7t: _*DATTIJON ARZIƘI*_ *BY* _Rahma ladingo Ummu Fareesa😘_ _*FITATTU HUD'U🔥*_ _*HOME OF QUALITIES WRITERS ASSOCIATION*_ _ALHAMDULILLAHI! MASOYA GANI NA DAWO._ _GODIYA TA TABBATA GA ALLAH MAD'AUKAKIN SARKI, DA YA BANI IKON DAWOWA DA SABON LITTAFI NA MAI SUNA DATTIJON ARZIK'I. YA ALLAH KAI DADIN TSIRA DA AMINCI GA SHUGABAN HALITTU ANNABI MUHAMMAD DA ALAYENSA DA SAHABBANSA BAKI D'AYA._ *BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM* _*cнapÑ‚er 1&2*_ K'asar Tchad cikin garin Ndjamena. Lokacine na yanayin sanyi, amman na yau yafi na kullun. Yau an ta shi da wani irin mugu-mugun sanyi mai shiga jiki dukkan sassan jikin 'dan adam,wanda garin yake d'auke da wani irin hazo sosai, dayawa daga cikin mazauna garin, wad'anda suke waje domin kasuwancin su na yau da kullun, su na sanye cikin kayan sanyi, sabida sanyi yau ya fita daban da ko yaushe. Unguwar (Ambassadna) Wani katafareran gidane wanda tin daga gate d'in gidan za ka gane gidan na kece raini ne, kallo d'aya zaka masa kasan eh mai shi ba k'aramin mutum bane. Gidan tamfatsetesne an had'a komai na jin dad'in duniya acikinsa, babu ce kawai babu. Ko ina ka bi acikinsa an k'awata shi da shukar flowers masu kyau da k'amshi, wani tafkeken lambune, mai d'auke da shuke-shuken 'ya'yan itatuwa daban², iccan dabino strawberry inabi mangwaro lemon zak'i iccan kwakwa gwaiba. Gefe d'aya wajan kiwon tsintsaye ne, wasu manyan keji ne gudu 5 dana d'awisu talatalo jimina k'wak'wa tantabaru irin na turai, sai kejin aku (uban mgna). kai! tsayawa fad'in tsaruwar gidan abubuwan burgewar da suke cikinsa zai jamu da nisa, amman tsarin gidan da komai ya ji ma Sha Allah. Masu gadine mutum biyu sanye da uniform, k'arfafan gaske kallo d'aya zaka musu, kasan Tchadian ne. Wata k'atuwar rumfar shan iska mai d'auke kyawawan kujero, gefenta, babbar rumfar ajiyar motoci, manyan motocine kala² na kece raina, ajere har gudu 10 cif acikin rumfar. Wasu motocine gudu biyu jibga-jibga d'aya fara tass d'aya bak'a sud'ik, guda biyu, an fito dasu ana gogewa, security's nata zagaya wajan motocin rik'e da bindigogi ahannunsa, sai kai komo suke suna bubbud'e hanci. Matashiyar budurwa ce sabon jini, 'yar kimanin shekaru 18 aduniya. Tsaye jikin k'ofar bedroom d'inta wacce tsayawa baiyana kyawun d'akin nata da dukiyar da aka kashe mata wajan makwancinta da abubuwan more rayuwata, b'ata lokacine, duk da ta kasance ba k'asar take karatu ba. Sanye take da abaya mai taushi blue colour, mai adon duwatsu masu matuk'ar tsad'a farare tass. Ta yane kanta da d'an kwalin abayar, wacce ta zauna jikinta cif Ma sha Allah. Jelar gashinta mai tsayi ta zubo har gadon bayanta. Sam ita ko sanyin da akeyi bata ji, sabida ta wadatu da na'urorin d'umama d'aki a bedroom d'inta, haka ita d'in mai son sanyi ce sosai, yanzu abin sanyi data sauka ta sha ta kasa bacci sabida yunwa. Ahankali ta fara taka matattakalar banin cike da nutsuwa, domin saukowa beni na d'aya, (Kasancewar ita a hawa na 2 ta ke.) Wata irin tafiya take wacce ta sanya dukkan jikinta motsawa, tamkar tarwad'a, sai k'ananun pinky labb'anta take motsawa tana d'an lasarsu, k'ananun fararen shanyayyun idanunta ta ke d'an lumshewa tana bud'ewa wayace *iPhone 13 pro max*. Kallo d'aya zaka mata kasan ruwa biyu ce, sai dai akallon farko zaka san ita d'in jinin larabawace, sabida yawan tulin gashinta, ga dogon siririn hancinta zuwat amik'e, bakinta d'an k'arami mai taushi kalar pinky, tana da gashin ido gazar² masu tsayi da gashin gira mai kyau idanunta 'yan k'ananu ne tamkar tana jin bacci farare tass, tana da gashi har tsakiyar bayanta, fatarta kwance luwai ga taushi kyakkayawace, amman ba irin mugun kyau can-can ba, sai dai fa itad'in cikakkar macace duk da kuwa k'arancin shekarunta, Allah ya k'erata Masha Allah, ita d'in ma'abuciyar son k'amshi ce, yanayin fatarta irin ta ruwa biyu ce, ita bata cika fararen mata tass ba, haka ita kuma ta fi chocolate hasken fata. Doguwace amman ba can ba, sabida d'an kaurinta kad'an ya b'oye asalin tsawonta, tanada matsagai cin jiki, mai d'aukar hankalin duk wani namiji mai lafiya. K'irjinta cike yake da dukiyar fulani tsayayyu masu kyau. Tana da hips mai d'aukar hankali haka Masha Allah bom-bom d'inta tamkar na manyan mata suke masu 'dan girma ba can-can ba, batada dimples haka batada wushirya, amman hak'oranta k'ananu farare tass ajere cases. tana da sanyin hali bata fiye mgna ba sam bata shiga abinda bai dameta ba, miskilace sosai, amman tanada kirki da tausayi, ga kyauta. Halinta dai na rashin son mgna ko hayaniya, sai ku wuni da ita bata ce maka k'alaba, hirata Abie d'inta ne, dan ko da Raiyana matar Abie, basu fiye mgna ba, duk da kuwa yadda take sonta amman sam ta kasa sakin jiki da ita. Dan ko Jaddatu Rahamu bata fiye mata surutu ba, sai idan ta yi abin dariya kasancewar Jaddatu Rahamu mafad'aciya ce ta k'arshe. Dab da zata k'arasa saukowa beni na d'aya jikin k'ofar Abienta, ta taji muryan Ammi Raiyana tana ruwan masifa. Da sassarfa ta k'araso jikin k'ofar bedroom d'in ta tsaya, da niyar bud'ewa ta shiga dan zaton ko Latifa ta saka aiki gyara b'angaran Abie ta mata shirme. Wata irin tsinkewa taji zuciyarta tayi, sakammakon tsinto mgnar Raiyana da tai tana fad'a masa bak'ak'en maganganun da taji karaf akunnenta, ta fad'awa mahaifin nata mafi soyuwa azuciyarta. Jikinta rawa ya soma, zuciyarta na wani irin mahaukacin bugu uku². Ta dafe setin zuciyar tata, da sauri ta runtse k'ananun kyawawan idanunta wanda suka fara rikid'ewa sukayi jajir, sabida mummunan b'acin ran da ya ziyarci zuciyarta. Wani irin wahalallan numfashi taja da k'arfin gaske, kafin ta shiga sauke shi da sauri² ajere² kamar tayi gudun tsere, yayin da dukkan jikinta yake tsuma. Wani irin abu taji na yawo adukkan sansan ajikinta kamar tsutsotsi. Yayin da take wani irin fitinannan sanyi ya kawoma jikinta farmaki, wanda ta soma game jikinta waje d'aya, sabida k'ark'ashin tafukan k'afafunta da tafukan hannunta suka d'auki wani irin mugu-mugun sanyi, take ji wanda yake ratsa dukkan k'ofufun mahudar gashin jikinta baki d'aya, har ya kai tana had'e hak'oranta waje d'aya. Wahalalliyar ajiyar zuciya ta sauke yayin da take ciza k'ananun pinky lips d'inta masu taushin gaske. Ta runtse k'ananun shanyayyun idanunta, ta sanya dukkan tafukan hannunta ta toshe kunnuwanta, tana fizgo numfashinta da ya ke kai komo, ta bud'e idanun nata taja k'afafunta dakyar ta koma sama, tana mai jin mugun tsanar Ammi Raiyana. Dattijo ne farin balarabe dogo mai matsagaicin jiki, d'an kimanin shekaru 50 cif aduniya, amman tsabar jin dad'i zaka d'auka bai fice shekaru 45 ba. Kyakkyawan gaske ne ma'abucin fara'a, yana d'auke da doguwar fuska mai zagaye da k'asumba da saja da wani gemu mai tsayi kyau wanda yake shan gyara, yanada yalwa gashin jiki sosai,yanada dara-daran idanu masu haske wanda k'wayar idanunsa golden ne, idanunsa nada wata irin baiwa acikinsu, wanda da zaran kun had'a idanu sai kaji shakkarsa, dan ko Raiyana da ta gama masa tijara ba ido cikin ido take masa rashin kunya ba. Yanada gashin idanu masu kyau haka girasa mai kyau labb'ansa jajadattakza Rahama irin labb'ansa ta d'auko, sai dai nata pinky ne nashi jajaye masu taushi da shek'in jin dad'i. Yanada dogon hancin da doguwar hab'a hak'oransa farare ajere reras yanada wushirya ta k'asa yanada dimple d'aya mai lob'awa sosai ko mgna yake lob'awa yake bare yay murmushi dan bai fiye yawan dariya amman murmushi bayada ruwansa. Tsaye yake a gaban wani tafkeken dressing mirror yana sanye da tsadaddun manyan kaya na alfarma na kece raini, yalwatacciyar suman kansa ta sha gyara sai shek'i take, yana fesa wani shu'umin tsadaddan turare mai azabar sanyin k'amshi. Waya yake cike da nutsuwarsa da dattakunsa cikin harshen larabci, yana sakin murmushi tamkar ba yanzu aka gama gasa masa mgna ba, gefen fuskarshi dimple d'insa na lob'awa. Daga bathroom ta fito, farace siririya ita ba gajeraba ita ba doguwaba, kana kallonta kasan shuwa Arab ce, sabida gashinta har gadon bayanta, zatakai shekaru 32 a haife. Manyan Idanunta wanda suke cike da wutar sha'awarsa ta tsira masa tana jin kamar ta rungumeshi, amman kwarjininsa ya hanata. “Malam ina mgna kaji.†Ta k'arashe mgnar tana rik'e k'ugunta Juyowa yay fuskar shi atsuke ba fara'a cikin zazzak'ar murya shi ya ce“Ok zan zagaya asibitoci ne idan na dawo zamuyi mgna karka damu yallab'ai Nga sosai bye.†Ya tsinke kiran ya jefa wayarsa irinta Rahma aljihun gaban rigarsa ya nunata da yatsa ya ce“Ni kika fad'ama mgna irin wannan mai d'aci? Kinci darajar masu daraja Raiyana, banawa mutum gori amman ya na aureki? Kema baki fi sauran matan ba, duk wacce bata cika sharud'ana ba ta kuma ci jarabawata ba zata tab'a samu naba, har abadan sabida kun farkar dani daga bacci kun d'and'anamin azaba, darajar mahaifiyata kawai ta saka nake zaune dake, ashe kema mage ce mai kwanciyar d'aukan rai. (Na Sajida niger) . “Good bazan sake ki ba sabida inada kima da daraja Wa idanun al'ummah kici gaba da zama kici arzik'i iya cinki, amman ki kiyaye harshenki. Fita ban waje jeki d'akinki.“ Ya k'arashe mgnar yana nunata da yatsarsa. Raiyana ta kauda kanta daga kallomsa sabida wani irin sonsa da yake azalzalar zuciyarta, ta ce“Wallahi nima dab nake da fad'awa duniya tasan kai waye. Kuma wajan Rahma d'iyarka wacce kafi so,zanje na mata bayani...†Fincikota yay cikin wani irin zafin nama, abinka da k'aefafan namijj, duk da kuwa an kwana biyu, amman k'arfinsa na nan. Ihu ta saki sabida azaba yadda k'asusuwanta suka amsa. Ya d'aga hannunsa zai mareta ya fasa, ya hankad'ata gefe. sabida ba halinsa bane dukkan mata, dan duk tarin matan da ya yi bai tab'a dukan kowaba. Tsawa ya daka mata “Barmin d'akina idan kika sake shigowa ba tare da izini na ba, kiyi kuka da kanki bani ba.†Ya k'arashe mgnar yana dafe kansa da yake barazanar tarwatsewa. Cike da mugun shakkarsa taja k'afafunta ta fice tana rufo masa k'ofar da k'arfi, tana tsoron hukuncin da zai d'auka dan ba k'aramin so take masa ba, kawai tana masa barazana ne dan ya mata abinda take so, shi kuma kaifi d'ayane. “Astagfirullah wa'atubu ilak! Ummu Aymana kin tafi kin barmu da Chakwakiyar duniya ni da Baby Ummina. Ance na auri babbar mace ga tanan na aura ba hankali, ba wayo sai jaraba da son abin duniya, shin wai ta ina zan fara neman matar da zata fahimce ni ta zauna dani tsakani da Allah yadda nake so mu rayu inuwa d'aya cikin aminci? Oh! Ya Rabbi!†Ya k'arashe mgnar cikin harshen larabci yana k'arasa shirinsa, ya fesa turaren ya d'auki sauran wayoyinsa biyun kasancewar waya uku yake anfani da ita, kowace da muhallinta. Agaggauce ya fito ya murza k'ofar wacce take zallar glass mai duhun gaske key ya nufi wajan Rahma ya ganta dan yasan ba lallai ta tashi ba, kasancewar tazo hutun makaranta har tsawon wata 2 zatayi, kafin ta koma (Espagne). Tinda ta zo yau tsawon kwana 7 kullun cikin baccin hutu take, idan tai breakfast ta koma bacci sai azuhur ta yi sallah ta sauko ta yi lunch, ta zaga cikin gidansun, ko ta fita wajan shak'atawa. Wani had'add'an falo ne ya tsaru an kashe masa mahaukatan kud'i, wajan had'asa yaji kayan alatu, wasu irin manya kujerune masu zubin na sarauta, sukama falon k'awanya. Wata farar dattijuwa ce 'yar kima nin shekaru 67 kallo d'aya zaka mata kasan balarabiya ce, zaune take hakimce, cikin shiga mai kyau, sanye take da rigar sanyi doguwa irin ta 'yan saudiya, har k'asa irin mai kaurin nan, ta yane kanta da madedecin gyale mai kauri, falon k'amshin turaren wuta da wani irin d'umi mai dad'i da na'uran d'umama d'aki ta d'umama k'aton falon. Idanunta akan tafkekiyar Tv plasma, tana kallon tashar Aljazeera, cup d'in shayine ahannunta tana kurb'a hannunta d'aya tana jan casbi. K'aton agogon da yake manne jikin bangon ta d'aga kanta ta ga 11:00 am. Cup d'in ta ajiye cikin harshen larabci ta Ce. “Ya Rabbi! Yaron nan me yake har 11 ta yi bai fita zuwa abinda zai k'ara masa kusanci da mahaliccin sa ba!? Ga shi gobe zai wuce zuwa Gabon. Wannan shagwab'abb'iyar d'iyar tasa sai ta farka ta b'ata masa lokaci, tinda naga da safen shayi kawai ta Sha, Rahma bata iya bacci da yunwa.†Ta k'arashe mgnar tana kallon hanyar beni, tana kiran. Latifah!“ Cikin rawar jiki ta k'araso tana zubewa gaban tsohuwar, cikin harshen larabci ta ce. “Jaddatu Rahamu ga ni Allah yasa ba laifi na yi ba?†Idanu ta k'ura mata tana janyo sandarta. Wanda ganin hakan yasa Latifa matsawa can nesa. “Wlh Latifa cikin harakokin ki akwai munafurci, idan ba haka ba, daga kiranki sai kice kinyi laifi? Kaji munafukar yarinya, kina zaro min jajayen idanu kamar gauta. Jeki d'auko min wayata ad'aki saura ki shiga duba abinda baki ajiye ba, banda Rahma ta nace tuntuni kinbar gidan nan.†Latifa tai k'asa da kanta kamar zata fad'in abin arzik'i, sai ta fara mgna da harshen hausa sanin batajin hausar, ta ceâ€Zama daram agidan nan bid'ar kud'i nazo Allah ya datar dani kyayi kya barni munafukar tsohuwa kawai, wlh darajar d'anki mai kirki kike ci, da ina neman kud'in zamu samu muhalinmu na kanmu, da na jima da lakad'a miki duka na gudu, daga baya na rok'i gafara.†Latifa ta k'arashe mgnar tana mik'ewa ta nufi hanyar da zata kaita d'akin Jaddatu Rahamu. Jaddatu Rahamu ta ce“Ke!! Zo nan, me kika ce da hausan?†Latifa ta ce“Jaddatu addu'a nai miki.†“A'a k'arya kikeyi, jeki aikin na fasa naji ai me kika ce zakimin sata ko? Je ki kira min Ummin Adnan.†Latifa ta rusuna ta ce“Tom an gama Jaddatu.†Ta k'arashe mgnar ta fice zuwa kiran Ummi Adnan. Rahma tana shigowa bedroom d'inta saman wani tamfatsetsan Royal bed mai girman gaske, ta kwanta taja wani irin jibgegen bargo kalar pinky mai taushin gaske, yana fitar da wani irin mahaukacin k'amshi, ta rufe dukkan jikinta, yayin da dogon gashinta ya baje ya rufe mata fuska, ta rungume wata k'atuwar Teddy wacce girmanta ya kusa ita. Sannu ahankali take kuka mara sauti, cikin shashek'ar kukan ta fara mgna da harshen larabci cikin sansanyar muryata mai dad'i kamar sarewa. “Ammi Raiyana ashe a idanun duniya kike nunawa Abiena so? Me yasa kika furta masa wannan mgnar wacce nasan ta masa zafi...†Jin k'aran bud'e k'ofar ya sanya tai saurin.........! *🔥FITATTU HUÆŠU🔥* *DATTIJON ARZIK'I* N300 katin MTN ta wannan number *+22796515805* TSINTACCIYA Nimcyluv SULTAN mss flower BAK'AR FATA AUTAR MANYA Gaba É—aya 800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu Sulaiman Fidelity Bank, masu tura kati 08167888934 ga Æ´an uwa na Niger +22796515805 za ku tuntuÉ“a. To show evidence of payment 08142105218 *Real Ladingo+22796515805* For more information😇 _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu baðŸ™ðŸ¼.*_ 2/2/22, 09:18 - Buhainat: _*DATTIJON ARZIƘI*_ *BY* _Rahma ladingo Ummu Fareesa😘_ _*🔥FITATTU HUÆŠU🔥*_ _*HOME OF QUALITIES WRITERS ASSOCIATION*_ *BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM* _*cнapÑ‚er 3&4*_ Ta ja lallausan bargon ta rufe fuskarta ruf, tai saurin goge hawayen fuskarta, had'i da runtes k'ananun shanyayyun idanunta, tana sauke wani irin fitinannan numfashi, wanda dakyat take janyo shi tana k'ok'arin fesar da hucinsa waje. Baccin k'arya ta soma, tana sake rungume Teddy d'inta cikin k'irjinta. Ahankali ya maida k'ofar ya rufe, bakinsa d'auke da sallama ya fara takowa cikin takunsa na dattaku mai d'auke da nutsuwa tamkar matashin sauraya d'an kimanin 37, haka yake jin kansa, idan yana tafiya haka, tafiyarsa gwanin ban sha'awace wa kowa. Babban mutum ga tsantsar kyau ga kud'i kamala haiba kwarjini wajan mutane ga farin jini. Gefen tamfatsetsan Royal bed d'in nata ya zauna, yana sakin wani irin tattausan murmushi. Sanya farin hannunsa yay mai cike da yalwar gashi, ya janye lallausan bargon iya fuskarta ya tsura mata manyan lumsasaun idanunta, har yanzu tattausan murmushin yake saki, wanda ya bayyana tsantsar baiwar kyawunsa, hakan yaba wushiryasa damar bayyana, had'e da lob'awar dimple d'insa. can k'asa-k'asa ya furta. “Uhmm! Baby ummina bacci ko?†Ya k'arashe mgnar yana sanya dukkan hannunsa biyun ya fara janye dogon gashinta wanda ya rufe mata fuska, take kyakkyawar fuskarta mai tsananin Kama da shi ta bayyana, tana fitar da numfashi, cike da nutsuwar da ta daddage ta sakawa kanta adole. Kanta ya d'ora saman cinyarsa, ya tattare mata dogon gashinta, ya d'aure shi ya saka mata ribbons. Har yanzu murmushi yake, yana kallon kyakkyawar fuskarta sosai suke tsananin kama. Juyi ta fara ta shige jikinsa ta tura kanta tsakiyar k'irjinsa, tana sauke numfashi cikin nutsuwa, wanda ba k'aramin namijin k'ok'ari ta yi ba, tare da temakon daddad'an k'amshinsa wanda ya saka taji nutsuwar gasken lokaci d'aya. Cikin sanyin mgnarta ta kirasa, da amon muryata mai zak'in gaske. “Abie nah!†“Na'am Baby ummina!†Shiru yaji sai sauke masa hucin numfashinta take atsakiyar k'irjinsa, wanda yake jiyo bugun zuciyarta da sauri², alamar baccinta take. Duk'o da kansa yay, ya sumbaci kumatunta da goshinta, ya mayar da kanta saman pillow ya kwantar, ya runguma mata Teddy d'inta, ya lullub'eta kamar yadda ya iskota, ya mik'e ya nufi k'ofar fita. Taku d'aya biyu uku, ya juyo. Cikin daddad'ar muryashi ya ce. “Ya ubangiji ka tsaremin 'yata ka bata miji nagari wanda zai sota da dukkan zuciyarsa, tsakaninsa da Allah badan abinda na mallaka ba! ya kulamin da ita fiye da yadda nake kulawa da ita, Ameen ya Rabbil Al'amin.†Ya amsa ya juya ya bud'e k'ofar ya fice ya rufo mata k'ofar, ya zura hannayensa cikin aljihu ya fara takunsa mai nagarta ya shiga taka steps da bibbiyu cikin kuzari da lafiya. 'Bangaran Raiyana kuwa bayan Abdul Majeed ya korata, part d'inta ta tafi cike da tsoron abinda zai biyo baya. Cikin tashin hankali ta Kira auntie Saro, da harshen larabci take magana hankalinta atashe. “Hello Auntie Saro kina ji, wlh mutumin nan sai nayi da gaske fa! Haba! Dan ni na nuna masa so haka kawai sai ya tauyemin hakk'ina akan k'udirin banzan shi, na kasa gane inda ya saka gaba, fafur yak'i amince min, mace da aka sani da Jan aji ni nake kai kaina wajansa amman shirune, inaga fa da gaske baida lafiya b'oyewa yake dan kar duniya ta sheda. Yo idan ba haka ba, ayadda nai masa tijara yau tabbas da ya rufar min ta k'arfi, aure wata 3 ace namiji bai kusance ka ba.†Daga can wacce aka kira da Auntie Saro wata jibgegiyar macace, 'yar kimanin 37 years zaune ta hakimce tana yagar cinyar kaza, tana korawa da sansanyan drink, ko uban sanyin nan da ake zubawa ba taji. Tanada kyau sosai farace tass. Kallo d'aga zaka mata kasan shuwa arab ce, ga tsantsar kama nan ita da Raiyana. Sake yagar cinyar kazan tai ta ce“ “Kai! Raiyana bakida hankali Ashe? Sbd Allah bak'in ciki zaki mana? Badai kina sonsa ba ya kuma aureki darajar mahifiyarsa da son da kike masa, ki tuna irin bak'ar wahalar da mukaci kafin ki shigo gidan, sannan ki tuna ya ce miki zaki basa lokaci sosai koda kunyi aure kafin ya waiwayeki, kika ce kin amince. Meye damuwa tinda kina gidan? Sannan gamu cikin daula? Haba ki tausaya mana mn, wlh nasan zai waiwayeki kinsan manyan mutane bai cika zama ba, sannan ya gindaya miki sharud'a kafin aurenku amman yau duk kin manta sabida kinci kin k'oshi yanzu abinda yake gabanki.... Bari kiji wani abun....†Tsaf cikin wayo da siyasa ta samu ta ciyo kan Raiyana, har ta ajiye k'udirinta na sai Abdul Majeed ya kusance ta adole sai yanzu ta tuna sharud'ansa na duk yanayi da taga suna ciki zatayi hkr ta amsa da eh. A hawa na 1 yaci karo da Raiyana ta fito daga bedroom d'inta tsaf ta sake shigar kaya. Ko kallon arzik'i bata ishesa ba ya sa kai yabi ta kusanta zai wuce. Gabansa ta Sha tana washe baki kamar ba ita bace tagama gaggaya masa bak'ak'en maganganu ba! “Abein ummi sai yanzu za'a fita? Allah ya tsare ya bada sa'ar abinda akaje yi. Ina ummi ko bata farka ba? Dan naji Ammi na fad'in shayi ta sha kad'ai.†Ta k'arashe mgnar kamar zata rungume shi. Da sauri ya kauce yana watsa mata kallon kin raina min hankali. Sai kuma ya saki lallausan murmushi aransa yace“Shi fa yak'i d'an zambane, kamar ba d'azu ta gama sunan tijara ba. Kallonta yay ya ce“Eh bacci take idan ta tashi ki kula pls har ta ci abinci sai kuzaga gari ta motsa jikinta, bye.