaidasu sunyi farin ciki,.. Nan yawuce resting room ɗin makarantar wanda mutum zai kirashi aljannar duniya.. yazauna duk yacire kayan da suka sam.mishi ya ajiye gefe yana hutu .yana kwance yacire riganshi yabar singlet ,yafara bacci yaji ana tsotsar mishi lips yayi mamaki sosai amma yasan bamai yimishi haka sai jasina ta rammishi .yana buɗe idonshi yako ganta suka haɗa ido zata cigaba yajanye ,yana hararanta yace wayace kishigo min ina hutawa ,yana yimata tsawa saida hantar cikinta ta murɗa ,amma dayake ƴar duniyace tawaye tace haba doctor yakake hakane kamar baka wayeba ..yaɗagamata hannu..yace leaf daa place ,tace doctor ,yace asaid leaf ,tafita .yatashi ranshi ɓace yasanya riganshi yafita aka ɗaukomishi kayanshi suka sanyamishi amotarshi yace zaije gida. aka faɗimishi by 9:00pm za a'gudanar da dare yace sai yazo ,,sannan yanufi gidanshi ,ya faɗa wanka yasanya kananan kayanshi yafita yawon shan iska ,, yana gama yawunshi yawuce wata shopping mall wacce sai wane da wane ke shiganta ..yayi farking yafito ,yashiga ciki wadda sanyi ke tarbanka da kashigo yaje ya jaɓi kayan dayake so ya ɗauka .nan yaje wucewa yaga wata matashiyar budurwa mai kyau tana ɗaukan cream(mayokan shafi) masu kyau da tsada yakalleta don burgeshi don batada hargitsi da rawankan irin na ya'yan masu kuɗi..saidai da kakalleta kasan ba farin tabane don tayi jaja .. .itako akwaita dason taganta fara .ba cucolate ba .yanzuma man tazo ciya .tana ɗago kanta taganshi Yana kallonta ta kauda kanta gefe karyaga damanta itama akwai jan ƙamshi .. yadai wuce yabiya kuɗin kayan aka kaimishi mota zaishiga kenan saiga ta tafito itama zata shiga mota tana tare da ƙawarta ,to doctor ba iya zance yayiba balle yatari yammata yayi musu magana ,hakadai yadaure yaje yace . Sannu yammata ,ta ƙeleshi yayi murmushi cikin ranshi cewa yake wai nine nakewa wata magana ta shareni,, yakoma yimata magana ta juyo tace yawwa ya akayi sauri nake ,,yayi shiru can yace ya sunanki tace banganeba kamarya yasunana to bansaniba,, ƙawarta tace a'a zee bahaka za'ayiba ,tace malam sunanta zainab amma Muna cemata zee ,,yace nice name zansamu numberta tace ba matsala yafiddo Mata wayarshi tsadadden gaske wadda zatakai bubu ɗari biyar. tayi mamaki amma suka share .ta amsa tasanya mishi no suka wuce shima yashiga .yakama hanya saigida.. itako zee batayi wani mamakiba kasancewar da kaganshi kaga ɗan masu shi ,aminiyarta tace zee karkiyi wasa da damanki akanshi ,kesan dawannan salintar taki muke cin nasarar irinsu ,mukwashi romo mu barsu amma wannan dagani zaayyi zuma karkiyi wasa dashi tace karki damu,, Waisu salihar mace basusan yanzu wayone kawai akemusuba ,.watama saita gama raƙashewanta .takoma saliha ,t aure sai anyi auren saisu gane kuma bayadda suka iya,.tace shegiya zee kice kamar ke kenan ,kina tsiyarki amma idan kin fita saiki zama saliha ,suka sa dariya.suka isa hostel ɗinsu .. Wacece zee wato zainab , Ƴace ɗaya ga mahaifinta . Alhaji Kabir suna zaune a Niger.yanada kuɗi sosai saidai baya sakarma ƴarshi ƙuɗi wai karta lalace. mahaifiyarta ta rasu ..yana ji da ƴartashi..yaturota karatu aƙasarne don tayi karatu ,dafari tana karatu amma daga baya tasamu wasu friend suka hure mata kunne nan tabiye musu suna sheƙe ayarsu..bata ko damuda babanta yaturomata ƙuɗiba don suna samu ga samarinsu idan sun gama cinyesu sai suba sukuɗi masu yawa haka suke yi kuma ba wanda yasani hardai zee wacce takanzama saliha afuska amama aciki ita gwan gwazarzace,,. sai tafara soyayya da mutum saidaga baya kuma suyi iskancinsu ta kwashi kuɗi tarabuda kai ..to koyanzu hakane zasuma doctor ,don sun lura gayen akwai nera kuma zaibada wuta abed, 9:30 ana jiran DOCTOR don duk wani shirye -shirye angama ana jiran shine yazo afara amma shiru . canko doctone bayan ya gama training ɗinshi yashiga wanka don yamanta da batun wani party .yafito kenan yaji wayanshi tana ringing Saida akayi kira biyu yaɗauka akace haba doctor kasan Kai kaɗai muke jira ko ,sai sannan yatuna yace ok friend ganinan zuwa .yakashe wayan,. yafara murja mayukanshi masu sanyi da sanya fata taushi ,nace shiyasa ƴammata ke ƙara ruɗewa ,bayan yagama yaɗauko sabbin kayanshi ɗinkin zamani yasanya sai ƙyalli yake bayan ya taje sumanshi taƙara kwantawa liff sajenshi kuma ya kwantar dashi.yasanya hulanshi mai kyau . yayima kanshi wanka da parfumes masu ƙamshi da sanyin daɗi . yaɗau wayoyinshi yafita yaja mutarshi wata arsh color amma wannan karon driver ne ke janshi har suka isa . nan aka fara gudanar da party .cikin shawa da burgewa domin duk kowa naji da wayewa da kuɗi .. Aka fara rawa akace doctor must come and dance with a classy lady..Nan doctor ya buɗe ido . doctor ya iya rawa amma baisan dawa zaiyiba ,can saiga jasina da isowarta kenan taji ance zaiyi rawa kuma da mace .nan tayi sauri ta iso don batason kowace mace ta raɓeshi sai ita kaɗai . jasina taci wankan ta naƙurewa don duk tafisu yaɗuwa .jasina badai iya wankaba .tana sanye da riga da wando pencil kasanshi yabuɗe .tasanya afterdress asansu .taci wasu takalmi ja masu tsini sai walkiya suke .tayi rolling ɗin kayan wani ƙaramin mayafi, sai babban madubi mai kyau dashi pink color shima yaɗau fiskarta ya ƙara fito da fukar tay kyau sosai...nan tazo wurin doctor shuraem kamar tashige jikinshi .taja hannunshi shikuma yabita bai musaba suka shiga filin nan aka sanya musu kiɗa mai shiga jiki jasina gata gwanar rawa ta hau takawa tana juyi. aka ɗau tafi . doctor kallonta kawai yakeyi .tafara shiga jikin doctor .nan doctor yafara takawa yana juya jiki akaɗau kuwwah ana sai doctor haka suka taɓa rawa jasina na mannemai tana taɓashi .wai acewanta rawa take batasan tana rura doctor shuraem bane .Nan yajanye jikinshi yafita ana yimishi tafi yaje ya zauna ,jasina ma tazo ta zauna tasha ruwa tana cikin farin ciki yau tayi rawa da doctor ,gashi ya'iya rawan kamar wata mace .haka aka gudanar da partyn cikin jin daɗi sannan aka watse,, nan doctor shuraem yadawo gida bayan jasina ta jawomishi shan ruwan 🍋.haka ko akayi saida yasha sannan yasamu relief,, Yayi shirin kwanciya yajanyo wayarsa Yana shakkun Kira saidaai ya yanke shawarar kira yadannan alamar kira.......📲 *Writing by HUssaina Nasir* 🥰💕💗💞💕💕 ```kunemi wannan number don samun cigaban "doctor shuraem👇``` 09061392911 Loading *🍀🍀🍀🍀🍀🍀 DOCTOR SHURAEM🍀🍀🍀🍀🍀🍀* 👨‍⚕️👨‍⚕️👨‍⚕️👨‍⚕️👨‍⚕️👨‍⚕️ *ALHERI WRITTER'S ASS📚* *A.W.A* *Kungiya ɗaya tamkar ɗa dubu, masu aiki don faɗakar da Al'umma Alheri, sai ɗan alheri....* 🥳🥰 *Na Auntyn Maryam* *Page 2️⃣2️⃣---2️⃣3️⃣* *Tsokaci littafinnan na kyautane. . . Kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri....✍️* *Bismillahir rahmanirrahim* **********Nabla gabanta yafaɗi tabubi umma, umma tace wake nemanta yaron yace wani ne ,tace jekace tana zuwa. Umma tadubi nablaa tace wake namanki tace umma nima bansaniba ,tace jeki ɗauko hijab ɗinki kije,. tako sako hijab ɗinta, tace autah jekiraka antynki, Shiko kaamal da abinda ya kitsa azuciyarshi yaɗau aniyar yau sai ya huta da ita ya kashema kanshi ƙishirwa , taja hannun auta suka fita yana ganin sun fito yaji daɗi yace Barka da fitowa maikyau , kullum ƙaramin kyau kikeyi ,batadai ce komaiba, yadubi auta yace another beauty yasunanki tace shuhaima Amma anty da umma suna cemin autah yayi murmushi yace wow! Suna mai daɗi yasunan antynki tace anty nabla, "Yace yawwa autammu jeki ɗaukomin ruwa na sha ,,tace toh yajuyaa tashi ga gida ,yace gud yace beauty shigo mota muyi wata magana tace a'a barni anan yace ,don Allah kishigo mana ba abinda zanmiki, magana kawai zamuyi ,yatakura ta sosai , saida tashiga don nablaa batason hayaniya ,tana shiga yarufe yace yawwa baby, yashiga yarufe zai tada mota tace bawan Allah ya haka ,yace zamuje layin can ne , saimuyi maganan. Nan nabla taji gabanta yana faɗuwa , shikuma yatada mota suka bar layin. Saida yayi tafiya mai nisa sannan ya isa wani madaidaicin gida yashiga yafito yace beaty fito .nabla wacce take atsorace tace don Allah malam ina ne nan ka kawoni, yayi dariya yace gaskiya baby nazo dakene saboda muji daɗimmu mu huta , Nan tafara hawaye tace kama Allah kamayar Dani gida ,idan kacutardani Allah bazai barkaba yace kee yimin shiru shiga muje karki ɓarnamin lokaci , Taƙi shiga yadaka mata tsawa nan tafara tafiya tana kuka tana kiran sunan Allah don tasan shine kaɗai zai kawo mata ɗauki,,tana gaba yana binta yana tsotsar lips ɗinshi don yasan dagani nabla zatayi zuma.... *************Shiko DOCTOR yadannah Kiran no zee nayanako ƙira yashiga amma ba'a ɗaauka ,harta katse ba picking up ,yasake Kira shima the same thing,,yagaji ya ajiye wayar saman gado ,ya kwanta hankalinshi kwance ,don yana so gobe yayi sauko yashiga school yaɗau lecher, itako zee sunacan saman gado suna raƙashewa da wani saurayinta ,yana murjarta kamar ba gobe nishi ɗai takeyi, tana jin daɗi .batamasan doctor yakiraba, Nan saurayinta yayita bugata son ranshi duk style ɗinda yaga dama da ita , gashi ɗan jarabane baya gajiya da sex , itako zee hartayi release Amma shi ko alamar yi bayyiba ,zee tafara jin azaba tace ahhh,i b dagani hakanan nagaji shiko IB dasai yanzuma yake jin test yace bazan iyaba ƙaramin time ban ƙoshiba zuma ahhh hhh, yaƙara gashi yatashi yaɗaukota ,don bawani kiba ne da itaba ya miƙar da ita tsaye ya aza ƙafarta ɗaya saman kafaɗarshi ,yahau caccakarta son ransa ita ko ido ya raina fata don duk Idonta sunfito waje ,shiko sai aikin cinta yake yana jin daɗi, Tafara yimishi kuka ,tana rokonshi ,tana batun faɗuwa yamai data saman gadon yabita ya turmushe ya ɗaga ƙafa funta sama yahau caccakarta tana kuka tana komai , ko tausayinta bayaji,, saida yaga tana batun somemai sannan ya zare jiki shi daga nata ,badon ya ƙoshiba ,sai don karyayi mata illah ,don shi inyana kai safe baya gajiya. Yaɗagota yace sorry baby tashi kishiga ki gasa kanki don yau ba kwana ,tana kuka ,yace nifa bana son raggancinnan naki ,idan munyi auren haka zaki riƙa yi,tace Allah nafasa aurenka ,bazan iyaba,yace zaki iya ,ya ɗauketa yakaita toilet sukayi wanka zatasa kaya yace a'a baby aikesan Babu wannan atsarina ,inzan kwanta da mace to ba asa komai ,ta kwaɓe fuska tace nigaskiya na gaji don Allah IB karka ƙara ,yace banyi alƙawariba ,yajanyota jikinshi suka kwanta ,itakan sai bacci, Cikin darema haka yayita abu guda da ita ranan ta raina kanta wurin harwani kumbura yayi saboda azabar da yagani, safiya nayi tashirya batama bari ya tashiba ta gudu,don tasan ba ƙaramin aikinshi bane yace sai ya ƙara itako bazata yaddaba, . Haka taza motarta takoma Hostel tana gunguni, nace shine dai-dai dake. Allah ya tsare muna zuri'armu🙏🏻 Gari na wayewa doctor , yayi shirin sa kamar yadda yasaba bayan yayi training ɗin shi na azaliyya, yaɗau Motarshi yafita sai makaranta ,suka fara karatu baji bagani ,domin suna zangon ƙarshene , Itako zee Saida tagasa jikinta sannan hankalinta yadawo ,taduba wayarta ,taga kira ta baƙuwar number, bata kawo komaiba taci gaba da sha aninta ,sannan saiga friend ɗinta Mai suna fiddo ,itama tadawo wurin nata saurayin da basu cika kwana cikin hostel ba, tace zee yanaganki haka raga -raga dake tace kedai bari yau ib bai yimin da sauƙiba ,daƙar nagudo fiddo tasanya dariya tace shine me to ,bayan kin gama shan daɗinki ta ɓata fuska tace wane daɗi ,wuya dai, sukaci gaba da fira tace ya maganar gayennan na jiya tace nima gaskiya dashi na kwana jiya , yana cikin raina ,ya haɗu ,ta bai kirabane har yanzu tace eh, amma naga kamar jiya ankirani da wata no ,ban saniba koshine fiddo tace shima ne kawo muga no, tafiddo wayar taga no,tace muƙira muji maybe, shine, haka ko akayi . Suka sanya kiranshi lokacin doctor sun fito daga class yaji phone ɗin shi tana ringing, harta ƙatse ,bai ɗaukaba sai ana biyu sannan ya ɗauka yace hello!! yadda yayi maganar duk ya sanyasu sukaji wani abu, dondai doctor shuraem ,badai muryaba ,sukayi shiru yasake cewa helloo, Saisanna zee tawayance tace bawan Allah naga ankiranine jiya ,ina bacci, yayi murmushi,yace ooh ,kintashi lafiya tace bawannan na tambayekaba, menene dalilin kiran yace ,to sonake kizama friend ɗita tace banganeba ,Ina mace zakace nazama friend ɗinka, yace Amin my lover ko zaki iya zama,ta kalli fiddo , fiddo takalleta,tace to sai nagani ,takashe wayar,.yayi murmushi,yashiga mota yakoma gida suna ɗaya mishi hannu, yaɗauko kuɗi yan dubu yamiƙa musu suna godiya , ,suna samun kuɗi sosai amma duk da haka doctor yakan ƙara musu,suka buɗe mishi get yafita sai gida..🏘️ *Writing by HUssaina Nasir* 🥰💞💗💕💞💗 ```kunemi wannan number don saamun cigabab. "doctor shuraem👇``` 09061392911 Loading✍️ *🍀🍀🍀🍀🍀🍀 DOCTOR SHURAEM🍀🍀🍀🍀🍀🍀* 👨‍⚕️👨‍⚕️👨‍⚕️👨‍⚕️👨‍⚕️ *ALHERI WRITTER'S ASS📚* *A .W. A* ```kungiya ɗaya tamkar ɗa dubu masu aiki don faɗakar da Al'umma Alheri sai ɗan alheri...``` *Na Auntyn Maryam* *Page2️⃣6️⃣---2️⃣7️⃣* *Tsokaci littafinnan na kyautane . . . kuma shine littafina na farko idan kunga kuskure amun uzuri......* *Bismillahir rahmanirrahim* *******""""**"*"""""*** Umma ko sai wurin magriba sannan ta dawo hayyacinta, suka shigo cikin ɗakin ,umma naganin nabla tace ƴata,tana murmushi ,nabla na hawaye tace umma ta faɗa jikinta tana kuka,umma tace ina kika jene hankalina ya tashi matuƙa ,Banda kowa saiku, sai Allah,ku amanane ,agareni Allah ya tsaremini ku, suka ce Amin, tace "umma ba mutumen ƙirkibane, tafaɗima umma abinda ya faru, umma tama Allah godiya, da ba. Abund yasamu ƴarta ,tanata godiya ga Allah, sai bayan 9:8pm sannan aka sallame su,suka kuma gida, ***************** Doctor shuraem,yana kiran ummi ta ɗauka tace Hello my son ,I hope kana lafiya, yace my ummi nayi missing ɗinki planty , planty,more,tayi murmushi tace ,i know my dear,ya karatun yace alhdulillah,tace Masha Allah, yace ina kakus ,tace tana nan koɗa zu tayimin maganar ka, itadai jan ƙosai dai ,ya murtuƙe fuska yace zanyi maganinta ,innadawo,tace son saura month nawa kuyi finnal yace atleast 2month tace Allah ya taimaka yace Amin ummi, Sai yayi shiru, tace son kodawata maganne yace eh ummi, ummi tace go ahead son Ina jinka menene, yayi murmushi yace da ummi nahaɗu da wata ne ,mun daidaita, tayi smiling☺️ tace Masha Allah autah ,wace mai sa ance haka ,ya sunanta ,yace sunanta ne dake tace kace takwarata ce naji daɗi ,wannan babban albishirne, zankofaɗoma Hajjiya wannan albishir ɗin,ya tambayi yayansa da matarsa,tace suna nan ƙalau sannan sukayi sallama,yana jin daɗi har cikin ransa, Shiko yaya Umar har yafara zuwa Office ɗinshi ,yayi setting komai yana zuwa ,amma wata zaraba irinta Umar ,koyana office Sai ya dawo yazo wurin matarshi Salma Salma tun tana kuka tana roƙonshi don bata iya zarabarshi, haka take hankuri, dashi har ta fara sabawa, amma kaka ta lura dashi, yadda yake yawan dawowa gidan ,da tatambayeshi ,sai yace kaka ,mantuwane nakeyi shine yake maidani gidan, Tace ja'iri kawai , Inda itako zee Bata janja zaneba, taci gaba da sheƙe yarta, da samarinta, ba ruwanta, haka kuma tana mugun don doctor,tace kafin muyi aure na daina Yau saura sati ɗaya bikin kammala karatun doctor , shiyasa bayada lokacin kanshi, suna shirye,shirye Inda duk wani hidima ankammalashi jiran lokaci kawai akeyi ,su ummi ma suna nan zuwa jibi, don murnar kammala karatun shi,sannan su wuce tare da doctor, Itako nabla washe gari tatashi da Tata lalura ,wato abdominal pain during menustral cycle, idan tana al'ada to bata sanin inda kanta yake saita gama, gashi tana ɗaukar kwana biyar tana yinta ,inta fara har suma takanyi, saboda tsananin azaba ,tayi kuka , To yauma haka take ,tunda umma taga bata fitoba ,ta shiga taganta kwance ta riƙe cikinta ,tace nabla ko jikinne ,daƙar tace eh umma ,nan umma ta riƙe ce, tace sannu nablaa,bari nasamo miki magani, tafita, tace Ni yanzu ina zansamo miki magani, nan ba ruga bace ,bare naje daji, ko na tatso mata nonon, saniya tasha, tace bari, naje wurin murja, naji me yakamata abata, Tana zuwa gidan murja tafaɗima ta matsalar ,nan tace to zasuje shagon magani, haka ko akayi bayan sunje aka rubuta musu, magani rage ciyon ,suka dawo gida, Koda suka dawo nabla batamasan inda kanta yakeba duk ta jikata, ta fita hayyacinta, anty murja ta kaita toilet ta tsaftace mata jikinta don duk ya ɓaci da jini, tana rushing dayawa, Bayan umma ta aja ruwan zafi masu ɗumi sannan ta shiga ta gasa jikinta anty murja na kama mata, sannan tabata pad tasanya, tafito ,ta Sha maganinta Amma kamar anƙara mata nan tasanya doguwar riga, ta koma kwance, umma taje ta haɗa abinci , don nabla bata ci komaiba, Irin mata nanne waɗanda basuda ci ,ko suci kaɗan sun ƙoshi, Koyanzu umma ta kawomata ,dakyar ta iya cin kaɗan ta kwanta sai bacci, don bata iya komai Haka nablaa tayyita jinyar jikinta ,umma na kamamata ,don wani lokaci dai umma taksn ɗauko ruwan ɗumi tana gasa mata jikinta,sannan ,idan kuma anty murja tazo, saita samu ruwan zafi masu zafi tana danna mata asaman mararta, sannan tayi bacci, yaune tayi tsarki amma duk ka kalleta zaka fahimci tayi rashin lafiya,domin huskarta ta faɗa ,taƙara haske, idonta sun faɗa, ,,,Umma tana tsaintar wake nabla tace umma kawo na yi,. tayi murmushi tace a'a nabla barshi bari kiƙara jin dama, Nan nabla ta rufe huska, wai ita kunya, umma cikin zuciyarta cewa take damma ,bakisan hidimar da ankayimikiba ,da bajaki bariba, , Tasan ƴarta damugun kunya , haka dai taka mama umma aikin har suka gama, sannan ta je ɗaki tana gyerawa, Domin kwana biyu tabar fita sayarda kokon da ƙosan amma gobe ne zata fita, *******Yaune su ummi da kakus suka dira aƙasar don gobe ne ake bikin jibi su wuce gida ,haka doctor shuraem ,yaje tarban mahaifinsa,yana cike da murna da farin ciki, yana zuwa filin jirgin yagansu ,suna fitowa nan ya je da murnanshi ,ya rungume kakus ,yace nayi kewanki kakus, tace nima haka ,jan ƙosai,yajanye jikinshi, yace to bamma yi missing ɗinki ba, suka yi dariya, nan ya isa gun ummi yayi murmushi ya faɗa jikinta yace iam missing You my lovely mom, tace me to my dear , haka suka ɗunguma ,sai gidanshi, komai an gyera har inda zasu zauna, suka shiga suka huta ,bayan sunyi wanka sun fito, nan aka jera musu, abinci, kala kala, nan kakus ta duba tace jan ƙosai, banga kosai da kokoba, dukda tace jan ƙosai ,saida yayi dariya yace lallaima kakus ,mekike nufi, badai ananba, saidai inmun koma gida, Ya matso kusa gareta yace kakus har kintuna mun da wannan kokon da ƙosan da muka ci ranan ,akwai daɗi ,idan mun koma ,kisa a koma siyowa, inda nasan mai saidawa da nabata kyauta, koda wani abu ne, yaduba yaga bayada komai ajikinshi sai wani farin ring, zobe yace ,kakus koda wannane ,ummi ta dubeshi tace my son duk santin ƙosanne haka harda kyautar zinarinka, da zaikai ɗari biyu, yace bakomai ummi, tunda har ranan muka shiga farin ciki ta sana diyarta , zan bata ko wacece, domin farin cikinku ya fimun duk abunda na mallaka, tace hakane son ,Allah yayima albarka yace Amin ummi, kakus tace jan ƙosai ina matar taka wadda ta kwace min kai ,yace ba asaniba , tadai fiki kyau ,yayi mata gwalo, ,tace wannan ƙaryace, Yace barima nakira,tajo ki ganta, Haka yaɗau waya yakira ta amma saidai me yana kiranta me taceeeee *Zamuji me zee zatace ma doctor* *Writing by HUssaina Nasir* *Twins ce👩‍❤️‍👩* 🥰💞💞💞💞💞 ```kunemi wannan number don samun cigaban ."doctor shuraem👇``` 09061392911 Loading *🍀🍀🍀🍀🍀🍀 DOCTOR SHURAEM🍀🍀🍀🍀🍀🍀* *ALHERI WRITTER'S ASS📚* *A.W.A* ```ƙungiya ɗaya tamkar ɗa dubu masu aiki don faɗakar da Al'umma Alheri sai ɗan alheri...``` *Na Auntyn Maryam* *Page2️⃣4️⃣----2️⃣5️⃣* *Tsokaci littafinnan na kyautane. . . kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri........* *Bismillahir rahmanirrahim* ************* nablaa natafiya Yana beye da ita har suka isa falon ta tsaya, yakalleta yace shiga ciki tana . tana rokonsa tace don Allah kayi haƙuri in wani abu nayima ,yace bakiyimin komaiba , don Allah wuce mutai yanzu zammaida ke gida yanzu, tana hawaye ,tana rokonshi,amma shi ƙoƙarin kamota yakeyi, tana zillewa tana iho ,wayyoh umma, nashiga ukku ,umma kizo, tana rokon Allah yakawoma agaji,tana cewa. , "Lah ilahha illah antassubhanakah, inni kuntu minazzalim,, Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama ya ce"bawanda zaishiga matsala kowanene a duniya,ya roƙi Allah dawannan tasbihin,baifita matsalar ba annabi yace babu. Saidai in bai tsantsanta tasbihin da addu'ar zuwa ga Allah ba,duk abunda ya matse tana buɗashi.. Allah yasa mudace🙏🏻 haka yayyita zanta ,dole saita shiga ciki, itako taƙi, yayi nasarar cire hijab ɗinta, yayada a ƙasa, yana haɗiyar yawu, Domin duk ƴan matan da yayi bi babu wadda takai nabla cikar halitta da kyan jiki,nan yaƙara ruɗewa, yana ƙoƙarin janyota jikinsa,tabuga wata ƙara... can yaji ana buga kofar kamar za aɓalla, ya ƙele yaci gaba da ƙoƙarin janyota, ana ci gaba da buga kofar, auta tashiga gida tace umma yace abashi ruwa zaisha, umma da jikinta baibata ba, tace yimaza kikaimishi, kice tayi tadawo, tace to umma ,tako ɗauko pure water ,tafita Amma me babu nabla ba magana, taduba ko ina babu su ,ta sheƙa gida tana umma banga anty ba ,umma ta zaburo , tace innah lillahi wainnnah ilaihirriji'un, tasanyo hijab tafita waje batagantaba, nan tahau ambaton sunan Allah,saiga hawaye, tana tambayar mutanne kosunga ƴarta nabla ,suce aa, haka tai yitita tafiya ita da auta suna tambaya, amma amsa ɗaya ce basu gantaba,. suntausaya mata matuƙa, har ta isa gidan anty murja,tashiga wai koda nabla nacan ,suka gaisa sama sama ,anty murja tace maman auta ,don haka take cemata,naga kamar kina cikin tashin hankali,kafin tayi magana auta tace ,anty ce bamu gantaba , anty murja , hankalinta ya tashi tahau salati, tana jajanta abin suka fita biɗar nabla, Amma shiru, suka dawo gida, nan umma rashin lafiyarta,yatashi,nan suka ƙara ruɗewa ,nan anty murja ta samo mota ,sukaje asibiti,akahau ba umma taimakon gaggawa, shiko kamal ,wani maƙaucinsa ne wanda yanalura da kamal yadda yake kai mata acikin gidan ,shiko abin ya ishe shi ,yanzuma ,yana wanke mashin ɗinshi ,saiga Kamal yazo yashiga cikin gidan ,yakosan tunda yagansa yanzu ,yasamo watane, yana ta wankin mashin ɗinshi sai ya riƙa jin ihon mace tana roƙonshi ,sai yagane watace yakeson zalunta , nan yasamu wasu maza alayin yafaɗi musu ,nan suma suka goyi bayan aje ,haka suka ɗunguma suna kashin ƙofa amma yaƙi buɗewa, suka riƙa yi kamar zasu ɓalle ƙofar, dayaga basuda niyyar dainawa yasaki nabla yafito Yana cewa waye keson ɓallemin ƙofa, yana buɗe wa suka shiga ciki . ""tako tana ganin ya fita tayi hamdala tana share hawaye, ta ɗau hijab ɗinta tasanya ,saigasu sun shigo, Tace don Allah kutaimakamin kar ya cutar Dani , nan suka hau kamal da duka suka barshi kwance, suka sanya nabla agaba ,suka fita ,suna tambayar ta ya akayi tabiyosa, tafaɗimusu yadda akayi, suna ƙara tsine mishi,suka sanyata ƴar Bara, tai gida, koda ta isa gida bataga kowaba, hankalinta tashe tanufi gidan anty murja,don tasan duk inda umma take hankalinta ba akwanceba, Namma babu ita sai wani ne yake faɗi mata suna asibiti , hankali tashe take tambayarsawane asibiti, yafaɗi mata, taje, Koda taje tatarar da anty murja tare da autah , autah tana kuka tana kiran sunan ummah, auta ta ruga aguje ta rungume nablah tace anty kindawo tace eh inah umma tace tana ciki batada lafiya, Anty murja tace nabla Ina kika shiga kintada muna da hankali ,tabata labarin abinda ya faru, ************ Shiko doctor shuraem, haka yayita kiran zee tana jamishi ƙamshi ,sai daga baya ta amince, yaji daɗi aganinshi yasami type ɗin shi, sukaci gaba da soyayya sama sama don bashida time ɗin kanshi, don idan baya school to yana tare da computer ɗin shi yana aiki, yaune ya yanke shawarar yakira ummi ya faɗi matacewa yayi mata, yako kira yana zaune afalo yana cin cos low ,don Yana gyera fata sosai shiyasa duk ka kalli skin ɗin doctor zakaga yana glowing ,Yana maiƙo, bayan yakirah ta ɗauka tace Hello my son........ 🥰 *Writing by HUssaina Nasir* *Twins*👩‍❤️‍👩 🥰💗💞💗💞💕 ```kunemi wannan number don samun cigaban."doctor shuraem```👇 09061391911 Loading✍️ *🍀🍀🍀🍀🍀🍀 DOCTOR SHURAEM🍀🍀🍀🍀🍀🍀* 👨‍⚕️👨‍⚕️👨‍⚕️👨‍⚕️👨‍⚕️ *ALHERI WRITTER'S ASS📚* *A.W.A* *Kungiya ɗaya tamkar ɗa dubu masu aiki don faɗakar da Al'umma Alheri , sai ɗan alheri.......* 🥰💃🏻 *Na Auntyn Maryam* *Page 3️⃣0️⃣---3️⃣1️⃣* *Tsokaci littafinnan na kyautane. . . kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri...🤧* *Bismillahir rahmanirrahim* ---------:----------:-------:---- """Inda awurin kamal ko yaɗau alwashin sai ya ketama Nabla mutuncinta ,bazai bartaba . haka Nabla taci gaba da ƙoƙarin sana ansu wadda suke rufama kansu asiri ,inda tana son taci gaba da karatunta amma babu hali, "akwai wata school of health anan ta government ,amma yanzu inbakada kuɗi bazaka shigaba ,tana son makarantar kodan ta taimaki ummanta idan rashin lafiyarta ta tashi, Andai mayar da Autah makaranta primary school taci gaba da zuwa, inda Nabla ita ke kaita ta ɗaukota , Yau taje ɗaukota ta sinkayo kamal yana kallonsu ita ce taganshi nanko ta canja hanya duk ta tsorace ,harsuka iso gida , Umma ta lura kamar bata cikin walwala tace Nabla yadai lafiya naganki haka . Tace bakomai Umma tashege ɗaki , sai yamma ta fito Umma tace bakece zaki kitso ba tace eh Umma saidai kiyimin yadda kikeyimin , Can Ruga Umma ke yimusu kitso tsoro huɗu, har kafaɗa yake zubowa, bayan anwanke kan da yoɗo, sai ashafa man shanu, Haka ko akayi Umma ta kama mata aka wanke gashin sannan aka shafa oil hair Wanda Anty murja ta basu, sannan akayi kitson Nan Nabla ta ƙara fitowa don kitson yana mugun yimata kyau ,sannan akayi ma Auta don tace irinna Anty za ayyima ta ,, haka ko Umma ta yimata itama tayikyau kamar ba itaba don Auta suna kama da Nabla 'idan kaga Autah kaga Nabla dole kasan jini ɗayane don akwai kama sosai saidai Nabla tafita kyau sosai, ----------------------- Su Doctor na sauka Yaya Umar da Salma sunzo tarbansu Nan Doctor ya rungume yayanshi yana murna ,shima Umar haka yayi farin ciki da dawowar kanen shi, suka gaisa da Salma ,tace Doctor your welcome yace thanks Anty ,suka shiga mota don sunzo da mota Ukku wadda duk drivers suka zo da ita suka shiga sai gida , " Suna isa doctor shuraem ' yashige ɗaki don ya watsa ruwa ya huta don ya gaji , hakama Su Ummi kowa yashiga part ɗinshi ,kaka tawuce , nan Abba da Ummi suka shiga part ɗinshi Nan akabar Umar da Salma yace " my zuma ' .muma zomuje mu huta kafin kowa ya fito ,tace a'a my dear aimu ba mata fiya bane balle mu biɗi hutu, don tasan inta bishi jarabarshi zai nunamata itako yanzu cikinga yasa batason sex da yawa amai take yi, haka ya ɗagata sama yahaura da ita sai ɗakinshi , nan kiɗi ya canja ,saida yaga tana shirin amai sannan ya rabuda ita suka koma wani wanka , suka fito , Nanko kowa ya fito ,kowa ya zauna bisa dinny table , saiga Doctor ya fito sanye da jallabiyanshi ruwan zuma sai sheƙi yake ,yaƙara gaida iyayenshi ,ya zauna kusa da kakus don shi indai kakus na zaune awurin to bayada wurin zama sai kusa da ita ,tayi murmushi tace 'Alhamdulillah ' Nagode Allah da ya nuna muna ka kammala karatuka lafiya , tace Allah yasa ya amfaneka A duniya da lahira, duk suka ce "Amin" Nan tace kaga janƙosai ban samomaka matarba , ya canja fuska yace ƙosai na inda yake Ni Shuraem nake ba jan ƙosai ba kowa yayi dariya , Nan akaga kaka tana tunani kuma da alama abu mai mahimmanci ne , sai Abba yace Hajjiya mekike tunani haka ,idonta yakawo ruwa tace ina tuna ƙawwarkace rukayya ko wane hali take ko tana raye ban saniba , Amma ina ji araina tana raye , . Abba shima yana yinshi ya sauya yace koni rukayya tana cikin raina kullum nakan tuna da ƴar uwata, kwaya ɗaya saidai bana bari kowa yasani balle ke don bana son wani abu yasameki, Allah ya bayyana muna iya ita da zuri 'arta inta samu ƙaruwa suka Amen . Kaka tace ina ma ace tana da ƴa mace da sai nabawa janƙosai, don Doctor sunan mijinta ne dashi ,shiyasa ta maidashi jan ƙosai don yana ɗanda kama da shi, ""Yau saura sati ɗaya Azumi ,inda duk inda harisu ke amso kuɗin haya ya amso saura gidansu Nabla . Yaje wurin Murja yace taje ta amso kuɗin su, haka ko taje ta isko Umma tayi mata bayani , tace , dama muntara kuɗin tunbayauba Anty Murja tace 'Masha Allah. nan tabata kuɗin bubu goma , don Alhaji yace kar asa kuɗin hayar da yawa, Sauran kuɗin da suka saura tace gobe Nabla nanan tafe suje tare suyi sayayyar ƙosan azumi don shine kaɗai zasu sayar ,kuma cikin gida , Anty murja tace to ba matsala Allah ya kaimu tace "Amen' ""Ƙarfe goma daidai Nabla tashirya ta amshi kuɗin ta nufi gidan anty murja, tana sanye da kayan kayan fulanin ta ,tayafa ƙaramin mayafi wanda bai ida rufe kantaba , kana ganin kitsonta da Umma tayi mata duk ya kwanta saman goshinta ,kana ganin gashin ya zubo kafaɗar ,tasanya takalmi wasu Black yan flat dasu suka ƙarama kafar kyau ga ƙafar kamar ka taɓa jini ya fito , ""Tama Umma sallama ta fita sai gidan ,Anty murja na ganinta haka saida tace " Masha Allah ' Nabla kece kuwa ,lallai kaga Fulani tayi murmushi tace kai Anty , Murja tace yau bajanje dake kasuwa hakaba dole nakai ajiyanki ,tace haba Anty menene da wannan shigar , canfa bamu kosanya mayafi, tace can kikace nan jarababbu sunyi yawa, tace anty menene jarababbun tace bazaki ganeba kawai . Zomuje nasan inda zan kaiki suka fito..... Ko ina anty murja zatakai ajiyar Nabla ohooo🤷🏻‍♀️🤷🏻‍♀️🤷🏻‍♀️🤷🏻‍♀️ Kudai kubiyo Twins don ganin ya zata kaya😜😜💃🏻 *Writing by HUssaina Nasir* ✍️✍️✍️✍️✍️ *Twins 👩‍❤️‍👩* *More comments more typing*🥰 *Writing by HUssaina Nasir* ✍️✍️✍️✍️ *Twins 👩‍❤️‍👩* 🥰💕💗💕💗💕 ```kunemi wannan number don samun cigaban , "Doctor shuraem 👇``` 09061392911 🥰💞💞💞💞💞 Loading✍️ *🍀🍀🍀🍀🍀🍀 DOCTOR SHURAEM🍀🍀🍀🍀🍀🍀* 👨‍⚕️👨‍⚕️👨‍⚕️👨‍⚕️👨‍⚕️ *ALHERI WRITTER'S ASS📚* *A.W .A* *Kungiya ɗaya tamkar ɗa dubu masu aiki don faɗakar da Al'umma Alheri,sai ɗan alheri......* 🥰💃🏻 *Na Auntyn Maryam* *Page2️⃣8️⃣----2️⃣9️⃣* *Tsokaci littafinnan na kyautane. . .kui shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri.....* *Bismillahir rahmanirrahim* ____________________ "Haka Doctor shuraem yadanna Kiran no Zee' nayanako ƙira tashiga ,tana ringing Amma no picking Itako Zee tana can I B yana turmujanta kaman yasamu kayan wanki,tana cewa nifa shike haɗani da kai baka san kaɗan ba yace sorry my zuma ,ɗankaramun kaɗan yana ƙara antaya mata wutsiya , duk ta gaji bayan azaban da take sha , saiga Kiran Doctor tana jin wayanta yana ringing Amma babu halin ɗauka harta katse tace ahhhh'wayohhhh ,zan ɗau wayata ana kirana da ƴar tahaɗa kalmomin , shiko Doctor shuraem yakoma kira again . dayaga ta matsa taɗau wayan sai ya ɗagata yaje yaɗau wayar baiko duba mai kiranba sai Doctor yace hello my dear, Nan I B yafahimci namijine .cikin zuciyarshi yace yau zanyi maganinki. yace pls waye yake batun kace mana daɗimmu , yanzu batada lokacin kowa sai nawa .baiko kashe wayarba nan ya ajiye ta gefen gado , Yakoma samanta yace pls juyamun naƙara ban ƙoshiba my zuma, tace haba Kusan 3hours kace baka ƙoshiba, yajuyar da ita baya yaci gaba da inda ya tsaya suna nishi inda I B yana na daɗi Zee tana na wuya .nan tafara magiya tana riƙon yabarta haka ' amma sai cewa yake saura kaɗan, Duk abunda sukeyi Doctor shuraem yana jinsu,zufa ce ke karyomishi. 