†Ya tafiyarsa. Yawun kwad'ayinta ta had'iye, ta bisa da kallo, tana ciza lips. Ummin Adnan ta shigo da sallama ta rusuna da harshen larabci ta ce“Barka da warhaka Jaddatu Rahamu.†Latifa ta rusuna can nesa ta ce“Jaddatu ga ummin Adnan d'in zan iya tafiya zuwa aikina? Ko na tsaya anan ko matsae k'afa na miki kafin Rahma ta farka?†Jaddatu Rahamu ta kalleta, ta d'aga sandar hannunta ta kwad'awa Latifa ta goce ta mik'e aguje ta nufi hanyar kitchen, tana fad'in. “Yau shi kenan banda izinin walawa, sai na fad'awa Rahma ta shiga tsakanimu, wanga tsohuwa Allah shi shiryeta.†Ta k'arashe mgnar tana bin hanyar da zata kaita kitchen. “Kiyi hak'uri Jaddatu.†Cewar Ummin Adnan. Jaddatu Rahamu ta kurb'i shayi ta ce“Ummin Adnan nasan ke ba munafuka bace, don Allah me Latifa tace ne da yarensu na Hausa? Shiyasa na ce bana sonta amman Rahma ta matsa wai abarta tanada kirki, yau tsawom kwana 6 banga kirkin da take min ba, bayan sace-sace da lek'e-lek'e acikin gida.†Ummin Adnan ta danne dariyata ta ce“Allah ya wuci zuciyarki Jaddatu kiyi hkr za'a mata fad'a, yabonki tai da hausa ba zagi ba.†Jaddatu ta ce“Ai ke na yarda dake je ki d'auko min wayana ad'aki na kira Abien Rahma.†Cikin girmamawa ta mik'e zata tafi sallamar sa ta kard'e wajan tare da sansanyan k'amshin turAddu'asa. Ummin Adnan ta zube tana gaishesa cikin girmamawa. Ya amsa fuska a sake ta mik'e. Jaddatu Rahamu ta ce “Kije ma aikin ki tinda ya fito. Da “Toh†Ta amsa ta koma wajan aikinta. “Wai duk sanyin ne Abein Rahma?†Cike da ladaba ya zube k'asan k'afafunta yana gasheta. Cike da sakin fuska ta amsa, tana fad'in. “Fatan kana lfy?†Kai ya jinjina ya ce“Alhmdllh! Ala kullun halin Ummi. Bari na fita na makara sosai inada meeting bayan azuhur.†Addu'a tai masa ya sumbaceta agoshi ya fice. Tin daga nesa securities suka tsinkayo shi, har rigai² suka wajan bud'e masa mota. Cike da girmama ma'aikatan wajan mutum 7 kowa da aikinsa Kama daga mai kula da lambu da mai kula su talato talato d'awisu jimuna tantabaru aku da sauran abin kiwo. Masu gadi mai wanki mai bawa flowers ruwa, dukkansu suka gashesa cike da girmamawa. Fuskar shi sake dukkansu ya bek'a musu hannu suka gaisa. Cike da dattaku cikin muryasa mai taushi ya ce. “Am! Yahuzaya anjima idan ummina ta farka daga bacci zaka kaita wajan shak'atawa, k'ila da amminta pls waje mai kyau ok?†Cike da girmamawa ya rusana yace “Ok Yallab'ai insha Allahu.†Kai ya jinjina ya nuna Abbas da Khaleefa cikin securities d'insa ya ce“Yauwa Abbas and Khaleefa ku jira ummina ta farka zaku fita da ita awannan farar mota.†Cikin girmamawa suka masa. Ya shiga bayan bak'ar motar securities biyu suna gaban motar kusan direba. Jarida Abie ya d'auka ya fara karantawa. Tin kafin direba ya iso d'aya daga cikin masu gadin au 2 ya na sanye da uniform ya wangale musu k'atoton gate mai girman gaske, kalarsa golden. Rahma da take tsaye ta k'urama motar Abie ido har lokacin da motar sulale ta fice daga gidan. Wata irin wahalalliyar ajiyar zuciya ta sauke mai k'arfin gaske, hawaye na silalowa daga cikin k'ananun idanunta masu matuk'ar haske, wanda b'acin rai ya saka ya canza Kala. Sosai hawayen ke zarya saman kyakkyawar fuskarta, ta rufe glass d'in window tana Jan labulen, taja k'afafunta dakyar ta koma ta zube saman Royal bed d'inta, tana sakin wahalallan kuka, mai tsuma zuciya. “Allah sarki Abiena, Ya Allah kaima ya baka mata ta gari wacce zata kular min da kai tasan darajarka ta zauna dakai akowane hali, ya Allah ka saka Abie mai lafiya ne ba gaskiya bane abinda take fad'amaka, na tsani Raiyana tinda har bataga girmanka ba take maka rashin kunya.†Su na fita daga gidan Abie yacema direba. “_*Hôpital de la Renaissance*_â€. Direba ya amsa cikin girmamawa“Ok Yallab'ai.†*Niger* 💃ðŸ»TAHOUA lele birnin adar. Unguwan ( *Geban zogi*)........... Billahi akwai k'ura😹ðŸƒðŸ»â€â™€ï¸ *DATTIJON ARZIK'I* N300 katin MTN ta wannan number *+22796515805* TSINTACCIYA Nimcyluv SULTAN mss flower BAK'AR FATA AUTAR MANYA Gaba É—aya 800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu Sulaiman Fidelity Bank, masu tura kati 08167888934 ga Æ´an uwa na Niger +22796515805 za ku tuntuÉ“a. To show evidence of payment 08142105218 *Real Ladingo+22796515805* For more information😇 _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu baðŸ™ðŸ¼.*_ 2/2/22, 09:18 - Buhainat: _*DATTIJON ARZIƘI*_ *BY* _Rahma ladingo Ummu Fareesa😘_ *🔥FITATTU HUÆŠU🔥* _*HOME OF QUALITIES WRITERS ASSOCIATION*_ *BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM* _*cнapÑ‚er 5&6*_ Gidane ginin jar k'asa mai d'auke da d'aki biyu k'wal, sai d'an filin da baida larewa. Matashiyar budurwa ce ta fito daga band'aki rik'e da bokiti, alamar wanka ta yi, jikinta na d'igar da ruwa, sai turo baki gaba take tana game jikinta waje d'aya alamar sanyi take ji. 'yar kimanin shekaru 17 ahaife, kyakkyawa fara mai kyan sura ba laifi, komai na jikinta ubangiji ya tsara mata shi daidai ita, ba abinda yake mata kyau irin wushiryata da dimples d'inta idan tana murmushi, tanada gashi babu laifi yanada d'an yawa, gata mai yawan fara'a da son mutane, ga kirki. Wata fara mata zata kai shekaru 40 alamunta zatayi fad'a tana bakacen masara da zasuyi girkin dare wajan sarrafa tuwan tsaki da ita. Da harara tabita ta ce“Wallahi Ibtisam idan kika min jajen mura zakici ubanki tinda jarabarki bata k'arewa, daga wancan ciwon ki kwanta wancan, mu kullun kud'inmu wajan miki magani yake k'arewa, gaki ba wani tsayayyan saurayi mai zuciyar kulawa dake...†Tanko da yake shigowa cikin gidan yay caraf ya ce“Eh kekuma lashe money ba! Wlh Laraba ki rabani da mugun hali karki b'atamin yarinya, shiyasa Yaya Karime ta ce na turata wajanta, wlh na kusa d'auketa kiji da k'ananun 'yaran tinda baki iya mgna ba! Ya zaki dinga jayoma d'iya budurwa kamar Ibtisam jaraba? Kinsan tasirin bakin uwa jikin d'anta? Sannan kice kina son rayuwarta ta yi albarka? Kike mgnar saurayi Ja'afar ai namijin duniyane inace duk mafi yawan siyan maganin bawan Allah nan shi ke siya? Dan haka dan Allah ya masa bud'i na abin aure idan yaje bid'ar ya dawo zan basa Ibtisam, sabida nasan ba zata tozarta ba.†Laraba taja tsaki tana had'e gira sama da ta k'asa, ta ce“Ai kaji hamm wannan yaron mai bak'ar zuciya da girman kan tsiya kamar ba d'an Malam Adamu mai panpo ba, da Hansatu mai waina ba, yaron da zai shiga duniya zamu jira? Wlh da wannan gwara kawai taje wajan Yaya Karime d'in.†Tanko ya girgiza kansa ya ce“Allah ya sawwaqa.†Ibtisam ta ajiye bokitin tana langwab'ar da kanta gefe,ta shagwab'e fuska tana diddira k'afafunta cikin zazzak'ar muryanta ta ce“Baba ni dai Ku sakamun albarka, zata bini, ni ba inda zanje Cameron ta yi nisa ni dai ina sonku ba zanyi nesa daku ba.†Tanko ya ce“Insha Allahu albarka na tare dake.†tsalle tai ta shiga d'akin da yake mallakinsu ita da k'anninta, ta shirya domin zuwa wajan sahibinta. “Tanko ni sai ka tsinemin nabi duniya kaji.†ko takanta bai bi ba ya shiga cikin d'akin domin d'aukar abinda ya kawo shi. Unguwan Moray Gidane na jar k'asa shima, wanda yake d'akuke da dakuna hud'u acikinsa. Na farko yanada kewayensa, daban yayin da sauran suke game a kewaye d'aya. Na Malam Adamu sai na inna Hansatu mai waina da na Sailuba Deluwa. Gida sai shige da fice ake 'yan siyan waina, inna mai waina macace 'yar kimanin shekaru 45 kyakkyawace bak'ar buzuwa, mai shegen surutu da son kud'in tsiya, amman ta iya neman na kanta. Deluwa tana gefe tana kallon ikon Allah, inna ta washe baki sai labarin tafiyar da Ja'afar zaiyi take fad'awa duk wanda ya shigo. “Dan Allah Ku jira na k'arasa bawa Hashimu jinya yake bai jima awaje. Ni kuwa Hashimu na ce Anya ta rasulu ba ciwon daji bane kuwa?†Hashimu haushinta yaji sosai yaga me ruwanta da lamarinsu daga zuwa siyan waina? “A'a†Kawai ya ce bai sake tanka mata ba, dan yana jin shayin Ja'afar da sai ya gayamata mgna, toh gayen ne ba sauqi mugun tsoron sa ake, shegen k'arfine da shi, ga saurin hannu, bugu d'aya idan yama sai ka kai k'asa. har ta basa wainarsa ya tafi bai kulataba ta gama surutun . Cikin sauri yake had'a kod'add'un kayansa, wad'anda suke wanke tass sunsha turare, ya zuba cikin jakarsa ta matafiya wacce ta d'an ji jiki. Matashine d'an kimanin shekaru 28 bak'ine kyakkyawa mai manyan idanu masu haske, akwai dogon hanci, yanada fad'in fuska kad'an, wacce take zagaye da saje mai kyau. labb'ansa bak'ak'e kamar mai shan sigari, yanada yalwatacciyar sumar kai da ta ido haka gira, yanada tsayi sosai ingarma namijine sosai yanada cikar zati, mai k'iran k'arfafa jikinsa duk a mummurd'e. Ma sha Allah yanada kyau sosai duk da yana bak'i kyawunsa na musamman ne, ga kwarjini da farin jinin 'yan mata har mazan ma, nason abuta da shi, matsalarsa shi d'an ra'ayine, ko za'a mallaka masa duniya idan abu bai masa ba, toh an wuce wajan. Sosai 'ya'yan masu kud'i suke rubibinsa da masa kyaututuka amman ko sau d'aya bai amsa ba bai kuma basu dama, Ibtisam har kusan kasheta wata yarinya tai zata taketa da mota akansa sbd itace zab'insa. shiru² ne bai fiye mgna ba sam arayuwarsa, yasan neman na kasan bai k'arasa kartuba sabida rashin larewa duk yadda yake da masifar ilimi tinda ya yi (BAC) har sau 3 bai samuba ya watsar sabida zuciyar masifa yakeda, sam baison raini ko zaka mallaka masa duniya, ya sani sarai aikinsu ake siyarwa 'ya'yan masu kud'i shiyasa yake masifar jin haushin masu kud'i, sun tara sunacin gumusun suda 'ya'yansu bai ishesu ba ilimin nasu ma sai an siyar musu, shiyasa sam baya alak'a da mai kud'i. Ganin karatun bai d'oreba ya shiga neman kud'insa sana'a kowace iri indai ta halal ce yi yake, ba ruwansa da girman kai, raini ne bai so. Ya idar da shirinsa yana sanye da k'ananun kaya sun masa kyau duk da ba sabbi bane, amman sun amshi murd'add'an jikinsa. Yana tsakiya da fesa turare ta fad'o d'akin kamar an jefota. Jikinsa ta zube ta k'ank'ameshi tana sakin kuka mai cin rai. Wata irin zazzafar iska ya feso daga bakinsa, yana ciza bak'ak'en lips d'insa, ya d'ago da kanta ya kafamawa kyakkyawar fuskanta, manyan fitinannun idanunsa, komai baice ba ya zagaye bayenta da hannayensa, yana bugawa asannu, alamar lallashi. Kuka take harda shashek'a. Wani irin fitinannan numfashi ya fizgo dakyat, ya fesar, cikin kamalarsa, da muryasa mai fitar da amon dad'i cikin tausasa murya ya kira“Mon cÅ“ur!†Wani irin zirrrrr yarrrr Ibtisam taji adukkan illahirin jikinta, wanda sai da tai saurin nutsa kanta tsakiyar faffad'an k'irjinsa. Cikin shashek'ar kuka ta amsa“ Na'am Mon Amour.†Cikin kunnenta ya rad'a mata kina sona?†Kai tsaye tace“Har na koma wajan mahaliccina Mon Amour ina sonka.†Wani guntin smile ya saki wanda ya bayyana fararen hak'oransa, ya kuma k'awata masa kyawun fuskar ta shi, ya janyeta jikinsa ya kamo hannunta suka zauna gefen yamutsatsar katifarsa. Ya ce“Abdan muna tare ko wata uku nayi idan na samo kud'in auremu zan dawo muyi aure sai mu koma ok?†Kai ta jinjina tana kwantar da kanta saman cinyarsa tana mak'ale da hannunsa cikin nata. Ahankali ta shiga jero masa kyawawan addu'o'i yana amsawa da Ameen can k'asan labb'ansa. Kod'ad'iyar wayarsa kira Itel ta d'auki ringing. Ganin sunan ya saka shi d'aukan kiran yana sallama. Ko me akace oho ya amsa da “Ok 15 minutes ina zuwa.†Ibtisam ta sanya masa kuka tana shigewa jikinsa. “Pls my Ibtisam.†Dakyat ya iya furta hakan yana d'ago da kanta ya shiga shanye mata hawayen fuskarta da harshensa yana buga bayanta. Kiss ya mata agoshinta, bayan ya zuk'e hawayen ahankali ya furta“Na baki amanar kanki Mon cÅ“ur, ki kularmin da kanki, zan kular miki da kaina.†Cikin kukan dake son taso mata ta ce“Namaka alk'awali duk runtsi Mon Amour zan rik'ema amanata.†Labb'anta ya sumbata ya mik'ar da ita, kud'in wajansa ya raba abiyu ya bata raba ya ce“Kiyi buk'atunki zan turo miki wasu da zaran mun isa lafiya na samu akin k'wadago mai kawo kud'i, sai ki sai waya da layi muna mgna kafin na dawo...†Ya k'arashe mgnar yana jan dogon numfashin uwar mgnar da ya yi dan dan ita kawai take saka shi dogon sharhi. Ibtisam ta langwab'ar da kai gefe ta girgiza kai ta ce“A'a mon amour ka bar shi kaga wasu ma na kawomaka jiya aka kawoma Anna kud'in adashe sai na sato rabi na kawo maka....†Wani mugun kallo ya watsa mata, wanda yasa ta mak'ale sauran mgnar bakinta, ta sadda kanta k'asa tana wasa da yatsar hannunsa. Janye hannunsa yay ya Kama harshen hijab d'inta ya d'aure mata kud'in wajansa, ya d'ago fuskarta cikin kakkausar murya ya ce“D'ago kanki kalleni.†Ya k'arashe mgnar yana tsura mata fitinannun idanunsa. Ibtisam tsoronsa ya kamata sabida bai tab'a mata hakan ba. Cikin rauni ta d'ago ta sauke k'wayar idanunta cikin fitinannun idanunsa. Runtse Nata idanun tai tana fad'in. Mon amour kayi hkr wlh ban tab'a satar mata kud'iba sai yau dan na baka.†Labb'anta ya kamo ya murza ta Saki qara tana k'amk'ameshi. “Ni ba lusarin namiji bane da har zaki sato kud'i agidanku ki kawo min karki kuma tab'a abinda ba'a baki ba, maza jeki mayar dasu idan kika d'aukeso bana son munafukin mutum, nasani ba halinki bane kinyi dan nine, amman karki kuma, sannan banda kula samari ok?†Ya k'arashe mgnar yana zaro zoben azurfar hannunsa na k'aramar yatsarsa kasancewar zoben 2, ya kamo farin hannunta ya sanya mata a yatsarta, ya sumbaci yatsar me zoben, ya ce“Amanata kinji.†Ibtisam tace“Insha Allahu mon amour kuma zance Anna tai hkr na mata laifi amman bazan kuma ba. †“Yauwa matana muje toh.†Hannunta ya kamata suka fito har waje ya rakota ya ce“Ki kwance kud'in harshen hijib.†Hawaye ya fara bin kyakkyawar fuskarta ya had'e raina yana zura hannayensa cikin aljihun jeans d'insa ya ce“Ok na fasa tafiyar mu zauna acikin talaucin har iyayanki su gaji da jirana su aurama wani ke, daga nan ciwon zuciya ya kasheni ko?†Da sauri ta Saki murmushi tana girgiza kai ta ce“Mon amour fatan alkahiri inata jirnka kaj?†Wani sansanyan kallo mai tsayawa azuciya ya mata ya ce“Je t'aime mon cÅ“ur bye.†Da gudu tabar wajan tana sakin kuka. Goshinsa ya dafe ya furta“Ya Rabbi!†Gida ya koma ya d'auko kayansa ya rufe k'ofarsa kasancewar k'annensa mazan duk suna school. Cikin sa'a yanzu ba kowa sai inna da Deluwa da k'annensa biyu mata masu aure sunzo masa bankwana. Sadiya da Ramla suka mik'e cikin farin ciki suka rungumesa kamar wasu 'yan yara. Inna ta ce“Kufa baku hankali ni wlh wannan d'abi'ar ta turawa bata burgeni k'arti gotai-gotai ana wani rungume².†Deluwa ta ce“Haba! Hansatu me kike hakane? K'annensa Ramla uba d'aya Sadiya uwa d'aya uba d'aya meye idan ya rungumesu? Kina abu kamar ba ilimi.†Ja'afar ya kalli Deluwa Sam baiji dad'i ba shi fa duk yadda inna mai waina take uwarsa ce baison agayamata mgna, duk rabi gaskiya aka fad'a. Fuska ba yawo ba fallasa ya ce“Toh Ku sakeni mana. Mom ina kwananku, ni na fito zan fice ayimana addu'a.†ya k'arashe mgnar yana ajiye jakar nasa ya isa wajan inna ya zauna kusanta ya kwantar da kansa cinyarta. daman haka yanke sun San halinsa. Deluwa ta ce“Allah ya tsare Ja'afar Allah yasa fitarka ta zama babban alkhairi.†Inna mai waina ta washe baki tana tura waina d'aya bakin ta ce“Ameen ya Rabbi amin Deluwa mmn Ramla.†Ta idar da magnar tana tauna wainar ta shafi sumar Ja'afar mai taushi ta ce“Bak'in buzuna, jarumin yaro wanda yasan ciwon kansa da neman gumin halak d'insa, Ya Allah ina rok'onka ka dubi d'ana ka saka wannan tafiyar ta zama silar arzik'insa tinda masu abun sun danne sun hanama 'ya'yanmu su k'arasa karatunsu dan karsu kamosu. Toh Allah ka dubemu muma Allah kasa yarona yaje garin da zai zama silar arzik'insa, ya Allah kasa ya nemi halalinsa duk abinda zai zame masa fitina acikin rayuwarsa Allah ka masa katangar k'arfe da shi, Allah kasa munada rabon wasu ci aijkinmu, Allah ka had'ashi da zuk'ek'iyar mace musha biki tinda dai Labara na min kallon banza bani ba had'a zuri'a da irin masifa barni da surutuna...†Ja'afar yay saurin d'agowa ya rufe mata baki da tattausan hannunsa yana had'e rai ya ce“Haba! Inna me kike hakane? Banson irin haka ni duk duniya Ibtisam nake so kuma zan fita neman abinda zan aureta, Ngd da addu'a amman ki cire ta had'uwa da wata sabida ba shi zai fitar daniba.†Inna sosai take shakk'ar d'an Nata sabida bai mgna biyu, tabbas tasan iya gaskiyar ya fad'a, itako kaf cikin 'ya'yanta tafi sonsa ko dan shine d'an farko. Baki ta washe ta ce“Toh bak'in buzuna Allah ya tsare amman kasan ko bayan ka auri Ibtisama take kowa sai nima na zab'o kalata bak'ar buzuwa ka aura sabida kar amantada iri?†Kansa ya dafe shifa ya tsani zancan mace idan ba Ibtisam d'insa ba. Dan mgnar ta wuce ya ce“Naji abar maganar ni zan wuce, Ramla Sadiya zan kiraku insha Allah, bari na biya wajan Baba panpo muyi sallama. Deluwa ta ce“Allah ya tsare Ja'afar akula da ibada akiyaye sabon Allah.†Sosai Ja'afar yaji dad'in nasihar wacce inna ma bata masa sai addu'ar ya yi dai kud'i. Kai ya girgiza ya musu sallama har k'ofar gida suka rako shi inna harda kuka Ana fatar majina. Dakyat ya lallasheta ya tafi. Dattijone bak'in buzu kyakkyawa fuskar shi mai cike da kamala, d'an kimanin shekaru 55 zaune saman kujera cikin rumfa wajan siyar da ruwansa masu baro sai cikawa suke. Ja'afar yay ma masu baro sallama ya isa wajan mahaifin nasa wanda suke tsananin kama da shi. Rusunawa yay yana gaishesa. Malam Adamu ya fad'ad'a murmushinsa ya ce“Yaron kirki an fito?†Cikin girmamawa ya ce“Eh Baaba zamu wuce ayimin aikin gafara idan nayi ba daidai ba Baaba.†Malam Adamu ya shafi kansa ya ce“Ai kai Ja'afar idan nace ka b'atamin naso kaina, Allah ya maka albarka ya baka wajan kirki Allah baka halalinka, ya tsareka da dukkan abin k'i Allah ya had'aka da mutane nagari, sannan ka rik'e ibada aduk inda kake kaji tsoron Allah aduk inda kake ka rik'e amanar duk wanda ya yarda dakai ya baka Amana, toh ka riqe da hannun biyu, Allah baka abinda zaka nema na halak, munyi mgna da Tanko ya ce ko yaushe zasu jiraka tinda yarinya kai take so kaima haka, dan haka karka manta da amana kaji?†Ja'afar yay k'asa da kansa ya ce“Insha Allahu Baaba bazan canza daga yadda kuka saninba.†Addu'a ya sake masa ya basa kud'i yak'i amsa ya tafi cike da kewar mahaifin nasa. Yana zuwa wajan da sukayi mahad'a su ukune masu tafiyar kai tsaye, tashar mota suka nufa, wacce zata kawosu madaoua, sabida bus d'in asuba ya barsu da ido biyu zasu shiga damagaram, amman yanzu sai dare. Yanzu sai su shiga ta azuhur zuwa damagaram daga can su nufi diffa da asubah daga nan sai su zab'i wajan zuwa neman halak Cameron ko Tchad. B'angaran Ibtisam tana zuwa gida ta mayarwa Laraba kud'inta ta ajiye b'oye wanda Ja'afar ya bata idan Batan yazo ta basa, fad'a saman yaluluwar katifarta tana kuka mai cin zuciya harda ihu take. Labara na wanki ta ce“Wallahi ubanki zanci idan na shigo d'akin nan.†Ibtisam kukanta ta ci gaba tana kiran Ja'afar, sai da Laraba ta jibga mata kashi tai shiru. *K'asar Tchad* (Ndjamena) Kamar yadda Abdul Majeed ya Saba zuwa asibiti duba marasa lafiya, ya rabawa masu k'armin k'arfi temako na kud'i wanda zai ishesu cin abinci da maguguna haka yauma ya yi, a _*Hôpital de la Renaissance*_ anata saka masa albarka da addu'ar gamawa da duniya lafiya, yayin da wajan ya kasance har 'yan jarida amman ya rok'i alfarmar karsu d'auke shi video, kasancewarsa mutum mai daraja haka kuwa akayi sun dai d'auki rahotannin jama'a da yadda 'yan uwan majinyatan suke kukan dad'i daman wasun acikin mawuyacin hali suke, sunzo daga garuruwa daban-daban. Daga asibitin kai tsaye ya wuce ( *MOURSAL*) unguwan da ake gina masa tamfatsetsiyar asibitin yara wacce yakeso ya tallafawa marasa k'arfi iyayan yara, ciwo ko wane irine na yaro kyauta za'a masa magani. Ko Rabin ginin ba'a gamaba dan kullun cikin d'aukan ma'aikata yake amman tuni ya sanya mata suna ( *RAHMA HOSPITAL TCHAD*) da ya lek'o komai na tafiya yadda akeso, daga nan ma ba gida ya nufa ba. Misalin k'arfe 2 pm. Jaddatu bayan sallar azuhur ta yi addu'o'inta ta mik'e ta fito falon ta ga wayam ba kowa. “Latifa!†Ta Kira da k'arfi. Latifa cikin sa'a ta jiyo kiran ta fito daga kitchen, daman bata tafi b'angara su ba, ta amsa kiran ta fito aguje. “Jaddatu ga ni.†“Ke hau sama je ki dubamin Rahma lafiya, na tura Raiyana ta kirata tin lokacin da mukaci abinci bata zo ba, Abienta ya Kira sau uku ya ce baya samunta aduba masa ita, yi sauri kiramin ita. Saura kije kina gwalo idanu kalli banzan kalli wofi! karkizo ki fad'amin me take asaman tak'i zauwa taci abinci.†Latifa ta ce“Toh bari naje da sauri.†Tana shirin mik'ewa Raiyana ta iso bakinta d'auke da sallama. Jaddatu ta amsa tana fad'in. “Wai bakije kiran Rahma ba?†Raiyana ta zauna kusan Jaddatu tana matsar k'walla ta ce“Ummi!†*DATTIJON ARZIK'I* N300 katin MTN ta wannan number *+22796515805* TSINTACCIYA Nimcyluv SULTAN mss flower BAK'AR FATA AUTAR MANYA Gaba É—aya 800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu Sulaiman Fidelity Bank, masu tura kati 08167888934 ga Æ´an uwa na Niger +22796515805 za ku tuntuÉ“a. To show evidence of payment 08142105218 *Real Ladingo+22796515805* For more information😇 _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 2/2/22, 09:18 - Buhainat: _*DATTIJON ARZIƘI*_ *BY* _Rahma ladingo Ummu Fareesa😘_ *🔥FITATTU HUÆŠU🔥* _*HOME OF QUALITIES WRITERS ASSOCIATION*_ *BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM* _*cнapÑ‚er 7&8*_ “Wallahi bansan me na ma Ummi k'arama ba yau. nayita bugun k'ofa ta bud'e min tak'i na kira Abienta ina sheda masa ya kira awaya ta fito ta ci abinci, ya ce bai samunta. Yanzu da na gama sallah na koma wajanta, wlh tana jina ina knocking k'ofarta, har sai da naji ta yi mgna amman tak'i bud'e min. Ummi don Allah ya zanyi nasan laifin da na ma daughter? Wlh ban son b'acin rantaâ€. Ta k'arashe mgnar tana sakin kukan kissa. Jaddatu Rahamu ta ce“Ikon Allah! Kai! Gaskiya ba banza ba, Rahma bata nuna ma mutum irin wannan halin nata sai da k'wak'waran dalili, sai idan ak'asar turai da take karatu suka b'ata mana ita. Ke Latifa! Zo nan Raiyana ku temaka min na hau saman na fito da ita da kaina.†Latifa ta ce“Innalilahi! Jaddatu ta k'ak'a za ki iya hawa beni har hawa biyu ahaka? Wlh ni dai ba zanyi aikin da na saniba, bari naje na dubota.†Jaddatu cike da jin haushin Latifa ta kwad'a mata sandar hannunta, tana fad'in. “Mugun nufinki ya qare akanki, munafukar banza wato sakoni zakuyi na fad'o na mutu ko? Wlh yau sai kinbar gidan nan Latifa.†Raiyana ta danne dariyata ganin yadda zafin sandar da Jaddatu ta kwad'a mata ya gigitata, ta nufi hanyar beni tana fad'in. “Wlh Jaddatu ko yanka naman jikina kike bazan bar gidan ba, idan ba waje aka fitar daniba, bazaki rabani da neman abinci na ba, bari na kirawo Rahma ita ce zata rabamu dake.†Jaddatu tana dogara sanda ta nufi hanyar beni, tana fad'in. “Latifa shin ke mayya ce ne don Allah? †Matattaka Latifa ta fara takawa ta ce“Eh akan neman na kaina ba!†Raiyana ta rik'e Jaddatu ta ce“Ummi don Allah kiyi hkr bari na bi bayanta, insha Allah zamu fito da Ummi k'arama.†Da kyat Jaddatu ta zauna Raiyana ta bi bayan Latifa, tana kisima abubuwa dayawa acikin zuciyarta. Tsaye take gaban shower ruwa masu d'umi suna sauka tsakiyar kanta, amman gashinta ya na lullub'e cikin hular leda bataso ya jik'e, idanunta a lomshe sai tagwayen ajiyar zuciya take saukewa, ajere-ajere. Sosai take jin dad'in yadda ruwan yake ratsa kowane kafar hudodin gashin jikinta. Murya Latifa taji tana bugun k'ofa tare da fad'in. “Uwar d'akina don Allah ki bud'e ga Jaddatu can na k'ok'arin hawa beni.†Rahma jin abinda Latifa ta ce ya sakata saurin bud'e kyawawan k'ananun idanunta, masu tsananin lumshewa tai saurin janyo towel mai girma ta d'aura ta fito cikin sassarfa. K'ofar ta bud'e. Raiyana da Latifa tsaye, suna rarraba idanu. Fuskar ba yabo ba fallasa cikin zazzak'ar muryata ta ce. “Uhm! Tana ina Jaddatina? Keko Latifa hawayen me kike? Jaddati barazana take dan na sauka nasan halinta da son rayuwarta, kamar ba zata mutuba!ba zata hayo ba, ga ninan zuwa.†Latifa ta ce“Wlh sanda ta kwad'amin wai sai nabar gidan nan, don Allah zo ki rabani da ita.†Rahma ta dafe kanta ta ce“Oh! Ya Rabbi! Ok ina zuwa.†Ta k'arashe mgnar tana k'ok'arin juyawa, dan sun saka ta yi mgna sosai. Raiyana ta ce“ daughter! Don Allah me na miki kike fushi da ni?†Rahma ta juyo ta saki guntin smile wanda ya k'awata fuskarta ta shafi fuskar Raiyana cikin sanyinta ta ce“Ammi ba komai fa, kawai yau ban tashi da yanayi me dad'i bane ba.†“Ayyah! Sannu toh ki shirya ki fito don Allah, Abineki nata kiran Ummi.†Kai ta d'aga ta juya ciki, Latifa ta zauna k'ofar d'akin ta ce“Aunty Raiyana kije zan jira ta fito muje tare, ita kad'ai zata rabani da Jaddatu.†Raiyana ta tafi tana dariyar mugunta. Wayanta ta kunna ta shiga shirya jikinta, cikin mintinan da basu wuce biyar ba ta shirya cikin riga da siket kayan Indian, ruwan toka abinka da fara fata, sosai su ka mata kyau, ta fesa turare ta saki gashinta, saura gefen fuskarta sauran har tsakiyan banyata, ta yi kyau sosai kamar ka saceta ka gudu, sai baza k'amshi take. Fararen hannunta masu zanen Jan lalle ta sanya ta d'auki wayanta, fuskarta ba wata walwala ta latsa number Abineta ta danna masa Kira, ta nufi k'ofar fiti. Zaune yake tsakiyar manyan mutanen da suke gudanar da meeting, harda gwamna, yaji ringing d'in wayan da mafi yawanci da layin suke waya da Rahma, sam ya manta bai bar wayan cikin mota ba, yadda yabar sauran biyun. B'oyayyar ajiyar zuciya ya sauke, lokaci da ya zaro wayan cikin aljihun gaban rigansa. Kallo d'aya yama kiran ya sanya wayan a silent, yana sauke wani irin fitinannan numfashi ya Kira sunan Allah cikin ransa, yasan Baby ummi na cike da kewarsa. Rahma jin bai d'aga kiran ba, tai rau-rau da k'ananun idanunta masu mutuk'ar kyawu farare, ta bud'e k'ofar ta fito. Kallon Latifa tai tana zaune sai zazzaro idanu take kamar tama sarki k'arya. Da hannu tama Latifa nuni ta mik'e su tafi. “Yauwa uwar d'akina maganin kukana, don Allah ki lallashi Jaddatu ta barni ina son zaman gidan.†Rahma tai murmushi suka nufi matattakalar benin. Raiyana kuwa d'akinta ta shige ta zauna tana kiran number Auntie Saro. Bugu d'aya Auntie Saro ta d'aga daga can tana fad'in. “Toh uwar gajan hkr wani abun ko?†Raiyana ta ce“Humm Auntie bazaki saurara kiji da me nazo ba? Nifa kinga agaskiya bazan d'auki wulak'ancin uba ba na d'auki na d'iyarsa, haba! Abin yayi yawa, yarinyar nan jiji da kai gareta, ke muma fa jansin larabawane, banga wata d'agawa da zasu mana ba, dan suna larabawan Marooco ...†“Ke! Raiyana ki rufawa kanki asiri ki zauna gida mafi daraja da miji mai kima da daraja da dattaku,yanzu kaf layin unguwarmu da gidanmu ake kwatance, ko kinfi son kizo mu zauna mu had'u muna zawarci ana zaginmu a unguwa? Bakya tausayin kanki, shekaru talatin da d'oriya baki aura ba Allah yaji k'anki ya miki gyad'ar dogo, amman kikeson watsar da ni'imarsa ki kaso auren? Toh wlh ba ruwana, wannan yarinyar da ba damuwa tai da lamarin mutane ba me zata miki?†Raiyana jikinta yay sanyi ta ce“Uhmm! Auntie Saro bazaki ganeba, tsakani da Allah dan dai najima banyi aure ba nayi shine sai na d'auki cin fuska? Ni fa bansan me na mataba take shareni.†Saro ta ce“Dan Allah ki sawwaqa ma kanki da damuwar mutanen gidan nan, zauna kici arzik'i iya cinki idan kinci kin tara bai kusancekin ba sai musan yadda zamuyi akwai hanyoyi masu sauqi fa!†Raiyana ta ce“Nifa mugun sonsa nake ba wai kud'in kawai nake so ba.†Auntie Saro ta kwantar mata da hankali tana fahimtar da ita abubuwa daban-daban tabi asannu har ta fahimci wasu abubuwan ta watsar da mgnar Rahma. Jaddatu tin daga nesa take fad'in. “Taje ta shiryo miki k'arya ko? Latifa akwai naci wlh.†Rahma zama tai dab da Jaddatu ta kwantar da kanta kafad'arta ta rungumeta tana sakin murmushi, ta shafi fuskarta, tai mata kiss akumatu ta ce“Ina sonki Jaddatina.†Ta kalli Latifa ta ce“Jeki karki damu.†Latifa ta zube gaban Rahma ta ce“Ngd Allah ya tsareki da tsarewarsa uwar d'akina insha Allahu miji mafi daraja da tsad'a za ki aura.†Ta mik'e ta tafi cikin murna. Jaddatu bata ce komai ba, ta sumbaci goshin Rahma ta ce“Je kiyi abinci, meyasa kika kashe wayanki Abdul Majeed ya buwayeni da Kira? Me Raiyana ta miki kika shareta?†Rahma ta yamutsa fuska tana rau-rau da k'ananun idanunta, ta turo jajayen k'ananun labb'anta gaba ta ce“Yo ni me nayi?†Daga wannan mgnar bata sake magana ba, ta janye jikinta ana Jaddatu ta nufi k'aton dining area d'in mai d'auke da kujeru 12. Bayan ta idar da cin abincin ta dawo falon, Raiyana da Jaddatu sunata hirasu. Bata ce musu komai ba, daman sunsan bazata ce ba, ta shige jikin Jaddatu ta canza channel, zuwa MBC 2 tana kallon wani film na larawa. Sosai ta shiga kallonsa atsanake. Raiyana ta kamo lallausan hannun Rahma ta ce“Baby ummi! Abienki ya ce idan kin ta shi kinyi abinci muje akai mu ki zagaya k'afafunki.†Rahma ta juya kyawawan k'ananun idanunta, ta ce“No! Ammi Thanks bari sai gobe.†Raiyana ta amsa da “Allah ya nuna mana.†K'asan labb'anta ta amsa da. “Ameen†Abdul Majeed aranan bai samu kansa ba sai dab da magarib ya shigo gida, acan b'agaransa na k'asa yay alwala ya tafi had'add'an masallacinsa da yake game da gidan, wanda k'ofofinsa suke daga waje, wanda, bai fito ba sai da akayi sallar isha'i, shima yana fitowa ya taras da bak'o ak'ofa wanda masu gadi sun hanasa shiga sun ce ba'a fad'a mu su bak'o zai zo ba. *Niger* Su Ja'afar sai kusan goma na dare suka shigo garin damagaram, agajiye sabida sosai direbansu yay gudu. Bayan bus ta saukesu nan cikin k'aton gidanta na ( *Sonef*) akwai bandaki wajan wanna ga bokatai nan da panpo. Bayan sun yanki ticket d'in zuwa diffa, wanda bus d'in zata tashi k'arfe 4:30 am na asubah, wanka sukayi su ka siyo abinci sukaci, daman sunyi sallolinsu ahanya, suna gama cin abinci suka kwanta. Ja'afar ya kasa bacci sai juyi yake yana tunanin iyayansa da Ibtisam. “Ya Allah!†Ja'afar kira cike da damuwa kwance akan kyakkyawar bak'ar fuskarshi. Wayansa ya zaro tuna lokuta da dama, Ibtisam na kwana da wayan Babanta, wajanta, idan ya bata tai game, sabida yanada waya mai yin WhatsApp sabida 'yan uwansa nan Cameron. Ta nan suke samun suyi zumunci sabida kud'in kira tsada. Cikin k'warin guiwar samun Itibsam Ja'afar ya kira number Tanko. *TAHOUA* Ibtisam wunin yau sakoko ta yisa sabida rashin Ja'afar d'inta, tin Laraba na masifa bayan ta jibgeta ta ga dai abun na gaske ne, tsoron karta kwanta musu jinya dan ciwo ba wuya ba ne wajan Ibtisam ya saka ta shiga lallashinta. Kamar lokuta dayawa yadda Tanko ya saba bata wayan yauma ya bata, ta yi game, amman bata yi ba, ta gwada kiran number Ja'afar yafi sau talatin bata shiga. Haka tai ta kuka ab'oye tana rungume da wayan, har b'arawo bacci ya saceta. Cikin baccinta taji ringing d'in wayan. Ai kuwa ta zabura ta mik'e zaune tana bud'e manyan idanunta wanda suke cike da bacci, tana murtsikesu, tana fad'in. Ya Allah kasa Mon Amour ne.†Ta k'arashe mgnar tana kallon screen d'in wayan. Cikin farin ciki ta d'aga kiran tana kai wayan kunneta, ta kalli k'aninta bacci suke sosai, daman tafi tsoron Aydah mai shegen bakin qarya. Cikin zallar shagwab'arta ta sakar masa kuka k'asa-k'asa, tana kiran. “Mon Amour! Kewa ina kewarka ya zanyi?†Daga can Ja'afar ya mik'e yabar wajan dan kar ya shiga hakk'in masu bacci, cikin tausasa murya da amon muryasa mai dad'in sauraro ya kirata. “Mon cÅ“ur! Svp ki daina kukan nan kinji, yi shiru kiji ke bakya murna na samu ganawa dake?†Ibtisam ta had'iye kukan nata ta langwab'ar da kanta kamar tana gabansa, ta shagwab'e ta fara mgna cikin rauni. “Toh Mon amour na yi shiru, don Allah kana ina yanzu? Fata duk inda kake kana cikin lafiya da makwanci mai kyau?†Ta k'arashe mgnar tana sakin sabon kuka mara sauti. Goshinsa ya dafe yana takunsa cike da izzarsa wacce sam bazaka tab'a cewa shi ba wani bane ak'asar nan, bayan suturun jikinsa da su ka nuna ko shi waye. “My Ibtisam! Haba! Tawan pls ki daina wlh idan ba haka ba, bazan kuma kiranki ba...†Katse shi tai ta hanyar sakin siririyan dariyar k'arfin hali ta marerece murya ta ce“Kayi hkr toh Mon amour na daina, bani labarin kana ina?†Laraba da fitowarta kenan daga makewayi sabida tuwan tsakin da taci ya tab'a mata ciki, karaf taji mgnar Ibtisam k'asa². Butar ta ajiye ta nufo d'akinta tana tura k'ofar cikin sa'a ba sakata ta fad'o d'akin, ta warce wayan tana kai kunnenta, taji mgnar Ja'afar tace“Iyeeeee! Ba shakka! Daman hakan ka koyama d'iyarmu?†Ja'afar jin mgnar Laraba gabansa ya fad'i ya tsinke kiran dan yasan ba sauraransa zatayi ba. Ibtisam kuka ta sanya ta ce“Ba laifinsa bane Anna ni na kirasa...†Duka Laraba ta kai mata, ta ce“Kimin shiru dan ubanki zanga wanda zai qara baki wayan, ai duk laifin ubanki ne, zo maza rufe k'ofar waton ahaka kuka kwanta ba sakata ko?†Ibtisam tana kuka ta mik'e bayan Laraba ta fita ta rufe k'ofar ta fad'a saman yaluluwar katifarsu kusan Aydah ta kwanta tanata ruzgar kuka harda majina. Cikin masifa ta fad'o d'akin tana shiga buga k'afar Tanko. “Malam tashi wlh idan yarinyar nan ta lalace kaine sanadi! Ashe wayan da kake bata ita wancan miskilin yaron suke raba dare suna waya? Sbd Allah ka kyauta ka d'auki babban waya kabawa d'iya budurwa cikin talatainin dare tana waya da k'ato.†Takon ya mik'e zaune yana amashe wayansa, ya ce“Shine dan d'aukan hankali irin naki kika ta sheni? Nasan wacece Ibtisam shiyasa na bata wayana na yarda da ita insha Allahu addu'ar da nake ma yarana ba wani abun mai muni da zai faru dasu ba! Na sani tana waya da Ja'afar mak'iyinki ba, zo ki kwanta.†Ya k'arashe mgnar yana koma ya kwanta. Har tai masifarta ta gama bai tanka ta ba sabida yasan tana tsoron yarinyarta ta lalacene. Ja'afar haka ya kwanta zuciyarsa cike da k'unci yasan har dukanta sai Anna tayi shine ya damesa. *Tchad* Rahma yau fushi ta yi da Abienta ko da su ka had'u akan dining area wajan dinner, bata kula shi ba, ya mata mgnar duniya tai bazan da shi k'arshe ma ta sanya masa kuka. Jaddatu da Raiyana ne masu lallashinta, tana gama cin pizza ta d'auki k'aramin jug wanda Ummin Adnan ta had'a mata fruit d'in 'ya'yan itatauwa masu dama ta haye sama, tana kiran Latifa ta zo ta mata tausa. Jaddatu ta kalli kyakkyawan agogon da yake manne jikin bango, ta ga 10 na dare ta d'an wuce, tai ta dariya tana fad'in. “Yau gaskiya Abdul ka tsayar damu sosai ashe dare yayi haka? Duk da sai 9 ta wuce muke dinner amman yau mun makara. Yau fa wlh mugun halin take, Raiyana kinga ni ko ke har kika damu kanki, halin Rahma sai ita mai rikicin gan gan.†Raiyana ta kalli Abdul Majeed wanda ya maida hankalinsa akan wani had'anda'an system na company iPhone. Sanye yake da fararen kaya riga da wando na sanyi masu taushi, sai wani irin fitinannan k'amshi yake tashi ajikinsa. Farin glass manne akan kyakkyawar fuskarshi, mai fitar da annuri. Cup d'in glass mai kyawun gaske ya d'auka ya kai daddad'an shayin bakinsa, ya kurb'a ya ajiye. Da tsinin ido yake kallon yadda Raiyana ta k'ure shi da ido. Hankalinsa ya maida wajan Jaddatu ya ce“Ummi Afuwan wlh tinda na fito daga sallar isha nayi bak'o daga Jos ta Nigeria dole zanji da shi, ba kiga sai Kira nai aka kai masa abinci, kuma yau ya juya yanada kyau dukkan mutumin da ya d'auko k'afar shi yazo daga wani garin ko wata k'asa ka saurare shi ka masa tarba mai kyau, sabida kai ma gaba bakasan ko zaka nemi wani temakon wajansa ba ko wajan wani shak'ik'insa, bare wannan harakar kasuwanci ta had'amu. Uhmm! Bari naje biko Baby Ummi, na mata bayani yanda zata fahimceni, ba lallai ta yi baccin kirki anata fushi da Abienta, na rasa wa baby ummin ta biyo rigima?†Raiyana aranta ta ce“Wannan gyatumar taka mana, kaima ai kanada kuji shi d'an ak'ida kawai, sai na cinye jarabawarka, insha Allah.†Jaddatu ta ce“Jeka maza, nima bari naje na kwanta.†Hannun mahaifiyarsa ya kama suka nufi b'angaranta. Sai da ta kwanta ya ce“Abokiyar kwan naki dai jibi zata dawo.†Dariya Jaddatu tai ta ce“Ai kam asha rigima Allah ya nuna mana da ran da lafiya.†Baiga Raiyana ba a falon sai Tv take surutu, ya rufe dukkan k'ofofin ya kashe Tv da fitulun falon, ya d'auki system da wayoyinsa ya haura sama, kai tsaye beni na 2 ya wuce wajan Rahma bai tsaya ajiye kayansa ba!..._*Yar Ajin Tubarkallah🥰*_ *DATTIJON ARZIK'I* N300 katin MTN ta wannan number *+22796515805* TSINTACCIYA Nimcyluv SULTAN mss flower BAK'AR FATA AUTAR MANYA Gaba É—aya 800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu Sulaiman Fidelity Bank, masu tura kati 08167888934 ga Æ´an uwa na Niger +22796515805 za ku tuntuÉ“a. To show evidence of payment 08142105218 *Real Ladingo+22796515805* For more information😇 _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 2/2/22, 09:18 - Buhainat: _*DATTIJON ARZIƘI*_ *BY* _Rahma ladingo Ummu Fareesa😘_ 🔥FITATTU HUÆŠU🔥* _*HOME OF QUALITIES WRITERS ASSOCIATION*_ _Labarin nan zan iya kiransa da *BAKANDAMIYATA🥰* tabbas. Kusan meyasa nace hakan? Humm! Muje zuwa. Tabbas salon labarin cike yake da zallar k'auna da soyayya mai rikitarwa, shak'uwa iya shak'uwa, akwai rikita-rikita, da_ chakwakiya _wacce duk iya tunanin mai tunani ba lallai yaje inda nake son zuwa ba. akwai abubuwan k'aruwa darusan rayuwa salon love mai tsafta mai_ _tsuma zukata, hajiya karki yi jinkiri wajan siyan labarin nan, ki cije ki shigo daga ciki adama dake, ni dai bakina da taba, tabbas bazan baku k'aran hasken komai ba ayanzu, kune za ku d'auka alokacin da free page yazo gangara,👌ðŸ¼latsa nan hajiya kai tsaye ki sadu da marubuciyar_ *dattijon arzik'i🥰*. Don girman Allah idan ba siya zakiyi ba karki tab'oni.ðŸ™ðŸ¼ 👇🼠*Http://wa.me/+22796515805* *BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM* _*cнapÑ‚er 9&10*_ A k'ofar d'anki ya tsaya ya na knocking, had'i da kiranta, cike da tausasa muryasa me nutsuwa da kamala. “Baby Ummina bud'e ga Abienki yazo ya lallashe ki.†Rahma wacce take kwance saman tamfatsetsan royal bed d'inta, ya sha lafiyayyar shimfid'a sanye take da riga da wondo na bacci, wandon iya guiwarta rigan doguwa har k'asa, mai bud'add'an gaban. Wani irin kyau ta yi, dogon gashinta mai samtsi da laushi, ya baje saman k'aton pillow'n yayin da rabinsa ya rufe mata fuska. Ahankali take jin sautin daddad'ar muryar Abienta na ratso ta falon ta, kai tsaye ya zarce har bedroom d'inta, ta shige dodon kunnenta. D'an k'aramin bakinta ta turo gaba, had'i da muskutawa, yayin da ahankali ta fara qoqarin bud'e k'ananun kyawawan shanyayyun idanunta, wanda sun b'ata lokaci a lumshe, tana aikin janyo numfashinta wanda yake sama yana qasa. Tar ta bud'e idanunta had'i da yink'urawa ta zauna saman bed d'in, jin har yanzu daddad'ar muryan Abienta na ratso dodon kunnenta. Gashinta da ya rufe mata fuska ta janye gefe, ta yink'ura ta sauko, ta d'aure rigar baccinta da igiyoyin gaban rigan, ta sanya silipas ta nufi hanyar falon tanata qoqarin fizgo numfashinta wanda yake ta mata farazanar d'aukewa ba tare da k'wak'waran dalili ba. Key ta murza ta bud'e k'ofar, ba tare da ta kalli Abien nata ba, ta kalli k'asa tana wasa da zara² fararen yatsunta wad'anda suka Sha zanen Jan lalle. K'afafun Abienta ta kalla farare tass sanye da silipas, dab da su system d'insa ne ya ajiye ya d'ore wayoyinsa a sama. Abdul Majeed ya zubawa 'yar tasa narkakkun idanunsa, ya saki wani irin guntin smile, ahankali ya tako zuwa dab da ita, wanda fitinannan k'amshinsa ya buwayi hancinta. Tattausan hannunsa ya sanya ya janye mata dogon gashinta,wanda ya rufe mata kusan dukkan fuskarta, ya d'an rankwafo ya lek'o fuskarta, yana sakin smile. idanunsa akanta ya kusanto fuskarshi dab da tata, har suna jin hucin junansu atausashe ya kirata “Baby ummina! Oya zo naji me Abien ya yi um? D'ago mana baby ummiterh.