'Tunda yaji murya namiji ya ɗau wayar har abinda yace yake yin zufa duk jijiyoyin wuyanshi da hannunshi suka firfito saboda fushi 'ranshi yaɓaci sosai . Nan yayi jifa da wayar da ke hannunsa ,tunda yaɗau wayar Ummi taga yanayinsa ya sauya ta fahimci ba lafiya , Kuma ta fahimci halin da ɗanta yake ciki har yayada wayar ,itama hankalinta ya tashi, Nan ta fara faɗin Doctor meyafaru me yasami zainab ɗin. Faɗimin kaji . Amma shiru nan ya haura upstair Yana haɗa step biyu biyu yana isa ɗaki yakulle yafara jifa da kayan dake ciki yana kiran 'kin cuceni ,kin zalunceni ,kin yaudareni, Nan Ummi tace ma kaka bari naje naga meyasameshi . Kaka itama duk hankali tashe tace eh maja jeki ki bubominshi. Ummi tahaura taje amma kofar rufe gashi yana jifa dakayanɗakin .harya fasa ƙafarshi da kwalba kafar tana jini amma bai damu ba , Ummi tafara faɗin 'Autah meyafaru don Allah zo kabuɗemin naji menene damuwar bana son ganinka cikin damuwa, ko kana son nima nashiga damuwar , Bana son ganinka haka ,banason wani abu yasameka kaji kamar tayi kuka .don sonda takema Doctor shuraem itama batasan irinshiba , Doctor shuraem dayaji maganar Umminshi da kalamanta saiyaji sanyi rabin damuwarshi ta gushe , yazo ya buɗe mata ganbun, Yana buɗewa taga raunin da yasamu da canjawar idonshi duk yayi ja duk ta rikice tafaɗa jikinshi tana Ɗana meya sameka haka faɗimin A rikice , sai Doctor yace Ummi ta cuceni ,ta yaudareni Ummi . Ummi tajashi zuwa gadon suka Zauna tace Wacece faɗimin meya faru , Nan yake faɗimata tun haɗuwarsu da yadda take kamila .har zuwa yau ,nan Ummi yanayinta yasauya takama hannun ɗan ta tace wannan ƙaddarace son kayi haƙuri ka godema Allah ,daya bayyanama halinta tun yanzu . tana kwantarmishi da hankali har ya samu sassauci Acikin zuciya, yayi murmushi yace bakomai Ummi na haƙura da ita bana sonta da mai halinta , yace Ummi dama haka ƴaƴan masu kuɗin suke 'ninama fasa Auren bayanzuba. Ummi tayi murmushi tace tunyanzu Son harka tsorace aibaduka akazama ɗayaba akwai kamilallu masu tsoron Allah . Allah zaibaka mace kamila kamar ka kaji karka damu yace to Ummi , Ummi tace ina First Aid kit ɗin ka zanyi treating ɗin ka yako nuna mata ta ɗauko , nan tafara gyera mishi kafar ko gijau baiyiba don hankalinsa baya nan ,harta gama tamayar da kit ɗin taje frize tabuɗe nan take ganin lemon tsami dayawa nan ta fahimci ɗanta yanada buƙata amma kuma Yana dannewa batace komaiba ta ɗauko mishi nono da madara masu sanyi tayi mixing ɗin shi tasa cikin glass cup takawo mishi tace Doctor Sha wannan nasan kana sonshi amma baka da lokacin sha , Yayi murmushi yace Ummi kamar kinsani shiyasa nakesawa akawominshi ,ya amsa yasha yana lumshe ido . Cikin zuciyarta tace dole kakara sha'awa kana cin waɗannan abubuwan kuma baka samun zubar da sperm , sannan yace Ummi wanka zanyi . Ummi ta haɗa mishi ruwan wanka tace kakula da ƙafar basai nafaɗamaba you are a Doctor also ,yace thanks Ummi. Nan ta sauko kaka tace yadai meya faru nan take sanar da kaka yadda akayi itama rai ɓace tace mungode Allah daya tona asirinta , Itako Zee kaca kaca sukarabu da I B don baiyimata da suƙiba saida ta gudu ya bita itako tana faɗimishi magana tace 'kai wane irin dabba ne haka , kilama uwarka bata hanyar sunna akahaifekaba, nan ransa ya ɓace ya ɓalla mata mari harbiyu yace kece dabba wadda batasan dara jartaba ta ƴa mace kina bin maza kamar akuya , suka ta musayar halshe, ta sanya kayanta zata ɗau wayar ta buba taga wanda ya kira koma da alamu yaji komai da yafaru ,don bata daɗe da mutuwaba . Nanne kuka yazo mata don tasan ko giyan wake tasha bazai aureta haka ba bayan yasan ko ita Wacece .tana ta tsinema I B . "Tau yau ake gudanar da bikin su Doctor shuraem inka kalli kowa zakaga zallan farin ciki da murja. ************Nablah yau tafito tallanta kamar yadda ta saba ,nanko mutane sunyi missing ɗin "kokon da ƙosan' nan ta kammala saidawa sukayo gida dan Umma tace suyi sudawo gida , nanko Nabla tana tsorace da kamal tunranda abin yafaru .donbatason koma yaɗuwa dashi gashi yace bazai bartaba. Kuma yaune Abba yazo ƙasar don baya gida shima sai yanzu yasami damar zuwa don farin cikin ɗan shi . Haka Doctor yayi shigan likitoci ,waɗanda da kaganshi kaga babban Doctor wanda ya amsa sunanshi yau izzanshi ta ƙaru da ƙasaaita don A kwaisu, haka masu Ummi duk sunyi shiga ta alfarma ta ɗaukar ido . Haka Doctor yayita nannan da su yana nunama friend ɗinshi iyayenshi .Abba yayi farin ciki ganin Ɗanshi yadda ake girmamashi da bashi girma dagani kasan babbane a makarantar. Ankira Doctor shuraem aka bashi kyautar no yabo da jinjina ,da ƙikarinshi kuma shine zakara acikin ɗalibai ,haka yaje ya amso bayan anyita Pic dashi .ba adadi Bayan nan ƙasar na buƙatarshi don yayimata aiki ,Idan ya yarda . Bayan an ƙare gudanar da bikin suka koma gida inda bayannan akwai gagarumar dinner da zasu gudanar ,inda Doctor shuraem yace bazashiba da ƴar suka shawo kanshi zaije karfe tara na dare akare ɗaya nadare , daganan gobe sukoma gida. haka Doctor yashirya yaje wurin Dinner inda faɗar haɗuwar wurin ɓata lokacine ,mata da maza ne sunsha kyau sosai ba'a magana Doctor na zama saiga jasina tazo ta zauna kusa dashi kamar tayi kuka tace my heart yanzu gobe tafiya zakayi kabarni . yakalleta har taɗan bashi tausayi yace eh " nan tatashi ta faɗa jikinshi ta rungumeshi sosai jikinta na gugar nashi ,gashi bawasu kayan kirki tasaba riga da wando ne ajikinta rigar ta robace har ana ganin shatin bress ɗinta .tana kuka tana shigewa jikinshi tace zanyi missing ɗinka ,don Allah ka Aureni " muyi Aurenmu.ina sonka Doctor 'ilove You Doctor' shidai Doctor ga tausanta ga kuma halin da tasashi , yace enough jasina enough ,Yana yanyota ta zauna tana ƙi ,zaiyi magana ta rufe bakinta da nashi bai hanataba dan yasan bata cikin hayyacinta tana tsotsar mishi baki baji bagani tun bai beyemata harya fara mayarmata yana tsotsar nata kamar yasamu stweet ,sunɗau 5minute suna haka sannan ya janye , tafaɗa jikinshi tace kasoni Doctor kaji , Doctor shuraem da koyaanzu bai wuce ya turmushetaba ,awahalce yace sorry Ni bayanzuzanyi Aureba ,tace Allah zan jiraka harranda katashi ,nikai nakeso ,yayita kwantar mata da hankali don yalula tanasonshi da gaske kuma shi ba irin wadda yakeson Aurebace batada kamun kai ,tace intasamu time zatazo Nigeria ta kawomishi ziyara yace am Happy ko sai kinzo , haka suka ɗan zaga wurin tana makale dashi kamar wata matarshi ,baidai hanataba don yagane tana mugun son haɗa jiki dashi . Yana komawa gida yashige part dinshi don yau felling yakeji sosai ,yafaɗa saman gadonshi yana rike maranshi wadda kamar yacire ta yakeji, yatashi yafaɗa toilet yayi wanka sannan yayuma kanshi wata allura karama don yadda yakeji 🍋 baya yimishi.sannan yasamu yayi bacci "Washegari suka kama hanyar zuwa gida inda jirginsu zaitashi nan da 30minute ,ana gama bincike suka shiga nanne Doctor yaji ba daɗi don ya saba da ƙasar , Inda can gida an kammala gyare-gyare da shirye shiryen tarbonsu su Salma ba acewa komai don sun aikatu sannan taje tayi wanka , tashirya tayi mugun kyau , wanda da kaganta kaga mai ciki don ya fara fitowa , *Muna jiran isowar su Doctor💃🏻😜* *More coment more typing innaga comments yau dayawa za kuga sabon paga,saina jiku* *Writing by HUssaina Nasir* *Twins👩‍❤️‍👩* 🥰💞💗💕💞💞 ```kunemi wannan number don samun cigaban , "Doctor shuraem👇``` 09061293911 Loading✍️ *🍀🍀🍀🍀🍀🍀 DOCTOR SHURAEM🍀🍀🍀🍀🍀🍀* 👨‍⚕️👨‍⚕️👨‍⚕️👨‍⚕️ *ALHERI WRITTER'S ASS📚* *A.W.A* *Kungiya ɗaya tamkar ɗa dubu masu aiki don faɗakar da Al'umma, Alheri sai ɗan alheri.......* 🥰💃🏻 *Na Auntyn Maryam* *Page 3️⃣2️⃣&3️⃣3️⃣* *Tsokaci littafinnan na kyautane. . . kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri...🤧* :-----:-----:-----:-----:-----:---- """Inda yau DOCTOR yana sanye da kayan training ɗinshi yashiga ,dayake wurin can saman gidanne idan kafito kana ganin mai shiga da fita, " Yashirya yaje wanda wurin anƙara ƙawatashi ,da zuba tsadaddun ababen training , wurin sai yaƙara burge shi ,yasan wannan Aikin na dadynshine yace Thanks my herro, Nan yafara motsa jikinshi ,yaɗau wannan ya hau wannan ,nan jikinshi ya ƙara murɗewa yana shinning abin burgewa , saida ya haɗa zufa , yazauna sannan yasha cold water masu sanyi, Sannan yacire rigan jikinshi dama bawata bace . yakoma second round, wannan karon wasu ƙarafa yake ɗagawa cike da kwarewa da sabo ,don abin yabi jikinshi, saida yaɗau kusan 30minute, yanayi. _____________ "Su Nabla nafita suka samu adai -daita suka hau tace kaimu gidan Alhaji Muktar ,yace to . Nabla. naganin sunkai gidan ta fahimci cewa wannan gidanne mai get 2 tace 'Anty badai nan zaki Ajiyeniba tunda kece bazaki je daniba, tace eh, nanne shi yadace na kawoki .wurin hajjiya kaka nasan zataji daɗin haka . Suna zuwa suka isa gidan basuyi wuyar shigaba don angane su, sunaKai get ɗin ciki .dai -dai nan . Shiko Doctor yagama training ɗinshi yafito saman yana shan iska, Dai-dai nan saiga su Nabla sun shigo suna hira suna ɗan dariya , Doctor ko bashida ko riga .fatar jikinshi A fili . Nan fuskar shi tahasko mishi Nabla wadda take murmushi, Anty murja tace Nabla gidannan yayi kyau sosai , inai miki shawar irinshi, nan tayi murmushi tace a'a Anty Niko bana son irinshi , tace saboda me tayita murmushi , nanne Doctor fuskarshi ta gano mishi wata kyakkyawar matashiyar budurwa, . Doctor saida yagyera tsayinshi Yana binta ta wani sihirtaccen kallo, Nan iska ya ida jaye hayafin kanta yayi baya , suman kanta yabayyana tasa hannu ta gyera , Doctor Saida yace cikin zuciyarshi masha Allah , saiyace shiyasa banason ya'yan talaka saboda ƙarin gashi bubi wannan gashin ai duk wanda yagani yasan banata bane,.yaja tsuki,😏 Suko suka wuce cikin guda. direct site ɗin kaka suka nufa .suna ko zuwa suka tarar kaka da Ummi suna zaune suna hira jefi -jefi . sunyi sallama suka shiga ,nan kaka tace maraba da ƴaƴan albarka ku iso suka isa ,suka gaisa ,nan suka gaida Ummi itama tana murmushi tace lafiya lau , ya gida sukace lafiya lau, Kaka tace kun cika alkawali , yaudai nan zaku wuni tace a'a kaka nadai kawo Miki Ajiyane , tayi murmushi tace madalla wace ajiya . Anty murja tace ajiyar wannan ƴar fulanin ,tace kinko kyauta, .tace zamuje kasuwane , tare shine nace bazamuje tareba yau juma'a , karta jamuna gosilo sukayi dariya , Ummi tace gaskiya kan wannan kyaun haka barakalla, * tace ƴata ya sunanki, tace Nabla .tace kinci sunanki ƴata Anty murja tace to nizan tafi saina dawo ,Ummi tace bari Akaiki , takira drivern gidan tace akaita kasuwa,. Bayan Anty murja tawuce sai kaka tace bari akawomiki ruwa kisha da abinci tace a'a kaka na koshi , tace Banda wannan haka nake jinki tamkar jikata ta jinina don haka kiɗaukeni a matsayin kakarki kinji , tace eh. Suna haka saiga Doctor yazo ɗakin kakus, yana cewa ' kakus where are you! zo ga sweetheart ɗinki , kaka najinshi tayi murmushi tace kai kasani tunda kaƙi Aure aisai kazo ,gani . Ummi tayi murmushi tace Autah kenan Aurenne bai tashiba amma yana da buƙata , kaka tace nasani tunbayauba , ai inanan ina haɗa mishi wani magani wanda dakanshi zaice namishi Aure . Yana shigowa yace shiyasa nakeson nayimiki kishiya don kina ganin keɗaice gareni matar , tace aibana tsoron kishiya , tace Ni nagaji da wannan training ɗin kana ƙara murɗewa kake Kamar wani ɗan restilling , dubeka , yadubi kanshi ya ratayo riganshi saman kafaɗa , Yace menayi ,yace Ummi kinga Kakus ko tace to. Doctor yanzu tunda mubaka jin kunyarmu ai kaga da baƙuwa agidan ,.. Sai yanzu ya lura yakalleta itako da tana ganinshi ba riga bata sake kallonshiba. Don bata taɓa ganin namiji hakaba , kunya ma yabata Cikin cold voice ɗinta Mai sanyi tace' ina wuni' Yakauda kanshi yace to Ni Ummi meye ruwana da ita. ta wani zo har cikin ɗaki , Shiyasa ƴaƴan talakawanka in suka zo irin wannan gida suke ji kamar gidansu , yaja tsuki, Nabla jin abinda yace idonta yakawo ruwa tace yi haƙuri bari nafita , ranta na ƙuna tace kaka bari kawai naje gida idan Anty ta dawo kice natafi ,. Nan kaka tace janƙosai kashiga taitayinka banason rigimanka meye ruwanka da ita ko wurinka tazo , yace waaa , badainiba , Ummi tace Autah ya isa haka , wannan baƙuwar Hajjiya ce .bakaga ita bafulatana bace , kaga ita yarenkuce ko banza , yace haba Ummi nibana son irinsu suna shigo mana har cikin ɗaki, Tatashi tace Ni bari naje part ɗina sai kazo , tafita . Itako Nabla kaka taƙi bari tatafi, tace amana aka bani bazan yaddaba , tace bari nazo ,tashiga ciki . Akabar DOCTOR da Nablah , Ko ya zata kaya Nabla da Doctor wuri ɗaya kuma ko Nabla zata rama wulaƙancin da yayi mata ohooo🤷🏻‍♀️🤷🏻‍♀️🤷🏻‍♀️ Kudai kubiyo Twins don ganin ya zata kaya😜😜💃🏻 *More comments more typing*✍️✍️✍️ *Writing by HUssaina Nasir* ✍️ *Twins 👩‍❤️‍👩* 🥰💗💕💞💗💕 ```kunemi wannan number don samun cigaban '"Doctor shuraem```👇 09061392911 Typing *ALHERI WRITERS ASSO* *(A.W.A)* https://www.facebook.com/Alheri-writers-association-100452175039849/ https://chat.whatsapp.com/FqpYwmmbahRLaZHssfLpfu *DOCTOR SHURAEM* 👨‍⚕️ *Tsokaci littafinnan na kyautane...kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri...🤧* *Na HUssaina Nasir* *Twins 👩‍❤️‍👩* *Page3️⃣6️⃣&3️⃣7️⃣* *In the Name of Allah the most gracious and the most merciful* Yana ganin ta gudu ya bita, da taga ya biyota tace"wayyoh! Umma kizo zai karyamin ƙafa, Abba wanda Yana afalon bai daɗe da zuwaba suna zaune afalon shida Ummi. Saiga Nabla kaman wadda aka banko, tana haki taje wurin Ummi ta ɓuya bayanta ,da k'yar take haɗa kalma tace "Ummi ki taimakamin yace zai karyani " Ummi tace "ƴata menene kuma wazai karyakin". Abba na kallonsu tace "wannan janƙosan "dai2 Nan saiga Doctor ,yaji abinda tace . Aiko fuskarsa ta ƙara canjawa ,don ta kira sunan da bayaso,yana isowa Ummi ta fahimci cewa shine ya biyota. Yafara faɗa yace "Ummi kinganiko sai da naso karyama wannan yarinyar ƙafa amma keda kakus kuka hana". Abba abinma dariya yaso bashi yadubi Nabla yace 'yarfillo meya faru " Tace "Abba komai" tasa kuka, yace " ya isa 'yata dama Doctor rigima ne dashi ". Ya kalleta yace "muna fuka zo barmuna gida, kuma duk nasake ganin ƙafarki gidannan saina ƙalleta ". Ummi ta ja hannun Nabla da ta ɓuya abayanta ,tace"'yata yi haƙuri da halin Doctor baikamata kina baƙuwa agidan nan ba ace haka ta faru da keba ", Amma nasan rashin Sabone, kiyi haƙuri . Haka kawai nakejinki tamkar ƴata dana haifa. nayaba da halinki, kiɗaukeni amatsayin mahaifiyarki kinji , tace "toh" Tace "yawwa ƴata." Doctor hararanta kawai yakeyi Abba ya dubeshi yayi murmushi yace"wai Doctor meya haɗaka da itane naga kaman yaune ta fara zuwa gidannan ". Nan yake sanar da Abba abinda ya haɗasu yayi murmushi yace"yanzu Doctor wannan shine abin faɗan ,meyasa zaka beyewa ƙanwarka , she is a little girl fa ,kaikuma kagirmeta sosai meyasa zaka beyemata ." Yace "Ni Abba saina koya mata hankali sannan zatasan koni waye" cewar doctor. Suna haka saiga Anty murja tazo, Nabla tace Anty kindaɗe ,tayi murmushi tace"balaifina bane kinsan yau juma'a" Tagaishe da Abba, sannan tace "Nabla taso muje kar Umma taga mundaɗe".tama Ummi ban kwana. Tace "Abba sai anjima yace "to ƴata ,yaɗauko 'yan dubu2 yaba Doctor yace" My son miƙawa ƙanwarka sasaye kayan Azumi". Ya amsa yazo dab da ita ya kama hannunta da saida yaji wani iri atare da shi, saboda taushin hannun,ya matsa da ƙarfi saida tace auhh! Ummi tace "lafiya Nabla" Tace "eh" Kasa -kasa yadda babu mai jinsa yace "dama sune suka kawoki to gasunan" Ya a'jamata saman hannunta tana batun maidamai yace" ƙull karki kus kura, muba 'a mayar muna da kyauta , domin sheɗan kaɗai ne ke mayar da 'kyauta ,sai inke shaiɗa niyace " Taji zafin batun shi tasha toka, yayi murmushi dama abinda yakeso kenan, yace "je kibamu wuri mai idon mayo" Bayadda ya iya tace " Abba sun gode suka shiga wurin kaka suka yimata sallama suka fito. Bayan ta baiwa Nabla wasu sabbin towel tace "nasan wannan saiku ƴammata gashi "nan tayi murmushi don duk cikin k'yaututtukan tafi jin daɗin wannan,suka yi godiya suka fito. Suna fitowa kakus ta bankawa Doctor harara tace"zaka sameni ai". Bayan Ummi ta amshi Number Anty murja. Washe gari Ummi ta aikamusu kayan shayi. Yaune aka tashi da Azumi da yamma Doctor shuraem ya isko kakus yace" kakus kinsan menakeson ci anjima ,tace "bansaniba " Yace to "ina wannan ƙosan da koko da muka ci ranan" tace "eh natuna " Yace" yawwa ,to shinakeso Ina zan samu" Tace "yanzu janƙosai dan karammin shine kake tambayata ina za'a samu, to bansan inda za'a samuba". Yace "haba kakus taimakamin zakiyi" Aisaikaze ka isko Umminku itace ta bayar aka samo ranan"cewanta. Yace "yawwa 'yar tsohuwa Nagode" tace "ja irin yaro" Yana fita sai wurin Ummi , tana zaune tana lazimi ,bayan ta kammala . Yake faɗimata abinda yake so ,tace "to Doctor bari nasa asamoma "ya azumin ,yace "Alhdulillah." Nan Ummi ta aiki Tanko tace"kaje inda ka taɓa siyomuna ƙosai ranan "jiki na rawa yace "to hajjiya, yaɗauko kula da jug. direct gidansu Nabla yaje don dama yasan gidan ,ya koyi Sa'a akwai amma yanzu za'a fara suya . Saida ya jira sannan akasamishi sai ƙamshi ke tashi ,yace"dagani wannan ƙosan zaiyi daɗi" Yace "ina kokon aka faɗimishi ba'a yi cikin azumi" Koda ya iso gidan anfara kira, bayan Doctor ya k'urɓa tea sannan ya buɓe kulan ,saida ya lumshe ido ,kakus tace"jan ƙosai kana ko bari muci "yace" a'a" Yace "Ummi ina kokon "tace sunbaryi yanzu Azumine" Don Allah Ummi kice "koni kaɗaine su riƙa yimin inyaso saimu biya" Haka kullum sai Nabla tayimishi kokon Umma Kuma tayi ƙosanta ,suna samun ƙuɗi iya g'wargwado don Umma ta kammala musu kayan sallah . Suna zaune ababban falow bayan ansha ruwa ,duk sun hallara,sai Abba yace "Doctor asibitinka You know is ready ,don Kaine ka tsara duk yadda kakeso ta zamo "yayi murmushi yace"yes "Abba dama sainan da bayan sallah sai abuɗeta, lokacin duk kayan danayi order sun iso " Abba yace "hakane son Allah ya taimaka " yace " Amen " Yaya Umar "yace Abba to auren fa sai yaushe" Doctor" yace bantashiba sainan da shekara goma"kaka tabubai tace "aida ba budurwar da zata soka saidai tsuffi". Yamurtuƙe fuska yace "mezanyi da tsuffi , koke so nake nasakeki ,don kimmin tsufa". Kowa dariya yake yimusu ganin diraman nasu . Yaune ranan sallah, inda bayan sun dawo masallaci ne ,suna cikin mota . Abba da Ummi mota ɗaya sai yaya Umar da matarsa Salma suma suna cikin tasu ,sai Doctor da kakus ,sune acikin motar doctor ke driving,duk sun jero abun burgewa. gosilo ya tsaidasu , kaka ta tsinko su Nabla da Anty murja tare da Autah. Suma suna son tsallakewa amma antare. Nan tanunamishi su tace Jan ƙasai kamarsu Nabla nake gani gasu can . Yadubi inda take nunamishi nanko gabanshi ya faɗi, ganinta . Ko meyasa gaban Doctor ke faɗuwa 🤷🏻‍♀️ *More comments More typing*✍️ *By Antyn Maryam* 09061392911 Loading✍️ *🍀🍀🍀🍀🍀🍀DOCTOR SHURAEM🍀🍀🍀🍀🍀🍀* *ALHERI WRITTER'S ASS📚* *A.W.A* ```kungiya ɗaya tamkar ɗa dubu masu aiki don faɗakar da Al'umma , Alheri sai ɗan alheri.. *Na Auntyn Maryam* ```Page 3️⃣4️⃣&3️⃣5️⃣``` *Tsokaci littafinnan na kyautane...Kuma shine labari na nafarko idan kunga kuskure amun Uzuri...🤧 Bismillahir rahmanirrahim :------:----:-- " "Kakus na wucewa Doctor shuraem ya kalleta yace ke tashi ɗaukomin madara da nono Acikin frize , Nabla najinshi ta shareshi, shiko DOCTOR ganin batada niyar tashi ya fara yimata rashin kunya yace 'ke Ni sa Ankine bakiji ana yimiki maganaba, Nadaisan aiki kike nema to shine kifara tun yanzu , Kimasani sai na yadda zakiyi Aiki Acikin gidannan stupid kawai , Nabla ganin ya dage yana cimata mutunci , cikin fushi da ƙarfin hali tace don Allah malam kiyimin shiru , naƙi ɗaukoma kai bakada hannu ne ,to Ni bazan ɗaukoba, Dan ba ƴar aikin gidannan bace, Ni bakuwace, Doctor ganin yarinyar nashirin yi mishi rashin kunya ,cikin fushi ,yataso ya manta ko riga bashida yayo kanta yana huci, Tana ganin ya taso ta ruga sai cikin ɗakin inda kaka take shiko yabita yana nizaki raina ,kina ƴar talaka dake , Kakus na ciki taji suna cacan baki , sai kuma taji gudun su, sai ga Nabla tana wayyoh kaka kutaimakeni, ta ɓuya bayan kakus , tace Nabla meya faru, cikin haki tace kaka shine ya biyoni, banmai komaiba, Saigashi yashigo yana cika yana batsewa yace " Yau koke Wacece saina karya miki ƙafa kafin kibar gidannan , kuma bawanda zai amsheki Aiki Acikin gidannan, yana batun kamota ta sa ƙara saida Ummi dake Ɗaki taji , Kakus nakiran janƙosai karabuda ƴar mutane ko wurinka tazo meye haɗin ka da ita yace kakus har anyi ƴar talakan da zata cimun fuska ,daga nace ta ɗau komin madara da nono ,acikin frize ɗinki shine wai bazataba ita ba ƴar aiki bace , Yakoma zanyota da ƙarfi Saida tayo jikinshi shiko ƙafanshi ta sarke ya faɗa saman gadon kakus tana saman jikinshi, Aiko Nabla naganin ta faɗa jikinshi da ko riga babu ta buga ƙara ta janye jikinta , ta sheƙa dai dai nan saiga Ummi , ita da Salma ,.Ummi ta riketa tace Ƴata meya sameki ,Nabla da duk arikice take tace Wannanne tana nuna Doctor shuraem, shiko dayataso saman gadon , ranshi ɓace yace Ummi yarin yannan nizan aiketa tace bazataba, saina karemata ƙafa, Kakus da Abun yabata dariya ,tace janƙosai kafita idonna narufe , meyasa zaka takurama ,ƴar mutane , Keko kiyimai magana tunda Ni ya rainani, ta dubi. Salma tace Salma jeda ita part ɗinki kibata abinci tunda wannan yahana ko ruwa tasha . Salma taji daɗi tace to kaka , taja hannun Nabla tace friend zomuje , Nabla na ɗari yabita shiko Doctor yace"Ummi karta shiganmuna part tabar gidannan . Ummi ta dubeshi tace Doctor banason haka , kabarta. Ita baƙuwar Hajjiya ce , . Ya yamutsa fuska yace tayi Amma karta sake zuwa Nan gidan , ya wuce . Kakus tace sai tazo .Kuma saina faɗima babanka .ɗan rainin wayo, Suna shiga part ɗin Salma sannan taɗan saki ranta , Tace Nabla meya haɗaki da Doctor, har kuka fara faɗa tace wallahi Anty shine wai na bashi Abu Cikin firjin, shine naƙi sai yace saiya karyamin ƙafa , Salma tayi dariya tace yau kuma Doctor , Allah ya kyauta, Suka zauna falo sannan ta kawo mata abinci da ruwa, tace A'a naƙoshi Anty Salma tace " Sai in baki ɗaukeni friend ɗinkiba , Kuma yayarkiba, Tace A'a Anty to zanci tace. yawwa yar kanwata tayi mata seving ɗin fried rice da cos low, Nan ta ɗan tsakara taci tace badai kin ƙoshiba tace eh naƙoshi Anty, tace to shikenan, Suka ci gaba da hira take faɗima Nabla cewa ita Ce matar yayanshi , kuma watansu shida da Aure . Tace zomuje kiga ɗaki suka shiga ko ina tace Anty wuri yayi kyau tana murmushi, tace Nabla kema insha Allah Zaki sami wanda ma yafishi, tace a'a nikan nibakowa bace ,Ni marainiyace ,bana tunanin ko rabinshi . Tace bahaka bane insha Allah kema zaki samu gidanki mai kyau , nan Nabla ta rufe fuska , Salma tace Nabla kunya meye na kunya zakiyi bayani , yarinya. Itako Anty Murja tana zuwa kasuwa tayo duk siyayyar da zatayi harta Nabla sannan tayo gidan su Doctor, Nabla tace Anty bari naje naga ko Anty murja ta dawo muje gida tace to shikenan bari na shiga ciki bacci zanyi , tace amm Nabla jirani nazo , Tashiga taɗauko Mata tura ruka masu ƙanshi da tsada da kayan kwalliya tasa cikin wata leda mai kyau , tabata Nabla taƙi amsa daƙar ta amsa tace nagode Anty . Tana fita saime ,saiga Doctor yafito zai shiga wurin Ummi , amma yanzu yayi wanka yana sanye da kananan kaya sumanshi sai kyalli take ta kwanta sajennan ya kwanta saman fuskarshi , Tayi kamar bata ganshiba taci gaba da tafiya Doctor ya tsaya yana kallonta hip ɗin ta suna juyawa kamar da gangan takeyi ,tana fiyarta abun burgewa , ga shape ɗinta da yafito masha Allah, ya rike ƙugunshi yana kallonta. Tayi kosa kai ƙasa sai taga Yana binta taga kaman yana son cimmata taruga da gudu, sai downstairs , Daidainan saiga Abba da Ummi zauna main fallow, Koya zata kaya ohoo🤷🏻‍♀️🤷🏻‍♀️🤗 *More comments More typing*✍️✍️✍️ *Writing by HUssaina Nasir*✍️ *Twins 👩‍❤️‍👩* 💕💞💕💞💕 ```kunemi wannan number don samun cigaban ' "Doctor shuraem```👇 09061392911 Typing *ALHERI WRITERS ASSO* *(A.W.A)* https://www.facebook.com/Alheri-writers-association-100452175039849/ https://chat.whatsapp.com/FqpYwmmbahRLaZHssfLpfu *DOCTOR SHURAEM* 👨‍⚕️ *Tsokaci littafinnan na kyautane... kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri...*🤧 *Writing by HUssaina Nasir* *Twins 👩‍❤️‍👩* *Page 4️⃣0️⃣&4️⃣1️⃣* *Bismillahir rahmanirrahim* Suna ahaka sai sukaji ana knooking ɗin ganbun motar, nan Doctor yadawo hankalinshi ,yamatsa gefe yaɗaure fuska , karta renashi. Itako Nabla Yana sakar mata baki ta aza mishi kuka , domin lips ɗinta duk zafi sukemata, yajuyo yace "ke fita karki cikani da kuka me akayi" Cikin zuciyarta tace me 'akayi ma yake cewa ,macuci , Allah sai ya sakamun, Cikin kuka tace kabuɓemin ,ta ɗan bashi tausayi ganin yadda laɓɓan suka ƙara jah, yasan bayyimusu da wasaba, amma ya fuske yabu'de ,yace" fitarmun mota duk ke ɓannamun mota da tsamunki". Ta dubeshi tabanka mishi harara, tayi sauri ta fita, don tasan Idan ya riƙata zatayi bayini. Tana fita taga Anty Salma ,Salma wacce akace taje ta dubo ko lafiya Nabla bata fitoba ,nan kuwa taleƙa tagansu haka ,ta ƙunshe dariyarta , don tasan Aikin shine, saita ɗan k'wank'wasa motar. Nabla na fitowa taga Anty Salma , ta share hawayenta , Salma tace"lafiya Nabla meya faru, tayi kamar batasan komaiba" Tace "bakomai anty "taja hannunta tace muje ,nanne gidanku ko, tace"eh" Doctor dai baiko fitoba don duk yanayinshi ya sauya ,yana kallonta tacikin mota yadda hips ɗin ta ke kaɗawa, duk ta ƙara tayarmai da shawar shi, tatafi da imaninshi. Ummi tace"Nabla muje muga maman taku ko" har sun fara tafiya za'a shiga cikin gidan ,sai aka bugowa Abba waya cewa" Abokinshi ya samu haɗari yanzu, Wato yayan Ummi" Hankali tashe yasanar dasu abinda ke faruwa . Hankalin Ummi inyayi dubu yatashi, shigan da basuyiba kenan suka shiga mota suka kama hanyar asibiti. Suna isa har ankaishi resting room, angama treating ɗin shi, bawani haɗari yasamu sosaiba , Suka koma gida , Doctor yana shiga part 'dinshi duk bashida sikuni, domin buƙace yake yau, yana shiga ya faɗa wanka ,yasakarma kanshi 🚿, yana tuna moment ɗinsu na ɗazu, saiyaji wata muguwar sha'warta na bijiromishi, bayan ya gama yafito daddafe , yasanya baƙar jallabiyanshi yaduba yaga bashida lemon tsami. Nan yatuna kakus nada don tana sama shayi ,yafita sai wurin ta. Tana ganinshi da yanayinshi tagane abinda ke damunshi, amma taƙeleshi, tunda yace baitashi Aureba. Yazauna saman kushin yace" kakus kinada abinnan mai tsami" tace"menene kuma mai tsami " Yace "haba kakus duk kinsani fa ,to lemon tsami ".tayi dariya tace"eh inada ,Amma mezakayi dashi " Yana isa ga frize yabuɗe yaganshi ko , yaɗauko yace "yawwa,kakus "to amma mezakayi dashi ne. Yace "zansha shayine "tayi murmushi don tasan ƙaryane. Nabla suna shiga gida ,suka sanar da Umma komai ,ta jajanta abin dakuma Allah ya tsare gaba suka ce Amin. Yau kwana biyu kenan Doctor yakasa sikuni ,duk yatuna Nabla sai yaji nishaɗi dason haɗuwa da ita ,koda rashin kunya ne tayi mishi bazai damuba. Idan yatuna yadda yake tsotsar lallausan lab'b'anta saiya lumshe shanyaayyun idanunsa. Yau kakus ta tashi da rashin lafiya ,da zazzaɓi, wanda duk hankalin gidan atashe yake. Nan Doctor ya matsa sai ankaita asibiti, dole suka je ,nan akabata gado, don zasuyi kwana biyu anan, Doctor duk ya zauce, don sonda yake ma kakus bana wasaba. Nan Abba da Ummi suka kwantarmai da hankali ,duk da kosu daurewa kawai sukeyi. Duk wata hidima shiyayi shidai Abba nasu ido, nan tasamu bacci. Sai dare kakus ta farka ,koda tatashi taga Doctor zaune ,yataso Yana kakus yajikin , mekikeji, taga duk ya zauce, tace janƙosai kana tsu,nawarke kaji. Yayi murmushi ya sumbaci hannunta ,yace"Allah ya baki lafiya "tace Amen." dama su Abba na waje ,ya sanar dasu . Duk suka shigo ɗakin ,anaimata ya jiki, likita yazo ya ƙara dubata , yace "zamu barta har zuwa jibi, saboda yanayinta. Saida Ummi tanuna fushinta sannan yaje gida ,don cewa yayi shi zai kula da ita ,yakwana wurinta. Aka bar Ummi wurinta ,Abba yaja shi suka koma gida . Washe gari , ƙarfe tara Doctor ya shirya ,baiko yi break ba, yaj mota sai hospital . Koda yaje kakus na zaune tana lazimi, Ummi na gyera gadon, yashigo. Suka kalleshi ,bayan ya gaida Ummi ,sannan yaje wurin kakus yayi mata ya jiki , Takoma saman gado sukaci gaba da fira, Ummi tayi waya da Salma ,cew a tazo mata da kayanta . Saiga su Abba da yaya Umar ,sunzo suka tarar da Doctor, kowa dariya yake mishi, don babu wanda yasan yazo, Sukayi breakfass tare . Anty murja takira Ummi don taji ance kaka batada lafiya, nan tasanar da ita . Sai yamma sannan Nabla da Anty murja suka iso asibitin, sun siyo kayan jinya ,su ayaba,lemo da Apple. Suna zuwa Doctor ne aciki sai Ummi,don Salma ta koma gida don za'a kawo abinci, dakuma kula da gida. Suna yin sallama suka amsa, Doctor najin muryarta, yadubeta , yakuma sadda kansa kan wayarsa yana danna wayarsa, Amma hankalinshi na kanta. Suka yiwa kaka ya jiki , Ummi tace ƴata tunda kunzo nizan je gida . Bayan Ummi tatafi ,aka kira Aanty Murja awaya tafita don Amsa call,kaka tace Nabla zo mana , Nabla tazo gefen kaka ta zauna , Doctor na ɗaya ɓangaren. Sai magriba suka koma gida . Washe gari aka basu sallama ,don jiki alhdulillah. Bayan wata ɗaya ,aka shirya bikin ɓuɗe Hospital ɗinshi, da walimar kammala karatun shi. Yau ake gudanar da bikin , duk abokanshi sun hallara , nanan da na ƙasar waje ,ciki harda su jasina , wadda taji labari,dama ta matsu taga Doctor , Kowa na zaune ana hidima don gagarumin bikine akeyi, wanda aka kashe kuɗi sosai. K'yun da Doctor yayi Ba'a magana ,yana zaune tsakan abokanshi suna zantawa wata cold music na tashi, Saiga Nabla tazo ita da Autah tana riƙe da hannunta , Doctor baisan sanda ya miƙeba. *More comments more typing*✍️ *By Antyn Maryam* 09061392911 Typing *ALHERI WRITERS ASSO* *(A.W.A)* https://www.facebook.com/Alheri-writers-association-100452175039849/ https://chat.whatsapp.com/FqpYwmmbahRLaZHssfLpfu *DOCTOR SHURAEM* 👨‍⚕️ *Writing by HUssaina Nasir* *Twins 👩‍❤️‍👩* *Page 3️⃣8️⃣&3️⃣9️⃣* *Bismillahir rahmanirrahim* Yana ganinta saida gabanshi ya faɗi ,don ba ƙaramin k'yau taimishiba . Tana sanye da atamfa riga da sket ,ɗunkin zamani wanda Anty murja ce takai ɗinkin ,atamfar marunce mai zanen flowers ajikinta. Tasha jan lalle da ƙananan kitso ,duk ƙoƙarin murja ne ,tasanya g'ele shima marun, sai tayi tomach, ta haɗu sosai ,tana rik'e da hannun auta. Da kaka taga ya tsurama mata ido, tayi murmushi tace"janƙosai lafiya kuwa" Yace "to meye ruwanmu dasu ,idan naga yarinyarnan ji nakeyi kamar na shaƙeta"yana huci. Kaka tace "janƙosai meye na huci ,kuma wallahi idan kaƙara cin zalinta saina haɗaka da babanka" Suna cikin haka sai aka bada hanya , su Nabla aka ce "sufara wucewa nan suka bita gabansu Doctor zasu wuce ,nanne su Ummi suka gansu. Ummi taima driver magana tace yabi bayansu Nabla ,haka akayi sukabi bayansu ganin motar su Ummi ta tsaya dai2 wurinsu ,nan suma su Umar da Doctor suka tsaya. Aka buɗe glass Ummi tace" Nabla kune hanya" tayi murmushi tace"eh Ummi ,ina kwana" tace"lafiya lau"anyi sallah lafiya , lafiya lau". Bayan duk sungaisa harda Abba ,sannan tace "kushigo muje " Anty murja tace"a'a mungode" Abba yace "baza 'ayi hakaba kawai kushigo muje" Bayadda suka iya suka shiga, inda Ummi taje ta buɗema Nabla motarsu Doctor,tace "y'ata shiga ,Son ga ƙanwarka , sai murage musu hanya" zaiyi magana Ummi ta ɗaga mishi hannu ,dama kaka baya take tace "yawwa 'yar ƙwarai zomuje ,ƙele wannan mai zubin samudawan. Ummi tabuɗe mata front sit tace" shiga "Nabla wadda jikinta yayi sanyi tashiga . Anty murja ta shiga baya , wurin kaka , Ummi tace "my Angle zomuje ,taja hannun Autah , suka shiga mota wurin Abbah" Su yaya Umar naganin shigar Nabla cikin motar Doctor ,suka hau yin dariya , don sunsan yau akwai dirama,Bayan Anty murja ta sanar da driver uguwansu. Aka fara tafiya Ummi ta kalli Autah tace "ƴata yasunanki "tace shuhaima,amma gidanmu Autah akecemin" Takoma cewa "ya mamanku da babanku " Autah tace"Ummana na gida ,Ummanmu tace Abbanmu ya rasu ,Ni bansanshi" Ba Ummiba har Abba saida yaji wani iri ,ganin yarinya ƙarama ita da yayarta Basu san daɗin mahaifiba. Abba yace "ƴata karki damu ai gani zaki ɗaukeni Abbanki "tayi dariya tace "eh Inaso kuma daga yau kai Abbana ne " Ummi tace "nikuma Ummanki. daganan suka ci gaba da hira da Autah ,nanne take faɗimusu ,gidansu suna saida Ƙosai, duk sun tausa yawa rayuwansu. Shiko Doctor Yana ɗriving ɗinshi hankali kwance ,amma idan ka kalli fuskarshi ba rahama atate da ita,shiyasa Nabla Tasha jinin jikinta ,don gudun karya karya mata ƙafa ,kamar yadda yace. Yana cikin farin shadda da hula baƙa ,sai k'alli yake,nakai dubana kan hannunshi dayake tuƙi dashi ,wani golden tsadadden agogone sanye ahannun, sai ya ƙarawa farin hannun k'yau. Su kaka suna fira jefi2 ita da Anty murja. Haka harsuka isa unguwar su,Autah tace yawwa ga gidanmu can Abba ,ya kalli gidan yaga kamar gidan da yake bayarwa hayane , Suka isa har bakin k'ofan gidan , kowa yafito harsu Nabla ,Amma Banda Doctor , Nabla taje fita tace pls buɗemin ,don dama yasanya remote batare da sanintaba ya kulle motan, taji ya ƙeleta gashi daga ita sai shi acikin motar. Tafara bugun ganbun motar,ya juyo ya kalleta yace" "Kee meye haka jaki ɓallamun mota. cikin fushi tace" to ai saika buɓemun na fitah" Shima cikin fushi yace" in anƙifa mezakiyi ,bakisan koni waneneba ko shine ". Tace"waye kaiko ,inbancin macuci " Yace "zakiga cuta ko yanzu yarinya" Yamatso kusanta sosai ya zanye maya finta ,dako ɗan kwali babu akanta, kitsonta k'ananu suka zubo mata saman fuska , ya janye su baya ya ɗago fiskarta dab da tashi, ya tsura mata ido yana kallon face ɗinta, baisan sanda yace wow !Masha Allah. Itako ganin baice komaiba ,zata yi magana ,yayi sauri ya kama lip ɗinta na ƙasa yana tsotsa . Shi adole saiya hukuntata, yana tsotsar shi kamar yasamu stweet. tunyana yi akan funishment har yadawo , yana jin daɗin abin, kasan cewar shine karo na farko daya taɓa shan bakin mace . Haka yadinga tsotsar bakin nata ,yana jin wani test dabai taɓa jiba, Nabla jin yana shamata baki ta tsorata ,yanda yake tsotsar bakintane kamar mai jin yunwa yabata mamaki, kamar zai cinyesu, tafara jin raɗaɗi da zafi nan tafara hawaye ,tana tureshi ,amma shi yamanta ko dawa yake . Suna haka sai suka ji ana knocking ganbun motar. *More comments More Typing*✍️ *By Antyn Maryam* 09061392911 Typing *ALHERI WRITERS ASSO* *(A.W.A)* https://www.facebook.com/Alheri-writers-association-100452175039849/ https://chat.whatsapp.com/FqpYwmmbahRLaZHssfLpfu *DOCTOR SHURAEM* 🧑‍⚕️ *Tsokaci littafinan na kyautane ...Kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri....*🤧 *Writing by Hussaina Nasir* *Twins 👩‍❤️‍👩* *Page4️⃣2️⃣&4️⃣3️⃣* *Bismillahir rahmanirrahim* Doctor baisan sanda ya mik'e tsayeba ,saboda duk wurin babu wadda taimishi k'yau irinta. Abokanshi naganin ya tashi ,wani yace"Doctor lafiya "yazauna yace"bansaniba, y'an sa ido.sukaci gaba da hiransu, Amma duk hankalinshi baya garesu, yana Kan Nabla ,wadda batama San dashiba. Suna shiga ciki ,sai Salma ta ganta tana raba Ido,tayi murmushi ta iso gareta ,tace"Nabla kinzo ,to zomuze gasu kaka can suna jiranki. Takaisu inda su Ummi suke,duk yana kallonsu, Autah taje wurin Ummi, haka akaci gaba da gudanar da bikin,can sai taji alamun mararta na murd'amata, tana cije baki, anty Salma talula ,k'asa2 tace" Nabla lafiya kuwa" da k'ar tace 'anty marana inane toilet" tace" zomuje " suntashi sufita sai Ummi tace"Ina zakuje". Salma tace"zan Rakata toilet ne" suna fita Ashe Doctor Yana ganinsu ,Kuma yaga yanayinta, yana tunanin wani Abu Amma ya share. Suna tafiya shiga toilet Nabla tafad'i tana rik'e mara hawaye na zuba. Nan Doctor Wanda Yana tsinkosu yayi Maza yataso da sauri, yazo don hankalin mutane baya wurinsu, Yana zuwa yaga Salma na tadota ta Kiran"Nabla !kitashi Amma batada karfi. Salma naganin Doctor, Tayo kanshi tanacewa"Doctor zokaga Nabla tafad'i" hankali tashe,baitsaya komaiba ya tallabota jikinshi ,ya rumgumeta jikinshi yaji tana shed'a kad'an2. Yad'auketa kamar jaririya,haka yaji kamar bai d'au komaiba ,don Nabla batada nauni ko kad'an. Yayi hanyar mota ta ita, wata mota ta alfarma, Salma na biye dashi ta shiga ,ya kwantar da ita cikin motar, cikin hanzari yayi hanyar zuwa gida da ita, don ya gano matsalar,Kuma baya iya kaita hospital,don kishi irin nashi. Suna zuwa gida ya d'auketa sai room d'inshi, inda kayan aikinshi suke ,don aciki babu abinda babu. Salma ta fahimceshi shiyasa bata ce mishi komaiba, don ta fahimceshi tun bayauba. Nan ya shimfed'eta saman gadon ya shiga bata taimakon gaggawa, Nan ya fahimci tana rushing da yawa , Salma tazo yaba ta pad yace" matar Yaya tasa wannan" " tana amsa takaita ciki. tataimaka mata tayi wanka tasa ,da k'yar ,sunfito tana sanye da towel ajikinta, saiga Doctor ya shigo , yana kallonta so d'aya baisakeba ,ta kwanta saman gado, Salma tace " Doctor zanje na kawo mata tufafi" yace"ok. Nabla tana nandai tana hawaye don marar na murd'a haryanzu,dayaga haka ,yaja wata allura ,yazo yimata, yajuyata baya zai d'aga towel d'in ta rik'e ,yagane nufita don haka ya dawo ga hannu, zayyi kenan ta rik'e hannunshi. Saiga Salma tazo ,tace Nabla bari aimiki zakisamu sauk'i. Sannan akaimata ,tabata wata sabuwar Riga doguwa Mai k'yau, tasanya ,sai bacci , don hadda ta bacci yayimata. Salma tazauna da ita shiko ya koma wurin bikin ,koda yaje antashi , ya isko su Ummi na nemansu, Nan yasanar dasu suna gida ,Amma baisanar dasu halinda take cikiba. Autah harda kukanta bataga Anty Nabla ba,Saida Doctor ya d'auketa suka fita ,yace"baby zomuje nakaiki wurin Anty. Duk suka mara mishi baya sai gida. *More comment More typing*✍️ *By Antyn Maryam* 09061392911 Typing *ALHERI WRITERS ASSO* *(A.W.A)* https://www.facebook.com/Alheri-writers-association-100452175039849/ https://chat.whatsapp.com/FqpYwmmbahRLaZHssfLpfu *DOCTOR SHURAEM* 🧑‍⚕️ *Tsokaci littafinan na kyautane...Kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri....🤧* *Writing by Hussaina Nasir* *Twins👩‍❤️‍👩* *Page4️⃣4️⃣&4️⃣5️⃣* *Bismillahir rahmanirrahim* Suna Isa gida , Doctor yad'auki Autah suka shiga ciki, sai inda Nabla take tana baccin wahala. Autah ta Isa wurinta ta fa'da jikinta tana kuka tace"anty tashi muje gida ummah tace karmu da'de,kitashi meya sameki ,cikin kuka. dayaga tana shirin tada ita, ya janyeta ,yace "baby Anty batada lafiya,karki tadata" ya d'auketa sai d'akinshi yace" muje muyi sallah ,murok'i Allah yaba Anty lafiya" tace"to Yaya anty zata tashi ko" Yace "eh" Bayan sungama sallah , yace "kina Shan ice cream ko "tace eh Yaya "yace "to muje musiyo hadda Anty "sukahau mota sai shopping mall,yarik'e hannunta suka shiga. yafara jidan kaya ,yace"baby fad'imin duk abinda kikeso" ,yaro baruwanshi,ta nunamishi ya d'aukamata, yace "me Anty keso "tayi tunani duk yana kallonta,abun yaso bashi dariya can tace" Madara da nono sai da had'a Tasha,wani lokacin da Zuma, ko abinci bataci in akwaisu" Saikuma tanason abunnan na wanka towel, ko ranan Wanda kaka ta bata taiyita kallonshi tana murmushi" Yayi murmushi yace " yawwa baby sai mud'aukamata ko ,yaje wurin tufafi ya d'auka musu dogayen riguna masu k'yau da tsada,sannan sukayo gida. Can gidako kaka ta matsa meyasameta, sai salma ta fad'a sannan suka shiga had'amata magani da zai taimaketa ,don sunga Nabla irin matannanne masu wahala yayin period. Sai takwas nadare ta tashi tana runtse Ido ,kaka ta kaita toilet, ta kyera jikinta , tayi wanka ,kaka tace tashiga cikin wasu ruwa masu zafi, haka tashiga ,Amma da zafi ruwan , Kuma taji dad'insu sosai, don marar tabar murd'amata, kaka taje anso mata tufafi saiga Doctor sundawo da shipping. Sai Doctor yace "kakus yadai "tace"amsomin tufafi tasa" yabud'e kayan yad'auko Riga golden colour ya bata da mayafinta, tace "ja'iri kawai aiduk munganoka" Shidai baijitaba,don haka suka zauna shida Autah ,tana Shan ice cream d'inta , saiga Nabla ta fito sanye da rigan. Autah taje aguje wurinta Saida tayi taga2 zata fad'i Doctor ya tarota jikinshi, abinma dariya yabashi,ace kamar Autah tana batun kada ita. Tajenye jikinta ,tazauna kusa dashi, saman gadon,don haryanzu batada k'arfin jiki. Ummi tayyi sallama takawo mata abinci da drink da ruwa ,tace 'AA Ummi na k'oshi banaci " Tace"ko alama sai kinci don ba abinda kikaci. Doctor na kallon dramma nsu baice komaiba ,Nan Autah suhaima tace"Ummi dama Anty batacin abinci ko gida sai Ummah tasata gaba". Abin duk yabasu mamaki ,cikin zuciyarshi yace " shiyasa ko nauyi batada "yataso yasha Toka yace" ke kinsan munan gidan ba 'a yimuna gardama don haka sai kincinyeshi duka ,ya amshi abincin yazo dashi gabanta ya zauna" Ta kafeshi da Ido ,tana kallo tace" kabarshi bazan iya ciba" taga ya koma mata kamar zaki ,tayi sauri da d'au spoon tafara tsakura, kamar tana cin magani. Bayan tagama ya duba yaga kamar bataci komaiba, yaje ya had'o mata Madara da nono,da Zuma ,don koshi gwanin Shan sune yabata ta amsa ,tana ganin abinda ke ciki ,tafara Sha . Shima bata Sha dukaba Amma Tasha, tace" Autah zomuje gida Kar Umma taje bid'ammu. Ummi tace"my son kaimin su gida kaji kamar bayaso yace to. Suka shiga mota bayan duk siyayyar tana cikin motar,sannan suka Fara tafiya ,Nabla na baya Autah na gaba wurinshi ,Amma yana kallonta ta glass har suka Isa gida. Suka fito Autah tarik'e hannunshi tace" Yaya zo muje Ummah ta ganka ,yadubi Nabla suka had'a Ido tace"Autah suhaima barshi yaje gida kinji,yace ok baby muje naga Ummah. Nabla na gaba suna baya Nan ya kalleta yana had'iyar yawu.don duk ta zautar dashi yadda rigar ta kamata ta fidda shape d'inta sosai, suna shiga gidan sai suka tarar da... *More comment More typing*✍️ *By Antyn Maryam* 09061392911 Typing *ALHERI WRITERS ASSO* *(A.W.A)* https://www.facebook.com/Alheri-writers-association-100452175039849/ https://chat.whatsapp.com/FqpYwmmbahRLaZHssfLpfu *DOCTOR SHURAEM* 🧑‍⚕️ *Tsokaci littafinan na kyautane...Kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri....*🤧 *Writing by Hussaina Nasir* *Twins👩‍❤️‍👩* *Page 4️⃣6️⃣&4️⃣7️⃣* Suna shiga gidan suka tarar da Umma tana shirin fitah nemansu, Ummah tace"Nabla Ina kuka tsaya ,kundad'e " Nabla zatayi magana saiga sallamar Doctor shida Autah, Doctor ya gaisheta, yaga kaman matar tana mishi kama da Abbanshi Amma ya share yace" maybe kamace kawai, Amma Kuma kaman ya b'aci. Autah tace "Ummah kinga mun dad'e ko ,to Antyn ce ba lafiya" yakalli Nabla yaga ta nok'e Kai , Ummah tace" to Allah ya sawwak'a "sukace Amin " Tace "Autah waye wannan" tace " gidansu Hajjiya kaka yake " Tace " to madallah angode ,Allah yayima albarka" yace bakomai Ummah , Nabla d'aukomishi ruwa ,cewan Ummah" yace "A'A Ummah nagode "yatashi yace " Saida safe Ummah " cewan Doctor" tace "to Saida safe. Yace "baby bako rakiya ,zomuje ga ice cream d'inki a mota " Ummah tace kuje ku raka yayanku" bayan sun fita . Yasamu wasu Yara suka shigar da kayan yarufe motan ya shiga,Amma bai kulleba, duk Nabla na kallon shi. Tace mungode , yafito yazo daf da ita yace" Karma kiyimin godiya dan babu naki aciki ,duk kayan baby ne .tamurgud'a baki tace " me ruwana da kayanka waya sanima ko kud'inkane" takama hannun Autah suka koma gida. Shima yajuyar da akalar mitarshi sai gida. Yatarar da kakus falon , tace" jank'osai kakaisu gidan" yace " eh ,na mance da maganinta da zata rink'a Sha" Kuma shawarah d'aya kakus ayimata Aure kawai, shine samon Sauk'inta . Kakus tace" to anji kaikasan Aure kayi ,aikafita buk'atan Auren "ya sosa kanshi yayi d'aki . Washe gari yabayar da maganin aka kaimata. Bayan sati biyu, nahango Doctor cikin office d'inshi na alfarma ,Yana cike ta kaddun dake gabanshi , ma aikata ta ko Ina aiki akeyi . Don Doctor baya Wasa kokad'an da aikinshi , yana gamawa yatashi yaje emergency room da yake ankawo wata mata da takeda vaginal problem , bayan ansanyamishi wata riga ta tiyata suka shiga ,ya d'au one hour yana aiki ,cikin nasara ya fito . Yakoma office d'inshi yaci gaba da aiki, sai k'arfe biyar yabaro hospital yayo gida, haka yaci gaba da gudanar da aikinshi cikin kwarewa ,cikin kwanciyar hankali. Amma matsala d'aya shine yana buk'atar Mai yimishi aiki a office d'inshi Mai Kula dashi, Kuma musulma don wacce ke tare da shi yanzu ba musulma bace Kuma bata iya gyeran wuriba. Shine yayyima tanko magana ya samomai ma aikaciya , to shine yayi tunani wacce zai samo, Nan ya yanke shawarar tunkarar Nabla y'ar unguwar su ko zata yarda Amma bai saniba . Yau yaje wurinta ya fad'imata tace saitayi shawar da Umma, yace to shikenan zan dawo gobe don sauri ake , sukayi sallama ta koma gida shiko ya tafi. Bayan tasanar da Umma tace " To Nabla idan zaki iya shikenan , kinga Nan zamu Sami kud'in da zakije makarantar gaba,koya kiga gani " Nabla tace "eh Umma gashi inason naga naje school. Washe gari tanko yadawo ,ta shaida mishi ta amince zatayi aikin" yayi farin ciki ,don yasan Yallab'ai zaiyi farin cikin samo yarinya Mai natsuwa irin Nabla. Yaje yasanar dashi ,yace" gobe tazo idan tayi shikenan , inbatayiba za'a canja, cikin zuciyarshi yace " tamayi Yallab'ai. Tun safe Nabla ta shirya ,don karfe goma tanko zaizo ya kaita ,bayan ta Gama duk aikin da zatayi ,ta gyera d'akin Ummah da nata , sannan taje wurin Ummah , tana zaune tare da Autah suna Karin safe , don Nabla bata cika cin abinci da safeba sai rana tayi, tace" Ummah Ina kwana" tace " lafiya Lau ,har yataho" tace" A'A " Nan Ummah taimata nasiha ,taji tsoron Allah ,ta kare mutuncinta, karta Kula samari, ta Kula da kanta da maraicinta . Sai ga yaro yace " ance Nabla tazo " taima Umma sallama ta fita , suka shiga mota sai hospital d'in Doctor. Nan Nabla ta saki baki tana kallon asibitin kamar ta k'asar waje, harabar ta kawai abin kallone balle ciki ,aljannar duniya kenan . ta had'u sosai iya had'uwa , babbar asibitice wadda manyan mutane ke zuwa , y'ansiyasa , masu kud'i, dasauransu. Suna zuwa aka sanar da Doctor zuwansu ,Saida ya b'ata minti talatin sannan yabada izinin shiga. Suna shiga Wanda sanyin Ac da k'amshi Mai dad'i ke tarbanka Saida ta lunshe Ido, Ashe nanne aka b'arar da nera sosai . Doctor na Danna laptop d'inshi suka shigo ,ya d'ago idanshi Nan suka sauka akan ta , ya zare glass d'inshi yace ! *More comment More typing*✍️ *By Antyn Maryam* 09061392911 Typing *ALHERI WRITERS ASSO* *(A.W.A)* https://www.facebook.com/Alheri-writers-associat ion-100452175039849/ https://chat.whatsapp.com/FqpYwmmbahRLaZHssfLpfu *DOCTOR SHURAEM* 🧑‍⚕️ *Tsokaci littafinan na kyautane..Kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri...🤧* *Writing by Hussaina Nasir* *Twins👩‍❤️‍👩* *Page5️⃣0️⃣&5️⃣1️⃣* *Bismillahir rahmanirrahim* Tace "Doctor zanje gida baiko "kalletaba yace" AA bayanzuba" tasha toka , ta tashi tashiga resting room d'inshi tayi zamanta , shiko duk yaganta Amma baice mata komaiba don yasan fushi take ya hanata fita . Bayan ya kammala duk abinda yadace yayimata yace "jibi sudawo za ayi mata aiki" bayan sunfita , shiko yaci gaba da aikinshi ,Amma hankalinshi na can wurinta , har lokacin zuwanshi gida yayi bata fifoba , ya had'a kayanshi ya d'au wayoyinshi yashiga inda Nabla take. da shiganshi baigantaba Nan yaduba batanan ,yana dubawa saman 2seater ya ganta hartayi bacci , yayi murmushi ya Isa wurinta ,ya karemata kallo tsaf. Tana baccinta cikin kwanciyar hankali , mayafin ya koma gefe , rigan da tasaka duk ta matsi bress d'inta har suna neman fita, cikinta shafe kamar ba'a tab'a samishi abinciba. Ya kalli cikin yaga kaman da yunwa acikinshi , ya tuna cewa bata cin abinci, yace maybe bataci abinciba da tazo ,kuma gashi bata ciba Nan , Nan ranshi ya b'aci, acewanshi zata jama kanta ciyone , gashinta ya zubu mata duk ya rufe mata fuska , saboda ribon d'in ya banye saboda sulb'in gashin, Nan Doctor yafahinci Ashe gashintane. Ya kauda kanshi gefe don yanayinshi duk ya sauya saboda ganinta haka, ya daure ya je kusa da ita ,yayi baya da gashin Nan k'yak'k'yawar fuskarta ta bayyana , lips d'inta sai shek'i sukeyi . Doctor baisan sanda ya Kai bakinshi saman nataba ,ya tsotsesu kad'an2 don karta tashi, sai da yasha bakin son ransa sannan yazo zai Kai hannunshi saman bress d'inta da suka tsonemai Ido ,farare dasu ,tsayayyo dasu , manya 2 ,baitab'a ganin irinsuba ,sai gareta , yarinka had'iyar yawo. Zai Kai hannunshi tafara motsi , yayi Maza yatashi ,yana gyera riganshi, yayi mata tsawa yace " Kee tashi , waya ce kizo inda nake hutawa , bamaishiga min Nan saini. Nan tayi sauri ta tashi, tana gyera riganta, ta janyo riban d'inta ta kama gashin ta tufke , ta sanya mayafinta ta tashi , Amma saidai me batada kwarin jiki, don yunwa na damunta , tayi baya zata fad'i ya janyota jikinshi ,idonsu ya sark'e cikin na juna. Sannan ya jata jikinshi sosai ,ta k'ara lafewa jikinshi, ya fahimci bazata iya tafiya ita d'aiba , tana lafe da jikinshi , suka fara tafiya, ya sak'alo hannunshi har saman shafaffen cikinta, yana shafawa, tana jinshi tayi banza da shi. Har suka Kai haraban asibitin , inda motanshi take , aka bud'e mishi ta shiga front seat, Shima ya shiga ,Nan yabar asibitin ,ya kama hanyan wani restaurant , yafito ya janyota jikinshi again , itadai haryanzu nata i do, don tasan kotayi gardama , fad'a kawai zatasha , Kuma batada karfin ramawa. Ya kaita har ciki suka zauna, akakawo mishi book ya zab'i kalan abincin da yakeso, ya zab'i abinda za'a kawomusu don yasan Nabla bazata fad'aba. Nan akakawo musu irris da fried rice with chicken, sai cos low , da drinks irinsu,rufaida , sai Madara Mai sanyi, da ruwa. Yace "oya yimaza ki cinye mutafi gida, ta dubi abincin kamar tayi kuka tace Doctor summin yawa,Amma bari Nasha wannan ya Isa ,zata Kai hannu saman madaran ,yace " AA ba ita zakishaba yanzu , sai kinci abinci,yabata spoon yace " start yimaza kici koyanzu na sab'amiki. Tana turo baki gaba ,ta amsa tafara cin Irish d'in don ya bata sha'wa ,tarik'a ci har ta k'oshi, sannan yasa mata madaran akofi, ta amsa Tasha , yace 'k'ara cin abincin " ta langab'ar da Kai tace "Allah Doctor Inna k'ara zan fashe cikina". Abinma dariya yabashi wai zata fashe cikinta, ko Ina cikin yake . Nan ta dubi abincin da bata ciba , tace " Doctor yanzu wannan abincin da Bamu ciba saika biya , muje mubasu ha k'uri su amshi abinsu" Yace "to wayajamun asaran ai duk kece , da kincinye duka ai saidai mubiyasu kud'in su, Amma yanzu dole sai mun biyasu. Tace "to aisaida nacema Madara kawai zansha Amma kak'i" yace Amma bakomai munbarmusu " zomuje , yabada 🏧 d'inshi suka d'au kud'insu, sannan aka cika mishi Leda da kayansu Ice cream , sannan suka koma mota . Taga ya bi hanyar gidansu , saida ya kaita har gida ,ta fito harta fara tafiya, yace kice baby tazo ga yayanta " bata ce komaiba ta shige gida . Tayi sallama ,ta isko Ummah da Autah suhaima suna zaune saman dadduma, ta samu kujera ta zauna, tace " Autah je ga yayanki can yace kizo " Autah tayi sauri tayi waje , tana murma. Doctor na tsaye jikin motar yana jiran Autah ,sai yaga ta zo aguje ta fad'a jikinshi, tana dariya, Shima cikin da riya ya d'agata sama yana mata Wasa tana dariya. Bayan sungama wasansu , yabata ledan kayan yace "wannan nakine baby" tace "thank you Yaya, sannan yashiga mota yana bata bye bye , sannan Takoma gida, Shima yajuyar da motar sai gida. Washe gari, Nabla ta Sami adai daita tashiga sai hospital, ta shiga bayan ta amshi makulin office d'in , ta shiga ta fara aikinta, cikin tsanake , sai ji tayi mutum bayanya an kafeta ta Ido, tajuyo kenan tayi Ido hud'u da mutum saida ta zabura ..... *More comment More typing*✍️ *By Antyn Maryam* 09061392911 Typing *ALHERI WRITERS ASSO* *(A.W.A)* https://www.facebook.com/Alheri-writers-association-100452175039849/ https://chat.whatsapp.com/FqpYwmmbahRLaZHssfLpfu *DOCTOR SHURAEM* 🧑‍⚕️ *Tsokaci littafinan na kyautane...Kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri...🤧* *Writing by Hussaina Nasir* *Twins👩‍❤️‍👩* *Page 4️⃣8️⃣&4️⃣9️⃣* *Bismillahir rahmanirrahim* Yace"waye wannan ka zomin da ita "tanko yace "ranka yada'de wannan itace zatayi aikin, sunanta Nabla ,y'ar unguwar muce. Yadubeta wadda tunda yace wacece ita take mamakinshi, yace to bawai kizo kiyi aiki abaki ku'di ki wuceba , A'A ni Wanda zayyimin aiki akwai k'aidojo atare Dani. Tace" nayadda Yallab'ai ,"yace na d'aya banason makara kafin nazo kinzo kinkammala, Kuma dole ayi aiki da k'yau idan akayi bayyimun ba za'a sake. Kuma sai nabar asibiti zakije gida ,don kece Mai Kula da office,idan Ina ciki ko bana ciki, Kuma banason datti , don haka tanko zaka je da ita kasiya mata kaya kala goma. Yace "kinji sharud'an yakika ce zaki iya" tanko ya kalleta yayimata alama tace zata iya ,tace "eh zan iya" yace" kud'in albashinki naira dubu hansinne duk wata , summiki ko ak'ara ,Saida ta kalleshi suka had'a Ido tayi sauri ta kauda kanta gefe ,bata ce komaiba. yace" ok tunyanzu aikinki zaifara don office d'ina yayimun k'ura , ta kalli office d'in taga bataga komaiba bawata k'ura dayayi sai k'yalli dayakeyi. Tanko yayimishi sallama yafita , Nan yafara nunamata yadda wurin yake da yadda yakeson aikin, itadai nata Ido ,don gani take kamar ba Doctor data saniba ,yafita zuwa aiki , itako ta Fara mishi aikin. Komai nata cikin sanyi take yinshi , tashiga wani room dake cikin office d'in Nan taga Ashe wurin da yake hutawane ,kujeru ne acikinsa sai hutunansa lak'e da bango , sai firjin da plasma ,da sauran kayan da aka k'awata wurin. Namma tashiga ta k'ara gyerashi ,sai k'amshi ke tashi, tasamu wata kujera acinkin office d'in tazauna tana hutawa , don ta gaji , tana k'arewa wurin kallo don ya burgeta sosai tsarinsa. Tayi minti ashirin ,sai taga yashigo ,tare da wasu health workers suna biye dashi, sannan suka koma, yazauna saman kujeranshi ya cire glass d'inshi , ya Fara aiki. Nabla abin yabata mamaki yadda yayi kamar bai gantaba , Itama ta shareshi , aka kirashi awaya , ya kalli Nabla yace " kinga wannan wayar ,wayace ajiye kusa gareshi saman glass d'in gabanshi ,daga yau duk anka kira kece zaki d'auka kiji me akace ,sannan kisanar Dani. Don haka yanzu Yi pickup Muji ko kin iya, tazu kusa dashi , inda yace ta banka mishi harara, Kuma duk ya ganta Amma ya share, cikin zuciyarshi yace" zakiyi bayani yarinya" Cikin rashin sanyinta ta ta Kai hannunta saman wayar dake ringing har yanzu ,shiko yabi farin hannun da kallo da dogayen ya tsunta ,farcenta Mai bima k'arami yana sanye da zobe fari Mai k'yau da gani na azurfane. Wannan zoben na Ummah ne Wanda yayanta ya bata wato Muktar ,shine Nabla taganshi ga Umma ya bata sha'wa , Ummah tace Nabla ko kinaso tayi sauri tace eh Umma ,zakiban . Sai kawai taga Ummah ta cire ta bata tasa ,Kuma yayimata don hannunsu guda da Ummah ,saidai ita tasa farce maibima k'arami. Tana d'auka tace "hello " cikin muryarta Mai sanyi, Nan aka sanar mata patient na nemanshi suna jiya, tace " ok " Ta ajeye wayar tasanar dashi , yace " ki kira kice suzo" takira tace " suzo" Bayan masu nemanshi sunzo , suka fad'imishi complain d'insu , wata mata shiyar yarinyace keda matsalar nono , Amma za'ayimata aiki, d'iyar wani minister ce , yace ma kawun yarinyar sujira waje . Nabla dai nata Ido , bayan yayimata tambayoyi sosai ,sannan ya zauna kujeran dake facing nata, yace bud'e nagani wurin . Nan yarinyar da bata wuce sa'an Nabla ba,tabud'e mishi wurin, Nabla naganin tabub'e Mishi nonon da suke k'anana dasu tayi sauri tace..... *More comment More typing*✍️ *By Antyn Maryam* 09061392911 Typing *ALHERI WRITERS ASSO* *(A.W.A)* https://www.facebook.com/Alheri-writers-associat ion-100452175039849/ https://chat.whatsapp.com/FqpYwmmbahRLaZHssfLpfu *DOCTOR SHURAEM* 🧑‍⚕️ *Tsokaci littafinan na kyautane..Kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri...🤧* *Writing by Hussaina Nasir* *Twins👩‍❤️‍👩* *Page5️⃣0️⃣&5️⃣1️⃣* *Bismillahir rahmanirrahim* Tace "Doctor zanje gida baiko "kalletaba yace" AA bayanzuba" tasha toka , ta tashi tashiga resting room d'inshi tayi zamanta , shiko duk yaganta Amma baice mata komaiba don yasan fushi take ya hanata fita . Bayan ya kammala duk abinda yadace yayimata yace "jibi sudawo za ayi mata aiki" bayan sunfita , shiko yaci gaba da aikinshi ,Amma hankalinshi na can wurinta , har lokacin zuwanshi gida yayi bata fifoba , ya had'a kayanshi ya d'au wayoyinshi yashiga inda Nabla take. da shiganshi baigantaba Nan yaduba batanan ,yana dubawa saman 2seater ya ganta hartayi bacci , yayi murmushi ya Isa wurinta ,ya karemata kallo tsaf. Tana baccinta cikin kwanciyar hankali , mayafin ya koma gefe , rigan da tasaka duk ta matsi bress d'inta har suna neman fita, cikinta shafe kamar ba'a tab'a samishi abinciba. Ya kalli cikin yaga kaman da yunwa acikinshi , ya tuna cewa bata cin abinci, yace maybe bataci abinciba da tazo ,kuma gashi bata ciba Nan , Nan ranshi ya b'aci, acewanshi zata jama kanta ciyone , gashinta ya zubu mata duk ya rufe mata fuska , saboda ribon d'in ya banye saboda sulb'in gashin, Nan Doctor yafahinci Ashe gashintane. Ya kauda kanshi gefe don yanayinshi duk ya sauya saboda ganinta haka, ya daure ya je kusa da ita ,yayi baya da gashin Nan k'yak'k'yawar fuskarta ta bayyana , lips d'inta sai shek'i sukeyi . Doctor baisan sanda ya Kai bakinshi saman nataba ,ya tsotsesu kad'an2 don karta tashi, sai da yasha bakin son ransa sannan yazo zai Kai hannunshi saman bress d'inta da suka tsonemai Ido ,farare dasu ,tsayayyo dasu , manya 2 ,baitab'a ganin irinsuba ,sai gareta , yarinka had'iyar yawo. Zai Kai hannunshi tafara motsi , yayi Maza yatashi ,yana gyera riganshi, yayi mata tsawa yace " Kee tashi , waya ce kizo inda nake hutawa , bamaishiga min Nan saini. Nan tayi sauri ta tashi, tana gyera riganta, ta janyo riban d'inta ta kama gashin ta tufke , ta sanya mayafinta ta tashi , Amma saidai me batada kwarin jiki, don yunwa na damunta , tayi baya zata fad'i ya janyota jikinshi ,idonsu ya sark'e cikin na juna. Sannan ya jata jikinshi sosai ,ta k'ara lafewa jikinshi, ya fahimci bazata iya tafiya ita d'aiba , tana lafe da jikinshi , suka fara tafiya, ya sak'alo hannunshi har saman shafaffen cikinta, yana shafawa, tana jinshi tayi banza da shi. Har suka Kai haraban asibitin , inda motanshi take , aka bud'e mishi ta shiga front seat, Shima ya shiga ,Nan yabar asibitin ,ya kama hanyan wani restaurant , yafito ya janyota jikinshi again , itadai haryanzu nata i do, don tasan kotayi gardama , fad'a kawai zatasha , Kuma batada karfin ramawa. Ya kaita har ciki suka zauna, akakawo mishi book ya zab'i kalan abincin da yakeso, ya zab'i abinda za'a kawomusu don yasan Nabla bazata fad'aba. Nan akakawo musu irris da fried rice with chicken, sai cos low , da drinks irinsu,rufaida , sai Madara Mai sanyi, da ruwa. Yace "oya yimaza ki cinye mutafi gida, ta dubi abincin kamar tayi kuka tace Doctor summin yawa,Amma bari Nasha wannan ya Isa ,zata Kai hannu saman madaran ,yace " AA ba ita zakishaba yanzu , sai kinci abinci,yabata spoon yace " start yimaza kici koyanzu na sab'amiki. Tana turo baki gaba ,ta amsa tafara cin Irish d'in don ya bata sha'wa ,tarik'a ci har ta k'oshi, sannan yasa mata madaran akofi, ta amsa Tasha , yace 'k'ara cin abincin " ta langab'ar da Kai tace "Allah Doctor Inna k'ara zan fashe cikina". Abinma dariya yabashi wai zata fashe cikinta, ko Ina cikin yake . Nan ta dubi abincin da bata ciba , tace " Doctor yanzu wannan abincin da Bamu ciba saika biya , muje mubasu ha k'uri su amshi abinsu" Yace "to wayajamun asaran ai duk kece , da kincinye duka ai saidai mubiyasu kud'in su, Amma yanzu dole sai mun biyasu. Tace "to aisaida nacema Madara kawai zansha Amma kak'i" yace Amma bakomai munbarmusu " zomuje , yabada 🏧 d'inshi suka d'au kud'insu, sannan aka cika mishi Leda da kayansu Ice cream , sannan suka koma mota . Taga ya bi hanyar gidansu , saida ya kaita har gida ,ta fito harta fara tafiya, yace kice baby tazo ga yayanta " bata ce komaiba ta shige gida . Tayi sallama ,ta isko Ummah da Autah suhaima suna zaune saman dadduma, ta samu kujera ta zauna, tace " Autah je ga yayanki can yace kizo " Autah tayi sauri tayi waje , tana murma. Doctor na tsaye jikin motar yana jiran Autah ,sai yaga ta zo aguje ta fad'a jikinshi, tana dariya, Shima cikin da riya ya d'agata sama yana mata Wasa tana dariya. Bayan sungama wasansu , yabata ledan kayan yace "wannan nakine baby" tace "thank you Yaya, sannan yashiga mota yana bata bye bye , sannan Takoma gida, Shima yajuyar da motar sai gida. Washe gari, Nabla ta Sami adai daita tashiga sai hospital, ta shiga bayan ta amshi makulin office d'in , ta shiga ta fara aikinta, cikin tsanake , sai ji tayi mutum bayanya an kafeta ta Ido, tajuyo kenan tayi Ido hud'u da mutum saida ta zabura ..... *More comment More typing*✍️ *By Antyn Maryam* 09061392911 Typing *ALHERI WRITERS ASSO* *(A.W.A)* https://www.facebook.com/Alheri-writers-association-100452175039849/ https://chat.whatsapp.com/FqpYwmmbahRLaZHssfLpfu *DOCTOR SHURAEM* 🧑‍⚕️ *Tsokaci littafinan na kyautane... Kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri...🤧* *Writing by Hussaina Nasir* *Twins👩‍❤️‍👩* *Page 5️⃣2️⃣&5️⃣3️⃣* *Bismillahir rahmanirrahim* Bako wabane face Kamal,Nan ta tsorata sosai Dan yanzu tsoro yake bata, shiko yazo neman Doctor ne zashi kawo k'anwarshine dakeda matsala. Shine yazo office d'in koyaga yazo ,Nan yahango kamar Nabla wadda yake nema , tana d'ago kanta ya tabbata da itace. Yafara takowa yana murmushi yana cewa"kingama gudun, yau gaki Allah ya nunamin ke" nan Nabla ta firgice tana Jah baya ,tace Wai menayi makane kakeson takurani" yana isowa kusa da ita ,itako tafara kuka ,zaikai hannunshi kanta,saiga Doctor ya shigo. Nan Nabla ta ruga aguje sai jikin shi, tana kuka, ta cikuikuyeshi sosai, ta shige jikinshi, tana Jin tsoro, da Doctor yaga haka ,Nan yafahinci ba lafiyaba , yakai dubanshi ga Kamal ,yace mishi"meyafaru" Nan yafara kame kame , Doctor ya bugamishi tsawa"yace "tambayarka nakeyi meka yimata , yaja Nabla wacca haryanzu tana hawaye. Yazaunar da ita saman kujeranshi, tazauna, yaje ya Isa gareshi ya shakemishi wuya yace "idan baka sanar Dani abinda kayimata ba saina kasheka Kuma ba ' a komai " da Kamal yaga Doctor Yana shirin kasheshi Nan yafara gayamai komai har had'uwarsu ta farko ,harzuwa yanzu. Zuciyarshi intayi dubu ta b'aci , yajashi har haraban asibitin yace mishi"kasan ko ita wacece to ita k'anwatace , Kuma itace rayuwata, idan na k'ara ganinka koda kusa da itane sainasa an d'aure minkai , bayan yayimai kashedi Mai tsanani,sannan ya koma office. Da zuwanshi ya tarar da ita tana share hawayenta, yaje wurinta yafara share mata hawayen duk tana kallonshi, Yana sharewa wasu na zuba, Nan yasanya halshenshi yana lashe hawayen, itako ta runtse idonta don itad'ai tasan yadda take ji. Yana gama lashe hawayen ,ya sauko da idanunshi saman bakinta wad'anda baya gajiya da shansu, zai Kai bakinshi nata ta kauda kanta gefe,ta mik'e tsaye , yakama hannunta yace" Ina zaki " tace " zanshiga nayi break ne Umma tace karna koma zama banci abinciba" Yayi murmushi ganin yadda takebin umurnin Ummanta, yace "yawwa !Umma ta k'yauta , shine daidai dake . Ina abincin, taje ta d'auko ya amsa yabud'e yaga Ashe k'osaine sai Koko cikin wani k'aramin Kofi ,Wanda ko k'aramin yaro yayima kad'an . Yayi murmushi yace "yanzu wannan zai i shekine " ta d'aga Kai, ya d'au guda yakai bakinshi yana ci, yana lumshe Ido, yakalleta yace " kamar Wanda ake siyomin ga azumi kullum yace "kamar shine Wanda ga azumi kullum sai an amsomin . " tace " Aiko Doctor akwai wani gida kullum sai anzo karb'a musu shi ,harda kokon " yayi murmushi don ya fahimci gidansune take nufi. Yace dama kune ake karb'owa gareku, tace " eh" yace " ba shakka don test d'ayane yad'au kunun yasha da zafinshi, saida yasha rabi sannan ya bata yace "Tasha . Batayi musuba ta amsa tasha, ta ajiye sauran ya kalla yad'auka yakai bakinshi saitin inda Tasha ,saida ya shanye sannan , suka ci gaba da cin k'osan , suna gamawa ta gyera wurin. Yarik'a hannunta ya kaita d'akin hutunshi, yabata aiki aciki sannan yazo yacigaba da aikinshi, itako bayan ta Gama dama aikin had'a wasu ta kardune Kuma ta Gama , fitowanta tana rik'e da ruwan faro ,saida ta saki ruwan. Bakomai ta ganiba face ,jasinace ajikin Doctor tana tsotse mishi baki ,tana yamutsa mishi jiki. Jasina tana shigowa office d'inshi ta cire abayar da tazo da ita , dama riga da wandone ajikita sun matse mata , Doctor Wanda baisan da zuwantaba sai ji yayi hannunta saman wuyanshi tana shafawa , yad'ago kanshi ,sukayi Ido hud'u da juna. Ta shakwab'e fuska tace "my love shine ko waya babu sai kewanka nakeyi, kasan saboda Kai nazo Nan Amma ka shareni" ya murtuk'e fuska kamar bai tab'a dariya ba yace" meya kawoki Nan ,kinsan Nan da can ba d'aya bane . Taga yana shirin kawomata zancen banza , ta fad'a jikinshi ,ta had'e bakinta da nashi tana yimishi Shan fitar hankali , tana murza jikinshi, Doctor baisan sanda ya saki jikiba . K'aran fad'uwan abune yadawo dasu , sannan yadawo hankalinshi, ya ijeta saida ta fad'i k'asa, Nabla ta fashe da kuka ,ta koma ciki ta kulle kanta, koda Doctor ya Isa harta kulle k'ofan, sai yaji Jasina tana fad'a tana cewa "Doctor wacece wannan karuwar Mai kama da aljanu. Yana ji takira Nabla da karuwa , cikin fushi yaje ya wanka mata Mari har biyu yace " kinsan me kika ce karuwafa , kesan wacece ita gareni, idan ba ita jinake bazan iya rayuwaba. Don haka get out! karkisake zuwa inda nake , get out I said! itama cikin hargowa tace " wallahi saina wulakanta ta ko ita wacece, saina b'atar da ita gaba d'aya, y'ar matsiyata da ita. Sannan ta fita , yaje wurin k'ofan yace " Nabla bud'emun k'ofan kinji, ta tafi" tana jinshi tayi banza da shi ,don haushi yake bata yanzu, yayi magiya har yagaji, Amma shiru, Kuma Yana Jin kukanta har zuciyarshi. Itako can saida taci kuka ta k'oshi sannan tazo ta bud'e , bata ko kalleshiba ta d'au kofinta da jikanta , tazo ta gabanshi zata wuce ya taso yace ..... *More comment More typing*✍️ *by Antyn Maryam* 09061392911 Typing *ALHERI WRITERS ASSO* *(A.W.A)* https://www.facebook.com/Alheri-writers-association-100452175039849/ https://chat.whatsapp.com/FqpYwmmbahRLaZHssfLpfu *DOCTOR SHURAEM* 🧑‍⚕️ *Tsokaci littafinan na kyautane...Kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuuzuri...🤧* *Writing by Hussaina Nasir* *Twins👩‍❤️‍👩* *Page 5️⃣6️⃣&5️⃣7️⃣* *Bismillahir rahmanirrahim* Yace" ok to naji zomuje " bayan yad'au makulin , sannan yafito ,tana biye dashi bayanshi, suka fito duk suna nan suna jiranshi sai suka ganshi ya fito tare da Nabla . Sunyi mamaki sosai Umma tace " Nabla dama kina gidannan yaushe kikazo " sai yanzu Doctor ya tuna ɗauko ta yayi, Aiko nan yafara kame 2 , Salma na kallonsu, tana yin dariya ƙasa ƙasa. Taga basuda tacewa ,tayi sauri tace "Ummi dama Nabla na part ɗina bacci tayi ,ɗazune kowa yana ɗaki ,tazo wurinta tace " Nabla kintashi " Nan Abba wanda duk hankalinsa baya wurin yace " Kuzo muje please" Salma taja hannunta suka mara musu baya , kowa ya shiga mota , sai gidan su Nabla , tana ganin ankama hanyar gidansu ,tacema Salma " Ina muka yi kuma " tace " eh Nabla gidan ku za'a je wurin Ummmanku. Hankalinta aɗan tashe Takoma cewa" anty lafiya dai ko " Salma tayi murmushi ,tace "kwantar da hankalinki Nabla lafiya Lau zamuje ganin Ummah ne . Sai sannan hankalinta ya kwanta , ana kai bakin gidan sai kowa ya fito , su Nabla , Ummi, Salma ,kaka,suka shiga gidan akabar Abba da Doctor,da yaya Umar. Suna shiga , Umma na ɗaki ita da Autah sungama sallah amma suna zaune ,suna lazimi, saiga sallaman su Nabla, ta amsa ta fito waje , saidai kamar idonta naimata gizo ,acewanta don bata kawo gaskebane, ta murza ido nan ta sake ganin su , ta fashe da kuka mai cin rai ,ta isa ga mahaifiyarta tace " Ummana Ashe da gaske zan sake ganinku arayuwa" , itama Kakus tana ganin Ummah tace " Alhamdulillah, ba shakka lallai wannan ƴatace Rukayya ,saiga hawaye na farin ciki. Ta rumgume Kakus suna kuka tare , abin ban tausai, itakan Nabla tsaye kawai tayi tana kallon ikon Allah ,daga baya ta fahimci Kakus itace mahaifiyar Ummanta, itama tayi farin ciki sosai , ganin yau Ummanta ta haɗu da danginta da take basu labari . Bayan sungama kukan Ummah taɗago nan ta hango Ummi ,Ummi tazo tace "Ruƙayya mungode ma Allah daya bayyana muna ke ,da kuma ƴaƴanki. Suka rumgume jina suna farin ciki, tace " Hajjiya ina yayana " Kakus tace " Ruƙayya yayanki yana nan yana kewanki sosai , yana waje ma. Ummi tace "bari nakira shi suna waje tare da ƴaƴanki. Bayan tasanar da da Abba , sai gasu sun shigo cike da farin ciki, Ummah naganin yayanta muktar , ta isa gare shi , tafaɗa jikinshi cikin sabon kuka, shima cikin murna da farin ciki wanda bazai fasiltashiba , yace " Ƙanwata Ruƙayya dama kinanan , ba inda Banje nemankiba ,amma shiru. Bayan anlafa , sai Abba ke sanar da ita cewa" ɗantane yasanar dasu tana nan ,shine suka zo, takama hannun Doctor cikin murmushi tace"ɗana nagode sosai ,shiyasa nake jinka har cikin raina Ashe kai ɗana ne na jini , ka taimakawa sosai arayuwanmu, duk abinda bamuda gidannan kana kawomuna . Sai dai nace Allah yayima Albarka, yabaka mata ta gari, yace "Amen " Amma idonshi na kan Nabla, itako suna haɗa ido ta murguɗa mishi baki. Yayi murmushi , sannan Abba yayi gyeran murya yace " kowa yatashi muje gida , dama Autah na gun Abba tace" Abba damu za'aje ko" kowa yayi dariya ,Abba yace " eh ƴar Abbanta daga yau kunbar wannan gidan , saidai ku bayar dashi da wanda kukeso . Abba yace " suɗau abinda suke da buƙata dashi sufito suje , haka aka yi ,suka ɗau abinda suke so sannan suka hau mota sai gida. Suna zuwa kowa ya zauna saman kujerun falon, nan Ummah taga Aljannan duniya , tayi mamaki sosai wai ƴaƴanta ne ke da wannan gidan , Bayan Abba ya buɗa taro da addu'a ,da godiya ga Allah da yanuna musu wagga rana, sannan yafara gabatar da ahlinsa ga ƙanwarshi, itama ta basu labarin rayuwansu ta baya bayan rabuwa da su , sun jinjina abin sosai. Sannan kowa yaje yayi sallan Isha'i ,Ummah sukaje part ɗin kaka , Nabla tabi Salma ,Autah na tare da Ummi. Bayan kowa yayi sallah sannan aka haɗu ateburin cin abinci, ana cikin cin abincin sai Ummah tace " ɗana , naga matar Umar kaifa, sai yaushe. Doctor cikin jin kunya yace" uhm dama Ummah tana kusa , kowa yayi dariya don sunsan ya faɗa ne kawai amma bai tashi ba, Abba ya lura Nabla ba abincin ta keciba yace " my douther" meyasa baki ci abincinba , ko akwai wanda kike so sai akawo miki" tayi murmushi tace" A'A Abba na ƙoshine kawai " . Shiko Doctor yasan ta faɗa ne kawai don yasan abinncine batason ci, akadawo falon akaci gaba da tattaunawa , har wurin ƙarfe goma na dare. Sannan kowa ya watse don kwantawa, Doctor na shiga part ɗin shi , duk moment ɗinshi na ɗazu ya dawo mishi, nan yaji ba abinda yake son gani da kasan cewa tare irin Nabla. Bayan yayi wanka ya sanya kayan baccinshi , ya ƙara sanyawa ɗakin tura ruka masu ƙamshi, sannan ya sauko yanufi part ɗin kakus don nanne yaga Nabla ta nufa , kuma yanasa ran nan zata kwana. Koda yaje yatarar kowa ya kwanta , yaga baiganta ba ,yashiga wani ɗaki , yana shiga ya ganta saman gadon sanye da kayan baccinta , kalan nashi, wato Brown colour , tana baccinta hankali kwance ,kamar wata baby. Yaisa gare ta , bai tsaya komaiba ya ɗauke ta sai part ɗin shi, yasanyata cikin gadonshi mai net da yake so, sannan yaje yasanyawa ƙofan key, yadawo bayan ya maida hasken ɗakin dim light, Shima ya shiga cikin gadon , ya janyota jikinshi , yana shaƙan ƙamshin turarenta mai rikitashi.... *More comment More typing* ✍️ *By Antyn Maryam* 09061392911 Typing *ALHERI WRITERS ASSO* *(A.W.A)* https://www.facebook.com/Alheri-writers-association-100452175039849/ https://chat.whatsapp.com/FqpYwmmbahRLaZHssfLpfu *DOCTOR SHURAEM* 🧑‍⚕️ *Tsokaci littafinan na ƙyautane... kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri..🤧* *Writing by Hussaina Nasir* *Twins*👩‍❤️‍👩 *Page 5️⃣8️⃣&5️⃣9️⃣* *Bismillahir rahmanirrahim* Ya ƙara janyota jikinshi yana shaƙan ƙamshin jikinta, yana lumshe ido, itako baccinta take hankali kwance. Ta ƙara shigewa jikinshi, shiko jinta jikinshi ya fara rasa natsuwarshi, ya fara rabata da rigan jikinta, nan bress ɗinta suka bayyana waɗanda ke cikin braziya. nan ya ƙara janyota jikinshi yana shafa lallausan jikinta ,yana romance ɗin ta, tun daga lips ɗinta har zuwa cibiyanta, haka yay ta juyata son ranshi. Saida yaga tana batun tashi sannan ya sauko saman gadon ya faɗa toilet, ya watsa ruwa sannan ya fito ɗaure da towel ,ya ƙuramata ido , yana kallonta lips ɗinta har sunyi jah saboda jarabanshi. ya sanya jallabiya mara nauyi , yazo ya kwanta ya shige jikinta har bacci yayi nasarar ɗaukanshi , da mafarkai kala kala nata . da asuba shine ya riga ta tashi , sai da yaƙara jagulata , yana cikin shan bakinta ta tashi ,koshi jitayi bakin naimata zogi, saboda Doctor bayyimusu da wasaba. Suka yi 4eyes da shi , tun idonta na bishi2 har ta waresu akanshi amma bai saki bakinba , da ta fahimci abinda yake sai ta fara tureshi , amma yaƙi bari , nan tasa mishi kula , ya mirginata ya dawo samanta . Yacire bakinshi cikin nata , amma hannunshi bai tsaya wuri ɗaya ba, yace " me haka don ana taimaka miki, cikin kuka tace ni bana son taimakon, mugu kawai saina faɗima kaka. Yayi murmushi , yace " naji muje naimiki wanka "ta banka mishi harara, Takoma sa kuka ,tace" kaga bakina duk zafi yake mun " . Yace " mugani" yakoma maida bakinshi cikin nata, sannan ya mayarmata riganta , ya ɗauke ta sai part ɗin kakus, yashiga da ita inda ya ɗaukota jiya, ya kule ɗakin , tana ganin ya ajiyeta cikin faɗa tace" wai mekamayar danine saikace wata matarka , kaɗaukeni ka mayar dani, ka riƙa taɓamun jiki. Sai ganin tayi yana cire riganshi, ya iso kusa gareta tana ja baya, har ya cimma ta, sannan ya danneta ga bangon ɗakin , yafara ɓalle aninin rigan ya cire ta ya ajiye gefe, ya fara kiciniyan cire dogon wandon, ta hana , tana hawaye dayaga haka ,sai ya murtuk'e fuska kamar bai taɓa dariya , ya kwantar da ita saman gadon, ya cire wandon ya barta da pant ɗin ta da brazia don yayi alƙawalin bazai cire suba tunda ba matar shibace. Ya ɗagata sai toilet ya kunna 🚿 ya sanyata ciki saida jikinta ya jiƙe da ruwa sannan ya shiga ,yajata jikinshi yana murja mata , saida yayitama wankan cikin wayau , Shima yayi bata jira ya gama ba ta fito ta barshi. Tacire sauran kayan da suka jiƙe da ruwa, sannan ta shirya dama tayi alwala tayi sallah , tana gamawa saiga Doctor ya fito daga shi sai towel . Yabuɗe ƙofan zaifita tayi sauri tace"Doctor yanzu don Allah haka zaka fita ,so kake ace me " yayi murmushi yace" sonake ace menazo Yi , nace cewa kikayi nazo naimiki wanka . Tazo kusa dashi tayi narai2 da ido , tace " don Allah kar kayi mun haka kaji" yayi murmushi yace" to da shara ɗi ɗaya " tace " menene sharaɗin "yace " saikinyimun kiss anan . Yana nuna bakinshi da ya tsan hannunshi , ta kauda kai tace " to baza ayi" yace "ok Niko zanfaɗa yafara ƙokarin buɗe ganbun yakai hannunshi ,itama ta yi sauri ta aza hannunta saman nashi, zaiyi magana ta manna bakinta saman nashi. zata cire ya hana ,ya sanya hannunshi ya ƙara tallabo ƙyeyarta ya ƙara manne bakinshi da nata , saida yayi 3minute sannan ya barta , ya buɗe ya fita , Ashe Kakus taga wulgawanshi taga sai murmushi ke fita akan fuskarshi. tace " tayima ƙyau , sai anyi magana kace baka tashi Aure ba, yanzu kuma kasamu ta dannewa ɗaki zanyi maganinka. Zai shiga part ɗin shi saiga yaya Umar yace "Doctor daga ina haka dubeka fa kamar wanka kayi , kuma ba a part ɗin kaba. Ya sosa kanshi yace " uhm yaya dama ruwa nane suka ƙare shine naje ɗakin su kakus nayi , yayi mamaki sosai wai ruwanshi sun ƙare , bai taɓa jiba balle gani. Ya lallaɓa yawuce , itako Nabla tana ganin ya fito ta , ta koma tacigaba da lazimi, sai ga Kakus tazo , Nabla ta taso ta gaida da, ta amsa, sannan tace " Ya baƙunta , tayi dariya tace " Alhamdulillah" Nan takai dubanta ga gadon ɗakin ,ta hango rigan Doctor , tako tabbata riganshice batace komaiba suka fito tare da Nabla ,don ita batasan abinda ke faruwa ba. Taje ta gaida Umma , sannan suka zauna suna fira da bayan rabo , Abbba da Ummi ,da su Doctor , sunzo Nabla na ganin ya zo ta tashi Takoma ɗakinta don yanzu batason haɗa ido dashi. sai ƙarfe takwas kowa ya hallara wurin breakfass , full house duk an hallara, wannan ƙa'idan gidance . Bayan an kammala ne suka dawo falon , sai Abba yace " ƴata wato Nabla yake nufi, tace "na'am Abba " yace" batun karatunki munyi magana da Ummanki , za'a kaiki London yakiyi karatunki na lafiya can , kaman yadda kikeda buƙata. Tayi murmushi tace" bayan tazo kusa da Abba dama tana ƙasa, tace " Nagode Abba , bansan wace godiya zanyiba ,yaɗaga mata hannu yace " is ok my douther, banason godiyanki don nai ma ƴata wannan idan banyimukuba bazamma. Doctor tunda akace zata tafi London hankalinshi ya tashi, sai yaji Abba yace " Son kashirya ranar Monday zaka Kai ƙanwarka makaranta ,saika shirya. Fuskar Abba babu walwala yace " kuma nabaka nanda wata ɗaya ka fidda mata , don nagaji da ganinka haka ba Aure shekaru na ja. baice komaiba don ranshi ba daɗi, Kakus dama abinda take so kenan don da ita akayi maganan , Auta na saman ƙafan Abba yace" Autah keko da kaina zan kaiki makaranta , zan zaɓa miki makaranta " tayi dariya tace " thanks Abba " yaja mata hanci yace " yanzu ajinki nawa tace " primary one " yace " good girl . Yau duk Doctor bayada natsuwa, harda isko Kakus yayi yace" abar maganan kai Nabla ƙasar da waje , don macece " tadu beshi , tace " wai janƙosai me ruwanka , aciki kaida kaje har kayi shekaru masu yawa canfa, ita da zatayi shekara uku tadawo . Yaune Abba yace " yaje da Nabla yayo mata siyayyar duk abinda take so don gobene zasu wuce, don can komai an kammala mata. Bayadda ya iya haka suka shirya ya ɗauke ta sai shopping mall, Wanda ya amsa sunanshi. Suna cikin mota yace...... *More comment More typing* ✍️ *By Antyn Maryam* 09061392911 Typing *ALHERI WRITERS ASSO* *(A.W.A)* https://www.facebook.com/Alheri-writers-association-100452175039849/ https://chat.whatsapp.com/FqpYwmmbahRLaZHssfLpfu *DOCTOR SHURAEM* 🧑‍⚕️ *Tsokaci littafinan na kyautane...Kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri...🤧* *Writing by Hussaina Nasir* *Twins👩‍❤️‍👩* *Page 5️⃣4️⃣&5️⃣5️⃣* *Bismillahir rahmanirrahim* Ya taso yace" Nabla Ina zaki " tayi banza da shi ,tabub'e k'ofa tafita ,yana ganin ta fita yabita yana binta baya yana yimata magana. Amma bata ko saurareshiba harta fita daga hospital ,yakoma yad'auko mota yana binta baya ya fito yasha gabanta ,yace " shiga muje " ta hara reshi taci gaba da tafiya. Yadafe kanshi yasan yau ya jawowa kanshi , bai jira komaiba ya tallabeta gaba d'aya kamar baby yayi cikin mota da ita , Nan Takoma samishi kuka , tana cewa ya ajiyeta ,Amma yak'i. Yana sata ciki ya shiga yaja mota sai gida nsu Doctor, itako wadda haryanzu kuka take yi bata San inda yakawotaba, sai jitayi yakoma yad'aukanta yayi ciki da ita , Allah ya taimakeshi bakowa falo ,kowa na part d'inshi. Ya haura da ita sama ,Salma tazo zata fita Nan taga wuce wan Doctor d'auke da Nabla , tayi murmushi tace kaidai ke bayani ka tsaya girman Kai, Doctor bai ajiyeta ko Inaba sai bisa gadonshi . Itako tanaji ya ajata saman gadon ta bud'e idanta , sai taganta saman gadonshi, ta taso da idunta da suka Yi ja saboda kuka tace" meyasa kakawoni Nan to niba y'ar iska bace , da zakayi yadda kakeson Dani. Shikan kallonta kawai yakeyi ,Wai ita fad'a takeyi Wanda shi gani yake magana kawai takeyi, tazo zata shid'a bisa gadon ya koma maidata ta fad'a bisa gadon, Wanda inbanda k'amshi ba abinda yakeyi , sai lallausan zanin gado Mai gashi . Ya bita ya danne ya sakar mata nauyinsa ,yasa gabanshi yadanne bress d'inta, tafara nishi guda2 tana tureshi, yayi murmushi yace" to waye d'an iska fad'a naji, tak'i magana , yace " bari kiga iskancin" ya manne bakinshi da nata yana Sha ,yasha lab'enta na k'asa inya tsotsa sai ya koma na sama , sannan ya game bakin duka yayita Sha tuntana mutsu mutsu harta bayyi, don lamarin Doctor baisan kad'anba ya bari. Taji yana k'okarin b'allemata mab'allin brazia , yana yawo da hannunshi saman lallausan banta, tana ji ya b'alle take rik'e hannunshi, tana tureshi. Nan yadawo hayyacinshi, ya sauka samanta ya jawota jikinshi yace" meyasa kike kuka, Dan kinganni da wata" ta turo baki gaba " tace " ni me ruwana da ita ai iskan cin da kukeyine ya b'atamin Rai " yayi murmushi Dan yasan tace d'aine Amma bahaka bane. Ta janye jikinta tace " Kuma sai ka mayar Dani gida " yace " bazan mayar dake ba sai ranar Monday" don yau Friday, kuma ba wasa nake yiba , data fahimci dagaske yakeyi don tasan tunda yace haka to zai iya. Tafara hayyak'o mishi tana wallahi bazata yaddaba saiya mayar da ita gida , yatashi yana jinta ,Amma ya k'eleta yayi hanyar toilet ,zaiyi wanka tabiyoshi tace bazata yaddaba, yarsuka shige ,ita bata fahimci toilet bane saida taga kayan wanka da da sauransu, taga ya kulle k'ofan ,sannan ya fara cire riganshi yacire ta ciki , Nan jikinshi ya bayyana sai shek'i jikinshi keyi ga gashi Nan kwance liff. Tayi sauri ta runtse idonta , ta duk'e wurin tarufe idonta da tafin hannunta, shiko yayi murmushi yace zakiyi bayani yarinya , yaje ya had'a ruwan wanka sai k'amshi sukeyi. Bayan yacire dogon wandon yasaura dagashi sai 3qarter bata Yi auneba taji ya d'auketa sai cikin ruwan shida ita ,tafara musulniya ta fita ya danneta ciki yana bida jikinta kiss musamman bakinta , da wuyanta. Ya sauko da bakinshi saman nonanta da suka jika cikin riganta, yana lasansu tasama da suka fito, yana Jin mogun dad'i daganan ya yaga riganta ya ajiye gefe , Nan bress d'inta suka bayyana da ke cikin braziyan ta Amma duk suna waje Dan rigan ta matsesu, duk rabi ga fili suke , hankalin Doctor duk ya tashi ganin abinda yafiso Arayuwanshi Kuma gasu yasamu yadda yakeso masu d'aukar hankali. Baisan sanda yakaimusu tsotsa ba ta koina yana nishi, itako taga abinnashi yana wuce gona da iri , tasa mishi kuka don taga idan tana tureshi kamar tana tura dutsi, ko gijau bayayi. Yasa hannu ya cire mata sket d'inta yasaura daga ita sai braziya da pant , Nan ya zauce yafara shafa jikinta son ranshi saida yaji tana batun shed'emishi saboda kuka sannnan ya d'agata ,yad'auko susu yana yimata wanka , Amma bai cire mata pant da bz ba , itadai tadawo nata Ido don ta fahimci Doctor , d'an iskane na bugawa, inbashiba ita ba matar Shiba Amma Wai yake mata wanka. Dama yanada man wankin Kai , yad'auko ya wankemata gashin Wanda saida yayi mamaki sosai , saboda yawanshi da tsawonshi, bayan ya Gama sannan ya fara yiwa kanshi , taga yana batun cire wandon ta Yi sauri ta kulle fuskanta. Saida yagama wankanshi tsaf ,sannnan ya d'au towel ya d'aura a k'ugunshi ya iso gareta , yabata wani sabon towel yace ki cire wad'annan jik'ak'kun kayan kifito, ta amsa idonta k'asa, yaje ya bud'e k'ofa ,yafita. Tana ganin yafita , tace "mugu kawai macucu duk ya tab'a mun jiki, Mai tab'a matan mutane . tacire duk kayan ta d'aura towel d'in Wanda yayi bala in yimata k'yau , ruwan milk dashi , tace ko Ina zan Sami kayan sawa , wannan mugun ya yaga. Shiko har ya shirya ya sanya jallabiya ya fita, bayan ya kulle part d'inshi, yaja mota sai wata super market , dake kusa dasu ,yasiyo mata kaya riguna dogage , hijab, brazia dama yasan Side d'inta duk da wannan ta matseta, da pants ,inya tuna suranta sai yayi mamaki yadda k'araman yarinya irinta ta tara kayan manya. Bayan ya Gama ya dawo gida. Direct part d'inshi ya nufa yana shiga ya kulle ,yawuce room one ya wuce room two. Nabla na fitowa ta tarar bayanan , ta zauna bisa gadonshi tana turo baki gaba, tagaji da zaman ta iso jikin k'ofan zata bub'e sai taji Doctor yana bub'ewa ya shigo , Nan yayi mutuwar tsaye ganinta haka ba kaya sai towel . tana ganinshi tajuya tana tafiya , shiko yabita da Ido yadda yaga hip na motsawa kamar da gayya take, ya bita ta baya , sai jitayi mutum yana sunsunar mata wuya yana lasa. Tasa karfinta ta turashi tace cikin tsawa "Kar ka k'ara ta b'ani Dan ba matarka nakeba , Shima cikin zuciya ya bud'e kayan yad'auko braziya da pant sai doguwar riga black, yad'auka ya iso gareta ya bata yace kisa wannan sannan yafita yakoma room one, yafad'a bisa kujera yajawo laptop yafara aiki. Nabla tana ganin ya fita ta d'au kayan ta shiga toilet ta sanya tazo tayi sallah, ta Gama addu'anta ta kwanta saman dadduma , sai bacci. Doctor ya kira cooker yace "akawo mishi abinci , Nan take aka kawo mishi , ya d'auka yaje ya kaima Nabla , koda yaje tana bacci , bai tadataba , don yanzu fushi take dashi , ya d'agata sai saman gado , ya shimfed'e ta bayan ya gyera mata kwancinta. Doctor na fita direct gidansu Nabla ya nufa , bayan yaje yake shaida ma Ummah cewa Nabla na wurin kakus zata yimusu kwana biyu saidai Nabla najin kunya bazata iya fad'aba, Umma tace " Allah sarki ba komai ,itako NABLA inda ta fad'a ai bazan Hana taba. sannnan yakoma gida don magriba tayi , yakoma gida bayan yayi sallah, koda yakoma duk suna Nan zauna ana fira , shima yazauna ana Yi dashi, Nan Abba yace" Hajjiya wato kakus nabada cigiyan Rukayya anan adamawa Amma har yanzu shiru" Nan kakus jikinta yayi sanyi don yanzu burinta bai wuce taga y'arta ba Amma haryanzu shiru, Doctor ba abinda yazomishi sai Umman su Nabla yadda take mugun kama da Abbanshi, yace " Abba Kasanko Ummansu Nabla na mugun kama da Kai kamanku d'aya Abba, Amma Inaga kamace kawai ,daga Abba har kakus da Ummi saida abin ya Basu mamaki, Abba yace "My son inane kaganta tashi muje muganta ko itace Rukayya" dayaga Abbanshi Ya damu yace Cold down Abba muje muga .. Yace "Abba bari zan d'auko makulin motana, sai muje" yace " Yi sauri Son, ya haura sai d'akinshi, yana zuwa yaga Nabla zaune ,tataso tace " wallahi sai kamayar Dani gida Wurin Ummah , tasa mishi rigima sosai , yace " ok to naji zomuje..... *More comment More typing* ✍️ *By Antyn Maryam* 09061392911 Typing *ALHERI WRITERS ASSO* /Alheri-writers-association-100452175039849/ https://chat.whatsapp.com/FqpYwmmbahRLaZHssfLpfu *DOCTOR SHURAEM* 🧑‍⚕️ *Tsokaci littafinan na ƙyautane... kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri...🤧* *Writing by Hussaina Nasir* *Twins👩‍❤️‍👩* *Page6️⃣0️⃣&6️⃣1️⃣* *Bismillahir rahmanirrahim* Bayan yayi parking motar gefe, ya dubeta yace" yanzu daɗi kikeji ko , zaki tafi wata ƙasa" to bari kiji , can ba irin nan bane , can har yankema mutum wuya anayi ba'a saniba" don haka tun wuri kice kinfasa zuwa kafin gobe . Itakan jinshi kawai takeyi , ita gani take zata fita da taƙuranshi gareta, yaga ta ƙyeleshi , yace " bada kenake maganaba " ta murguɗa mishi baki, tace" so kake nacema Abba bazan jeba kenan , kumafa burina kenan naga nayi karatunnnan " Yace " Kingane Nabla cewa zakiyi , Abba ya canja miki school anan , nasan school masu ƙyau anan kinji. dataga yana lallaɓata sai kawai tace mishi" ok Doctor naji , cikin jindaɗi yace" yawwa ƴar ƙanwata zakifaɗa " tace "eh , sannnan yaja motar sai shopping mall ɗin , suna isa suka shiga, shida kanshi yahau ɗauka mata kaya kala kala. itadai nata ido , saida yagama jidan kayan kaman hauka sannan suka koma gida, koda yaje nan yaga anata shirya mata kayanta kusan Ummi duk ita ta haɗamata komai wanda tasan zaka buƙata. Baiko yi komaiba ya shige part ɗin shi ya kule, Abba ya gansa kuma tun jiya yake ganin take takenshi amma ya shareshi. Sai dare Abba ya shiga ɗakin Doctor ,don yaga duk yau ɗanshi baya walwala ,ko masallaci yana gama sallah yake wuce wanshi gida, saɓanin da sai yashiga wurin mahaifinshi sun tattauna. Abba nashiga mezai gani, Doctor kwance saman gadon shi amma kana ganinshi kasan bashi da lafiya, da sauri Abba ya isa gare shi, yace" Doctor !meke faruwa da kaine " yataɓa jikinshi yajishi da zafi sosai , hankali tashe , yake tambayar shi ,amma baice mishi komaiba . Abba zai fita sai Doctor ya riƙe hannunshi cikin dauriya yace" Abba ina sonta sosai amma ita bata sona , don Allah Abba kar kukaita wata ƙasa , wallahi ina sonta. Suna haka , saiga Ummi da Kakus sun shigo kuma sunji abinda Doctor yace, hankali tashe suka isa gareshi ,Ummi ta jashi , tace " Doctor meke damunka ,wace ce wannan wadda kakeso . Yariƙe hannunta yace " Ummi Ƴarkice , Nabla karku Kaita London ,ina sonta .Kakus tace " amma Janƙosai ka raina muna hankali, to karatune dai bakaso taje kuma saita je, da kana sonta baka faɗaba sai yanzu" Nan Abba Shima Yace" Doctor don nace kafidda mata shine kake cewa kana son ƴata, to bazan bakaba , Kuma gobe gobe zata wuce , ninema zankaita , nadawo " yana gama maganan ya fita daga ɗakin . Kakus ta ɗauko ruwa ta gasa mishi jikin ,don Ummi taje ɗauko mishi magani, bayan tagama ,yake cemata" Kakus Allah ina sonta kitaimaka mun" tace " janƙosai kayi haƙuri da Nabla , kanemi wata . Suna cikin tattaunawa saiga Ummi tazo , tabashi maganin yasha sannan yasamu bacci, nan suka fito part ɗin shi, Nabla ko tana shirinta hankali kwance, bata san meke faruwa ba . Washe gari , suka ɗunguma sai filin jirgi, batare da sanin Doctor ba, don bacci yakeyi , zazzaɓin bai sake shi ba, kuma Abba yace " kada atadashi , itako tun jiya da suka dawo bata sanyashi a idoba. Ta ɗan damu da rashin ganinshi, harsaida Kakus ta lura da ita ,take tambayarta ko lafiya " tace" kaka ina Doctor banganshi ko bazai rakaniba" Kakus tace" meye nadamuwa da shi ,shida baiso zuwanki ba, to yana can sashenshi bashi da lafiya. Nabla tace" meke damunshi ,ai bansaniba kaka, da naje ganin shi" suna cikin haka aka kira sunansu nan tayi bankwana da kowa , har Ummanta Nabla harda kukanta , Autah itama sai kuka takeyi , suna nan har jirgin ya tashi ,sannan suka koma gida. da dawo wansu , Umma ta wuce gidan anty Murja, Umma ta sanar da ita komai ,taga ƴan uwanta ,itama anty Murja ,take sanar da ita yadda hankalinta ya tashi , da bata gansuba, tunda basu san kowa ba garin. Tace Masha Allah ,nataya ku murna ,suwaye ƴan uwan naki anan garin " nan Umma take cemata " ai Alhaji Muktar ne " anty Murja tace badai wanda nasani ba garin nan , Alhaji Muktar mai zinari. Gidansu Hajjiya kaka kenan inda muka yi zuwa nida Nabla kwanaki " tace" eh nanne mahifiyatace ai" Tace " Allah sarki akwai ko kama sosai, sai yanzu na lura, ta sanar da ita Nabla na wurin karatu, bata samo tazo nanba " tace " bakomai Allah ya taimaka" Sannan suka dawo gida, can ko gida , koda Doctor ya tashi yasamo labarin sunwuce nan hankalinshi ya ƙara tashi, duk suka rasa gane mishi , koda Umma ta dawo ta sameshi acikin wannan yanayi yana sunbatu. Ta isa gareshi tace" meke faruwa da ɗana " Doctor Najin muryanta ya tashi ya durkusa kasa yace " Umma don Allah adawo da ita ina sonta , ina son Nabla so mai tsanani " Umma tace " yanzu don Allah kunsan da haka shine kuka bari har tayi tafiyan nan ,bakusanar da niba. Tace " tashi ɗana ,ai Nabla ƙanwarkace Kuma kamar tazama taka karka damu ɗana" Kakus tace " ta zuru kawai saidai kaje ga wata amma ba Nablaba" nan take Doctor yahau rawan ɗari jikinshi na shacking, kowa hankali tashe ...... *More comment More typing* ✍️ *By Antyn Maryam* 09061392911 Typing *ALHERI WRITERS ASSO* *(A.W.A)* https://www.facebook.com/Alheri-writers-association-100452175039849/ https://chat.whatsapp.com/FqpYwmmbahRLaZHssfLpfu *DOCTOR SHURAEM* 🧑‍⚕️ *Tsokaci littafinan na ƙyautane... kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri..🤧* *Writing by Hussaina Nasir* *Twins*👩‍❤️‍👩 *Page 6️⃣4️⃣&6️⃣5️⃣* *Bismillahir rahmanirrahim* Nabla tace" Ummah wace magana ce haka , zakisameni mai biyayya, Ummah tace" ƴata bawata magana bace illa Doctor yana matuƙar sonki , tun ranar da kikayi tafiya muka rasa kanshi, yana miki sonda bamusan iyakan shiba. Har rashin lafiya sai da yayi yanzu haka bai warkeba, to abinda nakeso dake yaya zai kiraki , kuma zai tambayeki akan kin amince, kina sonshi , don yace bazai bashi keba saida amincewarki. Bazan ɓoyemikiba ranan jumu'a muka sanya date na aurenku keda shi, bana son gardama, kicemishi kin amince, shine kawai abinda nake buƙata gareki. Nabla wadda tunda Ummah tafara zancen taji jikinta yayi sanyi, kuma tayi mamaki sosai dajin wai Doctor yana sonta har rashin lafiya yayi, kanta, nan taji hawaye nabi ta kumatunta, Ummah tace" ƴata kinaji ko , nasan ɗana bazai cutar dake ba, tace" to Ummah naji Kuma zaki sameni kamar yadda kukeso. Nan Umma tasa mata albarka , daganan sukayi sallama, kwanan da Nabla taba yiba kenan ,tana tunanin Doctor , wai sonta yake, amma bai taɓa faɗimataba. Shiko Doctor da hoton ta yayi bacci , domin wayarsa duk pic ɗintane, sai subahin Ummi tazo taga lafiyanshi ,nan ta ɗau wayar wadda ke hannunshi ,tana dubawa taga Ashe hoton Nabla ne ajikin wayar. Tayi murmushi tace" my son kenan , ta tadashi yayi sallah sannan ta fita. Bayan bakwai na safe , Doctor ya fita yaje wurin kakus , bayan sun gaisa take tambayar shi jikinshi yace " da sauƙi, nan yake tambayan kakus kotayi waya da matarshi. Kakus tace" janƙosai wace matar bayan ni" yace" my baby nake nufi fa , kakus kinsan kuwa itace rayuwa ta ,inba ita bazan rayuwa" kakus ta riƙe haɓa tace " ja irin yaro. Nan ya shiga wurin Ummah bayan sun gaisa yake tambayar ta, ko tayi waya da Nabla, tayi murmushi tace" eh ɗana" yace " Ummah da fatan tana lafiya, ba abinda ke damunta ko. Umma tace"eh " cikin jin kunya yace" Ummah ko. zan sami number ta , sai nakirata " tace " bamatsala ,ta ɗau wayarta ta bashi ,sannan ya fita. Nabla duk yau da tatashi jikinta duk yayi sanyi, saida teema ta lura da ita , bayan ta tambayeta ko akwai abinda ke damunta sai tace" ba abinda ke damunta" da ƙyar ta shawo kanta ta sanar da ita komai. Teema ta bata shawarwari na kwarai , akan ta yadda kamar yadda mahaifiyarta tace, sannan daga baya ta buge da koya mata yadda zata jamishi aji , da gasa shi, ta koyamata yadda zata sauko da girman kanshi. Nabla tayi na ' am da shawaranta , suna haka saiga kiranshi ya shigo wayanta, saida ya kira sau biyu sannan ta ɗauka, ita bata san shibane ,bayan ta ɗau wayar tayi sallama ya amsa , tana jin maganan shi ta fahimci shine, amma ta nuna bata ganeba. Tace " please waye , Doctor yace" my baby nine , your Doctor ɗinki, yayanki" ta koma cewa" waye Doctor kuma daga ina" Teema ta gane da Doctor take waya, amma kuma salon ya burgeta, yadda ta nuna bata ganeshiba, cikin zuciyarta tace" ashedai karatun danake ɗauraki kina ɗauka. Haka Nabla taita raina mishi hankali,yace" Nabla nasan kinganeni ,amma abinda zan faɗamiki ina sonki, ilove you NABLA, wlh Ina sonki. Cikin tsiwa tace" Doctor Niko bana sonka, bana sonka ta kashe waya. Tana kashe wayan suka kece da dariya ita da teema, teema tace" gaskiya friend kin burgeni, yadda kika nuna baki sanshiba, kega tunnan kin gasa shi, amma gaskiya friend Doctor yana sonki sosai. Tace" besty nasani kinga yadda yake tausasa murya, amma da faɗa yakemun ,muita faɗa nida shi, amma yanzu kamar yayimun kuka. Haka suka ta fira ,daga baya suka ,shiga kitchen, suka fara dafa different food, teema ta sanya aka nemo musu ƙwararrar mai koyar da girki itace kullum take koya musu, don Teema tana son iya girki, sai burinsu yazo ɗaya da Nabla, shine ake koya musu yanzu. Kuma Alhamdulillah, yanzu sun iya ,sai dai haryanzu ana koya musu , duk da akwai mai aikinsu , dake dafa musu abinci, amma yanzu , su keshiga suyi wanda suke so. Doctor Najin tace bata sonshi, hankalinshi ya tashi, don bayyi zaton zatace bata sonshiba, amma ya ƙudurta saiya tabbatar ta mutu sonshi,kamar yadda ya ke haukan sonta. Yaune Abba suka haɗu ,da kakus , Abba Umma ,Ummi, yakira ƴarshi Nabla bayan yaji lafiyanta ,yatambayeta ba abinda ke damunta" tace" eh ,lafiya Lau take" Nan Abba yasanar da ita cewa " Doctor yasanar dashi yana sonta ,kuma aurenta yakeso yayi, shine nace bazan bashi keba saida yaddanki, douther mekikace kina sonshi ko yaya" kowa Najin maganansu, cikin sanyin jiki tace" eh Abba nayarda , basai ka tambayeniba Abba komai kayi daidai ne agareni. Abba yaji daɗi sosai ,yace" nagode ƴata yadda kike muna biyayya, Allah yayi miki albarka,yabaki ƴaƴa masu biyayya" kowa yace" amen" Nan aka tsaida ranan aure ranan jumu'a, mai zuwa amma biki sai tadawo, da wannan maganan tazoma Doctor jiyayi yafi kowa sa'a da farin ciki. Nabla nasane da komai na auren amma ta share ,don gani take kamar wasa wai itace aurenta jumu'a, nan teema tace" sai amma ta gyeran amarci" itako tace" bawani gyeran amarci daza'a mata, da ƙarta yadda. Doctor rawan jiki kawai yake akan auren , duk da babu mata kusa , amma shi buƙatanshi yaga tazama matanshi. Duk wani shirye-shirye anyi na ɗaura auren jira kawai ake gobe tayi aɗaura aure. Rana bata ƙarya saidai uwar ɗiya taji kunya , inji Hausawa, yaune bayan ansauko sallan jumu'a aka shaida ɗaurin auren MUHAMMAD MUKHTAR (shuraem) da amarya sa NABILA IBRAHIM (Nabla ) . Doctor baki bairufuwa, ranan yayi ɓarin kuɗi kamar baisan zafinsuba, aka shirya gagarumar walima, bayan ɗaura auren . Nabla labarin ɗaura auren na isa gareta saida aka ƙara mata ruwa don ita bata tabbata ba tana tashi tacema teema cikin kuka tace...... *More comment More typing✍️* *By Antyn Maryam* 09061392911 Typing *ALHERI WRITERS ASSO* *(A.W.A)* https://www.facebook.com/Alheri-writers-association-100452175039849/ https://chat.whatsapp.com/FqpYwmmbahRLaZHssfLpfu *DOCTOR SHURAEM* 🧑‍⚕️ *Tsokaci littafinan na kyautane... Kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri...🤧* *Writing by Hussaina Nasir* *Twins👩‍❤️‍👩* *Page6️⃣2️⃣&6️⃣3️⃣* *Bismillahir rahmanirrahim* Aka kira family Doctor ɗinsu, ya duba shi yayimishi allurai sannan ya koma bacci, don yana buƙatanshi, su Nabla na isa dama komai normal , gidan da Doctor ya zauna itama nan Abba yace zata zauna don bayason zama hostel, amma yanzu mace ce ƴar aikinta, washe gari suka je makarantar akabata class ,nan ta had'uda wata itama new student ce, y'ar wani hanshak'in mai kud'i ce , kuma class d'aya aka kaisu. To dama babanta yasan Abba nan suka sasanta, cewa teemah da Nabla suzauna wuri d'aya, haka ko akayi , bayan ankammala musu komai sai su Abba suka wuce , don yau zashi koma, nan baban teema shima yace " suwuce tare don shima yana da aiki gabanshi. Bayan Abba ya barmusu driver Wanda zai kaisu yawo dasu, suka wuce aji , nan suka fuskanci junansu, dama teema nada sauk'in hali , saidai wayayyace ta k'arshe , tana da k'yanta daidai ita , saidai bata ko kama kafan Nabla ba. Teema tasan kan soyayya , saidai ba ruwanta da sha aninsu tana da wani masoyi Wanda ya mutu sonta amma ita ta nuna batasonshi , duk da har cikin zuciyarta tana sonshi . Tana jamishi aji ne kawai shiko yace " bawadda zai aura sai ita , gida anmatsa mishi da aure amma shi yace " idan ba itaba bawadda zai aura, mahaifinshi d'an siyasane na gaske, suna jida kud'i sosai . Gayen ya had'u sosai , shekaranshi ashirin da takwas , duk yazo wurin teema saita yimai wulaƙanci, amma shi baya gani, don sonta ya rufemishi ido. Suna haka sai tazo London karatu, duk da haka yace " zai jirata itako tace " ba ruwanta karma ya jirata". Ana tashi sai driver yazo ya kai su masau kinsu, yaune Nabla ta ƙarema gidan kallo, gidane mai part biyu, ɗaya babba ɗaya ƙarami, babba shine inda Doctor ya zauna duk da duk sun haɗu sosai , part ɗin Doctor nan Nabla ta zauna , ɗayan teema tace " ya ishe ta nan zata zauna. Bayan kowa yashiga part ɗinshi , sun yi wanka sunfito ,sai suka haɗu main falow ,suka ci abinci sannan suka dawo saman kujerun falon suna hira, nan kowa ya sanar da ɗan uwanshi tarihinshi. Teema ta fahimci wani abu game da alaƙansu ita da Doctor ,ta fahimci Doctor ya kamu da sontane amma bai faɗaba, kuma ta gane Nabla bata fahimci hakanba, taga Nabla batada wata wayewa . Cikin zuciyarta tace " inada aiki agabana koba komai sai mungyerawa Doctor zamanshi , gashi idan Nabla ta waye zata juya shi kamar masa, gata da ƙyau , kuma gata da sura mai ƙyau . Ba a kwanaba saida ta fara koyamata abubuwa da dama harakan wayewa da jan aji , ta yadda kafin Doctor ya taɓa jikinta sai yasha wuya. Tana komawa ɗaki ta fara ƙarewa ɗakin kallo , nan idonta yaci garo da hotonshi, tayi sauri ta isa ta ɗauka, tana kallo tana murmushi, don hoton yayi mugun ƙyau, sai yanzu taji tana kewanshi. Tana cikin haka saiga teema, nan taga tana murmushi tace" waye wannan ,da alamu shine Doctor" tayi murmushi tace" eh shine " ta amsa ta kalli hoton tace " ba shakka ga kama nan kunayi , saidai shi daganinshi gwarzone, ƙiran sojoji ne dashi, kodai ya taɓa aikin soja" Tace " A'A , saidai shegen training ne dashi , kamar ɗan restling" teema tace" gaskedai to Allah yabar ƙauna" Nabla tace " dawa nifa yayanane kawai" tace" to naji idan tayi wari maji ai. Shiko Doctor haka aka ci gaba da kula dashi , kuma Abba nasane da komai amma ya share, shiko Abba da lilin haka kuwa shine" yana sone Doctor ya ɗauki ƴarshi da mahimmanci, ya fiso Doctor yaɗan wahala , kafin yasameta bayaso yasameta da sauƙi. Yaune ya iso gida , ya tarar da halin da ɗansa yake ciki , shibayyi tsammanin haka ba , nan ya fahimci lallai yana son Nabla so mai tsanani, kuma tsakani da Allah, Doctor na zaune saiga Abba yazo , nan yace" Abba ta tafi ko , don Allah Abba kabani ita itace nakeso. Abba cikin murya mai taushi yace" son bawai bana son ka da ƴata bane A'A saidai bazan baka itaba harsai tana son ka , tunda nafahimci kana sonta, naji daɗi sosai yadda kanuna kana sonta , amma kasani idan har tana son ka ko gobene sai aɗaura aure ,amma idan tace bata sonka to babu abinda zanyi, bazammata doleba. Hankalinshi yaɗan kwanta , nan yayima mahaifinshi godiya , yace" insha Allah Abba zata soni , don bazan bari ta auri kowaba inbaniba. Abba yayi murmushi, yace" son yanzu ko kunyata bakaji , nan yaji kunya ta rufeshi amma yazayyi soyayyar ƴarsace taja mishi. bayan ƙarfe tara , kowa ana fira sannan Doctor yazo ayidashi, don tunda abin ya faru yabar firan. Yana zuwa wurin , Ummah yaje , tace" yawwa ɗana ya jikinka , dafatan kana shan magani" yace " eh Umma, tace " don Allah dubeka ka nason jama kanka wani rashin lafiya kan wata ƴa tasu , kuma Indai ina raye bakada mata sai ita, takama hannunshi tace " insha Allah wani sati Nabla zata zama mata agareka , abinda kawai nakeso shine kariƙeta tsakani da Allah, kuma kaɗauketa kamar yadda take a wurinka karka manta ita ƙanwace agareka. Tadubi yayan ta Alhaji Muktar tace" yaya ina so don Allah jibi ranan jumu'a kabama ɗana auren ƴarka , idan harni ƙanwarkace wadda ta isa ta nemi alfarma awurinka kayi mata . Abba yace" zanbashi amma da sharaɗi" Umma tace " munaji wane sharaɗine akan ƴar gold" yayi murmushi yace" sai idan na tambayeta ta amsamun tace ta amince , to Niko zan bashi ita ranan da kukeso. Umma taja hannun Doctor tace" munji mun amince , ai ita tayi kaɗan tadubi ɗana tace bataso , don samon kamanshi da wuya, suka wuce wansu. Su Nabla na karatu yadda ya kamata, don Nabla Allah yabata ƙwanya akwai ƙoƙari, itako teema kusan kullum sai safwan ya kirata , amma idan ta ɗauka saidai taimishi yadda ta saba, ba maganan arziki, kuma kuɗi kullum turo mata yake tana zare abinta, suje itada da Nabla sayi siyayya, komai saima Nabla takeyi , tana ƙara wayar da ita,kuma Alhamdulillah, yanzu Nabla ta ƙara wayewa tazama class lady. Yanzu har mota Teema ke koyamata ,don Teema ta girmi Nabla , tanada shekara ashirin da biyu , Nabla na ta cikin ashirin. Yaune Umma ta kira Nabla, bayan sun gaisa, ta tambayeta ya karatun ,tace " Alhamdulillah, tace" ƴata inaso zamuyi wata magana mai mahimmanci, kuma inaso amatsayina na mahaifiyarki , kiyimin biyayya , kiyadda ki amince , banason gardama , duk da ba itace tarbiyankiba, nasan ke ƴace mai yimun biyayya , to inaso ayau ki ƙara tabbatar min da ita..... Too kowace magana ce zasuyi mai mahimmanci, 🤔 *More comment More typing* ✍️ *By Antyn Maryam* 09061392911 Typing *ALHERI WRITERS ASSO* *(A.W.A)* https://www.facebook.com/Alheri-writers-association-100452175039849/ https://chat.whatsapp.com/FqpYwmmbahRLaZHssfLpfu *DOCTOR SHURAEM* 🧑‍⚕️ *Tsokaci littafinan na kyautane...Kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuuzuri...🤧* *Writing by Hussaina Nasir* *Twins👩‍❤️‍👩* *Page 6️⃣6️⃣&6️⃣7️⃣* *Bismillahir rahmanirrahim* Tace" besty kinsan waye Doctor kuwa, bashi da imani game da mace, yanzu da gaske ni matarsa ce" teema tayi tsuki tace" haba besty yanzu don Allah saboda jarabanshi ne kike kuka , me akayi akayi namiji, komai jarabanshi ai dole yabarki da ranki, ni don Allah karki ɓatamun rai. Daga baya tabuge da lallashinta, da bata shawarwari, har ranta yayi sanyi, sannan yanzu teema da kanta take murje Nabla da gyeran jiki, yanzu Nabla har wani yellow Takoma dama gata yadda take sai aka ƙara ,skin ɗinta harwani sulɓi yakeyi , saboda gyeran da taji. Doctor bayan an kammala walimar ,suka dawo gida shida abokanshi suna zolayanshi, Khalid wanda aurenshi bai daɗeba yadubi Doctor yace" yanzu Doctor kazama mutum ,zaka ji yadda mukeji" suka tunsire da dariya. Doctor yadubeshi yace" da bamutum nakeba , ni don Allah kumma hanani nakira baby naji yatake" sukace Doctor kadaibi asannu da ƴar mutane, nidaɗi najima da batanan don yadda jikinka ke rawa kana rawan jiki. Yace" baza abi sannuba matarku ko tawa" daganan ya ɗau waya yakira babynshi , yana kira ba 'a ɗauka ba,saida yakoma kira sannan akayi picking up. Itako Nabla suna zaune falo itada teema , teema na lallaɓata tasha wani tsumi , itako bata iya sha, suna cikin haka saiga kiran Doctor, tana ganin shine ta turo baki gaba taƙi ɗauka, saida teema tasa baki ta ɗauka. Doctor naji tayi picking yaji daɗi cikin rawan jiki yace" hello baby, yakike amarya, kina lafiya" da yake a hansfree tasanya wayar shiyasa teema takejin duk rawan jikinshi. Abin dariya yabata , nan taga Nabla tasanya kuka, tace" Doctor saida nace bana sonka , koban gaya maka ba, amma shine kabari aka ɗaura makani" cikin rawan baki saboda jin kukanta yace "baby is ok ,don Allah ki kwantar da hankalinki , kinsan bazan bari wani abu yasamekiba, son kine yahani sikuni , nafiso naga kinzama Matana kuma yanzu Alhamdulillah. Takoma cewa" Doctor nikuma bana sonka kuma saika rabuda ni ,ni karabudani, kayi rayuwanka nayi tawa" yace" my wife bazan iyaba kinsani, yace " inanan tafe naga matata" Takoma saka kuka tace" don Allah karka zo , karkazo inda nake , bari kaji idan kaga kaganni to nagama karatuna" yayi murmushi yace" haba baby sokike arasanine ,kinsan bazan iya haƙurin rashin ganinkiba har wani lokaci. Tace " aiba nikaɗai bace maceba saika sake aure ni ina ruwana" baby ni bawata mace dazangani takwantar min da hankali inbakeba, kece farin cikina tun ranan dana fara arba dake nanemi natsuwata marasa. Baby sonda nakemiki banama kaina shi, i love your everything , your lips, your Brest , your ,,zai faɗa ta katse shi ta hanyar faɗin " enough Doctor, dama bani kake soba jikina kakeso kuma ai inaga kasamu, abaya sai karabudani. Itako teema tana ganin Doctor yana zayyana mata kalamai ta fece , don ta fahimci Doctor ƙwararrene fagen love. Tana gama faɗin haka ta katse wayar , tana murmushin mugunta , ita kanta tasan intace bata son shi tayi ƙarya amma kuma tana jin fargaba akan auren tadashi, don tafi kowa sanin halinshi. . Doctor suna gama wayan yayi murmushi yace" zamu gamu badai niba zaki gane . Washe gari anty Salma ta tashi da naƙuda , inda ba'a tsaya komaiba suka je asibiti, Umar hankali tashe don tasha wahala sosai tun safe haryanzu kusan la'asan shiru. Sai kusan ƙarfe tara sannan kajar ta haihu, tasami ƴar ta kamarta sak da ubanta, ƴa barakalla, babba da ita, nan bayan ankimtsa uwa da ɗiyar sannan aka kawo musu ita. Kakus tafara gani tayimata adu' a ,sannan aka baiwa yaya Umar don Abba bayanan sai dare zai dawo, anabama yaya Umar ya amsa yayi murmushi yace masa Allah, Allah ya rayaki akan Sunnah, sannan yayima ƴarshi muɗuba da ƙiran sallah. Umma ta amsa ta sanya mata albarka daganan Doctor wanda ya matsu abashi ƴar ,yana amsa yayimata kiss kowane gefe na kuncenta, kowa yayi dariya ,kakus tace" janƙosai Allah ya nuna muna kaima ka haifa muna taka" kowa yace Amen. Ummi ana sanar da ita anfaihu tazo taga ƴa tasa mata albarka Takoma gida don haryanzu akwai alkunya gareta. Washe gari aka sallamesu, kuma yau Salma zata koma gida sai tayi arba'in sannan zata dawo, yaya Umar bahaka yasoba ,yaso abarmishi matarshi da ƴarshi ,amma hakan bata samuba. Doctor yau vidio call yakira mutuniyar tashi, Nabla fito wanta wanka kenan daga'ita sai towel guntu ,suman kanta wadda Tasha gyera duk ta zubo har kafaɗunta, tana fitowa taga kira ,bata duba ba bata san vidio bane tana ɗauka sai kawai taga Doctor ya bayyana a screen ɗin wayar, Wanda yake zaune saman kujerun ɗakin nashi. Doctor naganin ta haka ya ruɗe ,don inda baisantaba zaice ba irabace, yace" baby kece kuwa ,kinga yadda kika ƙara ƙyau dubi skin ɗinki ,nasan duk ni a kaiwa wannan gyeran kuma gashi bana nan kusa dana bada tukuici ,nasanya albarka. Itako duk ya hasalata don yakirata vidio call, Kuma ya kalle mata jiki, babu dalili😊. Tana batun kashewa ya canja yana yinshi yadawo tamkar Doctor n da tasani abaya, yakoma kamar zaki ,yace" Nabla wallahi duk kika kuskura kika tsinke wayar nan saina ɓanna miki rai ,sannan gobe gobe kiganni kusa dake ,kuma kesan ba sauƙi. Batayi musuba don tasan cikakken aikinshi, kuma duk abinda yafaɗa zai aikata, ta turo baki gaba, yana kallonta yayi murmushi , yana taunar lips ɗin shi, don gaskiya yayi Missing ɗinta sosai ,ko yanzu jiyake kamar yajanyota ya turmusheta kozai samu sassaucin abinda yakeji. Saida ya ƙaremata kallo sannan taji yace" baby rowa zakiyimun "itako bata gane inda zancen shi ya dosaba tace"Doctor rowan me Kuma " yayi sauri yace " kayan daɗinna mana duk kin rufe munsu , please ɗan buɗemun nagansu,tonda yanzu nawane se yanda nayi dasu. Nabla ta rufe fuska don kunya taji sosai ,amma Doctor kaman bisan inda tadosaba, ya tunsire da dariya yace " kinada aiki my baby,don nidai Indai akankine bansan kunyaba, tace " ita bazata iyaba don bata iya rashin kunyarshiba. Yace " tabuɗemishi ko kuma gobe ta ganshi a London, Amma ta ƙi....... Koya zata kaya oho ƙila tana son taganshi gobe🤭 *More comment More typing* *By Antyn Maryam* 09061392911 Typing *ALHERI WRITERS ASSO* *(A.W.A)* https://www.facebook.com/Alheri-writers-association-100452175039849/ https://chat.whatsapp.com/FqpYwmmbahRLaZHssfLpfu *DOCTOR SHURAEM* 🧑‍⚕️ *Tsokaci littafinan na ƙyautane... kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri..🤧* *Writing by Hussaina Nasir* *Twins*👩‍❤️‍👩 *Page 6️⃣8️⃣&6️⃣9️⃣* *Bismillahir rahmanirrahi* Suna cikin wannan darganne saiga Autah , tazo ta haye ma Doctor jiki tana dariya, Shima cikin dariya yace" sweetheart"yakike, ya little baby, tace" yaya gatacan tana kuka" Nabla naganin Autah , taji daɗi don tayi kewan ƙanwarta , tace" Autah kece " Autah Najin maganan Nabla ta dubi wayan ,nan taga Nabla gaban waya tana yimata murmushi. Cikin zumuɗi tace" Anty yakike nayi kewanki ,don Allah ki dawo" Doctor yace" karki damu baby , aitakusa dawowa " Nabla tace ":ba inda zandawo inanan " sai Autah tace " Anty ,anty Salma ta haifomuna baby mai ƙyau. Nabla cikin farin ciki tace" dagaske Autah , yaushe, me aka samu" Doctor ganin ta cikin farin ciki haka , Shima yaji daɗi ,yace"am sorry my love ,dama kiran da nayimiki kenan nasanar dake ,amma duk kika mantar dani. Matar yaya ta haihu jiya ta samu baby girl" tace" ni bakai natambaya ba, ace tun jiya aka haihu amma sai yanzu ,kuma bakai kasanar daniba ,don haka karka sake yimin magana daga yau. Ta kashe wayar , yana ganin ta kashe wayan , yayi murmushi ,don yasan bai ƙyauta ba ,amma yazashi ai duk ita taja, nan yatashi ya ɗauko Icee creem , suka sha shida Autah, sai da suka gama sannan Takoma wurin Ummi,don yanzu Takoma wurinta. Doctor babu message ɗinda bai turawa Nabla ba na ban haƙuri amma taƙi , kalaman soyayya duk ya tura amma taƙi ɗaukar wayanshi. Takira anty Salma tayi mata barka, sannan tace " ta turomata pic ɗin ƴarta, Nabla naganin hoton babyn ta ruɗe don Nabla Allah yayita dason yara most expecially ƙanana yara da jarirai, tayita santin ƴar ,itadai anty Salma dariya kawai takeyi tace" Nabla wannan ƴartaki akwai ta da rakin tsiya " don Allah anty ki kulamun da ita idan nazo saina amshi abita" cewan Nabla. Salma tace , Nabla akwaiki dason ƴaƴa Allah yagwadamin kin haifama Doctor nashi ,don kamar Doctor kike mugun son ƴaƴa gareku, shiyasa wannan ƴa taku take ƙara girma " Nabla tace" haba anty wane Doctor kuma ,ni kibar yimun magananshi" Salma abin dariya yabata, tace" mekuma yayi mijin naki,kega yanda yake rawan jiki da Aurennan , Takoma samata dariya. Nabla tace" nibawani mijina sai yarabudani, shaida nagaya mishi bana sonshi kar yabari ayi Aurennan amma yaƙi" Salma cikin dariya tace " tab aikeda Doctor mutu karaba don inda kinsan yadda ya haukace akanki bazaki cemishi hakaba. "Yanzudai yaushe zaki dawo " cewan anty Salma, tace Eh anty nima inaso nadawo ayi bikin ƴata dani" tace " da kin ƙyautama kanki da kuma Doctor"Nabla tace" sai anjima Anty naga bakiso muyi hira yau" ta tsinke wayar. Nabla takira Abba , bayan sun gaisa ,tace" Abba dama nace zandawo nasamu ayi biki dani, yayi murmushi yace" ƴata bazan hanakiba zan shirya miki komai nadawowanki jibi,saidai Doctor yazomin da zancen tarewanki shine nace mishi bayanzuba sai kin gama karatun , inyaso in anyi hutu kizo kuga juna, koshi yaje miki ziyara ,ko yakika ce" Nabla taji daɗi sosai jin yadda Abba yace ,sannan tace" to Abba hakan yayi, bakomai" shiko yace" yawwa ƴata Allah yayi miki albarka, kenan yanzu ranan jumu'a zakizo " tace" eh Abba insha allah" Yace " Allah ya kaimu " amin"cewan Nabla,wadda kejin daɗi kuma ta ɗau alwashin ko taje har tadawo bazata bari taganshiba. Teema kuwa safwan ya ishe ta da nacinshi har ya fara samu tana kulashi ,wanda hakan yayi mishi daɗi sosai , harsaida mamanshi Hajjiya bintu ta fahimta , tana tambayanshi kuwa yasanar da itacewa" teemanshi ce ta fara kulashi" tace" to shine me ,ni wallahi safwan shawace baka ɗauka da karabuda yarinyan nan ,amma kaƙi" Gobene cin gara , inda Doctor shine ya siya raguna manya guda biyu ,sai ƙatun sa , na suna, kayan jaririya abar magana don set biyu yayima babyn shi, shi zai sanya suna ,nan yaraɗama ƴar suna ,Sunan matarshi ƴar lelenshi, amma suna kiranta da baby ,koda labari yakaima Nabla taji daɗi itama ,amma tace" can ta matsemishi . Doctor yashiryama zuwanta ,don yasan zasusha dabi shida ita, zumuɗin zuwanta kawai yake ,itako ganin take baisan da zuwantaba. Teema najin Nabla zatayi tafiya itama tace " zataje , don dazata zaunaba ita ɗaiba , nan tasanar da mahaifinta shiko bai Musa mataba yace " Allah ya kawosu lafiya " tace "amin" Nan suka fara shiri don gobe zasu wuce, tara na safe, basu ɗauki kaya da yawa ba kasancewar bazasu jimaba sati ɗaya zasuyi su dawo don sun fara shirin jarabawa. Washe gari , suka isa filin jirgi, basu daɗe ba jirginsu ya tashi , Can gida anata shirye-shirye n zuwansu , don wannan zuwa na musamman ne zuwan amarya Nabla, itako bata ɗauki kanta wai amarya Indai da Doctor ne. Suna isa , dama ansan lokacin isowansu, nan Doctor shida Ummi da Abba , sai kakus ,sukaje tarbansu, suka ɗau motoci kusan ukku, suna isa ,saigasu suna saukowa . Doctor yana arba da ita duk ya susuce ,don gani yake kamar ba itaba ,yadda kayan alatun suka ƙara bayyana , tun kafin su iso ,yayi sauri ya isa gareta, itako tana ganin ya nufota saida gabanta ya yanke yafaɗi. Don gani take kwana biyu da bata ganshiba ,duk ya canja mata ya ƙara kyau ƙiba da ja ,kaman ƙosan da kakus kecewa. Teema naganin shi taja baya ,don tafahimci Doctor baya ganin kowa sai matarshi, in banda abinshi ga mahaifanshi amma ko kunyansu bayaji yakeso ya isa ga matarshi,waishi mai amarya, Murmushi kwance saman fuskarshi, kamar wanda akaiwa albishir , itako ganinshi haka ,saita shamishi toka don bataso yaga damanta,amma shi burinshi yaga ya isa gareta. Baiyi wata wata ba,ya janyota jikinshi ya rumgume yana sauke nunfashi yace" my wife I love you , nayi kewanki sosai. Ya ƙara shikewa jikinta yana shaƙan ƙamshin jikinta mai rikitashi, yace....... *More comment More typing* ✍️ *By Antyn Maryam* 09061392911 Typing *ALHERI WRITERS ASSO* *(A.W.A)* https://www.facebook.com/Alheri-writers-associat ion-100452175039849/ https://chat.whatsapp.com/FqpYwmmbahRLaZHssfLpfu *DOCTOR SHURAEM* 🧑‍⚕️ *Tsokaci littafinan na kyautane..Kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri...🤧* *Writing by Hussaina Nasir* *Twins👩‍❤️‍👩* *Page*7️⃣4️⃣&7️⃣5️⃣* *Bismillahir rahmanirrahim* sai kawai gani tayi Doctor yataso ya iso gareta yana" faɗin welcome my love" yana murmushi,ya amshi kwando. daga shi sai dogon wandon faran shaidda dama ya cire rigan duka, yakama hannunta ya zaunar da ita saman ƙafanshi, yace" baby yunwa nakeji ,yana sunsunar wuyanta,bakinta na rawa tace" yaya ga abinci nan nakawo maka mana" yayi murmushi yace" a'a baby ba wannan ba wannan ,yana kai hannunshi saman maranta yana yawo da hannun nashi . daga nan ya zarce da shafa jikinta da duk inda hannunshi ya kai , ya ɗauke ta ya aza bisa gadon , yafara ciremata kayan jikinta, tafara tureshi tana bashi haƙuri , Doctor ko jinta batayi don duk yafiya hayyacinshi, domin idan dai yana tare da iya ,ko yataɓa jikinta to shikenan zai rasa natsuwarshi , ga skin ɗinta da yawani sha gyera na musamman tun daga London, don Teema bata yarda ba ,saida tasa aka yimata gyeran aure , sai jikinta ya ƙara wani taushi na musamman yana walkiya. Doctor shaida yaga ya mayar da ita daga ita sai pant sannan hankalinshi ya kwanta , itako inbanda kuka ba abinda takeyi ,don yanzu inbanda tsoron shi babu abinda takeyi, gashi yanzu ganinshi takeyi kaman wani zaki idan idan yana tare da ita, yadda yake fitar da wani nishi , da yadda yake damƙar jikinta ba sauƙi, dagani kaga sabon shiga . saidai Doctor komai yasani wanda ya danganci mace dako wani sashe da lungu ,yana ganin ya mayar daita haka , sai ya cire wandon nashi , yasaura saura ƙaramin wandonshi, kamar yadda ya bar Nabla , sannan ya koma samanta ,yafara wasa da Brest ɗinta, waɗanda nipple ɗin sun ƙara pink dasu saboda shan da Doctor kemusu, don Indai zai kwana yana shansu baya gajiya , cikin sarƙewan murya tace" don Allah yaya kabarsu haka zasu tsinke zafi. Kafin Takoma magana ya sanya bakinshi saman lips ɗinta yana sha , tafara sheɗa guda guda, yaɗora yawo da hannun shi saman nononta ,guda kuma yana yawo dashi saman maranta, wanda keda ɗan gashi kwance wurin liff dashi sai sulɓi yake, bata daɗe da sheving ɗinshiba har ya fito kaɗan. Doctor yaji daɗin wurin wanda wani ƙanshi na musamman ke fita awurin ,don Nabla sarkin son ƙamshice ,shiyasa kowane lungu na jikinta da ƙamshin dake fita ,Balle sunje itada besty sunyi siyayyar turaruka kala kala ,dana wanka dana shafawa , fesawa dasauransu. shiyasa yanzu duk inda ta wuce sai tabar ƙamshi wurin, kuma koyanzu Ummi ta haɗa mata wasu kayan gyeran jiki ,don tasan ɗanta kobai kusancetaba bazai barta ba saiya raɓi jikin, ganin wannan zubin mai kyau bazai barshiba, shiyasa ta haɗa mata wasu kayan don ta ƙara jan girmanta gareshi da ajinta. Nabla ya yau tashe da waye Doctor don shaida ya tabbatar kwanɗanshi ya rayu kashi arba'in cikin ɗari, sannan yadawo ƙasanta ya juyata baya jicce , yafara ƙoƙarin ciremata pant ɗin, don ganin mazaunanta summatuƙar tada mishi da hankali , takoma samishi kuka tace" yaya kabarni na gaji , shaida nace bana son auren amma kaƙi, bana so nafasa . nan suka fara tumulli bisa gadon , don Doctor yace saiyagani amma Nabla taƙi yadda ,wai ita bazata bari yaga nammata ɗuwayyuba, shi ko yana matuƙar son yagansu zahiri. Suka fara kokuwa , ita tana kuka tanacewa " don Allah yaya kabarni haka , ka ƙeleni bana so" shiko Doctor yana cewa " sory babyna ba abinda zammiki gani kawai zanyi ". Da yaga tana son hanashi , ya kwantar da ita bisa gadon, yasanya hannunshi ɗaya ya mayar da hannuwanta duka baya ya danne, dama ya ɗan danneta kaɗan da jikinshi,yasanya hannun nashi ɗaya yafara cire wandon, nan ta runtse idonta gam ,don bata ko son haɗa ido shi yanzu , Doctor inbanda gode ma Allah daya ke babu abinda yakeyi azuciyarshi. Ganin duk abinda akeso ga mace to zaice matarshi nada 💯 sai murmushi yakeyi , yana taunar baki kamar maye, koda Doctor yawuce mayen . yayi gefe da shi, sannan ya fara amfani da hannunshi yana shafa wurin ta ƙara runtse idonta, don haka takejin hannunshi na yawo ajikinta kamar ana mata tafiyan tsutsa , tana jin wani sanyi na ratsa ta, ga hannun Doctor kamar na jarirai sai taushi kamar auduga. Doctor duk yaga yana yinta don yasan dawuya yanda yake mata ace bata shiga wani yanayi ba, bata Yi auneba saiji tayi ya sanya bakinshi saman cibiyanta yana sha yana tsotse wurin da bakinshi, Nabla saida ta sheɗe ta dawo. Tace" yaya!bai bartaba yaci gaba da kunnata, sannan yayo ƙasa da bakinshi saman maranta yafara shaƙan ƙamshin wurin yana runtse ido, zai sanya bakinnshi kenan yaji ana knocking ,ana buga ƙofan. yatashi yasanya dogon wandon sai singlet ya fita ,itako tana jin ana knocking ,yasauka jikinta ,ta zanyo bargon ta rufe jikinta tana sauke ajiyan zuciya,tana cewa " Nagode ma Allah dakuma Ummi ,dayanzu ya illatani,kuma nafasa sati ɗaya ɗin don wannan damƙa dayake mun tafara isata jibi ma zanwuce sai yaje yasamu ta laguda badai niba. Buɗewan dazai yi sai yaga Ummi , Ashe taga wucen Nabla part ɗin, da wandon abinci, kuma tasan iyayinshine bawani abinci da zaici, yace" Ummi barka da warhaka,ya taron biki " tace" Alhamdulillah son" Takoma cewa " son Nabla nake nema domin abokaina keson ganinta ko zamusamu ganinta" Doctor ya sadda kai ƙasa don yafahimci tasan Nabla na ɗakinshi, yace" Ummi uhm dama abinci ta kawomun amma zan sanar da ita " tayi murmushi tace" ok son tazo yanzu zasu wuce kai" yace" to Ummi " Yaje yasanar mata ,kamar tayi kuka tace" kagani ko ,gashinan har Ummi tasan ina nan " yace" come down baby keda mijinki , bakomai bane ai ,yana batun kamota ,ta banka mishi hararan wasa ,ta za bargon tashiga wani wuri tasanya kayanta tafito ,yabuɗe mata ,shiya rakata sannan yadawo . Yau Doctor baisamu ya ɗaukotaba don Ummi ta toshe duk hanyar da zaya bi ,aiko bayyi bacci da daɗiba ,harya fara kiran da sake dole Abba yabashi matarshi yanada buƙatan haka,amma ina zai fara. Washe gari, bayan an gama break fass , sai Abba yake cema Nabla su shirya gobe zasu wuce ,don exam garesu next week, sukace to , Nan suka hau shirya kayansu , Doctor yana sane amma baice komaiba ,amma cikin zuciyarsa cewa yake bazai iya shekara Ukku ba batare da matarsa ba. Yaune suka koma school , bayan ɗinbin siyayyar da Doctor yayi musu , amma aika musu kawai yayi , don yanzu yashare Nabla fushi yake da ita bata zo sukayi bankwana, itako tana tsoron haɗuwansu dashi . Haka suka ci gaba da karatunsu har suka fara exam , bayan sun kammala ne ,babu abinda wani hutu ,suka fara wani karatu babu wasa kuma duk ƙarshen wata Abba yana turo musu kuɗi masu yawa. Haka suka ci gaba da karatu har ƙarshen shekara, zasu shiga aji na biyu sannan suka ɗau hutu , na sati ɗaya don har sun fara karatu, yanzu duk wanda yasan su ada yanzu bazai ganesuba, saboda sun ƙara murjewa suka ƙara fress kamar wasu turawa, Sun ƙara wayewa bakinsu har yajuye, English abar magana don har yazama yarensu. Shiko Doctor bawan Allah, tun yana sa ran dawo wanta har ya share, yaci gaba da amfani da lemon tsami da azuminshi. Yanzu Doctor asibitinshi ita ke tashe , kuɗi abar magana, don har fita waje yana yi, idan suna nemanshi, saidai ko yaje London baya zuwa wurin Nabla, don ƙarawa kanshi kawai zayyi, amma duk wani motsinsu yana sane don ana mishi rahotonsu, bayason muggan abokai,da kuma turawan don basuda kamun kai. Yaune suka shirya dawowa, ansanar gida ,yau shirye shirye kawai ake yi,don tarbon manyan baƙi, yau Doctor jinshi yake kamar sabon ango, fuskarshi yau tana cike da annuri , har sai da kakus tace mishi" janƙosai yaudai amarya nanan tafe ,yau katashi daga gauro ka koma ango" Yayi murmushi yace" ke tsohuwannan sa ido ne dake, inbashiba yau don my love zata dawo , sai kinsamun ido,to nagane kishi kike. Doctor yaci wanka kamar ranan ɗaura auren shi , sai ƙamshi ke tashi duk inda ya wuce, yasanar da Abba shida kanshi zai ɗauko matarshi bayaso kowa yaje ya hutaddasu, Abba yace" Doctor ai dama ba mai zuwa ,kai kaɗaima ya isa, ya sosa kanshi yana dariya. Doctor na zuwa saiga jirginsu ya sauka, yana cikin ƙatuwar motarshi sabuwa wadda ba 'ayi sati da fara aiki da itaba, kowa sai kallon motar akeyi don wata arniyan motace, tundaga America aka mishi ordernsu, shine ya zaɓi wannan ,saboda Doctor yana saida motoci ,yana ordernsu. Tunda ta fito yake ƙaremata kallo yana lumshe ido, sai daga baya yaji wani baƙin ciki ya tukaremishi wuya, yayi sauri ya fito motan yanufi inda take.... Ko wane baƙin cikene ya tokaremishi wuya oho🤷🏻‍♀️ . *More comment More typing* ✍️ *Shered* *Vote* *Comment* *Like* *By Antyn Maryam* 09061293911 Typing *ALHERI WRITERS ASSO* *(A.W.A)* https://www.facebook.com/Alheri-writers-association-100452175039849/ https://chat.whatsapp.com/FqpYwmmbahRLaZHssfLpfu *DOCTOR SHURAEM* 🧑‍⚕️ *Tsokaci littafinan na ƙyautane... kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri..🤧* *Writing by Hussaina Nasir* *Twins*👩‍❤️‍👩 *Page 7️⃣0️⃣&7️⃣1️⃣* *Bismillahir rahmanirrahim* Yace" my love , I miss you, nagodema Allah dakika dawo gida, gaskiya bazan sake bari kiyi nisa daniba ,ina wahaltuwa sosai my love. Tanaji yafara yimata sumba tunshi, tafara tureshi tace" yaya ,don Allah kabari su Ummi fa na kallonmu, nikasakeni" "da ƙar tasamu ya sake ta ,yace" my love ,nibanason yayannan kicanzamun ,ko irin su " my Zuma, my hear my milk dasauransu. Takalleshi tace " baza a ceba kowannan samu kayi,ta murguɗa mishi baki😏, murmushi kawai Doctor yayi ,cikin zuciyarsa faɗi yake " zakiyi bayani. Aiko duk inda akejin kunya Nabla tajita , don tana ɗago fuskarta saiga Ummi , aiko nan tafara hawaye ,ya kalleta yace" my love ,meyafaru Kuma" tace" haba yaya danasani banzoba innasan haka zaka mun, jiyanda kasani kunya, duk su Abba nanan fa. Sai yanzu yatuna dasu Ummi yake tare, yasosa kanshi , yace" baby duk kece kika mantar dani . Ta ijeshi gefe tawuce, nan Teema wadda keyimusu dariya gefe ,tace " sannu yayammu dafatar munsameku lafiya. Yace" lafiya Lau ,ya hanya" tace " Alhamdulillah" Takoma cewa "yayammu kasan amarya sai haƙuri ,balle besty na " yace " hakane bakomai ai Indai my love ce yanzu saida lallashi , zanji da komai. Ummi naganin yanayin ɗanta ,da yadda yanuna malaman shi afili , tace cikin ranta" dole na takama my son birki karya illata ƴarmutane, gashi Abba ya shaidamata bayanzu za'a tareba, sai nan gaba , don haka tasa ido sosai akan Doctor, don sunsan halin ɗansu Indai game da abinda yake sone ,baya yimishi da wasa. Tace " yanzu meye shawara ,don yana iya cewa part ɗin shi zata riƙa kwana, itako baza ta bariba, gashi Nabla ƙaramar yarinyace , Doctor ko bayaro bane, tayanke shawaran tamayar da ita part ɗinta, tace " yawwa shine maslaha. akunyace ta isa gare su , tagaida Abba, yace " yawwa ƴata dafatar kun iso lafiya " tace lafiya Lau Abba" suka gaisa da Ummi da kakus , saiga su Doctor sun iso wurin. Kakus tace" to mara kunya , ja'irin yaro ,waikai kayi mata" yace " waike kakus sa ido gareki ,ace mutum da matarshi amma baza a barshi ya hutaba,dama kishi kike ,naganoki" Teema tagaida su Abba, sannan tace "kaka kishi kike kawai , kinga Doctor yakoma ga kishiyarki" kowa yayi dariya, don maganar tabama kowa dariya. Sannan suka kama hanyar zuwa gida, Doctor yaso tashiga motarshi amma taƙi shiga dole ya ƙeleta don ganin su Ummi, amma inbashiba dole saita shiga ko rage zafi yayi. Suna isa dama Ummi tashaida mata part ɗin ta zata zauna ita da ƙawarta Teema, aka kaimusu kayansu part ɗin Ummi ,sannan sukaje tagaida mahaifiyarta, sannan ta ƙara jamata kunne akancewa" itafa yanzu matar aurece , ta girmama aurenta,kuma tayima mijinta biyayya. Bayan ƙarfe , tara ,bayan duk sun futa sunci abinci, sun futa, sannan suka sanar da Ummi zasuje ganin ƴarsu, Ummi tace" ba matsala , bari tasanya driver yakaisu" tace" Ummi ai zamuje da kammu bakisan yanzu na iya driving ba" tace " good ƴata haka akeso ,kinada jajircewa ,amma waya koya miki " tace" Ummi ai besty ce takoya mun" tace" Masha Allah, saiku shirya kuje kafin dare yayi, duk da gidan bayada nisa. saida suka kimtsa sannan suka fito , bayan taje har wurin Umma tasanar dasu, Umma tace" dafatar kinsanar da mijinki" ta shagwaɓe fuska tace" haba Umma yanzu don zanje ganin baby saina sanar dashi" Ummi amma tace " kwarai kuwa ƴata ,domin shikeda hakƙi akanki don haka dole kije ki tambayeshi ,kinji nafaɗa miki " tace "to Umma". Sannan suka fita ,Nabla tace" besty kinji ko ,waisai naje wurin yaya na tambayeshi " Teema tace " hakane besty dole saida izinin shi sannan zaki fita ko inane" tace" aiko zanyi maganinshi duk yakawomun rainin hankalinshi " Ta juya tanufi part d'inshi,tana zuwa ,tashiga ta wuce room one ,bata ganshiba ,tawuce ciki namma shiru, shiko Doctor yana wurin wanka ,taduba duk bata ganshiba harzata fita sai taji motsi bayanta. Tana juyowa taganshi ,yana sakarmata murmushi,daga shi sai towel a ƙugunshi ,ƙaramin yacire tun a toilet, yafara takowa zuwa gareta yace" my wife ,harkinzo kwanan kenan , zomana dama tun ɗazu ke nake jira , bakizoba harnayi wankana da kaina. Nabla da ganinshi haka saida taji tsoronshi ,don ita gani take kullum ƙara Murje wa jikinshi keyi, ai dole tunda kullum cikin ɗaga ƙarfe yake, tana cikin tunani saiji tayi yana shamata lips ,don dama abinda yayi mugun kewa kenan , saida ya shanye duk lipstick ɗinda tasanya sannan ya fara ƙoƙarin cire abayar data sanya ,tariƙe mishi hannu cikin wahalalliyar murya tace" yaya ,ganin fa baby zamu shine Umma tace " saina sanar da kai" ta ƙarashe maganar cikin sarƙewan murya, don tsorace take dashi ,bata taɓa jin tsoranshiba irin na yau. Ya tsaida abinda yake shirin yi, yayi murmushi yace" my love, da kinsanar Dani , Amma bakomai saina kaiku ko " tace" a'a zamuje da kammu , nida besty" yace " shi baiyaddaba shizai kaisu. Bayadda ta iya haka ,ya shirya yaja hannunta suka fito, saiga teema suka shiga motarshi, teema na baya itako tana gaba , don ya hana taje bayan, Salma tayi farin ciki sosai da ganinta, sukaga ƴar ,Nabla sai yaba ƴar takeyi , takawoma baby kaya kamar hauka , don ba anan tayi siyayyarba ,don can tayi abinta.baby kan tasha kaya ,saida Doctor yakirata sannan suka fito , tundaga cikin motar yake ƙaremata kallo , yana taunar lips ɗin shi, itako sai yatsina fuska take ,don yatasosu tun yanzu. Suna shiga ya juya akalar motar sai gida, yayi horn aka buɗe mishi , yana faka motar sai teema tayi musu saida safe ,don tasan Doctor ba kunya yasaniba yana iya abinda yaga dama agabanta, sai yagama yace baigantaba,ko kuma yace yamance da ita awurin. Bayan fitan teema , sai yasanyawa ƙofan key ,zata buɗe tafita taji yasanya lock , Nan tace " yayana buɗemun naje na kwanta bacci nakeji" dondai ta gane Doctor Indai tana faɗa kamar ƙara zugashi takeyi,shine yanzu tabiyomishi ta ruwan sanyi. Yace" my wife ,bacci kikeji " tayi sauri tace" eh Yayana" yabuɗe motan ya fito yaɗaukota kamar baby yanufi part d'inshi da ita.😱... *More comment More typing✍️* And don't forget to shere🙏🏻🙏🏻 *By Antyn Maryam* 09061293911 Typing *ALHERI WRITERS ASSO* *(A.W.A)* https://www.facebook.com/Alheri-writers-associat ion-100452175039849/ https://chat.whatsapp.com/FqpYwmmbahRLaZHssfLpfu *DOCTOR SHURAEM* 🧑‍⚕️ *Tsokaci littafinan na kyautane..Kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri...🤧* *Writing by Hussaina Nasir* *Twins👩‍❤️‍👩* *Page7️⃣2️⃣&7️⃣3️⃣* *Bismillahir rahmanirrahim* Yanufi part d'inshi da ita, tana ganin yanufi sashenshi da ita tace" yaya ina kuma zaka dani " yace" baby zamujene part ɗina kitaya mijinki bacci" kafin ta ahamo har ya shige da ita ,yarufe da key. Doctor bai ajiyeta ko inaba sai bisa gadonshi , sannan ya fara rage kayan jikinshi , yanufo gadon, tana ganin haka ta tsorace ta fara kuka, ya janyota jikinshi yace" haba baby menene na kuka ,ba abinda zammiki domin Ummi ta hanani naimiki komai ,wai ke yarinyace bayanzuba, to amma baby kesan ina cikin mawuya cin hali, kitaimaka mun,koda bammiki komaiba, na ɗan rage zafi, kinji my wife. Cikin kuka tace" don Allah yaya karkayimun komai , tsoro nakeji" yayi murmushi yace" come down my wife, ba abinda zammiki " daga nan yafara ragemata kayan jikinta, dama abayace tasanya ,ciki riga da wando. Saida yagama ciremata rigan ,yafara shafa jikin nata , duk ya rikice sai fitar da nishi yake , yana kai bakinshi saman lips ɗinta, sannan ta daina kukan , hannun shi na rawa ya ɓalle ma ɓallin braziyanta ya ajiye gefe ,sannan ya jirki tata tadawo ƙasanshi ,nan yayi arba da abun sonshi, sun ƙara girma da ja , hannushi na rawa yafara squesing ɗinsu yana lagudasu, nan tafara kuka tace " yaya zafi don Allah kadaina" cikin saikewan murya yace" my love ,kibarni nayi ahhhhhh! Yamayar da bakinshi saman Brest ɗinta ɗaya, guda kuma yana murzashi. Haka yaci gaba da murzata sun ransa, yasha wannan yasaki yakama wannan ,Nabla zafi biyu takeji,don Doctor bai yi musu da wasaba, yana ƙoƙarin cire dogon wandon tafara tureshi tana kuka don duk ta gaji,sannan yatuna maganan Ummi dake cewa" son idan har nice mahaifiyanka nabaka umurni kada ka kuskura ka kusanci Nabla ,bayanzuba. Ya mirgina gefe yace" why Ummi ,why?meyasa kikace haka? sai yaushene ?. Tana ganin ya koma gefe tayi sauri ta mayar da riganta , zatabar ɗakin ,yazuyo yace" my wife ina zaki , kinsan dai bazanbarki kifita ba don yanzu bazan rika bacci ni ɗaiba bancin ganida mata. kamar tayi kuka tace" don Allah yaya kabarni naje ,kar Ummi taga bata ganniba" yataso yazo gabanta yace" baby ai bazatayi faɗaba tunda ba abinda zammiki, ya ɗauke ta yamaidata bisa gadon,yace" good night my love" ya kwanta yajata jikinshi ,amma duk tsorace take da shi, sai can bacci yayi nasaran kwasheta. Dasannu ya koma cire mata rigan ,yaci gaba da shan abin da yafiso ,ajikinta yanzu tunda sauran anhana shi, da dubaru irin nashi na Doctor ,yayi amfani da Brest ɗinta yasama ma kanshi sauƙi, sannan bacci yayi gaba dashi. Canko Teema tuntana sa ran ganin bestynta harta daina , tayi murmushi tace" haka mazan suke , da shegen zakama idan sunyi aure, tace" na tausaya wa besty yau, bari natanadi warm water" taci gaba da dariyanta , daganan saiga kiran safwan, saida tagama jamishi aji sannan tayi picking . Yace" my heart da fatan kun iso lafiya". tace " lafiya Lau, meyasa kaki rani yanzu , bayan kasan bacci zanyi " yace" sory babyna kinsan bana iya juriya inhar ban jikiba. Saida yagama zancenshi ,duk tajinshi,amma bata cemishi komaiba,sannan tace" good night , bacci zanyi" yace" ok good night, I love you". tayi murmushi ,itama tace" I love you too" bayan ta kashe wayar, ta gyera kwancinta , amma tana son taga safwan tayi kewanshi. Ummi tazo taga lafiyansu, don zata wuce ɗakin mijinta, amma saidai me tana zuwa sai taga bataga Nablaba, teema kawai tagani, tayi mamaki sosai kuma tasan wannan aikin Doctor ne ,tace" Allah kasa yabar ƴar mutane, duk da nasan halin son ,bazaya bani kunyaba. Da haka zuciyarta ta amince mata ,sannan ta nufi barayar mijinta, shiko Doctor hankali kwance suke baccinsu, duk da matuƙar buƙace yake da matarshi, amma an hana. Washe gari ranan suna, Nabla ita tafara tashi , nan taga yadda Doctor yayi mata duk yayi gefe da riganta, tayi sauri ta mayar da riganta ta buɗe ƙofa tafita. Koda yatashi bai gantaba ,yayi murmushi don yasan gudu tayi, tana zuwa ta tarar da teema tana sallah , tashiga tayi wanka tayi alwala ,tazo ta gabatar da sallah ,bayan ta idar , teema ta dubeta tace" besty ,nafa ajiyemiki ruwan zafi , da nazata sai munje ɗaukoki ,tafaɗa tana ƙunshe dariya. Nabla tace" a'a ba ɗaukoni zakuyi ba asibiti dai zaku kaini" sannan tace" besty injin Ummi bata zo nanba".ta faɗa a tsorace, teema tace" meye na tambaya bayan kinje kingama shan daɗinki , waike mai miji ,banda masaniya ko tazo , don bacci nayi. Ta sauke ajiyan zuciya ,tace" bata ma zoba insha Allah,don data ce ina nake. Yauce ranan biki don haka gidan cike yake da mutane , Doctor yau babu abinda yake buƙatan gani irin matarshi, don haka ,yasanya biɗanta yayita kiranta awaya amma babu picking, yakira Umma ,yake" sanar da ita yunwa yakeji , bayan ta gama yimishi faɗan rashin cin abincin haryanzu, sannan tace" ina matar ka take da bata kaima abinciba" dama abinda yakeso kenan ,sai yace" Umma duk yau bangantaba, kuma gidan ko ina mutane balle nashiga ciki na nemota" Umma tace" badamuwa zansa a nemota saita kawoma donni aiki nake" cikin jin daɗi yace" to Umma nagode ,sai tazo ina part ɗina. Ashe tana nan wurin kakus nan tace" tazo ta kaima mijinta abinci" ba yadda ta iya ta amsa abincin dake Cikin kwando mai kyau,tafita ta doshi sashenshi, amma zuciyarta na bugawa da sauri, don sai yanzu ta tuno yadda yayima jiya ,tana isa ,saidai mezata gani... *More comment More typing* ✍️ *Shered* *Vote* *Comment* *Like* *By Antyn Maryam* 09061293911 Typing *ALHERI WRITERS ASSO* *(A.W.A)* https://www.facebook.com/Alheri-writers-associat ion-100452175039849/ https://chat.whatsapp.com/FqpYwmmbahRLaZHssfLpfu *DOCTOR SHURAEM* 🧑‍⚕️ *Tsokaci littafinan na kyautane..Kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri...🤧* *Writing by Hussaina Nasir* *Twins👩‍❤️‍👩* *Page*8️⃣0️⃣&8️⃣1️⃣* *Bismillahir rahmanirrahim* Tace"yaya kataimakamun cikina ciyo yake ,zan mutu yaya"tafara juyi bisa gadon , Doctor da hankalinsa baya garesa,yana nan yana wasa da jikinsa saman maranta ,saiji yayi babynshi na kuka mai cinrai,tana tureshi. yatashi yajanyota jikinsa yace" baby meya faru idan nine kiyi haƙuri ,na haƙura bazanmiki komai ba ,sairanda kikeso. Tace cikin kuka" yaya kataimakamun cikina marana ,zan mutu" hankali tashe yace"baby bazaki mutuba baby inasonki sosai , insha Allah zaki samu sauƙi,yaɗaura hannunshi bisa maran yana massage ɗin wurin,itako sai shige mishi jiki take tana cumuimuyeshi, Doctor dauriya kawai yake yi,amma amatse yake sosai. Suna cikin haka sai ga period ɗin yazo, Doctor naganin jini na zuwa ,yace" dama nasan shine ke wahaldamun da baby ,gayanzu nayi maganin abun amma ba komai wata rana sai labari. ya shimfeɗeta bisa gadon ,yanufi toilet,can yasamu towel ya ɗaura iya ƙugunshi ,don bashi da komai a jikin shi,nan ya haɗa musu ruwan wanka masu ɗumi , bayan ya gama haɗa ruwan, yabuɗe wadrop yaɗauko sabbin towel masu ƙyau. Ya koma wurin Nabla ,tana nan bisa gadon tana juyi duk ta cukuikuye zanin gadon ,wanda duk ya fara ɓaci da jinin, yasa hannu ya buɗe bargon saiga Nabla da duk hawaye ya ɓata fuskar, Doctor duk Yaji tausanta yadda take wahala haka, yace" baby sannu zaki sami sauƙi yanzu kinji. Yaɗaukota kamar baby yanufi bayi da ita, yasanyata cikin ruwan dake da ɗan zafi, ta buga kuwwa ,tana shirin fita, Doctor ya hana ,cikin kuka tace" yaya zafi " yace" sorry baby zaki samu sauƙi,yaɗan jata jikinsa yana mata dubaru har ruwan ya huce, ya koma haɗa wasu ,sannan ya shiga yafara yi mata wanka, daganan yafara laluban brest ɗin ta, yana shansu yadda bazata ji zafiba, itako bata tashi takeba, saida Doctor ya koma rage zafi, yasamama kanshi sauƙi cikin dubaru irin nashi. Yanaɗota da towel suka fito ,bayan ya canja musu bedsheet ɗin, ya shimfeɗeta bisa gadon nan ta kwanta don yanzuma kamar zazzaɓi takeji, Doctor yaje yahaɗumata allurai da zasu taimaka mata ,da dubaru da komai akayi alluran ,idan akwai abinda ta tsana bai wuce alluraba, saida tasha kulanta yana lallashi , sannan ta koma bacci. Doctor yasauke ajiyan zuciya ,ya geramata kwancinta ,sannan yayo alwallah yazo ya tada sallah bayan ya gama ,ya riƙa jero addu'oi yana godema Allah da ya bashi ita a matsayin matarshi. Sannan yaje yajanyota jikinsa,daganan shima bacci yayi gaba dashi. Ummi tashi ga ɗakin Nabla, tunda dama tana part ɗin ta, nan taga batanan , cikin fushi tace" wato son baiji magana taba ,da kyau zaihaɗu dani , salon ya illatamin ƴa ,shi yasa yaƙi aure tun tuni,sai yanzu dayaga yarinya shar da ita ,zai gwada mata fitinanshi. Sai subahin ya tashi yayi sallah,yako yataɓa jikinta yaji da zafi, sai yanzu yagano zazzaɓi ya shigeta , yaje ya watso ruwa ,yasanya jallabiya ,saiyaga tana rawan sanyi, yace" my wife ,meke damunki ? cikin rawan baki tace" yaya sanyi " yatashi ya kashe duk AC da wankan ɗakin . Yace "ina zuwa baby"yanufi part ɗin Ummi, Ummi gama Sallanta kenan sai gani tayi Doctor yafaɗo ɗakin kamar wanda aka jefo , Tace" Doctor lafiya kuwa" ya shafi kanshi yace" Ummi Nabla ce ba lafiya, shine zan ɗauka mata kayan ta,sanyi takeji" Ummi tameƙe tsaye ,cikin faɗa ,wanda ita kanta ta mance yaushe rabonta tayimishi tace" kai wane irin yarone bakajin maganata saida nacema karka taɓa ta amma kaƙi, shikenan idan kamata illa don nasan kagama da ita saika nemi wata" . Yakama hannunta yace" Ummi bammata komai ba, kawai jiyane nace tazo ta amshi magani ,daganan sai bacci ya ɗwuketa Ummi,ashe tana jin zazzaɓi . Ummi ta banka mishi harara tace " bani wuri na wuce , tafita tanufi ɗakinshi, Doctor yadafe kanshi yace " to inda jiya naci fa ,yakenan, yaɗau doguwar riganta yabi bayan Ummi. Ummi na zuwa part ɗin, can tahango Nabla bisa gadon tana rawan sanyi, tayi sauri ta isa wurinta, takama hannunta tace" douther meya sameki? bakida lafiya ne? Nabla ta ɗaga mata kai alaman eh,nan ta fahimci ko tufafi batada illa towel, wanda duk ya ɓaci da jini, Ummi hankali tashe tace" shekenen ya illatamin ke ,saiga hawaye daidainan saiga Doctor ya iso. Doctor ganin Ummi na hawaye ,hankalinshi tashe yace" Ummi meya faru? taje tafara jamishi riga tana cewa" SHURAEM haka nayi dakai saida nace karkayi amma bakajiba,tana hawaye mekakeso nacewa abbanku. Suna cikin haka saiga Umma wadda tazo taga lafiyan ɗan ta,sai ta tarar da wannan hargitsin. Taji duk maganan Ummi ,cikin fushi , tazo tacire hannun Ummi dake bisa rigan Doctor, tace" mezan gani, haba Zainab haka baikama taba gaskiya. Ummi ta share hawayenta tace " kinsan me yafaru kuma ya aikata " Umma tace " aibai aikata komai ba wanda ba daidai ba nasan komai yayi daidai yayi,don kune kukakai ƙarshen shi, banason jin komai . Tace" ɗana zomuje rabu da Ummi ,taja hannunshi suka fita , ito Ummi tayi sauri taja Nabla ta kaita bayi ta haɗa mata ruwan ɗumi ta taimaka mata ta gasa jikinta sannan suka fito tasa mata rigan sannan ta baro part ɗin da ita. Takaita sashenta ta haɗo mata tea mai kauri, tasha sannan taɗauko mata pad da pant ta sanya don tagane period ce take tabata magani, ta koma bacci. Kowa yasan Nabla batada lafiya, kakus tazo dubiya da kayan ta na dubiya, hakama su anty Salma ,nan take yini ana jinya da ita,don saida aka sanya mata ruwa,duk ta fita hayyacinta. Doctor shima hankali tashe babynshi ba lafiya, shike jinyanta Ummi tun tana koranshi harta gaji,idan yaga bakowa ya rufe ɗakin daga shi sai ita ya lalubeta saiya gama tsotsanta son ranshi ,wani lokacin saita samishi kuka, sannan ya buɗe ƙofan ,wani lokacin kuma idan yagama sai suyi baccinsu. Yanzu Nabla taji sauƙi, saboda kulawan da take samu, amma kullum Doctor nan yake kwana shida ita ,tun Ummi na ɗari dashi ,don tana gudun ya farmata ,harta fahimci babu abinda zai faru. Teema tazo dubiya, nan tafara zokayanta tace" besty amma babynmu ta wahalsheki,cikinnan yazo da laulayi,Nabla tace " bakida hankali, wane ciki, lallaima" Teema tace" zakiyi bayani yarinya,ainasan indai Doctor ne dole kisakar mishi jiki ,yayi yadda yake so,gwanin love" Hutun su ya ƙare, amma Doctor yaƙi bari takoma yace" shi zai maidata da kanshi,idan ta ƙarajin sauƙi"Nabla ba haka tasoba sotayi suwuce ita da besty amma Doctor yahana. Teema harta koma, itakan tace " idan kungama love saiki dawo." Saida Abba yabuga mishi wuta sannan ya shirya maidata gobe,don shine zai kaita. Duk yayi mata siyayya ,duk abinda takeda buƙata. Washegari suka nufi filin jirgi, ƙarfe goma jirgin ya tashi dasu. *More comment more typing* *by antyn Maryam*✍🏻 09061392911 Typing ALHERI WRITER ASSO (A.W.A) https://www.facebook .com/Alheri_writers -association-100452175039849/ https/chat.whatsapp.com/fqpywmmbahRlazHssflpfu *DOCTOR SHURAEM 👨‍⚕️ *Tsokaci littafin nan na kyautane ..kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri....🤧 *Writing by hussaina Nasir* *Twins👩‍❤️‍👩* *Page7️⃣6️⃣&7️⃣7️⃣* *Bismillah rahmanirrahim* Doctor yana fitowa yanufi inda take bai tsaya komai ba ya ɗauke ta kamar wata baby yayi cikin motar da ita. Nabla najin an ɗagata sama tadubeshi taga fuskanshi babu walwala itama ta tamke fuska, yana ajiye ta dama ansanya mata kayanta a cikin motar, ya juyar da akalar motar yanufi gida. itako teema tana ganin fitowan doctor cikin motar da kuma yanayin shi tagane kishin ya motsa ,tana haka sai ganin tayi ya ɗauke ta har motanshi aiko tafara yimusu dariya. Sannan tanufi inda mamanta take tana jiranta,taje tafaɗa jikinta tace"mamana nayi missing ɗinki,dafatan nasameku lafiya"mama ta shafa kanta tace " douther lafiya lau muke,sai dai duk kincanja mini, kodai ƙasar London wani abu take bakine " Tayi dariya tace" babu komai mama,suna haka sai ga Safwan ,yazo da ƙatuwar motanshi ,dama yasan da zuwan sahiban tashi,ya'isa wurinsu,bayan ya gaida mama sai yace" my life sannu da zuwa ,dafatan kun iso lafiya"teema tayi matuƙar farin ciki da zuwanshi ,dama tayi kewanshi sosai,amma a fili ta yamutsa fuska tace" lafiya ,yasu hajjiya" yayi murmushi yace" lafiya lau suke" yabada umurnin asanya kayanta amotanshi, sannan shida kanshi ya buɗe mata motanshi , wadda ƙamshi da sanyi ke tashi ,badan tasoba tashi ga ,dan Mama tayi mata alaman tashi ga kawai. Tana shiga yayi murmushi ya shiga suka kama hanyar gida,mama driver ya jata suka kama hanya suma. Doctor sunfara tafiya ,yakai dubanshi ga Nabla yace" my baby ko gaisuwa babu, kodai nayi laifine" ta murguɗa mishi baki tace cikin harshen turanci" haba yaya yanzu kasa kowa sai kallommu yake , kaje ka ɗaukoni" yayi murmushi yace shima cikin fillanci" my baby kinsan kuwa yadda nake kishinki ,kowa sai kallemun ke yake,gashi wannan rigan duk tafitomun da kayana afili" yafaɗa yana ɗanƙar cikin hannunta da yake jinshi kamar auduga,saboda taushi nshi,duk da shima nashi haka yake kamar na jarirai sai taushi. Ta shagwaɓe fuska kamar tayi kuka tace" amma yaya kasan wannan rigan ko matan aure na sanyata balle ni" Doctor yayi murmushi, azuciyan shi yace " amma baby metake nufi, to kuma yaushe ne zata ɗauki kanta matar auren tunda bamu raba rainiba " A zahiri yace" to gaskiya my love bazan iya barin kina sanya wannan riganba awaje ,amma idan nidakebe koba kisanya komai bama bakomai ai nawane. Yakoma cewa " baby ya ciyon cikinki dasauƙi ko" tace" yaya ba wani sauƙi har yanzu duk wata ina wahala yaya. Yayi murmushin ƙeta yace" ayya babyna karki damu zanbaki magani ,yau kizo ɗakina da dare ki amsa ,amma karki bari kowa yaganki. Tace " to yaya,haka suka ta musayar halshe ita turanci shi fillanci,kuma tayi Bala in burgeshi yadda take mishi tsintsan turanci,kamar wata baturiya. Harsuka iso gida,suka fito motan, ƴan aiki sai ƙarɓan gaisuwa suke yi, suka iso falon gidan inda kowa yana nan ana jiran zuwansu, Doctor wanda hannunshi ke cikin nata kamar wanda za'a amshema ita,sai yanzu da suka shigo falon sannan ta cire hannun ta cikin nashi. Taje ta isa ga resu tagaida Abba ,yace" Allah yayi miki albarka ƴata,tace"Amen Abba" Sannan ta faɗa jikin Ummi tace" Ummina nayi kewanki sosai "Ummi tayi murmushi tace" nima haka douther nayi kewanki,ya karatun "Nabla tace lafiya lau Ummi Alhamdulillah" Sannan taje wurin Kakus ta rungume ta tace" Kakus nayi kewanki,dafatan kina lafiya" Kakus tace" Lafiya lau nake,kedega wanda zaki tambaya nan , don kullum yazo wurina baida magana sai magananki shidai babynshi , a'a baicewa ƴar tsana" Kowa dariyansu yake yi, Doctor yazo wurin Kakus ,fuska murtuƙe yace" kekan Kakus yaushe muka yi haka dake,me nake da ita, nida keda sabuwar amaryata anan garin" Nabla ta ɗago tadubeshi, Ya ɗaga mata ido ɗaya, tokoma wurin Ummi tace" Ummi kinganshi ko"Ummi tace"douther ƙyeleshi wasa yake " Saiga Umma tafito tace" aida kinbari kin ƙarasa karatun kigani ba abinda ɗana zaiyi,inbancin ma naƙara mishi aure koda mata biyu ne" Ummi tace" ai babu wannan maganan daga ƴata ba wata, my douther ta dabance" Nabla tayi murmushi tace"Umma ina wuni dafatan nasameku lafiya" tace" ai lafiya lau muke ai kinga alama, ko kuna ganin don bakinan zamu damu" Ummi tace" kwarai kuwa don munga alama. Suka gaisa ita da anty Salma don yaya Umar bashinan yayi tafiya, ta amshi baby, don kowa haka yake cemata, ta ƙara wayo sosai. Saida ta shirya ta futa,sannan ta kira besty ,bayan sun gaisa tace" besty ya angonmu don nasan wannan karon bazai barkiba,saiya ɗanɗana kafin ki koma" Nabla tace" haba besty baki tausaina halan ,wannan ya riƙani aisaidai wata badai niba, teema dariya kawai take mata, da taga abin nata kamar da gayya sai ta kashe wayanta ,tace" lallai besty ai bazan yadda yaya ya riƙani ba, bazan bariba. Wuraren goma da rabi na dare,bayan ta gama shirinta na bacci ,sannan ta lallaɓa ta nufi part ɗinshi,wurin amso magani don tafajin alamun period ɗin tazuwa,don sabon wata yafita...... *More comment more typing* ✍🏻 *By Antyn Maryam* 09061392911 Typing *ALHERI WRITERS ASSO* *(A.W.A)* https://www.facebook.com/Alheri-writers-associat ion-100452175039849/ https://chat.whatsapp.com/FqpYwmmbahRLaZHssfLpfu *DOCTOR SHURAEM* 🧑‍⚕️ *Tsokaci littafinan na kyautane..Kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri...🤧* *Writing by Hussaina Nasir* *Twins👩‍❤️‍👩* *Page*7️⃣8️⃣&7️⃣9️⃣* *Bismillahir rahmanirrahim* Nabla nashiga part ɗin nashi tamayar da ƙofan tarufe, tayi sallama ya amsa, yana zaune yana operating system ɗin shi, yana sanye da Kayan baccinshi riga da wando ,rigan tana da yaggiyoyi daga gaba,kayan summishi kyau sosai . Ya amsa sallamanta amma bai kalle taba, yaci gaba da aikinshi,itako tana tsaye,takoma cewa " yaya kabani maganin dare nayi yayi zan wuce"murmushi yayi yamiƙa mata hannunshi alaman tazo. kamar karta bashi hannunta,saikuma ta sanya hannunta cikin nashi,yajanyota jikinshi, yaciremata hijabin da ta sanya nan yaga brest ɗin ta tsayayyu dasu sun cika gaban rigan ,wanda yau bata sanyamusu braziya ba ga kayan baccin summata ƙyau sosai. Doctor shiɗewa kawai bayyiba,amma duk jarabanshi ta tashi,yamanneta da jikinshi yaci gaba da aiki,amma ina aiki yaƙi tafiya don hankalinshi baya gareshi yana ga babynshi ,dakuma abunda yafiso ,brest ɗinta dake tsatstsaye sun tokare mishi jiki. yarufe system ɗin,yaɗauke ta kamar ƴar shekara goma ,ba nauyi,yace baby kinsan nayi miki faɗa akan rashin cin abincinki,shi yasa kinƙi nauyi har yanzu. Yanufi room2 da ita ,tana ganin haka ,ta ƙara tsoracewa ,sai yanzu take tuno da wahalan da tasha abaya ,bai ajeta ko inaba sai cikin gadonshi mai net,bayan ya shiga shima, sannan ya kashe hasken ɗakin yamayar dimlight. Itako tana can ƙarshen gadon ta takure gefe,sai ga Doctor ya fara cire igiyan riganshi harya cire,idonshi nakanta,itako ganin haka sai ga hawaye sunabin kumatunta tana sharewa , Doctor duk yaganta amma ya shareta ya koma sunce wandon, yajanyota jikinshi yana sauke numfashi yace" my wife,innaso ki amincemun nakarɓi hakkina ina cikin buƙatar ki" Nabla najin haka ta fashe da kuka ,taja baya,tana girgija kanta alaman bazata iyaba,tace cikin kuka" don Allah yaya katausayamun kaƙyeleni wallahi cikina yana ciyo,yaya bazan iya dakaiba kafi ƙarfina tafaɗa tana kuka. yaje yadanneta ko nishin ƙwarai bata iyawa ,sannan yace" baby zaki iya kinji kidaure kitaimaki yayanki yana cikin damuwa"daganan yahaɗe bakinshi da nata yana yimishi tsotsa na fitar hankali. Doctor yau jiyake inbai kusancetaba yau komai na iya faruwa yau,Nabla dataji zafi da zoji saman lips ɗinta tafara tureshi ,amma kamar bamutum take turiba saboda yadda yau Doctor yadawo kamar wani zaki yana murzanta saman gadon. Sannan yasa hannu ɗaya yafincike rigan tata ya koma cire wandon dabashida tsawo ,ɗan part ɗinta ma shima yacire don yau bazai iya ragamataba haka yake ji. Nabla baiwar Allah ,tana jinshi yana cire mata kayan jikinta amma bazata iya hana shiba don duk jikinta ya saki ,babu ƙarfin ƙwatar kai,sai ruwan hawaye dake zubomata ,tana roƙon Allah yakawomata ɗauki,don ta sadaƙar yau Doctor sai yayimata raga2 ya illatata. Tana cikin haka saiji tayi ya ɗamƙi ƙosassun nonuwanta,waɗanda dama jiran taɓin kawai suke ji ,wadda kan nonon suka fito suka ƙara wani pink dasu, nonon sai wani cika yake ƙara yi. Doctor ganin haka ,yasanya bakinsa ga ɗaya yana sha ,aiko saida Nabla tace" ahhhhh!shhhh!" Don zafi taji yadda yake tsotan nonon saikace ruwa zaijanyo yana zuƙoshi da ƙyau,saida yasha ɗayan da ƙyau sannan ya koma ga ɗayan ,hannunshi naga ɗayan da ya saka ,shima yana mishi sha ,Nabla ta sakar mishi kuka ,don Doctor yazarce saninta ,tace" yaya katausayamun kaƙyeleni zafi yaya"tana cigaba da kukan ,saida yasha nonon da ƙyau sannan yabarsu su futa ,don yasan dole suyi mata zafi don basu sababa. Ya koma yana lasan ƙasan brest ɗinta yana yimata tafiyan tsutsa da jikinta nan tafara banƙaremishi tana turo ƙirjinta da basu gaji ba, Doctor ganin haka ya koma wurin nonon yana lasan su yana tsotsansu amma yadda bazata ji zafiba. Yasanya bakinshi saman cibiyanta yana lasa yana tsotsanta ,Nabla ta kasa daurewa saida tace" wayyyo! yaya ,ahhhhh! daɗi yaya ,shhhhh!. Doctor murmushi yayi yace "bakiga komai ba baby,yanzu akafara" yayi ƙasa da bakinshi wurin maranta da wurin babu gashi ko kaɗan anyi sheving ɗin wurin sai wani sihirtaccen ƙamshi ke fita,yaɗagamata ƙafa ɗaya sama sannan ya sanya bakinshi tsakan wurin ,yana lasan ta,saida ya lashe wurin ,wanda wasu ruwan ni'ima ke bullulowa wurin saida ya tsotse wurin da ƙyau ko ruwa babu ,don ya shanye abinshi, sannan ya fara ƙoƙarin sanya halshenshi ciki ,amma ina ba wuri,haka dai ya fara dan turawa sannu2 stiil yaƙi . Nabla tafara jin zafi tace" ahhhh! Yaya zafi" yace " is ok baby zai bari" yasa hannu yacire wandon da ya saura jikinshi ,nan 🍌 sa wadda dama jira kawai take afiddata tasamu abincin da take buƙata sai wani kamburi take tana haɓaka. Nabla maganin abu kamar ta ɓarya gata da wani tsawo da kauri , Doctor sai gyeramata zama yake amma taƙi don yau bataji bata gani ,tana ganin abincinta ga fili ina ko zata yadda. Nabla ta buga ƙara tana kuka ,ta koma gefe ,ta takure,Ya taso zai zo wurinta tace" nashiga Ukku! yaya Don Allah karkazo yaya wallahi tsoro kake bani da abinnan naka,takoma samishi kuka. Yayi murmushi yace" baby aiwannan nakine kitaimaka kibata abincinta taci"yana shafo sandar girman yana murmushi. Yajanyota jikinshi ya danne yafara gogamata ita saman maranta yace" baby kinji yadda take biɗan hanya kibuɗe mata ta wuce taci taƙoshi,kinji" Nabla jin abu babba ya cika mata wuri dakuma yadda yake motsi duk ta ƙara tsoracewa tace....... *More comments more typing* ✍🏻 *Shered* *By auntyn Maryam* 09061392912 Typing *ALHERI WRITERS ASSO* *(A.W.A)* https://www.facebook.com/Alheri-writers-associat ion-100452175039849/ https://chat.whatsapp.com/FqpYwmmbahRLaZHssfLpfu *DOCTOR SHURAEM* 🧑‍⚕️ *Tsokaci littafinan na kyautane..Kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri...🤧* *Writing by Hussaina Nasir* *Twins👩‍❤️‍👩* *Page*8️⃣8️⃣&8️⃣9️⃣* *Bismillahir rahmanirrahim* Tace " banason maganar banza Doctor , kayi mun shiru ,inbaso kake yanzu naje na ida kashetaba, kafin ta ida mutuwa" ranshi ya ƙara ɓaci yace" shutt up" jasina wadda saida saida hanjin cikinta suka kaɗa ,tayi shiru, saboda jin wannan tsawan ,yace" idan kika kuskura kika cutar da ɗai daga cikin su, wallahi saina illataki " tace " akawo mata ruwan sanyi masu mugun sanyi" Bayan an kawo mata, takashe wayan tamayar video call, jiki na rawa Doctor ya ɗauka, nan su Nabla suka bayyana, ta dunƙule wuri ɗaya tana baccin wahala, teema tasa hannu ɗaya tana lulluɓeta, don duk ɗaure suke, fuskan Nabla duk tayi haushi saboda ruwan sanyin da ake kwarama fuskar. Doctor haukane kawai bayyiba gani n matarshi irin wannan halin, bayyi auneba yaga ta bankama Nabla ruwan sanyin. Nabla ta buga ƙara ,tana rawan baki sanyi ,cikin kuka tace" wayyo Allah! Yaya kazo zan mutu "Doctor sai da hawaye suka bimishi kunce,ganin irin halin suke ciki, kafin yayi magana ta kashe wayan. Sai ga Abba ,yana ganinshi haka ,yace " Doctor meya faru" Doctor ya ɗago idonshi dasuka canja kala sukayi ja ,cikin sarkewan murya yace " Abba sun cutar dasu Abba, zata kashemun ita saiga hawaye. Abba yace " Son kanatsu kafaɗimin wacece zata cutar dasu" nan ya faɗima Abba duk abinda ya faru, nan akashiga kwakkwaran bincike , kafin kace me , angano inda suke, abu da masu shi, tare akaje da Doctor ,da Safwan , da yaya Umar, sai Abba. Da taimakon naƙura ,suka shiga gidan , koda suka je , harta gama yimusu wanka da ruwan sanyin, cikin huci tafara marin Nabla saida fuskanta ya kumbura, nan take ta fita hayyacinta, zata koma marinta saiga su , Doctor yayi kukan kura , ya isa ga jasina , yafara jibga yana shuri ,saida yayi mata jina jina sannan Abba ya janyeshe, ƴansanda suka kama duk waɗanda ke gidan har ita ,da saida aka ɗauke ta, don da alama Doctor ya karyata. Doctor ya isa ga Nabla ,wadda ke fidda nishi kaɗan kaɗan, yafara banyeta ,ya rungume ,yana jijjigata yana faɗin" my life ,don Allah karkiyimun haka , kitashi gashi nazo ,kitashi, Nabla tafara kiran "yaya kazo , ka ɗaukemu zata kashemu yaya " tayi murmushi tace" kafin na mutu zan faɗa ma inasonka ,kayafemun , nasan bazan rayuba ,bazana haifama baby ba masu ƙyau kamanka ba"saiga hawaye suna zubomata " Doctor yace" A'A baby bazaki mutuba , ina sonki , kece rayuwana , bazan iya rayuwaba in babu ke" teema itama wahalce aka banyeta, amma batakai wahalan Nabla ba, tazo wurin ,cikin kuka tace" besty ,kitashi muje ,ga yaya nan yazo , karkiyimun haka " Nabla tace " besty kiyafemun , bazanga Aurenkiba keda Safwan, amma idan kun haihu kisanyawa ƴata sunana" takama hannunta tana roƙonta, Teema ta ƙwace hannunta tace" A'A besty bazaki mutuba kimmance me kikace ,tazo wurin kunnenta tace" kince tare zamuyi first Night kokin mance"tayi murmushi ,shima Doctor yayi murmushi don yaji metace yayi murmushi . Nan take Nabla ta some wurin ,yadda jikinta ke rawa , Doctor duk ya riki ce ,yama rasa menene abinda zayyi, saida Abba yace " akawo mi shi mota , nan take aka nufi asibiti da ita, emergency room aka wuce da ita, Doctor yaso ya shiga amma Abba yahana don yasan inyaje hankalinshi ƙara tashi zayyi. Itama Teema anbata gado bayan anyi treating ɗinta, sannan tasamu Bacci, saida aka kwashe awa Ukku akanta sannan ta farfaɗo , aka bata taimakon gaggawa kar sanyin yayi mata illa da jiki, sannan tasamu Bacci, koda suka fito , Doctor nanan yana gadin wurin hankalinshi tashe,Nan sukace ya kwantar da hankalinshi zata samu sauƙi. Nan Abba ya sanar da su Ummi halin da ake ciki, farin ciki ba'a bagana koda Ummi tafaɗima Umma cewa kawai tayi" Allah ya tsare gaba" Ummi tace" Amin. Kafin kace me duk sun hallara asibitin don driver ya kawo su, bayan Ummi ta haɗama ƴarta abinci mai rai da lafiya har kala Ukku ,ita da masu aiki, sannan suka nufi asibiti . Doctor sallah ce kaɗai ke tadashi ,don gani yake zata farka bayanan, sannan Abba ya matsa mishi yaje gida ya huta , amma yace "shi bayason hutun " saiga su Ummi sunzo, saida Umma ta lallaɓa shi sannan yaje . Yayi wanka ya koma shiyawa cikin wata jallabiya Mai wando, ta ɗibeshe sosai , sai ƙamshi yake , nan yadawo asibiti , koda yadawo anyi Isha'i dama yayi sallanshi gida , yabiya wani super maket ,ya kwaso musu kaya kala2 ,na ciye ciye , da kayan sawa. Koda yazo dama ,anmayar da ita ɗakin hutu ,don kowane lokaci tana iya farkawa ,saida yayi minti talatin , yana wurin bata farkaba, lokacin babu kowa wurinta ,don ba'ason hayaniya , Doctor ɗaine wurinta,yasanyata kamar TV yana kallo, sai yaga tafara ya mutsa fuska ,tafara salati , daga nan tace " yaya kazo sanyi , don Allah kiyi haƙuri karki samun ruwan sanyi ,ki yafemun " sumbatu ɗai takeyi, Doctor yayi sauri yaje wurinta , baisan mezayyiba, kawai ya rufe bakinshi da nata , yana tsotsa, nan ta lafe ,tana sauke numfashi, tafara buɗe idonta ahankali harta saukar dasu garesu ,shima ita yake kallo. Yatadata zaune ,yace " my wife ,sannu ,ya jikin " kallon shi kawai takeyi ,don tarasa mezata cemishi, sai ganin yayi ta fashe da kuka ta shige jikinshi tana kukan, Doctor ya ƙara matseta jikinshi yana lallashi, saiga su, Ummi sun zo , ya share mata hawayen , Ummi ta rungume ta tace" sannu douther , Allah zai saka miki ,kuma muma bazamu barsuba" kowa yayi mata ya jiki, Umma tazo tace " Nabla ya jikin da sauƙi ko, Nabla kamar tayi kuka , tana batun tashi Umma tazo ta riƙe ta, Nabla dama abinda take so kenan taji ɗumin jikin Ummanta ,aiko ta rungume ta tana kuka, Umma tace " ke banson shashanci , cikani , dataji kukan ƴar Tata har cikin ranta, saida tagama sannan ta sake ta, tana sauke numfashi, Doctor yaja matarshi yana lallashi, sannan wani likita yazo yaƙara dubata kowa ya fita ,akabar Doctor. Yace " babu matsala ,abata abu mai ɗan ɗumi taci, bayan fitar shi, nan Doctor yafara feeding ɗin ta , saida ta ƙoshi shima yaci, daganan suka kwanta sai bacci. Kakus tazo duba jikinta , nan taga abin al'ajabi , tace.... *More comment more typing*✍🏻 *By USANCY* also antyn Maryam 09061392911 Typing *ALHERI WRITERS ASSO* *(A.W.A)* https://www.facebook.com/Alheri-writers-associat ion-100452175039849/ https://chat.whatsapp.com/FqpYwmmbahRLaZHssfLpfu *DOCTOR SHURAEM* 🧑‍⚕️ *Tsokaci littafinan na kyautane..Kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri...🤧* *Writing by Hussaina Nasir* *Twins👩‍❤️‍👩* *Page*8️⃣2️⃣&8️⃣3️⃣* *Bismillahir rahmanirrahim* Suna sauka akazo ɗaukansu,da zuwansu gidan sai ƙamshi ke tarbansu, dama teema duk ta gyera ko ina sai ƙamshi yake ,ta rungume Nabla tace" besty nayi missing ɗinki" tayi murmushi tace" nima haka besty, shine kika zo kika barni" Wurin kunnenta tace" haba besty taya zaki iya biyo Ni bayan love ya shige miki jiki" takai mata dukan wasa, bayan ta gaida Doctor ,ya amsa yace " ya karatun " tace " alhamdulillah. Nabla ta shiga ɗaki don tayi wanka,tafara cire kayanta ,saiga Doctor,jikawai tayi ana cire mata kaya,tayi sauri ta riƙe hannunshi,ya juyo da ita ya girgiza mata kanshi alaman bayason gardama. Saida yaciremata duk kayan jikinta,sannan ya cire nashi yaɗauketa sai toilet,tun daga can yafara laluban ta ,yana nuna jarabanshi,Nabla ta fahimci yau jarabanshi ta tashi. Bayan sungama wankan yafito da ita ,yanufi gadon da ita,wanda ƙamshi ke tashi, wani bargone jah sabo ke shimfiɗe ,tana ganin yanufi gado da ita ,gabanta ya shiga dukan Ukku2 don tasan yau ,babu mai ƙwatarta wurin shi sai Allah. Dama bai sanyomusu musu komaiba ,haka suka fito,nan ya danne ta, yaga duk ta tsorace wurin kunnenta ya raɗamata cewa" baby ina cikin buƙatanki amma ba hali,amma kibani haɗin kai nasamu biyan buƙata batare da na shigekiba. Nabla saiga hawaye ,don tasan yau saita Banu, Doctor koda wasane to sai ka kwammaci yayi sex dakai ,duk da batasan yadda abin yakeba shi yasa tace haka, don ko ina najiki bazai bariba saiya tsotse yasha murza. Daganan ya haɗe bakinshi da nata yana aikin sha,haka yadinga tsotsan bakin nata kamar yasamu alewa,daganan yadinga tsotsan halshenta , hannunshi bisa nonon nata yana aikin murza, yana guga jaruwanshi bisa maranta,don wani daɗi yakeji da hakan. Yamayar da bakinshi bisa nonon nata yana shansu, sha bana wasaba ,harwani matsawa yake yana zuƙansu,Nabla saida ta rumtse ido ,tana .matsan hawaye, shiko aikin sha kawai yake, nipples ɗin Duk sunyi jah don jarabanshi, sannan ya dawo ƙasa yabuɗa ƙafanta yasanya bakinshi wurin yana lasa. Nan ne Nabla tafara banƙaremishi ,tana tura mishi gabanta, Doctor yayi murmushi ,yabada himma yakoma ware mata ƙafa, yasanya bakinshi yana tsotsan yana karkaɗa wurin ,Nabla tace" ahhhhhh! Yaya ! . Yaci gaba saiga ambaliyan ruwa masu sulɓi, suna bimishi baki, yana lashewa don shi duk abinda ya fito daga babynshi baya ƙyamar shi. Saida ya tsotse wurin son ranshi,sannan ya juyata baya, nan yaga manyan mazaunanta masu tsari, farare ƙal dasu kamar yadda jikinta yake. Doctor ya ƙara zaucewa nan ya fara lagudansu,yana mulmulawa, ya hau bayanta kamar zai shige jikinta yana fidda numfashi. Ya juyata ya ware mata ƙafa,yasanya hannunshi yana yana auna wurin, yaji ko farcenci ɗaya baya shiga saboda amatuƙar matse take, yaɗan tura yatsanshi kaɗan , tasakami shi kuka tana janye hannunshi, cikin zuciyarsa cewa yace " ina da aiki , agabana ,kamar Ummi tasani tamun kashedi, akan ƴarta. Yamayar da bakinshi wurin yana sha, kai ranan Nabla taga jaraba, don saida tayi dagaske sannan ya sauraramata. Aiko yana shiga wanka tafara matse hawaye tace" dama haka auren yake ,akwai wuya nikan bazan iya da yayaba yafi karfina. ashe ruwa yaje haɗa musu ,saigani tayi yadawo yaɗauketa sai cikin ruwa . Bayan sungama wankan ,suka sanya kaya, suka fito, teema baiwar Allah, harta fito tana jiransu amma shiru, tana cikin chatting sai tatashi tace" bari na dubo besty naji har yanzu basu fito cin abinci ba " tana isa daidai ɗakin ,sai jitayi besty nabashi haƙuri yabarta haka , tayi murmushi takoma ɗaki tace" besty manya, sai anyi maganan ciki kiƙaryata. Suka fito basu gantaba tace " yaya bari nadubota" ta shiga part ɗin ta,tana zuwa ta isko tana chat, tafaɗa bisa gadon tace" besty shine kikazo nan kika ɓuya" teema tayi murmushi tace" tome kikeso nayi miki ,kina can kinshige kuna kwasan love kimma bance dani shine zakice na ɓuya. Tace" dalla nizomuje kuci abinci ,ko yunwa bakwaji, suka fito ,sukaci abinci ,sannan Doctor yace " su shirya zai fita dasu yawo ",sunji daɗin haka, bayan sun shirya suka kama hanya. Suka biya wani wurin shaƙatawa ,inda duk wani maiji da kanshi zaka ganshi wurin ,suna zuwa, suka fara zagayawa wurin, daidainan jasina tazo itada wani saurayinta ɗan duniya, nan taga Doctor shida wasu ƙyawawan ƴammata, har dai ta gefenshi ,kamar balarabiya, taga yana nannan da ita, sai yanzu tagane itace yarinyar da saboda ita ya yawulaƙantata ,nan tatuna da kudurinta da taɗauka akanta ,cikin zuciyanta tace" Doctor kayi mistake tunda ka taɓani saboda wannan mai kama da aljanun. Jasina tana nan biye dasu, harsuka koma gida. Kwanan Doctor biyu yagama abinda zayyi yakoma don ana nemanshi sosai acan, Nabla kwana biyunnan ta murzu wurin shi, kullum da kuka take ƙwatar kanta gareshi, aiko yana komawa tayita murna. Nan sukaci gaba da karatu babu wasa, bayan wata biyar ,duk wani information dangane da Nabla jasina tasameshi , tagane Nabla matarsace ,tazo karatu,tayi dariya tace " dole ya wulaƙanta kowa akanki , to yasani babu ke babu komawa gidanshi , don saina ɓatar dake. Yau su Nabla suna ajin ƙarshe makaranta,amma haryau basu koma gidaba, yanzu sauransu wata biyar sukammala. Doctor iya haƙuri yayi, harya kasa haƙuri, ya isko kakus ya shaida mata yadda yake wahala duk dare ,yana buƙatan matarshi,ta taimaka mishi Abba yabashi matarshi. Kakus tace" janƙosai shine don ni karainani duk iyayenka baka shaida musuba saini, aisai kaje kaci gaba da shan lemonka da kake sha. Yace" haba kakus kesan fa yanzu lemon yabar yimun aiki ,in goma zansha bazai yimunba"tace " to ainaji ance matarka ta kusa gama karatun saura wata ko ukku, kayi haƙuri mana ta dawo . Yace" to shikenan kakus zanyi " tayi dariya tace" ja irin yaro aiduk kasan da komai don kasani ciyon bakine kawai " Yau ne da dare Doctor yakira Nabla don yaji lafiyanta, tana ɗauka yace..... *More comment more typing* *By USANCY* also antyn Maryam 09061392911 Typing *ALHERI WRITERS ASSO* *(A.W.A)* https://www.facebook.com/Alheri-writers-associat ion-100452175039849/ https://chat.whatsapp.com/FqpYwmmbahRLaZHssfLpfu *DOCTOR SHURAEM* 🧑‍⚕️ *Tsokaci littafinan na kyautane..Kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri...🤧* *Writing by Hussaina Nasir* *Twins👩‍❤️‍👩* *Page*8️⃣4️⃣&8️⃣5️⃣* *Bismillahir rahmanirrahim* Yace" hello my life, kina lafiya" Nabla cikin yanga da jan aji, cikin muryanta mai kashe mishi jiki tace" uhmm my love ni ba lafiya na lauba" Doctor cikin kiɗimewa yace" my life meke damunki kinje hospital ,kinsha magani" tayi murmushi don dama abinda take so kenen taga ya zauce,takoma shagwaɓe fuska tace" my love aikaine damuwan , ni kewanka nake sosai kabar zuwa" Doctor sai yanzu ranshi yayi fari yayi murmushi yace" ohh sorry my hearty aikine yamun yawa amma , inshallah dani za'ayi bikin makarantar taku" tace" uhmm yanzu my love harsai wata ukku zan ganka" yace" baby kinsan idan nazo bazan bari ayi bikin nan dakeba ko, don bazan haƙuraba gaskiya" tasa mishi kuka tace " ni gaskiya bazan yardaba ,kaƙaramun shekara ɗaya kaji my love " yayi murmushi yace" idan kindawo ma ko shekara nawa kikeso zan ƙara miki , kinga niko sai Umma ta auromun mata Ukku" Nan tasha mishi kukan shagwaɓa ita bazata yardaba, bazata zauna dakowaba ,tace" my love kasan ko duk ranan da naga wata wai matsayin kishiya na to ranan za'a rasani" Yace" bawannan maganan babyna Ni banason kowa saike ,kin isheni rayuwa , babu abinda zannema Matana tanada shi . Yau saura sati biyu bikin makarantar su , harda exam sunyi kuma alhamdulillah sunsamu result mai ƙyau ,don suna ɗaya daga cikin masu ƙoƙarin makarantar. yanzu su Nabla sun ƙyenƙyeshe yarda baka tsammani, idonsu ya ƙara buɗe wa, ƙyansu yaƙara bayyana a fili ,fatar su tamurje sai walƙiya take,gashi duk wata ake musu gyeran jiki. Saboda teema itama bikinta yatashi itada Safwan jira kawai ake sudawo ayi biki, don yanzu wani sonshi takeyi tana nuna mishi ƙauna zallah ,harda sadakinta ankai . Yau ne jasina zata cika ƙudurinta da taɗauka na sace Nabla , ta shirya duk yanda zata tsara, yanzu jasina ta ɓanna rayuwanta kuɗi sunɓanna mata rayuwa, yanzu tamaida kanta ƴar ta adda ,kowane namiji zai kwana da ita , ko biyu ,saboda lalacewan rayuwa, tanada ƴan daba da suke tare ,to sutasanya suyi mata aikin . Nabla yanzu suna gida sunbar zuwa school don sun gama, sai ranan Monday za'ayi bikin , kowa yayi gida, kamar ƙaddara yausuka shirya fita, zasu je shopping, bayan sunfito ,Nabla ke driving ɗinsu, yanzu babu inda basu sani ba ,suna fita da kansu. ashe ananan biye dasu da mota, suna shiga wata kwana sai waɗanda ke biye dasu suka sha gabansu ,dole suka tsaya, suko dama sun rufe fukarsu suka fito da bindigarsu suka ce sufito kosu halbesu, nan suka tsorace ganin waɗanda sukayi karo dasu, duk suka fito ,suna sanye da dogayen riguna kala guda ,wasu Arsh color masu ƙyau ,masu tsada ,yanzu indai zasu siyayya to iri ɗaya zasu ɗauka. Suna fitowa ,sukace sushiga cikin motarsu ,Nabla " tace " bazamu shigaba ,tafara cimusu mutunci ,ɗaya yazo zai mareta , teema tana ganin haka tajata suka shiga motar , suna shiga jasina ta shaƙa musu wani abu duk suka hau bacci, har aka kaisu wani ɗaki mai dufu aka kulle. Doctor gobene suka shirya zuwa ,yauyayi kiran Nabla amma babu ɗauka yayi mata kira yakai goma amma shiru, duk hankalinsa ya tashi, yakira Safwan ,don yanzu abokinsa ne ,shima abinda yace mishi kenan yayi kiran su ba'a ɗaukaba . Ya shaidawa Ummi cewa yana ganin ba lafiyaba , dayake Abba nanan nan yahau kiran duk wanda yasani acan yana cewa anemomasa ƴarsa ,Don yanzu sungane ɗauke su akayi, don duk inda ake saran suna zuwa anje amma ba sunan ,ranan Doctor hauka ne kaɗai bayyiba amma duk ya zauce , Ummi kuka kan tasha abinta, saida Umma tahau lallashi duk da itama daure wa kaɗai takeyi amma hankalinta tashe yake ,gudan shalelen ƴarsu ta ɓata. Doctor yaso wucewa yau amma Abba ya dakatar dashi don dare yayi " kakus itake lallaɓa janƙosai tana faɗi mishi malamai masu sanyaya zuciya, sannan ya ɗan huce , Abba yasanya aka fara nemansu , ƴansanda duk sun shiga ko ina amma shiru. Su Nabla kuwa basu farkaba sai dare , jasina tashigo ita da wani gardinta , gabansu Nabla suka hau tsotse tsotsensu, basuda ko kayan arziki, zai fara sex da ita ta dakatar dashi ,tace " bari mu shiga ciki ,don waɗannan yarane , basusan wannan harakanba ,dama suna ganin iskancinsu suka kauda kansu gefe suna ambaton sunan Allah. Tace akawotama ruwan sanyi, aka bata, ta kwaramusu saida suka zabura , Nabla tafara kuka ,tana kiran wayyo Allah! Yaya kazo ,sanyi, nan tafara rawan sanyi, don ko kaɗan batason ruwan sanyi na taɓa mata jiki. Jasina ta hau dariyan ƙeta , takoma zubamata ruwan ,don tafison tacutar da Nabla ,kodama ita ɗai taso aɗauko mata ,tasan saiya fi jinciyo in antaɓa ƴar zinarinshi. Saida taga Nabla ta sheɗe sannan ta sauraramata, saida Nabla ta some ,sannan jasina ,tabar zubamata ruwan. Tahau dariya tace" Doctor yau nacika burina ,naso naga yanayinka yanzu. saurayinta ya jata suka wuce ɗaki , teema tafashe da kuka tana kiran sunan ta, amma shiru, can saiga wani yazo yaɗauresu ,yabarsu. Washegari da ruwan sanyi aka tadasu , Nabla duk ta fita hayyacinta, jikinta yayi jah sosai ,don ruwan sanyin ƙwarai ake zuba musu, in jasina tazo sai tasanyawa Nabla ita ɗai ,don tafi jin haushinta. Yau ne su Doctor suka dira a ƙasar ,anzo dakowa, suka sauka amsaukin su Nabla, su Abba suka fita neman su, bayan sunje wurin ƴan sanda, aka shiga bincike amma shiru. Doctor yaci gaba da kiran Number ta, tana ringing amma ba picking, yana cikin kira sai jasina ta ɗauka, bayan ta tabbata shine, don hotonshi yabayya ga screen ɗin wayar, murya sarƙe , yace" hello baby , kina ina" sai Jasina ta ƙalƙyele da dariya tace" come down my doctor , matar mu tana wurina amma saidai ba lallaiba ta iya rayuwaba ahalin yanzu" Doctor duk jijiyoyin jikinshi sun fito, saboda jin abinda tace, cikin tsawa yace" You are very stupid, ke dabbace , kamata yayi kikamani ba itaba ,amma dayake ke karyace ,sakarya, shine kika ɗauke wadda batasan kiba ,batasan mafariba. Jasina ta buga mishi tsawa tace....... *More comment more typing* ✍🏻 *By USANCY* also antyn Maryam 09061392911 Typing *ALHERI WRITERS ASSO* *(A.W.A)* https://www.facebook.com/Alheri-writers-associat ion-100452175039849/ https://chat.whatsapp.com/FqpYwmmbahRLaZHssfLpfu *DOCTOR SHURAEM* 🧑‍⚕️ *Tsokaci littafinan na kyautane..Kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri...🤧* *Writing by Hussaina Nasir* *Twins👩‍❤️‍👩* *Page9️⃣0️⃣&9️⃣1️⃣* *Bismillahir rahmanirrahim* Nan tagansu manne da juna suna kwasan bacci hankali kwance,Tace" jan ƙosai Allah ya shiryeka "tayi murmushi takoma. aiko ƙin bari tayi kowa ya shiga ,tace" sunyi bacci saida safe aganta, sukayi dariya don sun fahimci akwai abinda take ɓoye musu, kakus da Ummi suka kwana anan saura suka koma gida. Suko ɓangaren Doctor, sunkwashi baccinsu hankali kwance shida matarshi, sai dare tafara shigewa jikinshi tana kuka ,hankali tashe Doctor yatashi yace" my love ,meya faru, cikin kuka tace" yaya sanyi , yatashi ya kashe fankan ɗakin don dama ankashe Ac ɗakin saboda ita. Yaɗauko babban bargo ya lulluɓesu , ya jata jikinsa, yana lallashinta daganan ya haɗe bakinshi da nata yana tsotsa ,nan ta lumshe idonta , shiko yana aikin shamata baki don yayi kewanshi, daganan suka koma bacci. Sai subahin yatashi yayi Sallah yana nemama matarshi sauki wurin Allah, Allah yabata lafiya, sannan yatashi yakoma wurinta, saigata ta tashi, yace" sannu wify ba inda kemaki ciyo " ta yamutsa fuska tace " eh yaya amma wanka nakeso nayi" yace " ok baby bari na haɗa ruwan zafi " daganan yanufi toilet bayan ya haɗa ruwan zafi , sannan ya yarage kayan jikinshi ya ɗauro towel yafito, tana nan zaune tana ganin shi haka ba kaya don da ƙugu ya ɗauro towel , jikinshi Duk murɗe ga gashi nan kwance liff, yasa kar mata murmushi , ta kauda kanta gefe don wata irin kumyanshi ta saukarmata. Saiji tayi ya ɗagata tsaye , yarungume yasa hannunshi yasauke mata zif ɗin rigan , yasaura daga ita sai pant, aiko ta rumtse ido tashige jikinshi, brest ɗin ta suka haɗe da jikinshi ,aiko Doctor yajishi wani iri ,yafara rasa control. Yacirata sama sai toilet, cikin ruwan yasata shima yashiga, ta ƙanƙameashi wai ita zafi takeji ga ruwan, saida yagasa mata jikin sosai duk wani sanyi saida tadaina jinshi ,jikinta duk yayi jah , sannan sukayo wankan yanaɗo ta cikin towel ,suka fito, dama akai kayan dayasawo musu sabbi su suka sanya , tayi sallah ,tadawo gadon ,ta kwanta yazo bayanta ya kwanta yana sunsunan wuyanta , taga tafara jin wani yanayi ta juyo, tace" yaya Banda lafiya fa " yace " baby ba abunda zammiki yi baccinki, takoma kwananta shiko ya fita. Saida Nabla tayi kwana Ukku asibiti sannan aka sallame su, kuma alhamdulillah , yanzu batajin komai tadawo normal, Doctor sai nan nan yake da ita, gashi sai wani fresh da ita ƙara yi . dama taje wurin bikinsu na makaranta , anagamawa ,bayan ta amshi ƙyaututtukanta, ita da teema, suka dawo ,asibiti washe gari aka sallame ta . yanzu Ummi ita da kanta take haɗa mata lefenta ,anan London, ƙasashe Ukku suka je , wurin haɗa kayan , wanda anyi ɓannan miliyoyi ba kaɗanba , don Doctor ya saki kuɗi, Abba ma ya bata account number yace duk nawa suke so suɗauka , aiko Ummi batayi wasaba ta ɗauka. Saida Umma tasa faɗa , Ummi tace" baruwanki , ai ƴata ta wuce waɗannan kayan , don ita ɗaya ce acikin dubu. Akashiga wa Nabla gyaran fata , don shiɗai suke so, don munfisu iya gyeran amarya, aiko Nabla taga kyera don har cikin wani ingin aka sata , fatanta tawani yi taushi kamar me, sai sulɓi take, Ummi yanzu bako wani abinci take bataba sai wanda tasan zai ƙara mata ni'ima da kuzari, don tasan halin ƴarta ƴar ruwan sanyi ce, gashi kuma ga halin Doctor tasan babu sauƙi. Bayan sungama duk abinda suke , suka dawo gida Nigeria. Duk yadda Doctor yaso ganin Nabla haka bata samuba ,don Ummi ta hana, haka aka ɗauki mata ƴanmaiduguri su biyu, waɗanda suka shahara wurin gyeran amare ciki da waje, gakuma wata mata ƴar Kano wadda mata na turare ,ita sai dare take zuwa. Abba ya kira Doctor akan maganan gidansa, wanda wata biyu da gama ƙerashi , dun turawa suka tsara mishi shi, inda idan ka shiga gidan zaka ɗauka ba anan kakeba a ƙasar waje ne, saboda tsarin shi ,gidane nagani na faɗa, babban gidane , wanda dasa hannun Abba aciki. Yace" Doctor,don yana yawan cemishi haka, yace" na'am Abba" Abba yakoma cewa" nasanya tarewanku nanda ranan juma'a mai zuwa" Doctor ba haka yasoba ,yaso ace ko jibine amma ba yadda ya iya, don yana son a shirya event da za'a shaida Aurenshi da babynshi garin. Yace" Na bada Ordern kayan ƴata har set Ukku , ranan Monday zasu iso , da komai wanda ƴamace take buƙata a gidanta na amfani , don Umminku itace jagaba akan komai,idan da abinda kake buƙata kamin magana" Doctor yace" bakomai Abba " daganan suka taɓa hira . Nabla ta kira besty , itama tana can ana murjeta da gyera , tace" besty Ni wallahi harna ƙosa ranannan tazo na tare , wannan tsiyaya har ina, teema tace" yau besty kece ki faɗin haka lallai tayi kanta, ina tsoron Doctor dakike wato kin mance " tace" bawani tsoronsa da nakeji niyanzu soma nake naganshi" teema tace" banga laifinkiba, ashe kina jin yadda nakeji nima don na matsu aɗaura auren . Suka shiƙe da dariya , sunama juna zolayan juna, ita teema gobe za'a fara event ɗin ta, Nabla tace tananan zuwa"teema tace Allah yasa yayammu yabari tana ƙumshe dariya" Nabla tace" uhmm ai yaya tun ranan damukazo Ummi tahana yaganni wai bayanzuba ,gyera akemun. Sai tasanar da Ummi bikin teema da za'ayi yau, Ummi tace" saidai nasa driver ya kaiki yadawo dake ,amma bazaki daɗeba saboda gyaran da akemiki, cikin jin kunya tace"to Ummi. Sai yamma ta shirya , cikin less na alfarma, riga da sket ,duk sun kamata, tasanya ƙaramin gyele ,taci simple makeup ɗin ta, fuskarnan ta ƙara fitowa , tayi ƙyau kamar kasace ka gudu. Bayan tama Ummi sallama ,tace" douther karki daɗe kesan ana jiranki " tafito ta nufi faking space motarta sabuwa wadda Doctor ya zaɓa mata ta mata ,mai kyau, harta shiga ,tana zaune gidan baya ,tana jiran driver , saigani tayi anshigo anrufe motar anja , tana dubawa taga ashe Doctor ne , saida gabanta ya faɗi ganin shi, ya ƙara fari , da ƙiba , yana cikin ƙananan kaya summishi kyau sosai ,sai ƙamshi yake zubawa da kaganshi kaga ango. Saida suka kama hanya ,taga ya faka ya fito, itadai nata ido, yaje ya buɗe inda take zaune ya ɗauko yasanya mazaunin mai tuƙi, shiko yazauna wurin mai zaman banza, yace " muje baby, batayi musuba , tafara driving cikin kwarewa , cikin kwanciyar hankali. Doctor dai ƙare mata kallo kawai yake ,yakai dubanshi inda take driving dashi baisan sanda yakai hannunshi bisa nataba ,saboda yadda hannun ya burgeshi , gawasu zobuna biyu na zinari ga yatsan ,sai wani agogo na azurfa ,ɗaure ga hannun, tace" yaya karkasa na ɓarar damu, yayi murmushi yace" ba abinda zai faru baby. yakai bakinshi yayi mata kiss , yace" baby yanzu haka kika biyewa Ummi kika ƙi zuwa inda nake , kinsan yadda nakeji kuwa, na matsu naganki gidana , bisa gadona nayi yadda nakeso dake . Ta kwaɓe fuska tace" nidai yaya ka barni na ƙara girma" yace" ai baby kesan nayi haƙuri fa shekara Ukkufa ina jiranki. Suna zuwa har anfara program ,suka shiga ita dashi kamar sune amaren kowa kallonsu yake ,ashe akwai wani saurayi yana tayima Nabla kallon ƙurilla don ta tafi da Omaninshi, saigashi ankira Doctor ga waya ,yaɗauka yafita dawowan da zayyi yatarar da.... *More comment more typing*✍🏻 *By USANCY* also antyn Maryam 🤪 09061392911 Typing *ALHERI WRITERS ASSO* *(A.W.A)* https://www.facebook.com/Alheri-writers-associat ion-100452175039849/ https://chat.whatsapp.com/FqpYwmmbahRLaZHssfLpfu *DOCTOR SHURAEM* 🧑‍⚕️ *Tsokaci littafinan na kyautane..Kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri...🤧* *Writing by Hussaina Nasir* *Twins👩‍❤️‍👩* *Page*9️⃣2️⃣&9️⃣3️⃣* *Bismillahir rahmanirrahim* Yatarar da wannan saurayin kusa da Nabla , yana yi mata magana amma bata ce komaiba, yakoma cewa " haba beauty shugaban ƙyawawa, kimun magana mana, yana ƙoƙarin taɓo mata hannu. Nan idon Doctor ya canja , itako tana ganin haka ta matsa gefe rai ɓace tace" malam lafiya kuwa , nifa matar aurece " yayi murmushi yace" gaskiya ƴammata ban yardada don baki kama da masu aure, kawai kiyadda na aureki ina sonki " Kafin ya ƙarasa yaji saukan mari akuncenshi , juyowan dazayyi yaga Doctor yana huci ,Nabla naganinshi ta koma bayanshi ta ɓuya, nan saurayin ya shiga Bama Doctor haƙuri yace" sorry Doctor bansan matarka bace , ayi haƙuri" don bawanda baisan matsayin shiba , wanda da kyar ƙasar London ta haƙura da shi yadawo Nigeria , saboda ƙwarewanshi a aiki. Yakama hannunta suka je wurin amarya, teema taji daɗin ganin bestyn ta ,tazauna kujeran best friend na amarya, shiko Doctor yazauna kujeran best friend na ango , aka fara program , nan aka kira babbar ƙawar amarya ta bada tarihin amarya , nan Nabla ta taso cikin tafiyanta tajan aji ,wanda kai dakaganta kaga amarya sak , aiko kallo yadawo kanta, Doctor daure kawai yake don kishi yataso mishi. Cikin halshen turanci tsintsa tafara bada tarihin aminiyanta , da zamansu London , tayi summized ɗin shi, aiko aka hau tafi don ta burge kowa wurin, daga ƙarshe tace" I m expected to you to take care of my best friend, and I'm surely that my friend will take care of you ango" Kowa saida yayi dariya , daga ƙarshe tayimusu addu'a da fatan zaman lafiya sannan takoma mazauninta , haka aka kira Doctor shiko zayyi bayanin yadda ango zai nunama amarya love, Doctor baiji kunyan komaiba yafara bayani , wani wurin sai anyi dariya ,don dama inda Doctor yayi ƙauri kenan . Haka akaci gaba da gudanar da bikin , sannan aka kira shi shida ita suka yi rawa , aiko saida sukayi, yariƙe mata ƙugu yajata jikinshi suna rawan saida yagama shaƙan ƙamshinta sannan suka koma suka zauna , tunawa da tayi Ummi tace karta jima yasa tayima teema sallama suka fito ita sa shi. Yanzu shike tuƙin don yaga kamar ta gaji , gashi bayaso tana wahala, saida yaje yayimata siyayyan kayan sha , kala kala, masu sanyi sannan yadawo mota, don cewa tayi bazata shigaba, yana bata yabuɗe mata ice cream , tafara sha , sannan tafara rufe ido don bacci take ji, yana yin packing motar yafito yaɗaukota yanufi part ɗin shi da ita, saiga Ummi , cikin faɗa tace" Son meye haka ina zaka kaita , sai sannan Nabla ta buɗe idonta, tana ganin Ummi tafara ƙoƙarin sauka daga jikinshi , yasaukar da ita, yace" uhm dama Ummi kwana takeji shine zan shimfiɗe ta tayi baccin" Ummi tace" to naji , kafita idona na rufe kaji na gayama , taja hannun Nabla suka wuce. Doctor yaciji yatsa don ba haka yasoba, amma yazayyi. Haka akaci gaba da gudanar da shirye shirye, yau Monday kuma yaune ake jere,bayan an gama haɗa kayan da akayi ordernsu , sannan da yamma aka je jere , saida suka ɗau kwana Ukku ana jeren , yau narba kuma yaune akashirya wankin amarya naji da faɗa. Kyaun da Nabla tayi ba'a magana don wata riga ta amare aka yi mata ba ƙasannanba don Doctor wata mate ɗin shi ta america , suke da kamfanin haɗa kayan amare , sai taji labarin aurenshi, shine ta ɗau nauyin rigan amarya . Aiko Nabla ta sanya riganda yazama tarihi anan don babu amaryan da tasanya irinta ,haka aka gudanar da shagalin bikin cikin jin daɗi. Washegari akayi mother's day , aiko Nabla taga gata , kuma taga ƴan uwa , kowa yazo , nanesa dana kusa. Doctor abokansa babu wanda baizoba, don tayashi murna, har ƴan London sun zo don Doctor badai masoyaba, gidansu an ƙara gyerashi , gida duk ya cika , Inkaga fuskan Ummi zakaga tana cikin tsantsan farin ciki, hakama Umma amma ita acewanta ɗan ta zayyi aure . Kakus kan ba'a magana don auren jikokin ta biyu , anty murja tazo saibayan aure zata koma don yanzu tayi Aure , amma mijinta yayi tafiya, kuma Abba yayimata alheri mai tarin yawa , har ƙyautar gida yabata . Da dare akayi friend day , ranan Doctor mayar da ita ciki kawai bayyiba don so, haka abokanshi suke cemishi yasan abinda ya tsaya jira shi yasa yaƙi aure da wuri , haryanzu ,abokanshi babu wanda bayyi aureba sai shi. Aiko harsun fara tausaya wa Nabla don sun fahimci yarinyace haryanzu, friend ɗin Nabla sun zo , harda teema don harda kuka saita zo, don ita sai asabar za'a ɗaura aure ta tare, bayan an gama chasu , sai sha biyu aka watse ,yaɗau matarshi sukayo gida . Yaune jumu'a kuma yaune Nabla zata tare gidanta , bayan an taso daga sallan aka wuce walima wadda abokanshi suka shirya . Ranan kuma ake biki , duk ka kalli Nabla sukuku take baki ya mutu , batayi kwalliyaba fuskannan fayau da ita , hankali kwance, tasha zanen ja don batason na baƙi , kamar tasani ko don yafi mata ƙyau , gashi uban gayya yafison jan , sai gashinta ba'ayi mata kitso ba ,gyeran gashin akayi , kullum sai anyi gyeranshi , ƙamshi abar magana . tana sanye da doguwan riga ta shadda gizna wadda tasha aikin wuta harta gaji, sai takalma ƴan flat masu ƙyau, tasanya sarƙan zinari da ƴan kunne sai walƙiya suke ajikinta , agogone ɗaure ahannu ɗaya , guda kuma awarwaro ne sanye ga hannunta, dakaganta kaga amarya sak, tana zaune bisa kushin ɗin Ummi ita da friend ɗin ta sun sata tsaka , suna hira itadai batace komaiba, suna cikin haka saiga Doctor shida abokanshi bayyi komaiba yaɗauko matarshi yajata jikinshi ya rungume yace" alhamdulillah ' Nagode ma Allah daya nuna mun wannan ranan , yakoma cewa matar Doctor , ɗago naganki wannan ƙyan duk nawane " Taƙi ɗagowa taɓoye fuskanta jikinshi , don yau wata kunyanshi takeji , haka yayita yimata malamai masu sanyi , yana faɗimata kalaman love, sannan aka fara kashe musu hotuna , iri iri. Koda akayi la 'asan Nabla na kwance bisa gadon Ummi , tana hutawa ita ɗai don tagaji da taron mutane, har kanta yafara ciyo, saiga Ummi tazo, ita da wata mai kayan mata , wadda take haɗa mata kullum , shine koyanzu tazo don yau na musamman ne akayi mata , wanda ita da kanta saita masu lokaci yayi . Ummi tace....... *More comment more typing*✍🏻 *By USANCY* (Antyn Maryam) 09061392911 Typing *ALHERI WRITERS ASSO* *(A.W.A)* https://www.facebook.com/Alheri-writers-associat ion-100452175039849/ https://chat.whatsapp.com/FqpYwmmbahRLaZHssfLpfu *DOCTOR SHURAEM* 🧑‍⚕️ *Tsokaci littafinan na kyautane..Kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri...🤧* *Writing by Hussaina Nasir* *Twins👩‍❤️‍👩* *Page9️⃣8️⃣&9️⃣9️⃣* *Bismillahir rahmanirrahim* "Basty yakike ya amarci ,da daɗi ko" Nabla ta yamutsa fuska tace" wane daɗi sai wuya ,yaya baya tausayamun ,yau sati biyu amma tsoron abin nakeji" Teema tayi dariya tace" lallai besty bakisan daɗin abinba ,amma zan aiko miki da wani magani da kanki zaki nemeshi" Tace" bawani maganin dazaisa na nemi yaya ai ga ranan kasheni kawai zayyi"tace " kedai sha kuruminki zakigani"sukaci gaba da hira harsuka kashe wayar. Yau Ummi tazo ganin Nabla ,don ta matsa tazo , ita da Doctor suka shirya mata abinci kala kala , sannan suka suka shiga wanka suka shirya ,suna jiran zuwanta ,Nabla duk ta ƙagu data ganta , Doctor yazo ya rumgumeta yace" My love mekike tada hankalinki " tace " ƙalbi !haryanzu Ummi bata zoba" Ya tsotsi lips ɗin ta yace " tana zuwa yanzu haka tana bisa hanya " Sunada mai aiki dake gyera gidan duk an gyera ko ina duk da babu wata kura gidan sai sheƙi yake. Ummi nazuwa ,Nabla ta faɗa jikinta tana murnan ganinta , tace" Ummi nayi kewanki , kinki zuwa ganina " Ummi tayi murmushi tace" douther baganiba , kinga yadda kika ƙara ƙiba da kyau ,masha Allah" Nabla taji kunya taɓoye fuskanta , Doctor dariyanta kawai yakeyi ,bayan sungaisa ,suka hallara bisa dinny table don suci abinci , don Nabla ƙinci tayi waisai Ummi tazo ,haka shima Doctor yace bazai ciba. Suna gamawa ,suka dawo wurin shaƙatawa wani wuri ne dake cikin falon ,yana da kujeru na kushin masu ɗaukan hankali , sai sanyi ketashi wurin ,nan suka zauna suna hutawa, saida akayi magriba ,sannan Doctor yaje sallah ,su kuma suka shiga ciki , bayan sungama sallah Umma ta bata kayan mata masu amfani ajiki , ta haɗa wasu ta bata tasha ,tabata naci taci ,sannan ta haɗa mata kaya kamar haka:- Dabino Kwakwa Aya Madara Kanumfari Ta ɗauko blender ta bayan ta ɗan jika kwakwan kamar minti biyar tawanke ta zuba, ta ɗauko kwakwa ta zuba , ta wanke dabino ,tacire kwallon tasa , tahaɗa tayi blending ɗainsu harsukayi smooth sannan ta tace , tasa cikin jug ,takawo Madara tasa , dama anjiƙa kanumfari ya jika ,sannan akasa ruwan ,aka juya sosai . Taba Nabla tasha ,dama tun ana haɗawa takehaɗiyan yawu ,duk Ummi na kallonta , tayi murmushi tana tunanin wani abu azuciyarta. Saida Tasha sosai sannan ta ajiye saura a fridge ,Ummi tace Douther lafiyanki kuwa ,naga yanzu kina ƙiba " Nabla tace " Ummi bansan meke damunaba sainaji inajin yunwa ,wata rana sainaci abinci da dare ,ko yaya baisaniba" Ummi tayi murmushi tace" shikenan " tace" kuma Ummi gefen cikina inajin motsi ana sukata, amma banfaɗima yayaba . Doctor yana jinta ,duk yarasa inda zaisanya kanshi , Ummi tace " bakomai bane Douther ,idan Son yazo kifaɗi mishi,saiya baki maganin dazai ƙara taimakamiki" Tace" to Ummi , daganan tace " Ummi ina su kaka da Abbana ,da Umma , nayi kewanku" Ummi tace " suna gaidake ,nacema Son yakawoki gida kinji karki damu" Sannan ta shirya zata wuce. Saiga Doctor yazo ,yanuna baisan komaiba , sannan suka fito raka Ummi don gida zataje , drivern ta yana nan yana jiranta , don tare sukayi sallah da Doctor. Nabla ta haɗamata tura ruka ,da atamfa kala Ukku manya , amma Ummi tace " batasan wannanba batason shirme , don ita shirme ta ɗauki abin , kamar tayi kuka tace "don Allah Ummi kitafi dashi ,bazanji daɗiba" dariyama abin yabata tace " kai Douther ,saida Doctor yasa baki sannan taje da turaren tace " bazata jedasuba . Ɓangaren jasina kuwa , Doctor yasanya anyimata horo mai tsanani , sannan aka sake ta , kuma tayi nadama , daga baya takoma wurin mahaifinta tanemi gafaranshi kuma ya yafemata . Nabla yanzu abu yazammata sada ,kuma abin yana bata mamaki don kullum saita ci abinci da dare , doctor shida kanshi yake dafa mata ,idan babu ,yashiga kichen ya dafa mata , don tashitakeyi tace" ƙalbi yunwa nakeji "yaje yadafa mata abu mai sauƙi yabata ,harya gane da dare yake dafa mata koda ta tambayeshi ya bata. Tana da wani abu ,yanzu indai ita ta girka abinci to bata 'iya cinsa , yanzu Doctor ke dafa mata , yayimata gwaji na juna biyu . Nan ya gane tana ɗauke da cikinsa na sati biyu , aiko ranan kamar yamayar da ita ciki don murna , babu wanda baishedawa matarshi tana da cikiba , harsu Ummi. Itako Nabla sai shafan cikin takeyi ,tana jin daɗi yau itace ke ɗauke da cikin yayanta wanda tafiso arayuwanta ,tayi farin ciki sosai . Teema taji labarin bestynta nada ciki ,taji daɗi sosai itama , aiko ta aikomata da kaya sosai , wannan cikin yasanya ta jaraba sosai ,ita da kanta take neman shi ,shiko abinda yake nema kenan ,yanzu kwasan Gara yakeyi ,saidai intaji wuya tasa kuka ,sannan ya haƙura, bai hana anjima ta nemeshi . Yau tana zaune daga ita sai kayan kwana waɗanda suda babu duk ɗaya ,yau wata sha'wa kedamunta tana buƙace da yayanta shikawai take jira, tasha kayan haɗinta masu sauƙar da ni'ima sosai, don ranan da Ummi ta haɗa mata itama take haɗa shi. Yana dawowa taje ta faɗa jikinshi , tana goga jikinta da nashi ,tana manna mishi brest ɗin ta , aiko nan Doctor yanemi natsuwanshi ya rasa , ta haɗe bakinshi da nata tana tsotsa , ya ɗauke ta yayi ɗaki da ita sai bisa gado. Yacire kayanshi ya koma Bisa jikinta , rigan Tata ya cire , nan ƙosassun nonuwanta suka bayyana , Doctor yakai musu cafka ,yana aikin murja, yasanya ɗaya a baki yana sha. Yabi jikinta da lasa ,ba abinda take sai sumbatu take mishi, saida ya tsotseta sosai sannan ya juyata baya ,ta riƙe filo sosai , tana cije baki , shiko yafara aiki yana tura mata wutsiya , haryanzu bata shigeba jikinta , haka yariƙa bugunta kaɗan kaɗan , daga baya ya riƙa yi da sauri da sauri yana haɗa zufa, itako tafara jin zafi tafa ƙoƙarin kuka ,amma baiko jinta , dayagama ya juyata gaba ya ɗaga kafanta sama yaɗan buɗata kaɗan ya fara shiga ,aiko tasa mishi kuka ,don wannan style akwai zafi ,shiko yana shiga da kyau , yafara yi da sauri , itako tana kuka tana rokonshi ,don yau yawuce saninta , tafara ja baya ,yamatsota sosai ya riƙe ta ,yakoma dannamata ita , ya haɗe bakinshi da nata , yana buga mata aiki , saida yaaɗau minti talatin yana wannan ,sannan ya mayar da ita goho , yashiga aiki ,Nabla ido summata ja , don yau ya bata wuta sosai kuma yaƙi haƙura. Saida ya sakar mata madara sannan ya barta , suka shiga wanka , yana lallashinta yace" sory baby kece ai kin cika daɗi sosai " suka fito , baibari tasa komaiba don bai gama ba , bayan taci abinci ta kwanta tana hutawa saiga Doctor yafara lalubanta . tasaka mishi kuka tace" don Allah ƙalbi kabarni haka na gaji " yace" baby just onece pls , daga nan yakoma ,yakawo ƙafanta yariƙe ɗuwayyunta kawai ke bisa gadon shiko yana tsaye daganan yafara aiki itako ta riƙe zanin gadon tana taune baki , shiko wani zuma yakeji tana ƙara mishi , ruwa kawai ke fita , ta ƙasanta suna ƙarawa Doctor daɗi , sai lashe baki yakeyi . saida ya ƙoshi sosai sannan ya barta , nan bacci yayi gaba da ita hawaye duk sun bushemata , shima ya kwanta suka yi baccinsu . yau darana yadawo don yana buƙatan matarshi, Nabla tana kechen tana gyera wasu kayan sai ganinshi tayi yazo wurinta daga shi sai ƙaramin wandonshi ,da yazo bai gantaba ,yashiga duk batanan nan yacire kayanshi ya watsa ruwa yazo ya iskota .tana ganinshi haka tasan meyakawoshi ,cikin kissa ta isa gareshi tana mishi sannu da zuwa , yace" baby yunwa nakeji " tace" ƙalbi gashi bandafa abinciba ,amma akwai shawarma ,da da lemo ko nakawoma " yace " no babyna bawannan ba abincin nan nake nu fi " daganan ya cire mata rigan jikinta , cikinta da yafara fitowa ya bayyana . Batayi ƙasa aguiwaba ta taimaka mishi daga tsaye yafara sex da ita , harsuka koma bisa tiyis ɗin ƙasa yana aikin gurguranta , yaɗau 2hours yana aiki takasa daurewa don tagaji ,shiko ƙoƙarin canja style yake tasa mishi kuka , yace " sory baby bari naɗan caccaƙa miki wannan kaɗan nabarki " kafin tayi magana dama suna tsaye ,yamanneta ga durowan wurin yafara suka mata buranshi yana ɗagota yana sokamata , duk ta gigice tana neman ceto , saida ya caccaketa sosai sannan ya ɗauketa sai toilet ya gasa ta sosai ,sannan ya shimfeɗeta bisa gadon yaɗauko magani yabata harda Wanda zai ƙara mata sha'wa aiko tana gama sha ta birkice mishi ,tafara yimishi magiya yazo ya saka mata ,yaƙara cinta . Doctor yazo fara aiki ɗinshi yanzu yakejin jarabanshi na tashi , aiko yakoma farmata , yana ci , saida yayimata ci biyar masu ƙyau sannan , yabarta . Asuba nayi yajita jikinshi tana yida kanta , aiko ya taimaka mata sukayi tare saida ,kai ranan taga jarabanshi ,saidai duk aikin maganinshine ga bazata yardaba , wurin sai walkiya yake ,don Doctor bayyimishi da wasaba . Yau cikinta wata tara ,kuma gobene zata koma mahaihi , shiko Doctor yace " ba inda za'a barshi tare zasu , cikinta yayi girma sosai , kuma antabbatar ƴanbiyune , shiyasa sukayi siyayya sosai na kayan jariran . Yaune suka dawo gida ,inda part ɗinshi yakoma itako tana na Ummi ,don tace " ko zalamanshi nasa naƙuda ta tashi . Yau yadawo ,ya iskota tana cin gwaben da Ummi tayimata na zogala 🍀taji daɗinshi sosai yazo yace...... *Naji daɗin comments ɗinku , Nagode sosai , ina yinku masoyan DOCTOR , naji daɗin yadda kuka nuna soyayyarku ga littafinnan Nagode*👏 ```Laifin daɗi ƙarewa ,gashi Allah ya ƙaddara anzo ƙarshen wannan littafi , saidai inai muku Albishir da sabon littafina mai zuwa insha Allah,mai suna``` *SOJAN ƘASARMU* *Karku bari abaku labari🤪* *By USANCY* (antyn Maryam) 09061392911 Typing *ALHERI WRITERS ASSO* *(A.W.A)* https://www.facebook.com/Alheri-writers-associat ion-100452175039849/ https://chat.whatsapp.com/FqpYwmmbahRLaZHssfLpfu *DOCTOR SHURAEM* 🧑‍⚕️ *Tsokaci littafinan na kyautane..Kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri...🤧* *Writing by Hussaina Nasir* *Twins👩‍❤️‍👩* *Page*9️⃣6️⃣&9️⃣7️⃣* *Bismillahir rahmanirrahim* Yace" my love I am very sorry,my love, danaƙi sauraranki, kiyafema yayanki" ya tsotsi lips ɗin ta, dasukayi jah , sannan ya janyo towel ɗin shi ya nufi toilet, yashiga ya haɗa mata ruwa waɗanda zasu taimaka mata . Yadawo yaɗauketa ko motsi batayi , yanufi bayin da ita, saida tayi five minutes cikin ruwan yana gasa mata jikinta ,sannan tafara motsi ,harta buɗe idonta, tana haɗa ido dashi ,tahau kuka ,tana tureshi , muryanta baya fita tace" don Allah yaya kamayar dani wurin Ummi ,bazan zauna dakaiba ,kasheni zakayi ,bakada tausai yaya " takoma sa kuka. Doctor jin muryanta haka duk ya ruɗe don yasan tasha kuka nafitan hankali , yajata jikinshi ya fara lallashi yace" ban kyauta ba baby amma kiyafema yayanki bazai sakeba, sorry my love" itako ko sauraren shi batayi don gani take duk wayu yake mata, tafara tureshi tace" don Allah yaya kafita , duk haƙurin dana baka amma kaƙi" tasa mishi rigima ,kuma gashi yadda take tana buƙatar taimakonshi, don ko ƙarfi batada, yaɗaure fuska kamar bashiba ,zatayi magana yace " is ok banason kikoma cewa komai " Daganan ya canja mata wasu ruwa masu ɗumi, yana sakata tahau kuka tana ƙoƙarin fita , yamatseta jikinshi dole tayi shiru , tana cije baki , don suna shiganta wurin kamar yaji, sannan sukayo wanka suka fito, yaɗaukota suka fito, daga zaune tayi sallah don ko ƙafanta batason ɗagawa , Doctor na halkance da ita , bayan sungama sallah, yamayar da ita bisa gadon , yacire mata hijab tana kwance sai hawaye take , don babu bakin kukan . Azahirin gaskiya zuciyarsa tana cike da tausayin babynshi , don yasan dole ta wahala sosai , yahau bisa gadon ya riƙe hannunta yana murjawa , yace" baby Allah yayi miki albarka , Allah yabaki abinda kikeso duniya da lahira, Allah ya sanyaki aljanna firdausi "tace" Amen yaya " ya sharemata hawayen yace" yanzu mekikeji " tace" yaya ƙasana zafi yakemun sosai " Yace " ok karki damu zai bari , yataɓa jikinta yaji zafi , yatashi yaɗauko first AID box ,yashiga bata taimakon gaggawa , bayan ya gama ,yashiga duba wurin , yaga ko ta ƙarune , kamar yasani , don yayi aika aika , baibari ta fahimtaba yayi mata alluran kashe jiki , yafara ɗunke matarshi , saida yagama, sannan yaje ya haɗa mata tea mai kauri , koda yadawo harta fara bacci ,don jiya bata samu tayiba , ya tadata yabata da ƙar tasha rabi ,sannan takoma bacci . Yana ganin tayi bacci ,ya ɗauke zanin gadon da yaɓaci da jini , yaje ya wanke ,yadawo ,ya lulluɓeta yasunbaci forehead ɗin ta ya jawowota jikinshi daga nan yakoma bacci. Ummi bata sami bacci isassheba don tunanin halin da ƴarta zata kasance ciki a daren yau, don tasan da wuya Doctor ya ɗaga ƙafa, da Abba yaga taƙi kwantar da hankalinta yace" Ummi don mafi yawa yakan cemata haka , ki kwantar da hankalinki babu abinda zai faru ,don yasan abinda take gudu, don duk abinda ya faru kwanaki yana sane ,don Doctor yasanar dashi , abimma har dariya yake bashi , sannan ta kwantar da hankalinta . Asuba nayi tashiga kitchen don shiryama ƴaƴanta abin alfaharinta abinci ,saida ta tabbatar ta kammala komai sannan ta shiga ciki tayo wanka ta shirya. Wuraren ƙarfe takwas takira Doctor don taji lafiyan ƴarta ,itafa jikinta na bata ba lafiya ba , shiko Doctor kwanansu suke yi hankali kwance, saidai Allah yasani ita na wuya takeyi ,yadda take fidda numfashi kaɗai ya isa kagane. Sai can yaji wayanshi na ringing yasa hannunshi ya ɗauka saiyaga sunan Ummi ya bayyana yayi sauri ya tashi yaɗauki kiran. Bayan sun gaisa tace "Son ina douther da fatar tana lafiya " yadda yaji muryanta abin yaso bashi dariya amma ya danne yace" Ummi baby lafiya lau take " takoma cewa " tana ina " tana ɗaki tana bacci ne Ummi "cewan Doctor. Tace " tomadalla kakula min da ƴa , gashinan za'a kawo muku abinci " yace " ok Ummi thanks ,ina kakus da Ummana " tayi murmushi tace " lafiya lau suke, sannan takoma cewa "take care of my daughter " sannan ta kashe wayan . Autah suhaima ta aza rigima sai anje da ita wurin Nabla, Ummi tace" aje da ita ,ƴar aikinsu ce ita da Autah suka je kai abincin , suna isa akai musu iso har falon ,dama yasan da zuwansu . Autah kallon gidan kawai take tana mamaki wai antyn tace acikin wannan gidan , tana ganin Doctor ta saki murmushi ta sheƙa ta tarbeshi , shima cikin farin ciki ya ɗagata sama yanai mata dariya ,da murnan ganinta, sannan suka zauna bisa kushin ɗin falon bayan balkisu ta ajiye kayan abincin . Tace ita zata koma , Doctor yace taje tabar Autah ,haka akayi kuwa takoma warta tabar Autah tace" yaya ina anty " yace " zomuje tana ɗaki , yariƙe hannunta sai part ɗinshi. Itako Nabla tatashi daga baccin tananan zaune don bata iya tafiya take ji, Autah nazuwa tana ganinta sai taje tafaɗa jikinta Nabla saida tace " ahhhhhh zafi" Doctor yazo yace" sannu baby da zafi ko " tace" eh yaya wurin zafi yake mun " Autah tace anty bakida lafiya ne , meke damunki" Doctor da yakusa dariya ganin Nabla nashirin kuka yace ma suhaima " antynmu fever ke damunta . Tace " Allah yabaki lafiya anty " yace " Amin " nan yaɗauko abincin sukaci su duka sannan ya koma falow da suhaima ya kunna mata game da laptop tanayi shiko yakoma wurin Nabla . Yacire mata kayan jikinta yawuce da ita toilet , saida yakoma gasa mata jikinta sannan yayi mata wanka suka fito , saida yakoma tsotseta sonransa , yaga duk ta fita hayyacinta don tsoransa takeji ba kaɗanba ,don tuno da aika aikan da yayimata jiya . Sannan ya ƙyeleta amma amatuƙar bukace yake da ita , saidai dole ya ɗaga mata ƙafa harta warke, yasanya mata tufafi shima yasa, suka fito falon inda Autah take Nabla kaɗan kaɗan take tafiyan don tace bataso ya ɗauke ta , harsuka fito , nan sukaci gaba da game tare da ita. Sai dare Doctor yamaida Autah gida don Ummah tace adawo da ita ,aiko yaga tsiya ga mutane cewan baifitoba sai yanzu lallai Aure . Ummi ta bashi dambun nama da wasu kaya masu matuƙar amfani ajiki tace yakaima douther ya amsa yawuce , yayimata siyayya kayan sha dana ci da abinda yasan tana so ,sannan yakoma gida . Itako tana can tana karatun Alqur'ani cikin muryanta mai matuƙar daɗi da iya ƙira'a saida yabari ta kammala sannan yayi sallama yashiga , tazo ta amshi kayan tanaimishi Barka da zuwa ,ya amsa taje ta ajiye kayan sai jitayi ya rungume ta ta baya ,yasanya bakinshi bisa wuyanta yana sunsunan wuyanta ,yace" my love ya jikinki " tace" da sauki yaya " yana jintace mishi yaya yajuyo da ita ya haɗa makinshi da nata yahau tsotsa kamar zai canye shi. Yaɗau tsawon minti biyar yana tsotsan bakin ,saida yaga duk ta rikice don zafi takeji sosai sannan ya saki bakin ,duk yayi ja sai walƙiya yake ,yace wannan shine punishment ɗinki idan na ƙara jin wannan yaya abakinki , kinwuce matsayin wannan sunan daga yau tun ranan da naratsa wannan wurin yana nuni da maranta . Saida Nabla ta kwana Ukku yana jinyarta sannan yakoma nuna mata jarabanshi yau ,wannan kwana Ukku da yayi batare da ya kusance matarshiba duk ya takura. Suna gama kallo harta fara bacci jiki shi yakashe ya ɗauke ta sai ɗaki bisa gadon ya shimfeɗeta ya kashe haske , bayan yacire mata kayanta shima yacire nashi , dagagan kiɗa yacanja yafara shafa jikinta yana tsotsan ƙosassun nonuwanta waɗanda suke bukace da shi , yafara yimusu tsotsan fitar hankali , can cikin bacci tafara jin daɗi ƙara banƙaro mishi su kawai takeyi , yaƙara himma saida ya motsa ta sosai sannan yadawo samanta ya haɗe bakinshi da nata yana tsotsa , sannan yanemi hanyar shi, bayan yayi addu'a nan taji zafi ,don wurin yagame kamar ba'a taɓa shigaba tasa mishi kuka . Yaje wurin kunnenta yana bata baki harta ɗan yi shiru , yabita ahankali ,amma ta sha wuya don Doctor ƙarshene , saida yaga tana numfashi kaɗan kaɗan sannan ya sauraramata , sukayo wanka suka kwanta . Sai wuraren subahin yakoma saman network don bai ƙoshiba , saida aka kira sallah sannan yabarta amma yanzu bataji zafi sosaiba , aiko tasha albarka wurin Doctor don yakwashi zuma . Yau ya mallakama Nabla ƙyautar sabuwar mota biyu ,da gida mai kyau da ya gina mata ,yace wannan saka makon buɗurcin dakika kawominne duk da kinwuce haka wurina my life , I love you my beautiful wife " tasaki kuka tafaɗa jikinshi ,yaɗagota yagoge mata hawayen yace" banason wannan kukan " tace " ƙalbi wannan ƙyautar tayimun yawa , motar daka sayamun ma ban hauba ga wadda Abba ya bani " yace " bakomai my baby Duk kinwuce haka awurinmmu ɗarima saimu siya miki idan kina so " ta haɗe bakinta da nashi tana tsotsa , Doctor abinnema yasamu ,yaƙara masota yana sha shima . Doctor babu ɗaga ƙafa don kullum sai ya sha ruwa ,da darema babu sassauci saita samishi kuka yake ƙyeleta amma ƙiba kawai takeyi don Doctor baiyarda kiyon ƙwarai yakeyi , shida kanshi yake ciyarda da ita , don yagane batason cin abinci , tare suke yin abinci , don batason ƴar aiki ita ke girkinta ita dashi , wani lokacin ma basuyi shike yimusu shopping , dagashi har ita sun ƙara murjewa sun ƙara fari da ƙiba . Anyi auren teema amma babu wanda yasamu zuwa gani ɗan uwansa, ita jumu'a ta tare ita kuma asabar , teema itama dai kamar Nabla ce ,saidai Safwan baikai Doctor jarababa , amma tasha wuya , yau takira Nabla suka gaisa sannan teema tace...... *More comment more typing* ✍🏻 *By USANCY* (Antyn Maryam) 09061392911 Typing *ALHERI WRITERS ASSO* *(A.W.A)* https://www.facebook.com/Alheri-writers-associat ion-100452175039849/ https://chat.whatsapp.com/FqpYwmmbahRLaZHssfLpfu *DOCTOR SHURAEM* 🧑‍⚕️ *Tsokaci littafinan na kyautane..Kuma shine labarina na farko idan kunga kuskure amun uzuri...🤧* *Writing by Hussaina Nasir* *Twins👩‍❤️‍👩* *Last page* 🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚 *Page*1️⃣0️⃣0️⃣* Yace" babyna me kikeci haka ,bana son kici abinda zai taɓa mun lafiyanki da liltle Twins ɗina"yakai hannunshi yashafi cikin. Ta shakwaɓe fuska tace" ƙalbi gwaɓen moringa nefa , kuma da daɗi" yaduba yagani yace" eh baby ba matsala ,amma idan kingama ga wannan "yabata shopping ɗin dana yomaki " yabata ..tana gamawa ta fara shan kayan ,yaduba yaga Ummi na ɗaki ,baiyi wasaba yaɗauketa daga ita har ƙaton cikinta yayi part dinshi da ita . Yau buƙace yake da ita sosai,sabida tun ranan da sukazo Ummi ta hana keɓewansu ,kusan sati biyu kenan da zuwansu,itakan dariyama yabata ,kamar wanda yayo sata sai bisa gadonshi ya azata ,bayan yacire kayanshi duka don jikinshi har rawa yake saboda sha'awan da tayi mishi yawa sai lasan baki yake ....yanufota , dai-dai nan taji maranta tamurda mata , ta cije baki Amma duk Doctor bai luraba ,muradinshi yajishi jikinta Yana gurguranta , yafara ciremata kayan jikinta Nan tulelen cikinta ya bayyana ,yashafi cikin yace " yau zanji ɗumin babyna "daga nan yafara shan lips ɗinta Yana tsotsa ,yakama leɓen ƙasa yana sha , hannuwanshi yana kan nononta yana squising yana laguda . Yakoma kissing ɗin ta tundaga Brest ɗin ta harzuwa maranta kissing yake , ya kafar da bakinshi bisa maranta yana tsotsa , duk ya rikice , itako sai cijan baki kawai take don ƴaƴan cikinta na motsa mata suke alaman suna son fitowa . Sai da yayi wasa da ita sosai sannan yafara shiganta yana caccakar ta son ranshi , tafara kuka tana tureshi don ita maranta ke mata zafi , tafara kuka tana cewa" ƙalbi marana , don Allah kabarni , sai can yalura kaman da gaske take , yayi sauri yakawo yaɗauketa sai toilet , yayimata wanka shima yayi don batama iyawa ,sai riƙe maranta take bayan sunfito , yayi mata viginal examination (VE) Nan yagano labour takeyi ,aiko hankali tashe ya shimfedeta bisa gadon yafara Bata taimakon da yakamata gamasu naƙuda , abuga likita ,saiga naƙuda taƙara tashi , Nabla sai ambatun sunan Allah takeyi , tana hawaye amma babu kuka , sunɗau tsawon awa ɗaya suna abu ɗaya ,yana tofa mata addu'a , yaɗauko ruwan shayi yabata tasha , sai zufa take tana jimƙe hannunshi , saiga hawaye tace" ƙalbi kiramun Ummi tazo inason naganta "don tasan Umma bazata zoba , yashare mata hawayen yace" baby kiɗaure banason kukannan lafiya lau zaki haihu , kihaifamun Twins ɗina masu kama dake , beautiful" tayi ƙarfin hali tace " ƙalbi ,haihuwa da zafi , kayafemun " yasa yatsanshi ɗaya yarufe mata baki yace "bana son waɗannan maganganun , kawai kici gaba da addu'a muma zamu tayaki "nan yafita kiran Ummi da kakus . Ummi kobayan tafito daga ɗaki taga bataga Nabla ba tayi zaton tana wurin kakus , sai tanufi can amma bata nan , sai ta ɗauka tana wurin Ummane shiyasa bata damuba. Daga nan tazauna wurin kaka ,suna tattaunawa akan batun aihuwan Nabla , batasan tsiyan da Doctor ke aikatawaba , sai can ..saiga shi yashigo kamar wanda aka jefo , yadubi Ummi yace" Ummi baby na nemanki kizo zata haihu " Ummi tayi sauri tatashi tace" Son tana ina " yace " Ummi tana part ɗina ,yanzu haka haihuwan tana bisa hanya "tacema kaka hajjiya kihaɗo mana kayan haihuwan kuzo da Doctor" tafita tanufi part ɗin ,da isanta taji nishin Nabla tana addu'a sai kuka take don yanzu abin yawuce tunaninta , Ummi ta isa gareta , ta kyera mata kwanciyanta , tariƙe hannunta tace" Douther kiyi haƙuri insha Allah zaki haihu lafiya kinkusa " tafaɗa tana gyera mata gashinta daya zubomata har fuska . Nabla cikin kuka tace" Ummi kuyafemun zan mutu ,bazan iya haihuwannan ba " Ummi tace " ƙul karna ƙarajin kince haka ,lafiya zaki haihu da izinin Allah" Saiga su kaka sunzo ita da Doctor, kakus tace " ashe kishiyar tawa rakine da ita " nan taɗauko dabinon da aka jiƙa tun jiya , saboda yanzu kullum sai anjika dabino cikin ruwa saboda irin wannan ranan . Akasa ruwan nashi cikin kofi ,kakus tahau tofa adu'o'i da ƙula ƙuzzai ,irinsu birabbil falaqi ,birabbinnas , da ayatul ƙursiyyu , dasauran adu'o'i,akabata tasha , nanfa naƙuda tace ga fili, Nabla sai fizgah take tana kiran sunan Doctor ,tace " ƙalbi kazo kaciremun cikin nan zammutu "Doctor Saida hawaye suka zubomishi na tausayin matarshi , cikin zuciyarshi yace " da 'ana cirewa amayar wa wani yahaihu dana cirema baby cikinnan " . Saida suka ƙwashe awa huɗu suna taimaƙonta , Doctor shine bisa ƙanta yana bata duk wata kulawa da tadace , su Ummi suna taimakonshi, kakus na gyeramata ƙafanta daiɗai don yanzu haihuwan baiwuce zuwa magriba ta haihu , saboda takai 9cm cikin goma , Nabla yanzu ko nishin ƙwarai bata iyawa sai hawaye dake bimata kunce . Dama Ummi ta sanar da Umma abinda ake ciki , amma tace " bazata jeba suje kawai , amma cikin zuciyarta hankali tashe , don tasan yadda haihuwa take ,gashi kuma haihuwan fari. Tashiga wa ƴarta adu'o'i Allah yasauketa lafiya. Koda yaduba yaga takai fully dilitatalion of the servical Os , saigashiko Kai yafara fitowa , doctor dama da hand glove ɗinshi nan yafara helping ɗinta , saiga Nabla taji wani irin ƙarfi yazomata , tafara nishi mai ƙarfi saiga yaro ɗaya yafito , Doctor ya sharɓe yana godema Allah, jaririn duk ya cika ɗakin da kuka , Su Ummi da kakus sai godema Allah sukeyi dayabasu wannan kyautar ,aka yanke cibin , Ummi ta gyera yaron santalele fari dashi very beautiful ,duk Doctor ne fari ƙal dashi, hanci har baka . saican wani kan yafara ƙoƙarin fitowa , Nabla taji naƙuda ta koma sabuwa , Doctor naganin haka , ya koma Sanya gloves Yana sporting ɗinta , Ummi tabaiwa Kakus yaron ,Nabla tariƙe hannunta sosai tana kuka , Ummi tafara tofa mata addu'o'i ,tana bata baki, saiga yaro ɗaya yakoma fitowa , Doctor ya sharɓe , yana cike da farin ciki . .daga nan batasan inda takeba , aka gyera yaran akasamusu tufafi na sanyi duk an lulluɓe musu jikinsu harda hula ,an sanyamusu , Doctor yashiga bata taimakon gaggawa harsaida yaga ta farfaɗo sannan yayimata alluran bacci don tasamu ta huta , ya gyera mata jikinta aka sauya mata kaya na sanyi, Ummi ta wanke duk jinin haihuwan aka gyera ɗakin sai ƙamshi yake kamar ba'a haihu cikinshiba . Nan aka hau shelan haihuwan ,kan kace me duk an cika gida nesa dana kusa , ana murna ,amma uwar gayyar batasan meke faruwaba , ƴaƴan kuwa bacci sukeyi balle sunemi nono. Ana sanar da Umma ansauka lafiya , tayi sujjada ta godema Allah, dafatar Allah yaraya akan sunnah, sannan aka kawomata ƴaƴan masu shegen ƙyau kamar ƴaƴan turawa , luƙui dasu, tasamusu albarka aka shimfeɗesu wurinta suna bacci. Sai dare sosai ta farka , Twins ɗin sai kuka suke don suna neman abinci , Aka bata abinci mai zafi da aka dafa mata da tea Mai kauri Tasha , sannan aka gasa mata jikinta tayi wanka suka fito. doctor ya taimaka mata ta shayar da yaran ɗaya bayan ɗaya harsuka ƙoshi sannan suka koma bacci , itama takoma bacci, nan part ɗin Ummi don kula da ita yadda Yakamata, shiko Ummi ta korashi yakoma nashi part Yana cike da kewan iyalanshi . Yara sunsha kaya kala kala , don Dubai aka haɗo musu kayansu masu tsadan gaske ,harda uwar . Yaune ake bikin sunan ,raguna Huɗu ya yanka da shanu biyu manya , aka sanyawa ƴaƴan suna hasan da usain , anyi suna cikin daɗin rai , sunsami shatara na arziki ,Ummi ta haɗoma baby's set kowa biyu biyu na kayan yara , Abba ma ba'a barshi bayaba ,kowa yayi nashi bajinta sosai . Ankashe musu hotuna naji da gani dasu da yaran , Nabla tayi wani irin fresh tayi ƙiba , brest sun ciko , sai dare Doctor yakeɓe da matarshi ,koda yashigo tana cire kayanta zatayi wanka , suka shiga tare sukayo , yafara shafanta yace " baby nayifa haƙuri ,jinin bai ɗaukebane " tazaro ido waje tace" haba ƙalbi yaushene da haihuwan sokake nasake ɗaukan cikine bayan waɗannan masu jaraban shan nono " yayi dariya tace" ai nafison haka naga kincika mun gida da baby's masu kyau ,daganan yaɗan rage zafi da ita , don in yamatsa zai farƙe ɗunkin dake jikinta , yakoma yin wani , Ummi nafitowa ɗakinta tazo kai su susha nono , nan tatarar da shi yana gyeran riga Nabla na zaune , tayi salati tace" Son wai meyasa bakada kunyane, mace da ɗanyen jego amma kaƙi shafa mata lafiya, dakai zataji koda ƴaƴanka . Yasosa kanshi yace" uhm dama Ummi nazo ganin Twins ne ashe suna wurinki ,ya amshesu ya sumbaci bakinsu da goshinsu ya yimusu addu'a ya fita. Yau suka kammala arba'in ɗinsu , duk wani shirye shirye an kammala ,don Doctor yasanya rigima sai anmayar masa da matarshi, Twins sun yi wayo sosai , Bara kallah . Sai dare aka mayar da ita ,sai kuka take ita abarta har tayi wata biyar , hakadai aka lallasheta ta haƙura , amma an samomata tsohuwa mai kama mata renon ƴaƴanta. Yau DOCTOR jinshi yake kamar wani ango sai annuri ke fita saman fuskanshi, yayimata siyayyan kaji da su madara dasuransu sannan yaje. saida tashayar da hasan da usain sannan ta shimfeɗesu bisa gadonsu ,taje tayi wanka tamurke jikinta da tura ruka masu sanyin daɗi sanan tasa kayan bacci ta kwanta . Koda yazo hartayi bacci , saiji tayi ana tsotsan bakinta ,tayi sauri ta tashi , sai sukayi ido huɗu da Doctor, ta shagwaɓe fuska tace" haba ƙalbi harka bani tsoro, shine ka daɗe baka zoba. Yace" sorry amarya na ,na tsaya amso miki kazane " tace " ƙalbi kaza, saikace wata amarya " Doctor yayi murmushi yace " ai yau baby kinwuce amarya agareni don wannan ranan babbar ranace agareni , naɗaya kinzomun da baby's twins ,Wanda duk tarihi babu inda aka taɓa kawo amarya da jarirai tazo dasu ,ina cike da farin ciki my dear" daganan yayi feeding ɗinta sukaci suka ƙoshi sannan labari yasauya. Washe gari shiyayiwa Twins wanka ya shirya su ,sai dariya suke mishi , sannan aka kaisu gamai renensu , suko suka shiga sukayo. Suka shirya suka amshi Twins suka kama hanya sai gida , sai dare suka dawo ,bayan an kwana biyu saiga ɗan uwan mijin Umma wato idris yazo ,yagane gaskiyan lamari yabata haƙuri ,yabata gadon mijinta ,tace tabarmishi yaja jari, Abba yabashi aiki cikin camfaninshi ɗaya yana aiki . Auta yanzu ta kammala primary ta tafi karatu itama London don tace "can takeso kamar yadda su Nabla suka yi , teema itama ta samu ƙaruwa tasamu baby girl Mai kyau ,sunsamata sunan Nabla . Nabla ƴaƴanta Huɗu mace biyu sai Twins ,amma duk Doctor shike amsarma ta haihuwan , tace " tabar haihuwan hakanan " amma Doctor yace baisan da wannan ba ,don ko planning baya mata . Yau yadawo gida suka shirya su duka sukayi ankon farar shadda ,harda little zainab , suna cemata mama , doctor ya amsheta suka fara kashe hutuna ,suna dariya , daga nan suka ɗau sulfy suna dariya. *Alhamdulillah* *Alhamdulillah* *Alhamdulillah* Anan nakawo ƙarshen littafina ,nagodema Allah , Allah yasa mu amfana da abinda muka karanta , kuskure Allah ya yafe muna 👏👏 Sai kunjini Alittafina na gaba insha Allah , mai suna *SOJAN ƘASARMU* *Saina jiku , ina son kubanihadin kai kamar yadda kuka bani haɗin kai ,kuci gaba kamar yadda kuka saba ,ina sonku sosai my fans💃🏻💃🏻💃🏻🥰🥰💋* *By USANCY*✍🏻 *I proud of you my fans* *I really miss you my doctor and Nabla*🤪😔🤒🤓 09061293911