†Jin muryasa dab da kunnenta daddad'an k'amshin da yake fitowa daga bakinsa, ya mamaye mata dukkan k'ofofin hancinta. Dad'in k'amshin ya sanyata jan wani irin wahalallan numfashi, wanda taji lokaci d'aya yana qoqarin barin gangar jikinta. Da iya kacin k'arfinta take janyo numfashinta da yake son tsaya iyakacin k'arfinsa. Hakan ya sanya zuciyarta wani irin matsanecin rauni, wanda ya janyo zuciyar ta fara bugu da dukkan iya k'arfinta, jikinta ya fara wani irin b'ari, yayin da wani irin fitinannan sanyi ya kawoma dukkan illahirin jikinta farmaki, lokaci d'aya, sanyi ya fara bin gab'ob'in jikinta, da dukkan wata k'ofar mahudar gashin jikinta, sannan tin daga cikin tafin k'afarta zuwa har k'wak'waluwarta, sanyin yake ratsa. Abienta ya ce“Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un! Ummina! Bakida lafiya ne?†Ya k'arashe maganar ya janyota cikin jikinsa ya rungumeta k'am-k'am, ya d'ago fuskarta yana shafawa yana hura mata d'umamanmiyar iskar bakinsa mai fitar da wani irin d'umi had'e da k'amshi marar misali. Numfashinta da yake barazanar tsayawa ta fizgo da k'arfin gaske tana sanya dukkan hannayenta ta zagaye bayansa, ta fashe da wani irin rikitaccan kuka, cikin fizgo numfashi ta kirasa. “Abiena zan sha ruwa mai d'umi.†ta k'arashe mgnar cikin shashek'ar kuka. Abdul Majeed ya rikice yana famar buga bayanta ya ce“Ya Ilahi! Baby wai me na miki? ji yadda zuciyarki take bugawa. Ok naji muje na had'a miki tea me zafi, don Allah ki daina min kuka zo kiji yadda zuciyana ke bugun uku².†Ya k'arashe mganr yana kamo lallausan hannunta ya d'ora tsakiyar faffad'an k'irjinshi. Rahma jin yadda zuciyar Abienta yake bugawa iya k'arfinta, ya sanyata tattaro nutsuwa ta k'arfi ta fara shafa k'irjin nasa ta tura kanta tsakiyar k'irjin nasa, tana sauke tagwayen ajiyar zuciya, ta kira shi asanyaye. “Abiena!†Ya amsa da “Na'am zuciyar Abienta! ke d'aya k'wal ubangiji ya mallaka min aduniya, banga anfanina ba idan har zan barki acikin damuwa.†Ya k'arashe maganar ya na d'aukarta cad'ak kamar baby ya juya ya fara taka matattakalar benin. Rahma ta had'iye kukanta sbd kalamansa sun saka mata tausayinta, ta tura kanta tsakiyar k'irjin Abienta tana sauke ajiyar zuciya, ajere². K'asa ya sauko da ita ya zaunarta saman kujera, ya manna mata kiss saman kumatunta, yaje ya kunno fitilun falon masu haske, ya shige kitchen. Rahma ganin bai dace tabar mahaifinta ya yi mata aiki ba ya sanya ta mik'e cikin sauran d'an kuzarinta da ya rage mata ta iskosa kitchen. Ashagwab'e ta ce“Abiena kawo na had'a.†“No! Ummina!†Kai ta d'ago ta kalle shi tana kwab'e fuska, gira ya d'aga mata yana sakar mata lallausan murmushi. Itama murmushin yak'e tai dan ta rasa abinda yake damunta, bayan abinda Raiyana tai wa mahaifinta tabbas akwai damuwar da ta kasa gano meye. Tayi nisa cikin tunani taji tattausan hannun Abienta ya rik'e nata yana janta tare da fad'in. Muje naji me ke damun ummina.†Zaunar da ita yay ya zauna dab da ita, yana hura mata had'add'an tea d'in da ya mata da bakinsa. K'ananun kyawawan idanunta ta zuba masa, tana sanya yatsarta aramun dimple d'insa, wanda yake lob'awa, sbd yadda ya dage yana hura mata tea d'in da Iskar bakinsa yana murmushi, ya ce“ Oya zo ki sha.†Ya k'arashe mgnar ya na tallafo gefen fuskarta, ya kafa mata cup a mitsitsin bakinta. Marerece fuska tai tana kallonsa. Fuska ya had'e ya ce “Oya.†Luf ta lab'e ajikinsa ta lumshe k'ananun fararen idanunta tana shan tea d'in, cike da nutsuwa da kwanciyar hankalin da ta samu ayanzu², wanda take ta tafi duniyar tunanin abun da batasan meye shi ba. Dariyar Abienta ta dawo da ita daga duniyar tunanin. Kyawawan k'ananun idanunta ta bud'e ta tsurama kyakkyawar fuskar Abienta ido yadda yake mata dariya yana rik'e da fuskarta, ya nuna mata cup d'in vide ma'ana ba komai, ya shanye tea d'in amman sai famar rik'e hannunsa take tana kai cup d'in bakinta. Fuska ta kwab'e tana tura yatsarta a ramin dimple d'insa, tana matsar k'ananun lumsassun idanunta. “Sorry mah baby ummina muje ki kwanta, yau busy nayi dayawa ba shareki nayi ba kinji bugun zuciyata ummina.†Rahma ta zumb'uro k'aramin bakinta gaba, cikin sanyita da rauninta akan Abien ta ce“Abiena! Ko kirana baka d'aga ba fa! Ga shi gobe zaka tafi tsawon kwanaki ban ganka ba Abiena!†Ta k'arashe mgnar cike da rauni wanda ya bayyana qarara akan kyakkyawar fuskarta, har k'walla sun fara taruwa, tai saurin mayar da k'wallar, ta daure batayi kukan ba! Wani irin wahaltaccan numfashi ya janyo da k'arfi, ya feso da iskarsa waje, saman fuskarta, tare da shafa fuskarta a raunace cike da tausayin 'yarsa d'aya tilo kamar tsoka d'aya acikin miya, ya ce “Afuwan Baby ummiterh zanyi qoqarin dawowa akan lokaci domin na baki dukkan kulawar uwa da uba suke bawa d'ansu,na ji dake na tarairaye ki na baki lokacina fiye da kowa har sai hutunki ya qare kin koma Espagne, oya muje ki kwanta kinji Babyn Abienta.†Cike da rauni ta jinjina kanta tana janye jikinta. Kama lallausan hannunta yay suka nufi wajan kashe makullan fitulun falon wanda k'wayayen sun kai guda 12 kala² hannunta ya sanya saman ma kashin fitulun ya danna yatsotsinta falon ya gauraye da duhu, yay murmushi k'asa² ya ce“Oya dodo Kama ummina...†D'an guntun qara tai ta fad'a jikinsa ta k'ank'anme shi cike da zallar shagwab'a ta ce“A'a fa dodo oya tafi sha'aninka Baby na tare da Abienta ba wani abin cutarwa da zai iya cutar da ita.†Ta k'arashe mgnar tana murmushi. Ba sake mgna ba yay murmushi ya kunna fitilun haske ya bayyana, janyeta jikinsa ya kama hannunta suka nufi sama. Ak'ofarta ya saki hannunta ya mata kiss agoshi ya ce“Oya ummina bacci mai dad'i ki kasance cikin amincin Allah har zuwa wayewar gari.†Ya k'arashe mgnar ya d'auki wayoyinsa da system d'insa. Rahma ta ce“Abiena kaima ka kasance cikin duk abinda ka lissafomin fiye da hakan, I love u Abiena bye.†Ta d'aga masa hannu tana shigewa ciki ta murzawa k'ofar key. Juyawa yay ya fara tafiya wani irin sihirtaccan murmushi d'auke akan fuskarshi. Yana saukowa daidai k'ofar d'akin Raiyana yaji motsi, hakan bai saka shi waigawa ba, ya gifta ya ji muryan Raiyana, tana kiransa. “Abien Ummi inada mgna.†Waigowa yay ya fad'ad'a murmushin fuskarshi, ya ce“Ok inaji†K'arasowa tai tana danne mugun haushinsa da takeji, ta marere fuskarta kalar tausayi, ta ce“Sbd Allah tin yaushe wajan Ummi kake? amman ni kuma kamar ba matarka ba? Gsky gatan da kakewa...†Da sauri ta had'iye abinda zata fad'a ta waske ta gyara kalamanta ta ce“Allah ya qara maka lfy ya barma kai nida Ummi babba da Ummi 'yar lelen Abdul Majeed, kana son 'yar dayawa gaskiya, nima Allah ya bani haihuwa da kai.†Ta k'arashe maganar tana qoqarin rungumeshi. Bai hanataba ta wani shige jikinsa ta k'ank'ameshi tana shak'ar daddad'an ni'imataccan turarensa, wanda ya gauraye da turaren Rahma. Can k'asa ya ce“Hankalinki ya kwanta? sakeni toh, Sam bakida kunya har kin manta tijaran da kika min?†Ya k'arashe mgnar yana zamewa ya juya ya nufi bedroom d'insa. Raiyana sororo ta tsaya tana kallonsa har ya shiga ya rufo k'ofa. “Hummm Abdul Majeed zaka shigo hannune da izinin Allah.†Ta fad'a tana shigewa ciki. Rahma kai tsaye saman bed ta fad'a ta shige wani irin lallausan bargo mai fitar da sihirtaccan k'amshi,ta rungume k'atuwar Teddy d'inta, tana mai karanto addu'o'in bacci. Minti 7 bata cike ba wani irin dadd'an bacci yay awon gaba da ita. Abdul Majeed yana shiga, shirin bacci yay ya shirya cikin wasu kayan bacci masu masifar kyau da laushi, ya kashe dukkan wayoyinsa yabi lafiya royal bed d'insa, bakinsa bai daina karanto addu'a ba har bacci ya d'auke shi mai cike da nutsuwa. *Washegari.* Niger Diffa K'arfe 5 saura na asuba bus d'insu Ja'afar ta cira daga garin damagaram zuwa Diffa. Tafiya ta tsawon 7 hours sukayi acikin bus, kafin su iso garin Diffa. Suna sauka daga gidan bus suka shige rumfuna da aka tanada dan bak'i, suka zazzauna bayan sun huta sunyi abinci sunyi sallah, sun nutsu. Ja'afar ya kalli wayansa yana jujjuyata zuciyar ba dad'i tun jiya, dan tabbas yasan Ibtisam d'insa tana cikin damuwa. Manyan idanunsa ya lumshe ya bud'e ya kalli Yahuza da Harisu abokan tafiyarsa, sai hirasu suke cikin walwala, sunata dariya. Tsuki yay ya shafi sumar kansa, ya ce. “Kufa ku tashi musan nayi hutun ya isa haka.†Harisu ya ce“Uban gidana kak'i fad'in garin da zamu dosa kai tsaye, tsakanin Tchad da Cameron? Ko muje Tchad idan baja sai mudawo Cameron ko?†Ja'afar ba tare da ya kallesu yana danna wayasa, yay dialing d'in number Baaban sa, ya ce“Inaga muje Tchad zaifi ko?†Yahuza ya ce“Wlh nima nan nafi kwad'aituwa, Allah yasa mu samu aiki na k'warai acan.†Ja'afar ya amsa da “Ameen. Oh! Na rasa Baaba†Ya fad'a yana sake kiran number mahaifinsa bata shiga. Harisu ya mik'e ya d'auki jakarsa ya ce“Muje zama ba namu bane.†Basu musaba suka mik'e kowa ya d'auki jakar matafiyansa suka fito nan k'ofar sonef suka shiga keke napep. Ja'afar yace ma me napep. “Yauwa don Allah tashar mota zaka kaimu inda zamu samu motar Tchad. †Me napep ya ce“Akwai kuwa amman yanzu kwanan hanya zakuyi dan akwai tafiya.†Ja'afar ya ce“Ok muje mun gode fatanmu mu sauka lafiya shine kawai.†Nan me napep ya nufi babbar tashar motocin, ya kaisu har layin motocin Tchad, cikin ikon Allah mutum ukune daman suka rage sai ga su Ja'afar. Nan suka shiga mota kamasho ya amshi kud'insu ya sallami direba nan mota ta tashi jama'ar ciki kowa na addu'a, cikin nasara yanzu Ja'afar ya gwada kiran mahaifinsa ya sameshi. *TAHOUA* Unguwar Moray Malam Adamu yana tsakiya da cin abinci, wanda kullun sai yayi sallar azuhur 2 yake zauwa cinsa agida, ko kusa baya cin abinci wajan sana'arsa. Kiran da ya shigone ya sanya shi saurin kai lomar abincin bakinsa, ya d'auki wayan da take gefensa ajiye. Ganin Ja'afar ne ya fad'ad'a fara'arsa, ya d'aga kiran tare da sallama, yana fad'in. “Ma Sha Allah Ja'afar yanzu kuna ina? Tin jiya wayan take kashe na barta a chaji yanzu na cirota.†Ja'afar wanda motarsu ta fita daga cikin Tasha, ya ce“Baaba ina yini? Asamu cikin addu'a gamu zamu Kama hanya, abani innata idan tana kusa.†Malam Adamu ya ce“Allah ya saukeku lafiya ya rabaku da sharrin dukkan abin k'i Allah ya baku sa'ar tafiya, bari na kaiwa Hansatu wayan.†Daga can Ja'afar ya ce“Ameen Baabana Ngd. †Malam Adamu ya fito wayan akunnensa sai addu'a yake jeroma Ja'afar. Inna Hansatu tana zaune a inuwan dalbejiya, ita da Deluwa tana lissafin ribar da ta hayo mata ayau sai washe baki take, sabida kusan d'ari uku taci riba, ta ce“Ina laifi sbd Allah ga shi anata cin ta sadaka agida ai na zaune baiga gari ba wlh.†Deluwa ta ce“Allah ya qara albarka hannu ya kuma k'aro kasuwa. Hansatu kinyi mgna kuwa da Ja'afar?†Inna ta ce“Ameen fa kam tinda ana cin ta sadaka sosai. A'a wlh ni da wayana taci battery sai an siya, kekuma an sace taki, sai ta Malam...†Isowa yay yana fad'in. “Yauwa ga iyayan naka zaune, anata lissafi, Delu amshi ki masa fatan alkhairi.†Deluwa ta amsa tana kara wayan akunnenta, tare da sallama. Ja'afar ya gaisheta, ta amsa tana masa addu'a, ta bek'awa inna mai waina. Inna bayan ya gaisheta ya fad'a mata suna hanya, ta shiga kwararo masa addu'a akan Allah ya had'asa da mutanan arzik'i inda shima zaiyi arzik'in. Sai da ta idar da masa addu'ar arzik'i ta ce“Allah ya kaiku lafiya bak'in buzuna.†Ja'afar ya girgiza kai yana murmushi ya ce“Ameen innata Ngd ban Baaban.†Wayan ta ba Malam tana fad'in. “Gaskiya Malam ka siyo min battery d'in waya domin Allah fa.†Deluwa ta ce“Ni kuma ko rakani Masai ce asiyo min.†Dariya ya musu yace“Insha Allahu zan siya muku Allah ya mana bud'i na alkhairi.†Ya k'arashe mgnar yana komawa d'akinsa. Inna mai waina ta tab'e baki ta ce“Wai Deluwa meyasa kikeda bin gasane? Mufa ba yara bane.†Deluwa ta ce“Ameen Malam mun gode. Allah baki hkr ai gaskiya ce ke mai sana'a ma kin roqa bare ni mai zaman banza.†Inna ta ce“Akoyi Sana'a zama zaunewa deluwa, au kice saa'ar waina abaki take?†Deluwa dariya tai ta ce“A'a wlh ni kam sai dai na biki da fata alkhairi.†Unguwar geban zogi Ibtisam tin jiya batada wani sukuni arayuwarta, yau tin safe zazzab'i ya rufeta, sai da Tanko ya kaita asibiti wajan 9 na safe aka mata allura gudun karta rikice musu, dan bata iya ciwo ba. Alhmdllh jikin ya yi sauqi. Zaune take arumfar k'ofar d'akinsu,tana shan lemon zak'i, Aydah na ma Nadra tsifa sai zungurata take, Fu'ad na musu dariya, yayin da Taslim mai bin Ibtisam 'yar kimanin shekaru 14 tana famar qanqaran farce. Ramadan ne kad'ai baya gidan, duk k'anen Ibtisam ne. Sanye take da riga da siket na atamfa mai sauqin kud'i, amman d'inki ya mata kyau, fuskarta ta rame kamar ta tashi daga jinya. Laraba ta kalleta ta ce“Don Allah Ibtisam ki ajiye hankalinki ki manta da waccan yaron ki tsaya ki saurari mazan kirki masu sonki da alkhairi.†Taslim ta ce“Haba Anna ki barta mana ai ba'asan abinda Allah ya shirya atsakanin su ba.†Laraba ta ce“Iyeee! Taslim duk nawa kike har kike shiga mgnar masoya? Wlh zanci ubanki.†“Toh Allah ya baki hkr Anna amman wlh banson ki matsa...†Wani guntin ice ta jefo mata ta mik'e aguje ta shige cikin d'akinsu. Ibtisam batace komai ba ta mik'e kamar an tsikareta, tana zumb'uro baki gaba tana diddira k'afafunta. Laraba ta ce“Zanga yadda za ki aure shin dan ubanki....†Tanko da yake shigowa mak'ale da waya akunnensa ya ce“Yauwa d'ana munata muku addu'a kaga ganima agida na shigo bari na baka k'anwar taka Ku gaisa, nasan kana son tambaya nauyi ya Hana. Ke Ibtisam taho amshi kuyi bankwana sun d'auki hanyar Tchad. †Ibtisam ta langwab'ar da kanta ta fara rau-rau da idanu ta ce“Wayyo Baba Wa?†Tanko ya ce “Amshi mana†Ibtisam ta amsa ta kara akunnenta. Jin murya Ja'afar ya saka ta nufi d'akinsu aguje. Laraba ta ce“Ikon Allah! Yanzu abinda kake daidai ne?†Yaran suka mik'e duka suna masa sannu da zuwa. Tanko ya ajiye mata bak'ar leda gabanta ya ce“Yau kasuwa ta yi kyau ga hanji ayimana farfesu musha da dare, yaran albarka kuji Allah ya albarkace Ku.†Suka amsa da “Ameen Baba.†Ibtisam ta zauna dabas atsakiyar katifarsu, cike da farin ciki ta kirasa“Mon amour! Rashinka ya dameni yau sai da aka min allura zazzab'i.“ Ta k'arashe mgnar muryata na rawa. Ja'afar ya ce“Nasani daman Mon cÅ“ur hakan zata iya faruwa, kiyi hkr tinda Baba nada waya kafin na turo miki kud'i ki siya zamu dinga mgna da zaran mun isa lfy idan nasamu aiki zan siyi layi na kiraku kinji abar k'aunata?†Ibtisam ta ce“Toh Mon amour Allah ya kaiku lfy wane gari zaku?†Ja'afar ya ce“Tchad.†Ibtisam ta ce“Don Allah sahibina karka bawa shuwa Arab daman kusantowa kusanka bare suyi yunqurin amshemin kai, dan banga macan da aduniya zata sameka face bataso ba, qarya take, kasani rasaka daidai yake da rasa rayuwata.†“Ya ilahi! Haba! Yi shirunki banga macan da zata samu rabin rabin... Dogon numfashi yaja, dan jiyake ya yi mgna sosai dama kuma ita ce mai saka shi doguwar mgna. Ashgwab'e ta ce“Sahibina qarasa pls kaji?†“No! Mon cÅ“ur bari na isa lfy je t'aime ki kularmin da kanki banda samari ki jira muradun ranki ina dawowa nan da wata 3 insha Allah domain ki ni nakine har abadan...†Yay saurin yanke kiran gudun karta sanya masa kuka. Dogon numfashi ya sauke yana yamutsa fuska ganin yadda mutane da dama na cikin motar suke kallonsa, ya had'e face dan ya tsani kallon k'urulla, kafad'a ya d'aga irin ko ajikinsa d'in nan.. Ai kuwa Ibtisam da kukan ta b'arke tana kiran Ja'afar, tai saurin toshe bakinta kar ajita. Sai da tai kukan ta gaji ta fito ta bama Babanta wayarsa, Laraba nata masifa, idan Ibtisam ta lalace laifinsa ne. Sosai motarsu Ja'afar ta nausa tsakiyar jeji sai fatan sauka k'asar Tchad lfy. *Tchad* Misalin 4:50 Jaddatu Rahamu na zaune cikin hamshak'in falon nasu casbi ahannunta tana ja, idanunuta akan k'atuwar Tv dan take manne abango, mutanen tamkar agabanka suke. Tashar Al'jazeera take kallo daman ita kullun nan ne wajan kallonta. “Latifa! Wai shin wane irin shayine kike dafawa kaman nace ki dafa min kan Kharuf? Wlh zan iskoki Mutubah mu kwashi 'yan kallo.â€. Ummin Adnan da take fere dankalin turawa wanda Rahma tace a mata fatensa da hanta asaka dafafen k'wai, shi take son ci da dare. Murmushi tai dan tana jiyo mgnar Jaddatu. Fitowa tai daga kitchen ta nufo falon. Da sallama ta iso ta duk'a ta gaishe da Jaddatu ta amsa fuska asake ta ce“Jaddatu kiyi hkr Latifa yau batajin dad'i cikinta ya tab'u zawo take da amai bari na juye miki shayin naga ta kashe gas tin d'azu ta tafi b'angaranmu.†Jaddatu ta ce“Allah na gode maka da ban kai ga sha ba,sabida Allah yarinya nan zawo take amman shine dan jaraba bazata fad'a ba akaita asibiti sai ta gogawa sauran ma'aikatan gidan kwalara?†Idanu ta zaro lokacin da ta hango Latifa da tray da flask d'in shayi da cups sai gwalo idanuwa wanda suka mata Ja take tana tafiya a d'an duk'e. Jaddatu ta ce“Lah! Ha'ilaha ilallahu! Ke! Latifa dakata! Karki isomin da kwalara nan, koma jeki b'angaranku don Allah har ki warke yanzu na fad'awa Abdul Majeed kafin ya tafi ya saka akaiki asibiti wlh ciwon kwalara d'aukarsa ake.†Latifa tsabar haushi ya saka tak'i tsayawa, aranta take fad'in. “Allah ban komawa bari kiga na sakata gudu mugani. Ta k'arasa mgnar tana k'ara gwalo idanu ta nufi wajan Jaddatu tana fad'in. “Don Allah Jaddatu kiyi hkr kinata jirana wlh cikina ne ya murd'a na tafi b'angaran mu, ga shayin wlh na yau yafi na kullun shan kayan had'i.†Jaddatu ta mik'e tana tokara sanda ta nufi hanyar bedroom d'inta dan tskaninta da Allah tsoron Latifa ta rab'eta takeyi. *GABON* Cikin garin (Libreville) Wanda yake (Capital d'insu.) Unguwan *Haut de gué gué* Wani tsararran gidane mai kyau ya k'ayatu sosai an zuba ababan more rayuwa acikinsa. Wani madedecin falo ne wanda yaji kayan alatu masha Allah, da manyan kujeru masu tudu ga laushi, k'amshi turare sai tashi yake. Falon ba kowa, sai qaran Tv da ya kard'e falon, amman hakan baya hakana jiyo muryoyi ana hayaniya tin daga nesa kafin ka iso k'ofar bedroom d'in kakejin hayaniya cikin d'aga murya da ruwan masifa. Da sauri na k'arasa k'ofar d'akin na lab'e na kasa kunne ina jin abinda ke faruwa. Wata kalma ce da na tsinto ita ce ta saka na lek'a ta 'yar k'ofar sabida ina son naga shin wai su wand'an nan mutane wasu irin mutane ne? Idanuwana na runtse da gaggawa sakammakon arab da nayi da........ “Innalillahi!😳🙆ðŸ»â€â™€ï¸ðŸƒðŸ»â€â™€ï¸ 💃ðŸ»Yar Ajin Tubarkallah🥰 *DATTIJON ARZIK'I* N300 katin MTN ta wannan number *+22796515805* SULTAN mss flower BAK'AR FATA AUTAR MANYA TSINTACCIYA Nimcyluv Gaba É—aya 800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu Sulaiman Fidelity Bank, masu tura kati 08167888934 ga Æ´an uwa na Niger +22796515805 za ku tuntuÉ“a. To show evidence of payment 08142105218 *Real Ladingo+22796515805* For more information😇 _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 2/2/22, 09:19 - Buhainat: _*DATTIJON ARZIƘI*_ *BY* _Rahma ladingo Ummu Fareesa😘_ *🔥FITATTU HUÆŠU🔥* _*HOME OF QUALITIES WRITERS ASSOCIATION*_ _*BAKANDAMIYATA🥰* Tafiyar sannu-sannu ce👌ðŸ¼latsa nan hajiya kai tsaye ki sadu da marubuciyar_ _*dattijon arzik'i🥰 don girman ALLAH idan ba siya zakiyi ba, karki tab'oni.ðŸ‘ðŸ¼*_ 👇🼠*Http://wa.me/+22796515805* *BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM* _*cнapÑ‚er 11&12*_ Matashiya ce fara 'yar siririya doguwa kyakkyawa, ba laifi tanada gashi na fita kunya, tanada manyan idanu farare, 'yar kimanin shekaru 27 ahaife. Tsaye take ta cakumi kwalar rigarsa tana kirata masifa, kamar ta ari baki, har iyau bakinta bai mutu ba da kirta masa rashin mutunci, tana fad'in. Wallahi Ma'aruf idan na barka ka tafi yawon tambad'ar da ka saba zuwa Niger Nigeria Tchad Cameron, yawon bin mata yawon ta zubas, ka barni anan da ciwon mara da shan lemon tsami da Lipton, mara cike da.... Ka tafi da sunan yawon business, Allah ya tsinan, kace Umar ba ubana bane, wlh ka gama dani badan cikin da dirka min ba, nasan maganinka.†Ta k'arashe maganar ta masa wata irin cakuma ta d'are jikinsa abinka da busassar mace, kamar mayan k'arfe ta zame masa. Wanda ta kira da Ma'aruf, Matashine d'an kimanin shekaru 33 zuwa da 34, fari ne, mai matsagaicin tsayi baida wani kyau, dan baya cikin lissafin ko tsaka tsakiyar kyawawan maza baya jerin su. Gajeran hanci gare shi sai dai yanada labb'a masu kyau, idanunsa matsagaita basuda girma, sannan kalarsu ba farare bane tass, sai dai mutum ne mai masifar tsafta da d'aukar wanka ma'abucin so k'amshi, yanada matsagaicin tsayi, ba laifi akwai kirar maza kasancewarsa mutum mai son gayu da k'amshi ga tsafta da d'aukar wanka akwai kashe tsadaddun kaya,ga kud'i ba laifi, ga shi ma'abucin iya love ya san kan mace fiye da tunanin mai tunani ya iya tsara kalaman soyayya na saye zuciyar mace kai tsaye, hakan yasa yakeda farin jinin mata kamar su cinye shi. Wasu tsadaddun suit ne ajikinsa na kece raini, sajan fuskarshi yasha gyara wani takalmi ne rufaffe mai shegen tsada sanye a farar k'afarsa. Wani shegen kallo ya watsa mata, ya nufi saman bed da ita yana kisima yadda zaiyi maganinta. Cike yaudarariyan murua yake fad'in. “A'uzubillahi! Wlh Aishatu kiji tsoron Allah kibar cutar dani, wajan min k'azafin yawon banza, kinsan yadda na tsani zini kuwa? Amman kullun mgnar kenan ba daman naje neman halak d'ina?†Wani lalataccan murmushi ya sakar mata, lokacin da ya jefata saman bed, ya shiga cire kayan jikinsa, ya ce. “Keda kanki kinsan badan cikin jikin ki ba wlh tsaf zan miki horo mai zafin gaske.†Ya k'arashe maganar yana damk'eta ta kawo masa raruma, ya ce“Ya Allah me na aikata haka ka jarabeni da masifafiyar mata irin wannan? Astagfirullah, wannan masifar ta hanaki girma kullun kamar kina shan ruwan zafi.†Kwantar da ita yay yabi samanta ya danne, ya bank'are mata hannaye, yay nasara tura hannunsa d'aya cikin rigarta, ya fara murza mata nipples cikin wani irin salo, yay saurin kai bakinsa kunnenta cikin kashe murya can k'asa ya ce. “Uahhhhh masoyiya tsaya kiji. masoyiyata ina gudun fushin ki fiye da gudun da nake ma tsoran kamuwa da talauci, k'aunar ki tabi jikina ina sonki fiye da yadda nake son kud'i. Ina neman wata kalma wadda babu wanda ya santa. Ina neman wata kalma da zan furta miki cewe ke ta daban ce, ke kyakkyawa ce, kin zarce sauran mata, shiyasa na zab'eki amatsayin matata. Zuciyata da taki ba za su tab'a rabuwa ba har abada, ina sonki. Babban burina naga bayyanar fitar murmushi akan wannan kyakkyawar fuskar taki,yakuma zamana nine sanadin hakan.Ki kwantar da hankalinki masoyiyata babu wata a zuciyata sai ke, ki daina kishi haka kina min mummunan zargi, cewar wai yawon bin mata nake zuwa k'asashe, neman halak nake zuwa, sanin kanki ne na tsani zina ban rab'ar mazinaci sai arashin sani...†Numfashi yaje mai tsayi, yana kissing d'in kunnenta. Ya d'ora da cewa. “Tsuntsaye na buk'atar fukafukai domin tashi, kifi na buk'atar ruwa domin ya yi rayuwa, ni kuma ina bu’katarki domin na yi rayuwar farin-ciki na har abadan dake. Ina sonki Aishatuna masoyiya! A duk inda na je ki tabbatar da cewa ina biye da ke, ko da ban zo a zahiri ba to kuwa zan zo miki a cikin bacci, ke ma za ki bayyana a cikin mafarki na, mu kasance a tare da juna, cikin wani lambu mai cike da furanni mabambanta launi. Begenki shi ne abun yina a kullum, dan haka ki cire zargi atsakaninmu ina sonki Aishona.†Ya k'arashe mgnar ya sakar mata wani irikitaccan kukan bariki wanda yake gigitata da salonsa. Atake ta hau network ta fara amshe saqonsa, sai wani irin nishi take tana mik'a sabida irin fitinannan salonsa da yake mata, ya gama gigitata. lungu da saqo yake sarrafata tare da qara dulmiyata tafkin sonsa. Tsawon 30 suka d'auka yana kashe arna cike da mugunta ya qarasa ak'arshen yana mata wata irin zungura, sai da ta dinga ihu da roqonsa ta tuba, yana “A'a Aishatutuwallena, kece fa!†Bayan yayi wanka ya maida kayansa ya ganta flat sheme saman bed sai numfashi take fitarwa, ta d'aga k'afa sama. Ya bushe da dariya ya ce“Na qarawa babyna lafiya, sannu jaruma Aishona, ni kam na tafi ki kula da kanki, please rikiya wajan mota mana?†Aishatu ta fashe da kuka ta ce“Allah zai sakamin kaje d'in wlh idan namaka mummuna baki kamaka zaiyi mugu kawai idan dai yawon tazubar kake zuwa Allah ya toni asirinka.†Ma'aruf ya d'aga kafad'a ya ce“Ameen kinji mayyar namiji jarabace kawai kuma ba dauriya kike ba, na tafi.†Ya k'arashe mgnar yana d'aukan wayoyinsa har 2 ya nufi falo, yana kiran. “Uwani!†Aguje ta fito daga kitchen ta zube gabansa. “Yallab'ai barka da yamma.†“Yauwa nace na tafi ki dinga kulamin da Aishatu duk k'awar da zatazo ki saka musu ido haka duk lokacin da zata fita ki saka ido, idan Nura direba zai fita da ita ki kirani ki fad'amin da number na na Tchad, na tafi.†Uwani ta ce“Toh yallab'ai insha Allahu kamar yadda aka saba za'aci gaba.†Kai ya sanya ya wuce. Wata rantsatsiyar mota Nura direba ya bud'e masa gidan baya ya shige yaja ya fice daga gidan. Kai tsaye Nura direba *Aéroport international León Mba* Ya nufa. Suna zuwa sauran 25 minutes jirgi ya d'aga zuwa Tchad. Ma'aruf yaja k'atuwar trolley d'insa ya nufi ciki. Bayan komai ya kammala jirginsu ya d'aga, sama fuskarshi cike da annuri, yana addu'ar Allah ya sauke su Tchad lafiya. *Tchad* Jaddatu tsabar sauri ta isa corridor d'in da zai sadata da bedroom d'inta saura kad'an ta fad'i, dai-dai lokacin sai ga Rahma wacce tinda tai sallar la'asar take bedroom d'in Jaddatu akwance. Da sauri ta tare Jaddatu ta rungumeta, cikin zazzak'ar muryata mai sanyi ta ke fad'in. Subahanallahi! Jaddatina! Lafiya?†Ganin yadda jikin Jaddatu yake b'ari duk atsorace take. Jaddatu ta k'ank'ame Rahma ta fashe da kuka, ta na nuna mata hanyar falon. “Don Allah Rahma ki sallamai yarinyar nan Latifa bata k'aunata kasheni take son yi.†Rahma d'ago ranta ab'ace tana kallon hanyar falon, tana tsinkayo Latifa rik'e da tray, Ummin Adnan tana nunata da yatsa cikin fad'a tana fad'in. “Ashe bakida hankali Latifa? Haka kawai ashirmanki d'in banza ki shafa min kashin kaji? Tsoho ai ba'a biya halinsa yanzu ita abar tattalice da kulawa, sbd Allah idan da ta fad'i ta karye ina zamu shiga?†Latifa ta duk'e ta ajiye tray'n ta fashe da kuka, tana fad'in. “Yau kashina ya bushe wlh ni wasa nake mata zaman kakata na d'auketa.†Rahma ta Kama hannun Jaddatu, ta nufi su dawo falon ta tirje ta ce“Bazan jeba sai ta fita.†Rahma ta ce“Haba! Jaddatina zo muje yi hkr don Allah wlh ba wanda ya isa ya kashe sai Allah, haka ba wanda ya isa ya goga maka wani ciwo bacin daman can Allah ya k'addara ma ta sanadin mutumin zaka d'auka, kiyi tawakali da Allah muje†Ta k'arashe mgnar tana jan wani irin nauyayyan numfashi sbd doguwar mgnar da ta yi. Jaddatu ta amince Rahma ta janyot suka shigo falon ta zaunar da ita, ta zauna tana kallon Latifa wacce take kuka ta had'e hannunta waje, d'aya alamar hkr. Rahma ta kalleta fuska ba walwala, k'ananun idanunta sun kuma k'ank'ancewa, sam fuskarta ba alamar wasa ta ce“Ummin Adnan! Me ya farune har yakai Jaddatina na kuka?†Ummin Adnan ta zauna ta labarta ma Rahma abinda ya faru. Raiyana tsaye gaban dressing mirror ta d'auki wanka, sai rawar jiki take, ta shafa humrah ta fesa turare ta kashe d'auri ta d'ora mayafi akafad'a ta rataya handbag, cike da k'walisa take tafiya ta bud'e k'ofar ta nufi b'angaran Abdul Majeed. Tsaye yake ya k'urami Tv narkakkun idanunsa, duk abinda yake faruwa acan k'asa a falo yana kallonsa, murmushi yake saki yana girgiza kansa. Cikin daddad'ar muryashi ya ce“Uhmm! Wato Baby and Ummi suna buk'atar asallami Latifa?†Cikin wata irin tsadaddar shaddah kalar golden, d'inkin zamani na manyan dattijawa, yasha surfani wani irin sahihin kyawu Abien Rahma yay. kansa mai cike da yalwar suma mai samtsi sai shek'i take, ya murzawa hula mai tsananin kyau da tsada itama ruwan golden ce. Raiyana tai knocking d'in k'ofar sai wani lank'wasa take. Kwalbar turaren ahannunsa ya nufi k'ofar, rufaffan tsadaddan takalmin da yake k'afarsa sai wani irin bada sauti yake duk d'aga k'afarsa da zaiyi ya taka. Wasu lambobi ya danna jikin k'ofar sai ga glass d'in ya bud'e Raiyana tsaye sai wani fari take da idanu, ta matso kusansa tana neman shigewa faffad'an k'irjinsa, sbd mugun kyawun da ya mata. Saurin matsawa yay yana had'e fuska ya ce“Ke! Raiyana meye hakan?†Cike da kissa ta ce “ka min kyau mijina kawo turaren na fesa maka.†“No! Ban buk'ata ina ce naje har b'angaranki na sallameki? Pls jeki.†Ya k'arashe mgnar ya juyawa ya nufi gaban dressing mirror, ya qarasa fesa turaren ya shiga gyaran gemunsa da sajansa da k'asumba da ta zagaye masa fuska. Raiyana ta tsura masa idanu kamar zata cinye shi. “Pls sauka k'asa kiga me ke faruwa tsakanin Baby ummi da Latifa, sai kizo ki fad'amin.†Raiyana ta ce“Humm korata dai kake ko?†Bai tanka ba, ya zauna saman wata lafiyayyar kujera ya shiga waya. Raiyana ganin Tv d'in abinda yake faruwa ya saka ta fice. Rahma ta lumshe idanunta ta bud'e ta ce“Latifa! Idan da ta fad'i ta karye me zakice? Toh gaskiya kije na sallameki daman ai ni na zab'eki ganin kinada hankali ashe babu shi.†Jaddatu ta ce“Yauwa Alhmdllh!†Raiyana ce ta iso tana fad'in. “Ummi lafiya kuwa? Latifa me ya faru?†Latifa zata matso bada hkr Rahma ta ce“Karki iso ranan ma naga abinda kika mata ta CCTV camera na basar ne, sbd wulak'anta d'an Adam baya tsarina sai dai matuk'ar kace zaka tab'a min Abiena da Jaddatina wlh ba na ganinka ko waye.†Jaddatu ta ce“Hakane takwarata, yanzu dai dan Allah ummin Adnan ce taje sashenku za'azo akaita asibiti yanda tazo lfy haka zata tafi lfy daga gidan mu.†Raiyana ta ce“Ummi me ya faru?†Latifa ta ce“Don Allah Aunty hajiya ki tayani ba uwa d'akina hkr, wlh na gane kuskurena ayanzu, bazan sake ba, wlh bansan me naci ba ya rikita min ciki, har ya janyo yanzu zan rasa abincina.†Ummin Adnan ta kamata ta ce“'dauki shayin muje daga Rahma har Jaddatu sunada tausayi, insha Allahu zasu sauko.†Latifa ta amsa da “Toh Allah yasa.†Ta d'auki shayin suka tafi, Jaddatu na fad'in. “Ummin Adnan ki dafomin shayi ita tafi ta jira.†Ummin Adnan ta amsa da “Toh Jaddatu yanzu kuwa.†Raiyana ta sauke ajiyar zuciya ta k'araso ta zauna dab da Rahma ta dafa cinyoyinta ta ce. “Don Allah umminmu kuyi hkr keda ummi babba ku barta idan ta sake makamancin hakan sai akoreta.†Rahma ta kamo qaramin Jan lips d'inta na k'asa tana tsotsa tana yamutsa fuska, ta kalli Raiyana ta d'auke kanta, zatayi mgna taji daddad'an k'amshin turaren Abienta ya kawoma hancinta farmaki. Qaran saukowa takalmin k'afafunsa na bada sauti, shi ya sanyata d'ago da k'ananun kyawawan idanunta, masu lumshewa, tana jin zuciyarta na tsananta bugu, sam bata son Abienta ya tafi ya barta. Karaf idanuwansu suka shige cikin na juna. Baki ta turo gaba ta lumshe k'ananun idanunta masu tsananin haske da lumshewa, ta shige jikin Jaddatu, tana sauke wahalallan numfashi. Tinda suka had'a ido bai janye nasaba ya kafeta da narkakkun idanunsa masu haske, sam CCTV bai lura da kayan jikinta ba. Sanye take da riga da wando 'yan Pakistan, maroon color kanta sai shek'i yake yasha gyara ta ka meshi gida biyu da wasu irin ribbons k'ananu masu kyau, jelar gashin ta sauka har gadon bayanta. k'ananun labb'anta sun sha jambaki kalar bakinta, sai shek'i suke. Jaddatu ta ce“Ah kaga matafiya an fito?†Abdul Majeed ya murmusa yana d'auke idanunsa daga kan 'yarsa ya qaraso ya zauna dab da Jaddatu ya ce“Ummina barka da yamma, eh na fito saura k'iris lokacin tashin jirgi bari na hanzarta tin d'asu securitys na jirana. Baby ummina bazaki ma Abienki rakiya ba airport? †Ya k'arashe mgnar yana sanya tattausan hannayensa ya d'agota zuwa jikinsa, yana gyara mata gashin gaban goshinta. Rahma ta saki kuka mai sauti tana k'ank'ame Abienta. “Ya Rabbi! Yi shiru bakya zuwa ko?†Kai ta d'aga ya ce“Ok toh bar kukan kwana 10 kawai zanyi na dawo kinji?†Kai ta d'aga, tana tura fuskarta k'ark'ashin wuyansa. Numfashi yaja da qarfi ya fesar da iskar waje, ya kalli Jaddatu ya ce“ Ummi naga abinda ya faru ku mata afuwa Latifa naga kamar ta d'aukeki kakarta wasa take miki, bana son ana wulaqanta mutum, sbd idan aka koreta akan ciwo bamu san mu wane irin musifar Allah zai iya d'ora manaba nan gaba, bari yanzu zan saka akaita hospital abata maguguna har ta warke sai taci gaba da aikinta koh Baby ummina?†ya d'ago kanta yana goge mata hawayen fuskarta ya sumbaci goshinta da tsakiyar kanta. Rahma cikin sanyin murya ta ce“Eh Abiena duk abinda kace shine zab'in mu, na yarda ta ci gaba.†Rungumeta yay sosai acikin k'irjinsa yana sauke numfashi had'i da furta. “Allah ya miki albarka. Toh ni zan tafi sai na dawo.†Rahma ta janye jikinta cikin sanyin jiki ta ce“Ameen Abiena Allah ya kaiku lfy bye, ni natafi lambu shan iska.†Bata jira amsar Abien nata ba ta nufi hanyar da zata sadata da k'ofar falon. Raiyana da wani irin mugun kallo asace tabi Rahma da shi cike jin tsanarta. Jaddatu ta masa addu'ar sauka lafiya. Raiyana mik'e ta rakashi har k'ofar falo tana masa addu'ar sauka lafiya. Tin daga nesa securities d'insa suka bud'e masa mota. Sai da ya bada umarnin akai Latifa asibiti ya doshe wajan motar, yayin da ma'aikatan suka dinga gaishesa tare da masa addu'ar sauka lafiya. Wata narkekiyar jibgegiyar mota bak'a ya shige baya, direba ya jaya motar yayin da securities d'insa suke d'ayar motar itama bak'a. Direct airport suka nufa. Suna isa ba jimawa jimawa jirgisun ya d'aga zuwa Gabon, shi da security biyu yayin da sauran suka dawo gida da motocin. Misalin k'arfe 9 na dare motarsu Ja'afar ta shogo garin Tchad,babbar tashar mota, yayin da d'ai-d'ai jam'ar dake cikin motar suka fara fitowa cike da tsabar gajiya sabida wunin dajin da sukayi motorsa ta lalace ga yunwa da k'ishi. Ja'afar cikin dauriyarsa da jarumtarsa yake d'aga doguwar k'afarsa yana lumshe manyan shanyayyun idanunsa sabida tsabar gajiya. Kusan sune na k'arshe asaukowa, ya rayata jakarsa cikin miskilancinsa yace“Uhm yanzu inama muka dosa?†Yahuza da Harisu suka. “Wallahi fa wajan zaman muyi tambaya inda zamu samu gidan haya mai sauqi.†Ja'afar ya yamutsa fuska ya ce“Ni fa banda sisi Iya kud'in mota kawai ne daman.†Harisu ya ce“Akwai saura ajkina zasu ishemu muba mai gidan kafin mu fara aiki.†Yahuza ya ce“Nima akwai saura zamuci abinci kwana biyu kafin musamu abin yi.“ Ja'afar ya ce“Ok muje muyi tambaya.†Wani me taxi ne cikin sa'a bahaushe ya ce “Samari ina zuwa kuzo ayi ciniki†Yahuza ya ce“Baba ai bamusan kowaba, dan Allah zaka kaimu inda zamu samu haya?†Baki ya washe yace“K'warai kuwa yaro kuzo muje nima acan ungiwar hausawa nake, amman sallamata daban, kuma wlh kunci sa'a jiya-jiya wasu samari kusan shekaru uku anan sun tafi gida cike da nasarori zasuyi aure d'akin ba kowa muje.†Ja'afar yay hamdala azuciyarsa jin ansamu wajen zama, amman yana mamakin surutun mutumin. Baya suka shige yaja motar ya tafi.......! _*💃ðŸ»Yar Ajin Tubarkallah🥰*_ *DATTIJON ARZIK'I* N300 katin MTN ta wannan number *+22796515805* SULTAN mss flower BAK'AR FATA AUTAR MANYA TSINTACCIYA Nimcyluv Gaba É—aya 800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu Sulaiman Fidelity Bank, masu tura kati 08167888934 ga Æ´an uwa na Niger +22796515805 za ku tuntuÉ“a. To show evidence of payment 08142105218 *Real Ladingo+22796515805* For more information😇 _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 2/2/22, 09:19 - Buhainat: _*DATTIJON ARZIƘI*_ *BY* _Rahma ladingo Ummu Fareesa😘_ *🔥FITATTU HUÆŠU🔥* _*HOME OF QUALITIES WRITERS ASSOCIATION*_ _*BAKANDAMIYATA🥰*_ _💃ðŸ»ALHAMDULILLAH! NA KAMMALA UZURIN DA YAKE TSAYAR DANI, RASHIN BAKU UPDATE AKAN LOKACI. YANZU HAR NA GAMA FREE PAGE KULLUN ZA KU GA UPDATE.🥰_ *BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM* _*cнapÑ‚er 13&14*_ Tinda jirgin su Ma'aruf ya diro k'asar Tchad, ya jisa tamkar acikin aljanna. Cike da kuzarinsa yake taka matattakalar Benin, fuskar shi 'dauke da murmushi. Wata motace mai shegen kyau bak'a wacce akazo tarbansa. Cikin farin ciki mutum ya tarbesa, wanda ak'alla zai kusan haifarasa. Musabaha sukayi. Cikin harshen français yake mishi sannu da zuwa ya amsa, fuska asake ya shiga motar su ka tafi. Rahma sanye da wata tsadaddiyar doguwar riga bak'a,wadda taci uban adon duwatsu jajaye, kallo d'aya zakama rigar kasan akwai tsada. Sosai ta mata mugun kyau ta yane kanta da 'dankwalin riga, sai wani irin fitinannan k'amshi yake fita daga jikinta. cikin sassarfa take saukowa daga saman benin, fuskarta ba annuri ko kad'an. Dai-dai 'kofar Raiyana sukaci karo da ita ta fito zata sauka k'asa. Wucewarta tai tana jujjuya wayanta ahannunta. Rainaya ta ce“Ummi barka da dare, kunyi waya kuwa Abienki?†Rahma taja ta tsaya tana waigowa, tana kwa'be fuska kamar zatayi kuka ta shiga danna wayar hannunta hawaye ya shiga silalowa saman kyakyawar fuskar. Kai ta shiga girgizawa Raiyana had'i da cewa“A'a Ammi bamuyi ba, ba'a samunsa.†Ta k'arashe mgnar cikin sanyin murya wadda take rawa, ta juya ta fara tafiya. Rainaya ta toshe bakinta sabida dariya da ta kamata, ta bita da harara aranta ta ce“Ke ya dama uwar me yake tsinana min, idan yana garin? Banda shan k'amshi mtswwww!†Amman azahiri ta biyo bayanta tana fad'in. “Ai zai kira k'ila ya gaji ne zuwa gobe zamuji shi.†Har su ka sauka Rahma batace uffan ba. Jaddatu zaune tana kallon Tv. Rahma ta shigo falon, Raiyana na biye da ita. Tana tafiya ta ce“Jaddati zan fita shan iska gidan zafi yake min bye.†Jaddatu ta ce. “Ke! Rahma! Ina zakije awannan lokacin dare ya soma yi? Dawo. Wato mu nan duk ba mutane bane, sbd mahaifinki baya gari shiyasa gidan ya 'dumame miki da zafi ko Rahma?†Rahma ta 'dan ciji jajayen labb'anta had'i da fad'in. “Karki damu zan zagaya ba ni 'daya zan fita ba, tare da direba and security. †Ta 'karashe mgnar ta sanya kanta ta bi corridor d'in zai fitar da ita daga falon. Jaddatu ta kalli Raiyana wadda take tsaye, tabi Rahma da kallo har ta 'bace mata. Ke! Rayyanatu! amatsayin ki na uwa bakisan yadda za ki lallashi Rahma ki kwantar mata da hankali ba, ta zauna ko? Watobkwaliya ta biya kud'in sabulu, yanzu ba ruwanki da 'diyarsa? Ahaka kike son Abdal Majeed d'in? Bakya kulawa da tilon 'yarsa?†Ta 'karashe mgnar tana 'daukar wayanta tai kiran number Yahaya direba. Cikin sa'a ta sameshi. sallama ya mata had'i da gaisheta. “Yauwa kanaji Yahaya karka tuk'a Rahma duk abinda zatayi. Da Khalifa da Abbas aka tafi Gabon ko sunanan?†Yahaya cikin girmamawa ya ce“A'a Ummi su na nan dan tsaron Ummi qarama.†Jaddatu ta ce“Yauwa! Ka ce nace karsu barta ta fita.†“Ok an gama.†Datse kiran tai tana kallon Raiyana wadda ta wani zube gaban Jaddatu, cikin kukan kiss a ta ce. “Wlh Ummi na hanata amman bataji ba, ya zan mata? Banason 'bacin ranta.†Jaddatu ta ce “Shi kenan Raiyana.†Rahma kai tsaye wajan Yahaya ta nufa. Ma'aikatan gidan sai gaisheta suke tana amsawa. Tare ta gansu dasu Khalifa. Wajansu ta iso da sallama. Atare su ka amsa. “Zan fitane.†Ta fad'a cikin sanyinta. Abbas ya ce“Hajiya dare ya yi kiyi hkr sai gobe.†Wani irin kallo tai masa bata ce komai ba, ta kalli Yahaya direba ta ce“Zakayi driving d'ina ne?†Kai ya Sosa ya ce“Ummi qarama ki bari sai gobe.†Batayi mgna ba ta juya ta nufi wata had'add'iyar rumfar shak'atawa, ta zauna ta had'e kai da guiwa ta saki kuka mai ciwo. Ja'afar uffan bai ce ba yana jin yadda me taxi d'in ke basu labarin garin Tchad kamar sun tambaye shi. Yahuza da Harisu suka biye masa sai hira suke, har suna tambayarsa yadda zasu samu aiki, ya ce zuwa gobe zasuyi maganar. Sai da suka tsaya hanya suka basa kud'i ya siyo mu su abinci. Unguwar hausawa wani 'dan madedecin gidane irin ginin talakawa amman ba laifi shafe yake da siminti Baba Tsalha me taxi yay parking, ya bud'e k'ofar ya fito yana washe baki ya bud'e mu su ya na fad'in. “Bismillah mu shiga ku kaga d'akin idan ya muku.†Firfitowa sukayi, rataye da jakukkunansu na matafiya, su ka nufi cikin gida. Gidane me kewaye daban² wajan kashi biyar, akewayen farko su kaga ya ciro makulli daga cikin aljihunsa ya bud'e k'ofar. Baki ya washe ya ce“Mushiga kuka idan ya muku.†Harisu ya ce“Ya ma yi baba.†Ja'afar bai ce komai ba har ya gama nuna masu komai na gidan,dakine 'daya 'kwal da toilet da filin tsakar gidan baida wani yawa, sai qaramar kitchen ko ina fas ashare na gidan. Harisu ya ce“Nawa zamu bayar duk wata?†Baba Tsalha ya ce“Kud'inku jaka ashirin CFA, ai kunga d'aki mai kyaune, sai Ku kawo na wata uku yanzu.†Harisu ya fito da kud'in Aljihunsa duk basukai jaka talatin CFA ba, ya basa jak ishirin ya ce“Baba rik'e wannan kafin mu samu aiki, sauran abinci zamuci.†Baba Tsalha y'a amsa ya basu mukullan ya ce“ Akwai tabarma sai kuyi qoqarin siyan katifa, ni na koma wajan sana'ata, nima anan gidana yake gobe dai na muku sauran bayani.†ya mu su sallama ya tafi. Ja'afar ya jinjina kansa ya nufi d'akin. Wankakkun kaya ya ciro ya fito ganin jarkar ruwa da bukiti, cikin sa'a akwai ruwa, haka cikin uban sanyi Ja'afar yay wanka, sabida mugun 'kyan'kyamin sa Sam bazai iya bacci ba, ya kwana da kaya ya wuni ajikinsa. Su Harisu sun ce su kam bazasu iya wanka ba da uban sanyin wannan. Bayan sunci abinci suka rufe d'akinsu kowa ya nemin makwancinsa, da abin rufarsa, jeruwa sukayi saman tabarma. Lallausan bargonsa ya ciro sabo dal ya shimfid'a rabi ya rufa da rabi, yana jinsu suna surutu amman shi kam uffan bai cewa, agajiye yake ga tunanin iyayansa da Ibtisam. Washegari. *Gabon* (Unguwan Alibandeng) Wani narkeken gidane wanda yaji kayan more rayuwar duniya, gidan ya tsaru matuk'a, tin daga qofar zaka sheda hakan. bare cikin gidan, zuwa falon wanda yasha manyan kujeru masu laushi da tsari, ga carpet mai taushin gaske, malale atsakiyar falon. Ba'ki ne a falon wajan mutum biyar an cikasu da kayan motsa baki da ruwa da lemo. wanda Abdul Majeed ya bada umarnin su zauna zai tattauna da su akan kasuwancin nasu, . Kusan 20 minutes amman bai fitoba sbd daman baison wulak'anta mutane ne shiyasa ya ce a barsu su shigo tinda sun san yana 'kasar. Kwance yake saman tamfatsetsan gado ya nad'e cikin bargo yanzu zazza'bin ya sauka tinda qarin ruwan ya qare Dr Anwar ya cire masa ya koma. tin jiya da yazo baida lfy qarin ruwa ake masa. Wahalallan numfashi ya janyo fesar da iskar waje, ya bud'e gajiyayyun narkakkun idanunsa bakinsa na motsawa sannu ahankali alamun tasbihi yakewa ubangijinsa. Bargon da ya lullu'be dukkan jikinsa ya janye, ya mik'e zaune ya janye wayarsa (iPhone 13 pro max). Kunnata yay. Tana kunnuwa kai tsaye ya kira number Jaddatu Rahamu. Tanata ringing ba'a daga ba. Kira uku yay ba'a d'aga ba. Cikin rauni da alamun nuna rashin lafiyarsa qarara, ya furta. “Ya Rabbi! Ko lfy?†Daga can kuwa wayan tana bedroom yayin da Jaddatu take cikin falo, sai dai Rahma na d'akin tin d'azu ta shigo ta kwanta tana juyi wayan na silent, bata luraba. Number Rahma ya kira, bugu d'aya ta d'aga kiran ta sanya masa kuka harda shashek'e. Ta kirasa “My Abie lafiya kuwa? Ka barmu cikin damuwa tin jiya ba'a samunka, nadamu sosai.†Idanunsa ya runtse da 'karfin gaske, ya dafe goshinsa wanda jijiyoyin kansa suka firfito sukayi ra'do-ra'do, sbd ciwon da kansa yake masa, ga kukan yana sukar har 'kahon zuciyarsa. Ahakanli ya kirata. “Baby ummina! Pls kiyi hkr tin jiya da nazo banda lfy, banson ku tashi hankalinku shiyasa na kashe wayoyina, amman yanzu naji sauqi. Hope baby ummina tana lfy?†Rahma daga can ta sauke ajiyar zuciya ta ce“Wlh Abie jikina sai da ya ban kamar ba lfy ba kake be, yanzu don Allah ya jikin naka? Bari na kiraka video call na ganka kaji?†Abienta ya ce“Naji ummina na bari na kunna data.†Cikin murna ta kunna data ta shiga IMO ta kirasa video call ya d'aga. Kyakyawar fuskarshi ya 'kawata da murmushi yana kallon ya 'daga mata hannu“Hi ummina.†Rahma ta langwa'be kanta ta marerece fuska, ta ce“Hi Abiena I miss u sannu ya jikin naka? Wlh har kayi 'yar fuska.†Murmushi yay ya shafi sumar kansa ya ce“A'a Baby ban rame ba, ina amminki da Jaddatu na kirata bata d'aga ba?†Fuska ta kwa'be ta ce“Tana falo Abie Allah baka lfy kasha magani kaji, jiya kamar zanyi hauka Jaddati ta hana in fita da dare.†Dariya yay ya bek'a hannun waya ya ce“Bari na cire kunnen rashin ji ai na hana fitar dare.†Ashagwa'be ta ce“Wayyo Abie zafi ka ciremin kunne zafi.†Kyawawan idanunsa ya waro yana murmushi ya ce“Uhmm! Ummina sai kuwa na ciresu da nadawo, karki manta cizo uku zan musu idan kin min kuka na musu sau6. Baby bye inada ba'ki afalo zan kiraku an jima ki gaishemin da su kafin na kira je t'aime muahhhhh!†Ya katse ta wajansa sabida yasan rigima zata masa sosai. Saukowa yay jikinsa ba 'kwari ya shiga bathroom ya watsa ruwa, ya fito ya shirya cikin wata lafiyayyar shaddah fara 'kall qoqari kawai yake yi. Da sallama ya shigo falon ya be'ka mu su hannu suna musabaha 'daya bayan 'daya. Kafin ya zauna. Hamid ya ce“Ashe zazza'bi ya rufeka? Wlh bamu saniba ai da zamu barka zuwa gobe, Allah ya qara sauqi.†Abdul Majeed ya amsa da “Ameen ba komai Ngd.†Daga nan ya basu dukkan lokacinsa suka fara tattaunawa akan abinda ya kawosu. *Unguwar Haut de gué gué* Aishatu zaune a falonta, ita da wasu mata uku sai hira suke suna dariya, kayan ciye² agabansu. Aishatu ta ce“Humm Rabi'ah ki bari kawai, Ma'aruf 'karshene wlh ina son mijina yana jiyar da ni da'di ta kowane 'bangare, ashimfid'a sai dai ni nagaji ba shi ba. Wajan abinci ya wadatani da komai sutura haka, abin hawa matsalata da shi 'dayane, rashin zama sai ya zagaye 'kasa uku zuwa 4 kafin ya waiwayo gida, a'kalla za'a kwashe kusan wata biyu baya nan, kin sanni ni kuma da jaraba,duk da banda juriya dayawa.†Dariya sukayi suna tafa hannayensu. Hudah da Kabeera su ka had'a baki wajan cewa“Ai kefa wlh kinyi dace miji ga gayu ga kud'i ga iya soyayya. Duk cikinmu babu tsaranki sai mijin da zai auri Rabi'ah kawai yafi mijinki kyau, soyayya ce bamu saniba.†Rabi'a ta yamutsa fuska ta ce“Shegen jiji da Kaine da shi l, kai ba wani kud'i ba, bari zai shigo hannu.†Aishatu ta daketa ta ce“Kama mijinki yarinya mata warce suke fa!†Dariya sukayi, Rabi'ah ta ce ina samun mai money wlh zan daina aurensa...†Hudah ta ce“Nadama zakiyi kuwa dan ubanki.†Dariya Rabi'ah tai. Aishatu ta ga wulgin uwani, ta kirata. “Uwani! Zo nan.†Cike da tsoro da farga ba uwani ta tura wayanta cikin bra, ta fito tana rarraba idanu. Zubewa taigaban Aishatu ta ce“Ga ni hajiya.†Aishatu ta ce“Kutumar ubancan la'be kike mana ko me?†Uwani ta zaro idanu ta dafe 'kirji ta ce“Ni shegiya! Me zanji hajiya? Kufa duk matane 'yan uwana, wlh naji kamar kin kirani ne, sai nafito ganin kuna hira ya saka na juya na koma kiyi hkr.†Aishatu ta ce“Kinci sa'a tashi kije.†“Ngd hajiya Allah ya qara girma.†Ta mik'e ta tafi. Rabi'ah ta tab'e baki ta ce“Wlh nifa banson 'yar aiki Tab.†Kabeera ta ce“Dallah ja can masu kyau ko? Amman yo irinsu uwani ko guda 'darine me ruwana.†Aishatu tai dariya ta ce“Yauwa 'kawata gayamata dai, nima da macan 'kwaraice ai bazan bari ba, Ma'aruf idon garine ba'a barinsa da mace mai aji.†Haka sukaci gaba da hirasu, yayin da uwani ta kashe kunne tana 'daukar ma ubangidanta rahoto. *Tchad* Baba Tsalha tinda safe ya bugama su Ja'afar 'kofa. Bayan sun bud'e ya shigo sun gaisa ya musu bayanin irin wururuwan da ake samun aiki na ginin gidaje company asibiti dako tura baro da tuk'i, idan akwai wanda yakeda parmi acikinsu. Ja'afar ya ce“Baba inada parmi na iya mota sosai, amman kasan sha'anin masu kud'in nan sai a slow, wani motar tana 'baci ahannunka za'a sakaka ramuwa, wani kuma yasan asara. inda zan samu aikin ginin wanda akullun za'a dinga ba ni hakk'ina nafison hakan.†Baba Tsalha ya ce“Amman da ka samu tuk'in yafi 'dana kona company ne.†Ja'afar ya jinjina kansa ya ce“Ok Allah ya za'bamana abinda yafi alkhairi. Ku me kuka zab'a tinda na nace ku koyi mota kun k'i?†Dariya Yahuza da Harisu sukayi sukace. “Muje dai duk inda zakayi aikin muna wajan.†Haka suka shirya Baba Tsalha ya kwashesu a taxi 'dinsa suka fita. Wajan guri biyar sukaje cikin rashin sa'a an tsayar da d'aukan masu aiki. Na shidda ne suka dace wani companyn turare, amman kud'in baida wani yawa, sannan Ja'afar bai samu tuk'in ba, hakan ma ya saka albarka. Nan su ka yini sai yamman lik'is aka sallame su, Baba Tsalha yazo ya 'dauke su suka nufi gida. ★★★★★★★★★★★ *Bayan sati d'aya.* Ahankali Yahaya direba yake driving, ya mik'e babban titin ( *rue de 40*) Yayin da Rahma tana baya zaune, ta nad'e cikin wata tsadaddiyar Lufaya, Ash colour, abinka da farar mace ba'a mgnar kyau. Wani irin fitinannan k'amshi ke tashi ajikinta yayin da ya gauraye motar baki d'aya. Waya take latsawa tana sakin tattausan murmushi. Dai-dai danja ta tsayar da su ta 'dago da kanta,tana murmushi idanunta basu tsaya ako ina ba sai akan...........! _💃ðŸ»Yar Ajin Tubarkallah🥰_ *DATTIJON ARZIK'I* N300 katin MTN ta wannan number *+22796515805* SULTAN mss flower BAK'AR FATA AUTAR MANYA TSINTACCIYA Nimcyluv Gaba É—aya 800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu Sulaiman Fidelity Bank, masu tura kati 08167888934 ga Æ´an uwa na Niger +22796515805 za ku tuntuÉ“a. To show evidence of payment 08142105218 *Real Ladingo+22796515805* For more information😇 _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 2/2/22, 09:19 - Buhainat: _*DATTIJON ARZIƘI*_ *BY* _Rahma ladingo Ummu Fareesa😘_ *🔥FITATTU HUÆŠU🔥* _*HOME OF QUALITIES WRITERS ASSOCIATION*_ _Ba wai tarin zallar soyayya ba ce kawai acikin wannan tafiyar, akwai tarin abubuwa tare da sarqaqqiyar mai wuyar warwarewa, akwai abubuwan anfanuwa masu tarin yawa cikin labarin dattijon arzi'ki. Sai dai A 'Bangaran soyayyar kuma abin akwai dagula lissafi, amman... Kuma fa zata 'kayatar zata burge zata bada citta matu'ka.🥰_ *BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM* _*cнapÑ‚er 15&16*_ Wani dattijo ne gefen titin zaune fari ne, sa dai alamun datti ya zauna jikinsa sosai. kayan jikinsa duk sun tsufa sun fara cirewa, ya lullub'e rabin jikinsa da wani tsohon bargo. Robace irin ta almajirai da suke bara agabansa, da sandarsa ya na 'dagawa alamar bara yake, abin gwanin ban tausayi. Rahma ta 'kura masa kywawan 'kananun idanunta, cike da mugun tausayin sa, ta ce. “Ya Allah! Wannan bawan Allah ina family's 'dinsa yake zaune anan neman sadaka? Yahaya idan danja ta sakemu ka zaga wajan wancan tsohon zan basa sadaka.†Ta 'karashe maganar cikin shashe'kar kukan da bata san ma ya akayi ya su'buce mata ba. Kasancewarta mai tsananin tausayi. Yahaya ya ce“Hajiya meye toh na kuka? Kiyi hkr, jifa² idan nabi nan na kan gan shi.†Abbas ya ce. “Kawo akai masa ba sai kin fita ba.†Rahma ta girgiza kai tana fad'in. “A'a muje dai.†Danja ta sakesu Yahaya ya zagaya da motar dab da inda dattijon yake zaune, yay parking. Abbas ya fito ya bu'de mata 'kofar. Handbag 'dinta ta bu'de ta ciro ku'di 'yan (1000 fran CFA). Sun kai na jaka 20 ta fito ta isa wajan dattijon da sallama. Abbas na tsaye abayanta. Tsohon ya amsa sallamar. Rahma ta rusuna gabansa da harshen larabci ta ce“Abba ina dangin ka kake bara anan? ai kayi tsufa sosai zamuje ka kaimu gidanka naga iyalinka zan 'dauki nauyin abincin ku da abin shanku.†Kuka ya saki yana magana irin tamasu karyayyan harshe. “Allah sarki banda 'da banda jika banda mata, iyayena sun rasu tin bansan kaina ba, banda kowa sai Allah anan nake wuni na samu sadaka na siyi abinda zanci na koma kangon da nake zaune.†Rahma ta saki kuka ta kama hannun dattijon ta ce“Ta shi muje gidanmu daga yau kayi 'yan uwa da kowa...†Abbas ya ce. Hajiya ki barsa ki dai basa sadaka don Allah mu tafi.†Rahma ta ce“Ba damuwarka bace malam ka kula da lafiyata akace ba wai ka tirsasani ba nabar abinda nayi niya. Temako nayi niyar yi meye toh aciki? duk abinda na zarta nasan ya zartu Abie bazai tab'a 'kin abinda na kawo da zumar na temaka masa ba.†Dattijon ya ce“A'a ngd barni naci gaba da rayuwata ahaka har lokacin mutuwa ya riske ni.†Rahma ta ce“Abbas kamasa muje gida na fasa ma zuwa yawon.†Abbas badan ransa yaso ba, ya kama dattijon ya mi'ke suka nufi mota. Jama'a sai kallonsu suke dan basu ta'ba ganin wanda yazo 'daukarsa ba, sai dai abasa sadaka idan magarib ta yi ya tafi yana dogara sandarsa dan bai ko ganin kirki haka mutane suka fuskanta. Bayan motar ya sanyasa Rahma ta zauna kusansa, Abbas ya koma mazauninsa. Yahaya yaja motar yana fad'in. “Ina zamuje yanzu?†Rahma ta ce“Gida mana.†Yahaya ya ce“ Amman Hajiya da kin nemi izinin Yalla'bai.†Rahma takaici ya saka bata sake magana ba, kasancewarta marar son maimaici akan mgna, yanzu zata harzuqa tamkar mai jinnu, shiyasa ta sharesa, ta 'dauki wayanta, ta dannawa Abienta Kira. Daga can Gabon Abie da yake tsaye 'kofar company, suna sallama da ba'kin da suka gudanar da taro. Bugu 'daya ya 'daga kiran tare da sallama, yana sakar mata Sumba ta wayan. “Muahhhhh! Baby I miss u so much. †Ya qarashe mgnar ya na ke'bewa daga cikin jama'ah. Rahma ta karkatar da kanta ashagwa'be ta ce. “Uhmm Abie ba yanzu muna chart ba, kace na jiraka ka sallami ba'ki? na sauka zan baka labari mai da'di Abie nawa.†Ta 'karashe mgnar tana murmushi. Daga can Abie ya shafi yalwatacciyar sumar kansa, zuwa gemunsa ya Saki 'kayataccan murmushi ya marerece kamar wani matashi 'dan kimanin shekaru 25 ya ce. “Baby ummina pls gayamin menene um?†Rahma ta ce“Naqi Abie sai mun ke'be ina cikin mota na fasama zuwa yawon mun juya gida.†Daga can Abienta ya waro idanunsa waje ya ce“No! Baby pls mana kije kinji?†Rahma ta ce“Wayyo Abie na fasa bye.†Ta tsinke kiran ta mayar da wayan cikin Jakarta. Ja'afar Masha Allah ba laifi suna samun ku'di ka'dan², cikin satin da sukayi a Tchad. Baba Tsalha na nema masa aikin tu'ki har yanzu dai ba'a dace ba, shi Ja'afar bai wani son driving 'din. Ya siyi layi suna gaisawa da 'yan gidansu, harda Ibtisam, ta wayan Tanko. Yau da wuri suka dawo daga wajan aiki, wanka yay ya sanya jans da t-shirts, sai 'kamshi yake, ya gyara sumar kansa, Masha Allah, su Ja'afar ba'kin buzu akwai kyawu. Zaune suke a tsakar gidansu, sai zuba suke, shi kuma yana gefe waya ri'ke a hannunsa, ya na latsawa duk ta ko'de. Kiran gida yake baya samu. Tsaki yaja “Mtswww!†cikin dadda'dar muryasa ya ce“Na tsani rashin network 'din nan fa, ku tashi mu zagaya a'kafa muga gari.†Harisu yay dariya ya ce. “Duk rashin jin Ibtisam 'din ne?†Idanuwansa ya lumshe ya bu'de ya mi'ke ya zura hannunsa cikin aljihunsa,ya ce“Allah ya mana bu'di na alkhairi na tura mata ku'di ta siyi waya, muje zagaye don Allah.†Dariya suke masa, da tsokana bai kuma tanka su har suka bar gidan suka fita zagaye. *Niger* TAHOUA Ibtisam zaune ta yi tagumi yau duk bataji muryan Ja'afar ba, batada nutsuwa Babanta baya gari sun tafi (Bouza). Laraba tana fifita wuta ta 'dora girkin dare. “Ibtisam! Zo nanâ€. Baki ta turo gaba tana matso 'kwalla ta mi'ke ta taho kamar wacce 'kwai ya fashewa aciki. “Ga ni Anna.†Ta 'karashe da murya kamar zatayi kuka. Laraba ta ce“Gyara min kayan sai kije kiyi ta famar ba'kin tunanin ba'kin yaron can tinda Allah ya 'dora miki jaraba.†Ashagwa'be ta ce“Ni Babana nake tunawa, ai da yana nan da mun gaisa da Ja'afar...†Maka ta kai mata, ta goce aguje ta nufi 'daki. “Dawo ki gyara min kayan miyi ko wlh na jibga miki tsinannan duka, ai jarabarce ta hanaki zuwa islamiyya kikace kanki na ciwo Aydah ta fa'dan lafiyarki lau. Munafuka tinda ke bakisan inda yake miki ciwo ba.†Ibtisam ta fito tana goge hawayen fuskarta, rashin jin Ja'afar ayau ba 'karamin tayar mata da hankali yake ba. Tana tsakiya da gyaran kayan miyar ne wani yaro ya shigo da sallama, ya ce“Ana sallama da Ibtisam.†Ibtisam ta ce“A'a wlh ba dai ni ba...†Laraba ta ce “Sai ubanki ko? Ta shi dan ubanki. Kai waye me sallamar?†Yaron ya ce“Wlh ban sansa ba amman alhajine aqatuwar mota.†Laraba ta gwagwalo idanu ta dafe 'kirji ta ce“A me? Mota fa?†“Eh wlh mota.†Ya fa'da yana fita. Laraba ta warci mayafi ta nufi qofar. 'Dam ta le'ko karaf idanunta sukasauka akan wata jibgegiyar mota fara kirar Ferrari, wani mutum tsaye zai kai kimanin shekaru arba'in, wankan tarwa'da mai bu'dadd'an hanci bakin wannan gari guda idanunsa kamar na biri😂. Laraba ta dafe 'kirji ta ce“Shi kenan ubangiji ya amshi ro'kona, yarinya zata shiga gidan huta haka babban mutum wanda yasan darajar mace.†Aguje ta iso ta ce“Maza dan ubanki jeki babban kamune, wlh idan kika masa rashin kunya ni dakene.†Ibtisam ta fashe da kuka ta ce“Wlh kowaye ban sonsa Ja'afar 'dina nake so.†Laraba da qarfin tsiya ta saka Ibtisam fita wajan. Daga nesa Ibtisam ta tsaya tana addu'a dan ita tsoronsa ma take ji. Baki ya washe ya ce“Ba gaisuwa baby? †Ibtisam ta ce“Baba ina yini? Kayi hkr babana baya gari.†Alhj Jamilu ya ce“A'a ni ban haifeki ba, zance nazo, wlh ina sonki inada mata da yara uku, mgna nazo muyi ta fahimta kinji.†Ibtisam ta ce“Don Allah kayi hkr inada wanda nakeso yana sona Allah ya baka agaba.†Ta na gama fa'din haka ta shige ciki yana kiranta ya bata Ku'di ta'ki komawa. Ashe laraba tana lab'e tako shiga jibgarta tana fa'din. “Wlh sai kin aure shi bazaki mana asaraba shegiya uwar ba'kin ciki.†Ibtisam taci kukanta har ta gaji dan ta daku. Yaro aka turo da 'katuwar leda shaqe da kaya. Laraba baki yaqi rufawa lokacin da ta bu'de taga kayan lashe², harda turaruka sabulu da ku'di jaka arba'in. Ihu tadinga yi ta shi'de tukunyar tuwon ta ce“Wallahi gasashen nama zamuci da lemon Oriba, jaka arba'in afarkon dance?†Baki 'daya Laraba ta ru'de sabida murna, yayin da Ibtisam ta la'be tana kallon ikon Allah wajan uwar tata. Unguwar Moray Inna mai waina zaune gindin murhu tana girkin dare, Deluwa na wanki salad su na ta'ba hira. Mahmoud 'kanin Ja'afar ya shigo da sallama ya be'kawa inna mai waina waya. Amsa tai tana washe baki ta ranga'da sallama. Ja'afar ya gaisheta daga can, ya 'dora da fa'din. “Inata nemanku yau shiru innata fatan kuna lafiya?†“Yaron kirki duk lfyrmu lau wayan babanka ruwa ta fa'da yau ta'ki tashi shiyasa baka jimu ba. Fatan kana lafiya?†Ya amsa mata“lafiya lau, ya kowa da kowa? agaishemin su.†“Zasuji ya aiki? Har yanzu ba'a samu mai 'kwari ba? Allah ya temaka ya yi bu'di na alkhairi.†Deluwa ta ba wayan su ka gaisa tai masa fatan alkhairi, yama Mahmoud sallama ya ce zai kira zuwa dare idan Babansu ya dawo gida... *Tchad* Yahaya na parking Rahma ta fito ta temakawa dattijon ya fito, ta kalli Yahaya ta ce. “Kamashi don Allah muje naga 'bangaran da zai zauna asamo wanda zai dinga kulawa da shi har ya murmure.†Yahaya ya jinjina kai kasada irin ta yarinyar duk da shima tsohon ya basa tausayi. Ciki ta nufa mintinan da ba sufi 10 ba ta fito da makulli ta ce “Muje.†Wani 'bangare suka nufa. 'Kofar ta sanye key ta bu'de. Kewayene 'dan madedeci flowers ashuke ko ina filin. Key ta sanya ta bu'de 'kofar falon. Ma Sha Allah tsaf falon 'dakuna na bacci guda biyu. “Yauwa Yahaya bari yanzu na turo Latifa tai mopping muje ka nuna masa wajan wanka don Allah ya yi wanka bari akawo masa kayan sawa bari na za'bo masa cikin na Abiena.†Tshon ya Saki kuka ya ce“Allah ya albarkaci rayuwarki ya saka miki da alkhairi ko amafarki ban ta'ba zaton zan samu masu temakona ba, sabida najima ina gararin rayuwa.†Rahma ta ce“Ameen ba kome daina kuka.†Jaddatu zaune wata matashiya a'kalla zatayi shekaru 27 ahaife, kallo 'daya zaka mata kasan jininta ce sabida tsabar kama da take da Jaddatu da Abie, kyakkyawace sosai balarabiyar asali, sai wata yarinya bazata wuce shekaru 7 ahaife ba, saman cinyar mamar tata tana zuba shagwa'ba. Jaddatu tana kur'bar shayi, sai surfa masifa take. Hanan sai dariya take ta ce“Don Allah ummina ki dinga hkr da Latifa, wai me laifinta?†Jaddatu ta ce“Hanan Latifi ta ciki munafurci ne acikin dukkan lamuranta wlh.†Iman ta ce“Jaddati ban shayin.†“Amashi makwa'daiciya wlh nasan daman shine kike ninnik'ewa jikin uwarki.†Rahma ta shigo ta zauna a falo tana kallon wayata 6 na yamma. Lumshe 'kananun idanunta tai tana girgiza 'kafafunta, ta shiga kiran Latifa. sai gata aguje ta zube gabanta ta ce“Ga ni uwar 'dakina barka da dawowa.†Rahma ta ce“Kije 'bangaran yamma kusa da 'bangaran ma'aikatan gidan, wanan 'kofar za ki ga 'kofar bud'e ki shiga har falon mopping zakiyi mai kyau ki goge har Tv da kujeru.†Latifa ta ce“An gama insha Allah.†Jaddatu ta ce“Latifa anji munafurci ashe 'dazu bakece kika dafa shayin ba?†Latifa aranta ta ce“Ya Allah ka shiga tsakanina da tsohuwar nan me neman ganin bayana agidan nan? Azahiri ta rusuna ta ce“Jaddatu Rahamu wlh Ummu Adnan ce ta ce na bari zata dafa naje na gyarawa Uwa d'akina 'bangaranta.†“Ai da kika kawomin nunawa kikayi kece kika dafa, har na yabeki abanza, ke tsabar munafurci ke 'dawainiya dake.†“Toh Jaddati ai munafurci ma dan ka ku'butar da hanyar neman abincin ka halaline, kiyi hkr wlh ni ina sonki.†Ta 'karashe mgnar tana ficewa aguje. Hanan me zatayi idan ba dariya ba. Raiyana da take saukowa murmushi ta ke, ta iso ta zauna tana fa'din. “Ummi baku tafi yawon bane? Ummi babba kunata dirama keda mutuniyar?†Rahma batace kome ba, kai ta 'daga tana dafe goshinta, ta mi'ke ta nufi sama. Jaddatu ta ce“Rahma wai meke damunki ne? Suwa za'a gyarama can 'bangaran wajan ne?†Juyowa tai tana kwab'e fuska ta ce“Jaddati zamuyi mgna wlh ciwon kai nake.†Hanan ta ce“Toh ummina maza je kisha magani.†Kai ta 'daga“Toh ammina.†Raiyana ta bita da kallon mamaki ta rasa me taiwa yarinyar nan da zafi ta tsaneta.....?†Raihana ta ce“Hanan bansan me zanma Ummi ta soni ba?†Jaddatu ta ce“Kinga Raiyana banson harakar munafurci, rabani da gulmar mutum bayan idanunsa, tsakani da Allah fa! Toh me tai miki? Idan ba kinso gulma ba fa'di agabanta mana.Wa kikaga tawa mgna da ta shigo? Raiyana ina rabaki da shiga sabgar Rahma.†Hanan ta kyalkyale da dariya tana mi'kewa ta ce“Iman muje ciki kar cikina yay ciwo.†Jaddatu ta ce“Humm ko kuma tusar za ki kiyi ta nuska mun a'daki ba, Hanan Allah shiryeki.†Raiyana ta ce“Ummi tusa kuma?†Hanan tai dariya ta ce“Bakya daddara.†Jaddatu ta ce“Raiyana don Allah ki zabomin dabino a fridge masu taushi ya fiye miki zaman gulma.†Raiyana aranta ta ce“Humm duk zan rama ne wlh muje zuwa.†Azahiri ta ce“Toh Ummi bari na za'bo muku.†Rahma key ta 'dauko ta bu'de bedroom 'din Abienta. Wani 'kamshi ya daki hancinta irin na Abienta kamar yana garin. Ajiyar zuciya ta sauke, ta bu'de tafkekiyar wardrobe 'dinsa, wacce take sha'ke da kayan sakawa iri². 'Bangaran shaddah ta za'ba kala 'daya jallabiya kala biyu yadi kala 'daya kayan bacci kala biyu. 'Bangaran takalmi d'aya ta 'dauka ta zube kayan saman makeken gadon Abie ta haye gadon. Kiransa tai video call. Ta 'dan jima tana ringing kafin ya d'aga. Daga can Abie ya ce“Uhmm! Baby ummina I miss you, kice kina 'dakin Abienki? Wannan tilin kayan fa na gabanki? Ko duk kewar Abie ne?†Rahma ta shagwa'be ta zuba masa idanu tana bek'a masa hannunta. “Oya zo toh ga ni baby.†Kukan shagwab'a ta sanya masa. “Abienah! Ni bazan qara zuwa Hutu ba tinda barina kakeyi.†“Ya Salam! Baby sauran kwana 2 na dawo yi shiru karki hanani sukuni kinji, ina Raiyana dasu Hanan?†Ashagwa'be ta ce“Abiena nutsu kaji. Daman 'dazu ne da muka fita wlh na ha'du da wani bawan Allah... Ta basa labarin dalla². Abdul Majeed ya ce“Baby bakya tsoron acutar damu? Wlh naji fa'duwar gaba, amman tinda kince mu temakesa shi kenan Allah yasa nagari ne.†Rahma ta ce“Abiena wlh shima kamar balarabe ne da larabci muke mgna wuyace ta saka ya fara duhu kuma bazai wuce warinkaba, amman rashin gata ya saka fuskar tasa tsufa kamar ya haifeka insha Allahu bazai cutar damu ba.†“Ok Baby duk abinda kikeso inaso oya je ki kai masa kayan ya canza, Muahhh ina sonki ummina bye....†“Wayyo Abiena tsaya don Allah karka kashe.†Ta k'arashe mgnar tana turo bakinta gaba. “Ok na tsaya.†“Abiena ina sonka dayawa² kai ta tunanina 'diya 'daya tilo wajan Abienta.†Wani sansanyan murmushi ya saki mai kyawun gaske ya ce“Dole wannan Baby. †Kashewa tai tana masa gwalo, ta mi'ke zaune, ta kwashi kayan ta sakko daga bed 'din ta fice. Falon shiru ba kowa lokacin ana kiran magarib, agaggauce takai kayan har lokacin Latifa na gyaran falon. Sosai dattijon ya sanya mata albarka yana kuka,Rahma ta lallashesa yay shiru, sai da ya tayar da sallar magarib suka fito ita da Latifa, ta na bata umarni idan ta yi sallah ta zuba abinci ta kai masa. Bayan sallar isha'i su Ja'afar zaune sun idar da cin abinci kenan kasancewar Ja'afar ya iya girki sosai shi yake dafa masu, aresho 'din da suka siya, su zasu gyara kayan miya, da siyowa shi ya dafa musu haka sukeyi. Ja'afar ya dafe kansa da yaji ya sara masa, yana kiran sunan Allah. Baba Tsalha ne ya turo 'kofar ya shigo da sallama. Su ka amsa. “Yauwa Ja'afar Allah ya amince an samu tu'ki wlh awani 'katon gida, amman zakayi ne zuwa wani lokaci kafin direban su ya dawo, mahaifiyarsa ke fama da larura mai tsanani jinyarta zai tafi, muje suna son ganinka.†Ja'afar ya zubawa Baba Tsalha manyan lumsassun idanunsa wa'danda basu fiye fari ba, 'kwayar sun sanya kalar brown ya sauke numfashi cikin dadda'dar muryasa ya ce. “Baba badan kun ce akwai mai yiba da nace A'a amman ba kome Allah ya sanya yazamo alkhairi.†Baba Tsalha ya ce“Ameen wlh alkhairi ne ma, mutumin baida matsala.†Ja'afar ya ka'da kansa ya mi'ke ya ce“Toh ku sai mun dawo.†Yahuza da Harisu atare sukace. “Fatan alkhairi na wajanmu angon Ibtisam adawo lfy.†Ja'afar ya 'dan murmusa yana zuba hannayensa cikin aljihun wandonsa, suka fice........! _💃ðŸ»Yar Ajin Tubarkallah🥰_ *DATTIJON ARZIK'I* N300 katin MTN ta wannan number *+22796515805* SULTAN mss flower BAK'AR FATA AUTAR MANYA TSINTACCIYA Nimcyluv Gaba É—aya 800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu Sulaiman Fidelity Bank, masu tura kati 08167888934 ga Æ´an uwa na Niger +22796515805 za ku tuntuÉ“a. To show evidence of payment 08142105218 *Real Ladingo+22796515805* For more information😇 _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 2/2/22, 18:46 - Buhainat: _*DATTIJON ARZIƘI*_ *BY* _Rahma ladingo Ummu Fareesa😘_ *🔥FITATTU HUÆŠU🔥* _*HOME OF QUALITIES WRITERS ASSOCIATION*_ _Sauran Ku page biyu na gama free page, ku 'kakka'be zani ku gyara zama tafiyar ta musamman ce wallahi.💃ðŸ»ðŸ¥°_ *BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM* _*cнapÑ‚er 17&18*_ *Niger* Laraba kamar yadda tai al'kawali bayan magarib, taje da kanta ta siyo musu gasashen nama. Ibtisam zaune su Aydah anata cin gasashen nama, sai surutu suke, ita kam tana gefe juyin duniya Ibtisam ta'ki cin naman. Taslim ta ce“Wai aunty Ibtisam meyasa bazaki ci ba?†Laraba ta ce“Dan ubanta karta ci, shegiya me mugun hali, kuma wlh aure anyi an gama, sai dai idan bai ce abasa ba. Tafi son shegen ba'kaâ…” can, matsiyaci bai da taro bare sisi, satinsa nawa baya garin? Uwar me ya ta'ba aiko miki?†Ibtisam ta saki kuka ta mi'ke hankalinta mugun tashe, ta fice aguje ta bar gidan. “Ibtisam ki dawo wlh zan wulaqanceki.†Ibtisam kai tsaye keke napep ta tare ta shiga sai gidansu Ja'afar, domin ta yi mgna da Mahmoud, tasan shi ka'dai zai iya temakon ta. Dab da kwanar gidan ta sallami me napep cikin ku'din da Ja'afar ya bar mata. Tana tafe sai ga motar Alhj Jamilu kamar an tunku'do shi. Gabanta ya sha da motar. Dole ta tsaya, ta ri'ke 'kugu tana jiransa ya fito. Baki ya washe ya fito da kwalin waya ya ce“Amman me kike nema nan unguwar? Kinga saqonki nazo amsa, sai 'dazu wayoyin su ka iso.†Tsaki taja ta ce“Ban bu'kata don girman Allah Baba ka fita daga sabgata, karka rabani da masoyina. “Naji amshi wayan zamuyi mgna.†“Wlh bana so.†Ta qarashe mgnar tana barin wajan. Da kallo ya bita yana lashe 'katon wargajejan bakinsa ya ce“Allah ya kai damo ga harawa.... Aure ni dake ba fashi ke matar manyace.†Ibtisam a 'kofar gidan ta la'be ta kasa shiga sai share hawaye take. Cikin ikon Allah Mahmoud ya fito yana sauraron waqa, da jarkar mai ahannunsa alamun Inna mai waina ta aikesa amsar mai na wainar gobe kanti. Sam bai lura da itaba, sai da ta kirasa. “Mahmoud! †Juyowa yay ya na waige-waige. â€Lah! Ibtisam! Ke ce? Amman kika qi shiga?†“Wlh Mahmoud tsoron Inna nakeji karta koreni.†Dariya yay ya ce“Mutum da surukarsa, muje ciki toh ki zauna na siyo mata mai nazo.†Cike da tsoro ta ce. “A'a muje tare daga can sai na wuce.†Mahmoud ya gane mgna take son yi da yayansa. “Ok muje.†Ya fa'da ya na lalubo number Ja'afar ya danna masa Kira, su na ci gaba da tafiya. Can kuwa Tchad. Unguwar clemate Wani gida ne mai kyau babu laifi ya ha'du, kana ganin gidan kasan me shi ya tara ko ba yawa. Baba Tsalha bayan sun shiga gidan suna tsaye jiran Lawi me gadi ya kirawo mutumin, dan daman shine ya saka ya masa cigiya. Ja'afar kasan 'kasa yana danna wayarsa ko wasa bai tsaya kalle² gidan ba. Wayar hannunsa ta 'dauki ringing. Ja'afar ganin number Mahmoud ya 'dan tsotsi ba'kin lips 'dinsa na qasa mai taushi yay picking call 'din ya kai wayar kunnensa tare da sallama. Daga can Mahmoud ya ce“Ya Ja'afar ka kirana Ibtisam ce gatanan.†Ja'afar ya lumshe manyan shayayyun idanunsa ya ce“Ok ok...ok!†Ya datse kiran ya duba yaga sauran ku'din zasu masa hira 3 minutes. Kira yay kai tsaye. Mahmoud ya 'daga kiran ya be'kama Ibtisam ya ce“Toh je jikin bishiyar can ku zanta bari na hanzarta na amso mai nazo.†Cikin farin ciki ta 'daga kanta, ta nufi gindin bishiyar dogon yaro. Sallama tai masa cikin sanyin murya. Daga can Ja'afar ya amsa, yana mi'kewa ya koma jikin wata flowers ya kira. “Mon cÅ“ur tu me manque beaucoup , fatan yau lfy ta b'oye min ke?†Ibtisam wani irin magana 'disun son Ja'afar taji ya kuma fizgarta, taji ruwa da iska bazata iya rayuwa babu Ja'afar ba. Ta fashe da kuka ta kirasa. “Mon amour! Don Allah kayi wani abu kar arabani da kai...†Kuka yaci 'karfinta ta kasa 'karasa mgnar. Ja'afar ya dafe goshinsa, ya ce. “Subahanallahi! Baby menene? Kiyi shiru wlh har 'kasan zuciyata nakejin kukan ki, nutsu kima Sahibinki bayani, ku'din basuda yawa karsu 'kare, muahhhh! Ina sonki babu abinda zai rabamu sai mutuwa.†Ibtisam tai luf abinta ta lumshe idanunta tana sauraron dadda'dar muryashi, taja dogon numfashi ta narkar da murya ta shagwa'be ta ce. “Mon amour yo ba wani tsoho bane d'azu....†Tsaf ta masa bayanin komai bata 'boye masa, har naman da aka siyo da ku'din ta'ki ci, da tareta da yay yanzu ya bata waya ta'ki amsa. Ja'afar ransa ya yi masifar 'baci zuciyarsa ta harzu'ka matuk'a manyan idanunsa suka riki'de lokaci d'aya sukayi jajir jijiyoyin kansa suka fito ra'dau-ra'dau. Mur'da'ddan jikinsa ya soma rawa, ya kasa mgna sai bakinsa da yake motsawa alamar sunan Allah yake anbato. Ibtisam cikin kunnuwanta banda hucin numfashinsa batajin komai sai ajiyar zuciya ajre². Kuka ta saki ta kirasa. “Mon amour!†Dakyar ya motsa labb'ansa ya amsa. “Na'am Baby mon cÅ“ur, maza yi shirunki na sanki nasan bazaki gujeni ba sabida ku'di saïi dai ni ma bazan zugaki ba ki bijirewa iyayan ki, ina Baba?†Ibtisam ta ce“Ya tafi Bouza sai gobe zai dawo don Allah mon amour ka kirasa kaji.†“Ok baby karki damu yanzu ni nutsu insha Allahu muna tare, kinga ku'din sun 'kare gobe zamuyi mgna, yanzu Mahmoud ya rakaki har 'kofar...†Ku'din suka 'kare bai ida mgna ba. Kansa ya dafe, jarumta yake yasan wannan abun babban abune, amman tuna mahaifin Ibtisam atsaye yake sai yaji sanyi aransa. Dai-dai lokacin da Ja'afar ya dawo ya zauna. Ma'aruf ya fito daga falon, sanye yake da 3 quarter sai wata jibgegiyar rigar sanyi mai hula, ya yi kyau sai baza 'kamshi yake, yana tafe yana waya. “Haba! Aishatuna kin fiye rigima, da mitar tsiya kullun cikin waya muke. sati 3 kawai zanyi na dawo, naga lafiyar ki da ta baby na koma. Hope kina lfy?†Daga can Aishatu ta turo baki gaba ta ce“Uhmm! Da dama dai, ya tarin 'yan mata da aka tara acan?†Ma'aruf ya yi tsaki ya ce“Ban saniba masifafiya kawai, shi kika iya.†'Kitt ya tsinke kiran. Yana tafiya cike da gadara, yana bubbu'de hanci. Kasancewarsa mutum mai shegiyar gadara. Tin daga nesa yabi su Ja'afar da kallo. Gabansa yay mummunar fa'duwa, sabida yanayinsa kamar yaron da ya ta'ba marinsa shekaru biyu baya,jinsa da ganinsa suka 'dauke na wani lokaci Tahoua,ya zubamasa ruwan kwata me tsami, mafarin da ya haramta masa shiga niger. ta'be baki yay aransa yana fa'din ai kuwa da ya shiga masifa ramuwa mai zafi zan masa.†sai da ya kusa yaga Ja'afar ingarman namiji tsayayye mai sufar 'karfafa, ajiyar zuciya ya sauke aransa ya ce“Yes! Wannan shine na goma kuma shine zai Iya. Kuma wlh shine ya mareni ramuwa har gida. Wannan Irin mazan nake son su na driving na, da kuma 'dayan aiki tabbas wannan shi zai iya fito min da.....†wani shu'umin murmushi ya saki, ya ce“Zan sakar maka masu gidan rana, sai na gama business 'dina da kai na rama abinda kamin. Bakisan d'auke da sallama ya iso wajansu, yana bek'awa Baba Tsalha hannu. Ja'afar ya amsa sallamar. Lokacin su ka ha'da idanu. Ja'afar Sam bazai gane Ma'aruf ba, sbd ranan bada fuskarsa ta asali bane. Ma'aruf ya tsorata da kyan Ja'afar, sai yaji ya raina kansa agaban Yaron, sbd abaya ransa a'bace bai ga kyansa ba. Gaisawa sukayi, Lawi ya ce“Yalla'bai ga su sai ku dai- dai-ta.†Ma'aruf ya ce“Ok Ngd gobe da safe sai kazo, duk Inda zanje kaine zaka kaini sai aike idan inada, amman kafin direbana ya dawo, maybe har zanje Gabon na dawo Ok? Sannan awuni kakeson ku'dinka ko sati? Ba lallai ka kai wata ba?†Ja'afar ganin yadda Ma'aruf yake komai agadarance, sai kace wani ubansa ya saka ya ce“A'a barsa asatin ko kuma har wancan ya dawo.†ya na fa'din haka yaja bakinsa yay gum, shi damuwarsa ma ta ishesa. Ma'aruf aransa ya ce“Tabb yaron nan 'dan jin kaine.†ya ka'da kafa'da ya ce“Ok ba damuwa kazo da sassafe.†Ja'afar ya ce“Ok.†Ahanya komawane Ja'afar ya ce“Anya Baba wannan mutumin zan iya aiki 'kasansa?†Dariya Baba ya yi ya ce“Haba! Yarona ai tinda ka baro 'kasarka ka shigo wata 'kasa domin neman halak 'dinka toh fa sai kakai zuciya nesa, kayi hkr ka 'kas'kantar da kanka har ka samu abinda kake so, kaima kaje kaci gashin kanka.†Ja'afar ya ce“Insha Allahu Baba Ngd. †Su na zuwa gida yama su Harisu bayani komai, suka tayasa murna. Lokacin ya saka Kati ya gwada kiran layin Tanko mahaifin Ibtisam amman baya samunsa, sai Mahmoud 'kaninsa shima bata shiga, ya so ya ji ko ya raka Ibtisam 'din. Can Niger kuwa Ibtisam sosai taji sanyi aranta, mgna da tai da Ja'afar. Mahmoud ya isowa yajata suka tafi, ta tsaya awaje ya kaima Inna manta ya fito ya raka Ibtisam har gidansu sai da ta shiga gida ya tafi. Kamar munafuka da ta shigo. Laraba ta ce“Kinje kiyin waya da ubanki Ja'afar kin fa'da masa koh? Toh wlh rubuta ki ajiye sai na aura miki Alhj Jamilu ai yazo yanzu ya fita yakuma gayamin Inda ya ganki ga wayarki nan.†Ibtisam Sam yanzu batada damuwa tinda ta yi mgna da masoyinta, shiyasa uffan bata ce ba. Anutse take taka matattakalar benin, tana saukowa, hannunta ri'ke da wayarta. video call take fuskarta cike annuri, sai dai hankalinta wajan saukar gudun kar ta goce ta gangaro, dan idan tana tare da Abienta komai zai iya faruwa. Sanye take da riga da wando Pakistan, maroon colour ta 'daure dogon gashinta irin na asalin larabawa, ya sauka har tsakiyar bayanta. Sai da ta sakko a matattakalar 'karshe ta tsaya, tana kallon wayar ta shagwa'be tana turo jajayen la'bbanta gaba. Dariya Abienta yay, ya 'beko hannunsa ta cikin wayar kamar zai iya kamata, ya ce. “Kamota nan kamota nan Baby ummina.†Rahma ta 'kyal'kyale da dariya tana kallonsa ta 'daga hannayenta ta ce“Ga ni nan ga ni nan Abiena, akamani akaini wajan Abiena. Amman yau Abiena duk ka canza mi fa!†Ta 'karashe mgnar tana kwa'be fuska. Daga can ya zaro manyan kyawawan idanunsa, ya ce. “Ya Rabbi! Baby mene? Oya ta shi ni kije falo mu gaisa da su Ummi sai kije ki kawai ba'kon na gansa, dan hankalina ya'ki kwanciya.†Ashagwa'be ta kira shi. “Abiena!†“Uhmm Baby Na'am muahhhhh je t'aime, oya.†Mi'kewa tai tana kallonsa tana son saka masa kuka, ya girgiza mata kai. “Lal-lah baby ummina.†Murmushi tai ta nufi falon. Jaddatu da su Hanan zaune suna fira, basu jima da kammala lunch ba. Raiyana ta zubawa Rahma idanu har ta iso wajansu. Dab da Jaddatu Rahamu, ta zauna ta rungumota, jikinta tana nunawa Abienta. Jaddatu ta ce“Au abinda ya hanaki sakkowa kici abinci ko?†Abienta ya ce“A'a Jaddatu Baby lashe² tai asama, ta ce bata son cin abinci yau.†Jaddatu ta watsame hannu, alamar da'kuwa ta ce“Ga taka kai da Rahmar.†“Godiya nake ummina. Ashe Rahma ba'ko ta rakito mana? Jaddatu ta zaro idanu ha'di da tambayar yaushe? Na shiga uku! Ba'ko awannan zamanin?†Abie yay dariya ya bata labarin komai yadda Rahma ta basa. Jaddatu ta ce. “Shi kenan wayyo Allah gamu gareka! Wlh ni dai zuciyata batai na'am ba, don Allah kace ta sallame shi dan nasan kai 'daya zaka hanata.†Abie ya ce“Haba! Ummi ako yaushe mu kasance da kyakkyawar niya ta temako azuciyar mu, ba wai mu saka zargin zamuyi temako acutar damu ba? Sannan mu kasance masu tawakali da Allah, ba maiyi sai Allah ba mai hanawa sai Allah, idan har Allah ya 'kaddara mutum sai ya cutar da kai bayan ka temakesa, toh fa sai ya cutar dakai. Idan kuma Allah bai 'kaddara ba duk yadda yaso ya cutar da kai Allah zai kareka da dukkan sharrinsa.†Jaddatu ta ce“Toh naji ai kaifa kome wannan tilon ta ce shine, ni dai ina jin tsoro amman tawakaltu ilallah.†Rahma tai dariya ta warce wayarta ta ce“Matsa matsoraciya, me zai samu bawa bayan daman can ubangiji ya rubuto sa cikin kundin 'kaddarasa, ni inaji ajikina wannan mutumin babu cuta babu cutarwa zuciyata 100% ta yarda da shi, jinsa nake kamar Abiena wallah.†Abie daga Inda yake tsaf yana kallon komai ya lumshe idanunsa yana jin wani matsanaicin yanayi mai wuyar fassaruwa, ya bu'de d'an 'karamin bakinsa, ya murmusa ya bushi dadda'dar iska ya fesar yana motsa la'bban nasa.†Rahma ta ce“Abiena kajita ko. Toh ga ammi da ammi ku gaisa.†Raiyana da ta gama sha'kewa ta mi'ke ta ce“A'a ku gama ina zuwa zan shiga toilet. †Hanan ta amsa tana dariya ta ce“Ya Abdul munata kewarka fa!†Murmushi yay ya ce“Sha kuruminki ina tafe, ina Angel Iman?†“Ta yi bacci.†Bayan sun gaisa ya ce maza taje ta kawai ba'kon su gaisa. Mi'kewa tai anutse tana tafiya, Jaddatu na fa'din. “Allah ya rufa asiri wannan gadon jajibe² irin Abdul Majeed da ta gado.†Hanan tai dariya, tusa na kubce mata. Jaddatu ta ce. “Ta shi ki ban waje, Hanan ke kam buni ya ciki wlh albasa batayi halin ruwaba, babu abinda kika ajiye sai tusa, cikin 'katon 'duwawunkin nan, tirrr. Ko ni tsohuwa da 'duwawuna suka ru'be wlh ban sakin tusa ina sane sai dai idan ku'buce min tai, ko cikin bacci, amman ke ba kunya abu 'burrr-'burrr-'barrrattt, sai kace budari.†Raiyana da take lab'e dariya ta ku'buce mata, ta toshe baki, ashe Latifa na can dining area, tana guga ta jiyo Jaddatu duk yadda taso toshe bakinta abin yaci tura ta 'kyal'kyale da dariya, tana toshe baki. Jaddatu ta shiga tafa hannayenta. “Ikon Allah! Raiyana! Latifa! Ni kukewa dariya? La'be kuka koma?†Raiyana, aguje ta haye beni dariya take over, duk haushin da ta sha'ka ya kau, wata irin dariya take, ta toshe bakinta. Latifa ta yi duk yadda zatayi ta ha'diye dariyar abin ya faskara, Allah ya sota ta kammala gyaran dining 'din tai saurin rugawa aguje ko tsoron tayis 'din mai wal'kiya kamar muduba batayi ya kayar da ita batai ba. Jaddatu ta ce“Wlh zamu gauraya daku, Hanan duk kece kika sakani su'bul da baka.†Rahma jikin 'kofar falon tai tsaye tana bubbugawa. Zaune dattijon yake afalo saman carpet. Sanye da jallabiya sabuwa fara 'kall, ta masa mugun kyau, yau d'aya kyawunsa ya fito, sai dai jikinsa yafi fuskarsa kyau . dadda'dan 'kamshin turaren Abdul Majeed da yake jikin jallabiyar ya kama masa jikinsa. Tin bayan da yay sallar isha'i, yake Jan tsohon casbin sa, ya zubawa Tv idanu. Jin ana buga 'kofar ya sanya ya mi'ke ya nufi 'kofar. Ya na bu'dawa tana tsaye. “Abba ga Abiena ku gaisa muje ciki.†Cike da dattakunsa ya murmusa ya ce“Sannu 'diyar albarka, insha Allahu za ki gama da duniya lafiya.†Rahma ta Kama hannunsa ganin yana 'dingisawa suka nufi wajan kujerun tana amsawa. “Allah ya amince Abba.†Zaunar da shi tai saman kujeran ta zauna 'kasa dab da 'kafafunsa ta be'ka masa wayan. Sallama yay yana 'dagawa Abie hannu. Abie ya ce“Sannu ina yini? Ta min bayanin komai idan na dawo zamuyi mgna. Bawan Allah me sunanka? Dattijo ya ce“ Abdulmajid Idris.†“Abie ya zaro idanunsa waje ya ce“Ma sha Allah! Amman bai ce shima haka sunansa ba!†Rahma ta ce. “Yeee ashe ba banza ba naji 'kaunar dattijon ashe mahaifine. Kaga Abie zan kashe wayar ga Abiena na biyu kusa da ni zamuyi fira, kai bari idan na dawo sai muyi waya.†'Kitt ta yanke kiran ta ajiye wayan gefe. Ta zubawa dattikon idanu, ta ce“Abiena pls ka fa'da min me yasa gaka kyakkyawa amman bakada kowa kuma ba wanda ya temakeka?†Ta 'karashe mgnar tsakaninta da Allah kallon Abienta take masa ta kamo dukkan hannayensa ta ri'ke tana zubar da hawaye. Jikinsa ya 'dauki wani irin 'bari cikin maganarsa wacce kanaji kasan harshensa akarye yake ya ce“Karkiyi kuka toh 'diyata kiyi hkr kowa da irin 'kaddarasa. Yay saurin zame hannayensa sabida abinda yakeji wani abu na masa yawo asassan jikinsa. Rahma ta zum'boro baki gaba ta shiga harba 'kafa ta ce“Abie kai ba irin waccan Abien bane baka sona shi kenan bari na tafi.†Ta fara 'ko'karin mi'kewa. Sai ya ga kamar bai kyauta mata ba, amman wani fannin sai ya ga yau fa kawai su ka had'u, ta ya zai iya sakin jikinsa da ita. Hannunta ya kamo ya ce“Yi hkr 'diyar albarka Wa yace bana sonki? Ai duk duniya mai sonki bayana ne, kece kika nunamin abinda duniya ta kasa nunamin wanda najima ina kwad'ayin na kasance na samu wanda zai soni ya kula dani, nasan akwai na Allah, sai yau Allah ya kawo ranan Wa zanso sama dake?†Cikin farin ciki Rahma ta ma'kale hannunsa saman 'kirjinta, tana kalkonsa haka kawai take mugun jinsa har 'kar'kashin ranta. Da sauri ya janye hannunsa wanda yake ta'bo 'kirjinta, acikin ransa yana fa'din. “Ya Allah!†Rahma ta ce“Abie 2 menene? Kake rude idanunka? Yauwa Ngd Abie2 ka riqemu Amana, kaci abinci ka 'koshi koh?†Kai ya jinjina. “Na ci Allah ya miki albarka, maza je ki kwanta, kiyi bacci kinji?†“Toh shi kenan Abie2 kaima tahi kwanta, gobe zan saka asamo mai kulawa da kai.†Hannunsa ya zare cikin nata ya ce“An gama 'diyar albarka,amman ban son kowa ya kula dani zanji da kaina, ga ki kin wadatar.†Murmushi sukawa juna ta fita ya rufe k'ofar falon ita kuma ta rufe masa gate da key, sabida 'karamin gate ne, tinda akwai key wajansa. Jaddatu ta isko tana famar surta masifa sai fa Latifa tabar gidan da kyar ta samu ta rarrasheta, Hanan na musu dariya. Rahma da wuri tai bacci yau ko wayar batayi da Abienta. Tsakiyar dare misalin 'karfe 2 na dare Rahma ta yi 'dai-daya tana sharara bacci, mai masifar da'di tana rungume da 'katon Teday 'dinta. Ga shinta ya bazu ya lullu'be mata fuska. Kamar amafarki ta ji ana.........! _💃ðŸ»Yar Ajin Tubarkallah🥰_ *DATTIJON ARZIK'I* N300 katin MTN ta wannan number *+22796515805* SULTAN mss flower BAK'AR FATA AUTAR MANYA TSINTACCIYA Nimcyluv Gaba É—aya 800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu Sulaiman Fidelity Bank, masu tura kati 08167888934 ga Æ´an uwa na Niger +22796515805 za ku tuntuÉ“a. To show evidence of payment 08142105218 *Real Ladingo+22796515805* For more information😇 _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 2/3/22, 11:42 - Buhainat: _*DATTIJON ARZIƘI*_ *BY* _Rahma ladingo Ummu Fareesa😘_ *🔥FITATTU HUÆŠU🔥* _*HOME OF QUALITIES WRITERS ASSOCIATION*_ *BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM* _*cнapÑ‚er 19*_ Wayarta nata ringing, kasancewar bata sakata a silent ba. Ahankali ta fara motsawa, tana sake 'kan'kame 'katuwar Teddy 'din da take rungume a'kirjinta. Bu'de shanyayyun 'kananun idanunta tai ahankali, wanda suke cike da bacci jin anqi daina kiran wajan karo 4. A hankali mi'ke zaune tana murza idanu, bakinta na motsawa alamar addu'a take. Matsowa tai sosai ta be'ka hannunta, ta 'dauki wayan da take a gefen bedside drower, ajiye tana neman agaji. Ahankali ta furta. “Abie! Lfy kuwa?†Ta 'karashe tana picking call 'din, ta manna wayan akunnenta. Ashagwa'be ta ce“Wayyo Abie I miss u jiya bamuyi fira dare ba, bacci wallah.†Murmushi mai taushi ya yi, ya ce. “Uhmmm! Babyna ni ai na kasa inata tunaninki na ce sai na kira naji lafiyar tilon 'ya Ummi baby. Amman jiya ko 'dazu dai za ki ce.†'Kyal'kyalewa tai da dariya tamkar ba daga bacci ta farka ba, ta ce. “Abie na manta na zata asubah ne video call pls naga farin cikina.†“Wayyo Baby kiyi hkr oya bacci dare ya yi sosai 'karfi biyu fa!†Kukan sangarta ta sanya masa yana ji tana harbe-harbe, wanda ga shinta ya gama rufe mata fuska. “Ya Salam! Ok bari na kira video call 'din.†Kira yay ta 'daga tana murmushi da guntin hawaye, ta janye gashin da ya rufe mata fuska. Hannu ya me'ka ya ce“Sai na mare ummina, rigimarki Abie mgnarki Abie ko?†Idanu ta 'kura masa ta turo baki “Toh Wa gareni bayan Abie nah?†Murmushi yay ya ce“kwanta ki lullu'ba muci gaba da mgna.†Kwanciya tai sunata fira har kusan 3 'barawo bacci ya saceta. Abienta yay murmushi ya datse kiran... Washegari Ja'afar da wuri ya shirya, ya ma su Yahuza sallama, su sai tara zasu fita aiki. Ya na zuwa Lawi me gadi ya ce ya shiga. A 'kofar falon ya tsaya yana knocking. Ma'aruf yana na'de cikin bargo suna video call da Aisharsa. Dariya ya kwashe ya ce“Ban gani ba da kyau, cire komai malama tare kike da mijin ki.†Aishatu daga can ta 'kyal'kyale da dariya ta ce“Wai ba kace fita zakayi ba?†“Yes naji Ana buga 'kofa amman sai kin nunamin abubuwana.†Ba yadda ta iya ta shiga nuna masa komai yana dariya, ya ce“Wlh badan sonki ya rufemin ido ba, da ba abinda zai hana na qaro 'yar duma-duma, na dinga shafa manya 'duwai...†Cikin masifa ta ce“Ga hanyar nan jarababbe kawai.†Ta tsinke kiran tana sakin kukan kishi. Ma'aruf ya bushe da dariya ya mi'ke ya sauko ya saka kaya dan ba uwar komai ajikinsa. Falon ya fito yaje ya bu'de 'kofar. Ja'afar tsaye can nesa. Ma'aruf ya ce“Ka iso? Meye sunanka?†Ja'afar ya ce“Ja'afar.†“Ma Sha Allah, shigo toh na kintsa zamu fita.†Ja'afar bai musaba ya shigo. Ya nuna masa wajan zama ya zauna shi kuma yaje ya shirya. Mamaki Ja'afar yake namiji da lafiyarsa kamar wannan wai sai anyi driving 'dinsa, da zuwa siyo masa duk abinda ya keso ko kai masa. Bai jimaba ya fito cikin shigar suit ba'ka'ke, sun masa kyau sai 'kamshi yake. Makullan motar ya bama Ja'afar ya amsa ya mi'ke suka fita. Motoci ne biyu 'dayar arufe Jar suka shiga. Tin layinsu ya gano Ja'afar babban direba ne sosai hakan yay masa da'di yasan komai zai kammala cikin satittika. *Gabon* Abdul Majeed zaune cikin falo ya na mgna alamun mgnar ta sirrice, ya nutsu sosai yana sauraron bayanin, kafin shima ya fara mgna. Kusan 20 minutes kafin ya gama wayan ya mi'ke ya kira security 'dinsa ya ce“Shirin tafiya Espagne an gama shirya komai jirgi nan da awa 1 zai 'daga.†Cikin girmamawa ya amsa ya fara ha'da kayansu. Aishatu zaune ta 'kurama Tv idanu, amman ranta Sam ba da'di. Wai ita Ma'aruf zai gayama mgna dan tana ramammiya? Knocking 'din 'kofar akayi, ta 'kwalawa uwani kira. Aguje ta fito cikin girmamawa ta ce “Ga ni hajiya.†“Dan Allah uwani wai inada rama sosai ne halan?†Uwani ta 'kunshe dariyarta ta ce. “A'a hajiya bawai sosai ba, amman ai bakida laifi.†Aishatu ta ce“Humm ai daman nasani masifarsa ce kawai, jarababbe je ki bu'de 'kofa.†“Toh an gama.†Uwani na bu'de 'kofa Rabi'ah ta shigo tana taunar cihngam. Aishatu ta ce. “Uhmm! Ina aka fito da rana tsakiya?†Rabi'ah ta zauna tana yatsina fuzka ta ce“Kinji haushin kanki, kin manta yau bikin Zaliyah?†Aishatu ta ce“ni wlh na manta daman kuwa ban zuwa, an 'batamin rai. Wai ke! Sosai nakeda rama?†Rabi'ah ta fashe da dariya ta ce“Au yanzu abun atare dake baki saniba?†Ai wlh kin fiye tsunburewa, ki faso gari hajiya....†“Ya isa! don Allah malama! Ta shi kije banson buro uba 'yar ba'kin ciki kawai.†Rabi'ah ta ce“Wlh bazan tafi ba sai Ac ya gama kaimin karki min iskanci kinji ko.†Aishatu ta mi'ke cikin 'bacin rai ta ce“Tinda gidanku ne sai ki zauna.†Ta nufi bedroom 'dinta ta rufo 'kofa. Rabi'ah kwanciya tai saman kujera tana dariya, ita tasan me take kisimawa aranta... ★★★★★★★ *Bayan kwana 9* Rahma sosai tai wani irin shaquwa da dattijon nan, da ta mayar da shi tamkar Abienta, ya murje ya goge ya yi wani irin kyau, baida aiki daga ci sai Sha sai ibadah, Rahma gefensa na zaune ko bazata masa mgna ba, yana tsintar kansa cikin farin ciki. 'Bangaran Ja'afar da Ma'aruf sosai sun saba ya siya masa kaya na zamani harda takalma, da waya wanda dakyar Ja'afar ya amsa, ganin Ma'aruf baiji dad'i ba sosai. Ya basa albashinsa na sati wanda yawan ku'din sun tsorata Ja'afar, ya ce bazai amsa duka ba, dik yadda Ma'aruf yakai da naci Ja'afar yaqi a uku ya raba ya amshi kaso 'daya. Can Tahoua Ibtisam ta na cikin tashin hankali, sbd afarko, yaqi batun Jamilu Laraba harda kukanta, ta rasa ya zatayi, har wajan mahaiyarsa Dadah taje ta ce bazasu ma Ibtisam auren dole ba. Tanko ya saurari Ja'afar sunyi mgna akan ya kwantar da hankalinsa shi zai aura ma Ibtisam. Amman dare 'daya Tanko ya ce ya fasa yaba Jamilu Dadah ta goyi baya, yanzu haka an sanya ranar aure sati biyu masu zuwa. Yaan musu gyaran gida an shafasa da siminti, anyi forge gidan ya dawo tsaf Ibtisam ta rame tai ba'ki hankalinta atashe kullun cikin zazza'bi take. Ja'afar baki 'daya baida nutsuwa da kwanciyar hankali, sabida Baaba sunyi mgna akan ya fawwalawa Allah lamarin, kar ya kuskura ya zuga Ibtisam ta bijirewa iyayanta. Hakan ya saka Ja'afar ya rage waya da Ibtisam, duk da yana cikin damuwar rashin jin muryata, ko ta kira shi bai d'agawa, idan ma ya d'auka hkr yake bata akan tai biyayya, har hawaye yake a 'boye dan ba qaramin so yake mata ba. Misalin 3 na dare wanda ya rage yau sauran kwana 2 'daurin aurenta da Jamilu. kwance take kamar an tsinketa ta mi'ke ta bu'de 'kofa ta 'dauki wayar da Laraba ta tirsasata take 'daga kiran Jamilu. Buta ta 'dauka ta shiga bayi. Number Ja'afar. Ya na cikin tsakiyar bacci yaji ringing 'din wayar. Lalubo wayar yay ya bu'de gajiyayyun idanunsa ya bu'de wanda suke cike da bacci, ya kalli screen 'din wayar ganin Ibtisam gabansa ya fa'di yay saurin 'daga kiran. “Baby lfy me ya faru bakiyi bacci ba?†Ibtisam ta fashe masa da kuka ta ce. “Mon amour kai har bacci kakeyi kaga yadda na koma sabida rashinka ko wata ka samune a can?†Ja'afar ya dafe goshinsa da tasan me yakeji da batace hakan ba! â€Yi hkr fa'damin me ya sameki?†Ashagwa'be ta ce“Ni ba mafarki nayi kazo shine na kiraka naji. Don Allah Mon amour me sunan garin da kake a Tchad?†Ja'afar ya ce“Me yasa kika tambaya, ko nan zaku zauna da mijin naki?†Kuka ta sanya masa harda shashe'ka. “Sorry yi shiru Ndjamena muke, baby wlh ina ta addu'a kinga yaune kawai bacci ya rinjayeni tinda muka shiga halin nan zaune nake kusan kwana, ina fa'dawa Allah wani bin sai asubah nake baccin da bai fi awa biyu ba na tafi wajan aiki. Don Allah ki nutsu ki rabu da iyayanki lfy, yadda nakeji akanki nasan wani banza bazai shiga min gonataba da garaje, Allah yana sane da kowa da komai kije ki amince karki musu ayi auran kinji Babyna.†Cike da farin ciki ta ce“Allah yasa ni matarka ce Sahibina, ina sonka bye kayi bacci lfy na gayamaka bana son Baba jimilu bani ba kaima yakusa haifarka.†'Kitt ta kashe wayar baki 'daya ta buga tsalle ta ce. “Ndjamena.â€ðŸ’ƒ Komawa ta yi tai kwanciayarta. ★★★ Bayan kwana biyu Abien Rahma sai da tai da gaske ta damesa da koke² yay shirin tahowa, sbd uzururuka sun tisasa gaba sai 'kasashe yake wucewa. Ja'afar sanye da Riga da wondo na sanyi kalar blue, masu taushi, ya 'dora ba'kar rigar sanyi mai wula asaman kayan. Wani irin fitinannan 'kamshi yake tashi ajikinsa, wanda ya baibaye motar baki 'daya. Sai dai fuskar nan ba walwala sabida damuwar da yake ciki, 'batan Ibtisam yau kwana biyu anyi Neman duniya an rasata, ana zargin shi ya saka a saceta, ga fitinar Laraba ta addabi iyayansa. Tsaki yaja yana tura hannunsa cikin sumar kansa yana shafawa Gudu yake sosai sbd zai biya wani waje ya 'dauki Ma'aruf ya kaisa Airport, zaije Gabon. Wayarsa ta 'dauki ringing. Kallonta yay yaga ba suna, yaqi 'dauka. Kusan kira biyar hakan ya saka ya 'daga tare da sallama. “Hello Mon amour kazo ka 'daukeni ina tashar mota.†Motar saura ka'dan ta ku'buce masa tsabar tashin hankali. Gangarawa yay bakin titi. Cikin tsawa ya kira “Ibtisam! wa ya kawoki tchad tin daga niger? Nace uban wa yakawo ki? Wlh idan baki gayamin ba nazo zakiyi nadamar sanina arayuwarki.†Ibtisam daga can atasha tana ri'ke da wayar sai da taji kamar ta Saki fitsari mugun tsoronsa ya shigeta tin kafin ya akasance awajan. Gigitaccan kuka ta Saki tace“Don Allah Mon amour kazo zan maka bayani wlh ni 'daya na shigo mota bazan 'boyema komai ba.†'Kitt ya katse kiran ya kifa fuskarsa saman tiyarin motar ya fesar da wani irin 'dumamanmen numfashi, ya 'dago yama motar key ya juya ya koma baya sabida nan tafi kusa da tasha. Ibtisam hankalinta ta she ta du'ke nan tana kuka, cike da tsoron kar Ja'afar yaqi zuwa bayan taci uwar wuya ahanya. Mai taxi da ya bata wayarsa kasancewar yanajin hausa ya ce. “Qanwata 'yan gidan naku basa zauwane?†Kai ta girgiza ta ce“Kayi hkr jira muga ko yazo sai abaka ku'din katin da ka saka awayanka nai kiransa.†Ja'afar waige² yake cikin Tasha kasancewarta mai girma, can 'bangara da aka saukesu ya nufa. Du'ke ya hangota jikin taxi kamar ma fa'dane yake mata tana kuka, har mutane sun fara taruwa Ana tamabayarsa. Ransa yaji ya 'baci da sassarfa ya isa wajan, yaji mai taxi na fa'din. “Ashe batada ko sisi ta saka na siyi katina na bata kira ko kwartontane ma....†Cikin zafin nama Ja'afar ya rufe msa baki yana masa 'kas'kantaccan kallo. “Ya isheka malam! Katin nawa ka saka awayan?†Ya qarashe tambayar yana sakar masa baki. “Sosai Ja'afar yay masa kwarjini yana son ya masa tijara ya kasa, ya ce“Na jaka 'daya.†Jaka biyu Ja'afar ya mi'ka masa. Ya maida kallonsa wajan Ibtisam wacce tinda taji muryasa ta mi'ke ta kafesa da ido tsoransa ya hana tai masa mgna. Wani mugun kallo ya watsa mata tai saurin sadda kanta tana wasa da yatsun hannunta hawaye na kwaryan saman kyakkyawar fuskarta. Ahankali ya 'karasa wajanta ya tsaya dab da ita. Ji tayi bugun zuciyarta ya tsananta, ga wani fitinannan 'kamshinsa da baibaye mata hanci. Take jikinta ya 'dauki 'bari. Kama hannunta yay ba tare da yace mata ufan ba, ya fara tafiya. Binsa take kanta a 'kasa. Sai da taji ya bu'de mota ya zaunar da ita, ya rufe ya zagaya,ya shiga ya fizgeta yabar tashar. Har sukayi nisa bai cemata uffan ba, haka bai kalleta ba. 'Dagowa tai ta kalleshi, wani irin girma ta ga ya qara,ya qara kyau fatarsa ta murje. Fashewa tai da kuka ta fa'da jikinsa ta zagaye hannayenta bayansa cikin kukan ta ce“Kamin horon komai banda shariya kai ka'dai na zaba akan kowa karka gujeni pls Sahiba kamin mgna ko sau 'daya, bazan ta'ba iya jure rashinka ba Mon amour.†Ta 'karashe mgnar cikin shashe'kar kuka tana shigewa faffa'dan 'kirjinsa, ta 'kan'kameshi sosai, kamar zai gudu. Wata irin wahalalliyar ajiyar zuciya Ja'afar ya sauke, ya fesar da zazzafar iskar bakinsa waje. Cikin fushi ya ce“Sakeni matsa.†Sakinsa tai cike da tsoro ta rakub'e tana kuka. “Kiyi shiru malama.†Ha'diye kukan tai ta saka kanta tsakanin cinyoyinta. *Restaurant Amandine*, ya biya ya mata takeaway. Kai tsaye gida ya wuce da ita. Key ya saka ya bu'de 'kofar kewayansu. Fuska ba walwala ya ce“Shiga muje.†Ibtisam ta shige sum-sum cike da tsoronsa. Jarka ya nuna mata da ruwa yace“Wanke hannunki.†Ba musu taje ta wanke. Kitchen ya 'dauko plate, 'dakin ya bu'de ya ce ta shigo. Tass ashare an sanya ledar 'daki ga katifarsu 'katuwa, 'kamshin turaren hakki na tashi. Abinci ya juye mata a plate, ya ce. “Zauna kici.†Ya nuna mata katifa. Zama tai kanta 'kasa. Akwatinsa da Ma'aruf ya basa ya bu'de ya ciro wata abaya ja mai shegen kyau, wacce ya siyo mata tin farkon zuwansa da zummar ya kai mata. Ajiye mata yay ya 'dauko mata soso da sabulunsa ya ce“Kina idar da cin abin kije kiyi wanka, bari na 'dora miki ruwan zafi, ga mai ki shafa ki sanya wannan rigar, sai ki kwanta. wallahi idan nadawo baki fa'damin gaskiya ba zaki raina wayona, na tafi.†Ibtisam ta jinjina kai ta ce“Ya Ja'afar karka rabu dani don Allah.†Harara ya zuba mata,ya ce“Oya ci abinci malama.†Cikin rawar jiki ta 'dauki spoon 'din ta fara cin jalof 'din shinkafar da 'katuwar cinyar kaza. Le'bensa na qasa ya tsotsa ya zura hannayensa, cikin aljihun wandonsa ya fito ya shiga kitchen ya kunna resho ya cika tukunyar da ruwa ya 'dora ya fice ya rufeta ta waje, ya shiga motar ya fizgeta aguje yabar layin ya kira Baba Tsalha yana masa bayanin komai, ya ce idan yakai uban gidansa airport ya dawo zasuyi mgna. Rahma zaune kusan Jaddatu cikin shirin fita take, ta mannawa Jaddatu kiss akumatu. “Wlh Rahma kibi asannu yanzu tarbar Abien naki ma sai kin kwashi mutumin nan kunje tare?†Raiyana ta ce“Ummi ai baya komai daughter muje lokaci ya yi fa!†Hanan ta ce. “Ummi baza ki jeba ne?†“A'a wlh ina nan iman mu zauna ko? Iman ta ce“Naqi Abie zanje na kawo.†Rahma tai siririyar dariya ta mi'ke ta sungumi Iman ta ce. “Muje. Latifa!†Aguje ta iso ta zube. “Allah shi temaki uwar 'dakina maganin kukana, fa'di na cika 'ya daga Allah.†Rahma tai murmushi zatayi mgna taji murya Jaddatu ta ce. “Mu kuma ubanki shi temakemu kike nufi kome? Na ce bayan aikin harda qira da ro'ko ya kawoki munafuka.†Ta 'karasa mgnar tana 'daga sanda ta wurgoma Latifa, tai saurin kaucewa tana fa'din. “Ya Allah kana gani dai ni bansan me na ma Jaddatu ba?†Hanan dariya sai da ta zube saman carpet. Raiyana ta gintse tata dan dakyar ta Sha wancan Karon. Rahma ta sauke Iman tana dafa goshinta ta ce. “Ya Salam! Jaddati me kike hakan? Wlh bana jin da'di Sam ba girmanki bane, kince tabar miki wasa ta bari toh me ruwanki da ita yanzu?†Jaddatu ta tafa hannun tana shirin sanya kuka ta ce“Rahma bare yafini wajanki?†“Ni ban ce ba mgnar gaskiya nakeyi. Latifa je sama ki gyaramin bedroom da falo, 'bangaran Abie na gyara na gaji sosai.†Raiyana ta kalleta ta ce“Au ya bar miki key ne?†Rahma ta ce“Daman wajena wannan yake naje 'daukar abu naga ba gyara ba'a gyaraba shine na gyara ammi. Jaddati kiyi hkr mun tafi.†“Bari uban naki yazo Rahma tinda Latifa ta fini.†Rahma bata sake mgna ba suka 'dunguma suka fita. Zaune yake sanye da shaddah ruwan sararin samaniya, ta Abie da Rahma ta basa, yaji qaran ta'ba qofa. Rahma ta shigo da sallama tana riqe da hannun Iman. Amsawa yay ta ce. “Abie 2 muje toh mun makara fa!†Kafa'da ya ma'kale. 'Kananunkyawawan idanunta ta zaro tana kwa'be fuska ta ce“Pls Abie 2 Allah zanyi kuka.†Murmushi yay ya ce“A'a 'diyar albarka kar kiyi kuka wlh kome kikeso zan miki. Kalli Iman na mana dariya fa!†Rahma ta matso tana rik'e da hannun Iman ta be'ka masa hannunta 'dayan, ta marerece. Ya gane nufinta sai yay murmushi ya ma'kale kafa'da ya mi'ke da kansa, ya ce “muje toh.†'Kwalla ta taru a idanunta ta ce“Sai na fa'dawa Abiena mai sona Abie2 baya sona.†“Don Allah 'diyar albarka kiyi hkr.†Ya qarashe mgnar yana kamo hannun nata. Kallon juna sukayi lokacin da suka sauke ajiyar zuciya atare. Da sauri ya Saki hannun yana lakatar dogon hancinta. Iman tai dariya ta ce“Sunyi fa'da ina musu dariya.†Rahma ta ce“Ai kin kyauta tinda ni bai sona bai 'daukana 'yarsa ba.†“Me nayi miki toh baby.†Baki ta zum'buro ta ce. “Baram-baram.†Dariya yay ya bu'de 'kofar ya fito. Suka biyo bayansa. Su Raiyana suna cikin mota har sun gaji da zaman jira. Gaba kusan direba yake zaune. Yayin da Rahma tana gefe iman saman cinyarta. Rainaya gefe Hanan atsakiya. Motarsu gaba ta securitys bayan tasu haka suka fita. Babban titin ambassadna, danja ta tsayar da su Rahma. Sai kallon titi take. Bayan an sakesu Yahaya cira aguje. Akuma lokacin motar Ja'afar bayansu ya 'dauko Ma'aruf, Sam baisan ya akayi motar ta ku'buce masa ba, ya daki motar su Rahma, daga baya ji kake garammmmmmmmm...........! _💃ðŸ»Yar Ajin Tubarkallah🥰_ *DATTIJON ARZIK'I* N300 katin MTN ta wannan number *+22796515805* BA'KAR FATA Autar Manya TSINTACCIYA Nimcyluv SULTAN mss flower Gaba É—aya 800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu Sulaiman Fidelity Bank, masu tura kati 08167888934 ga Æ´an uwa na Niger +22796515805 za ku tuntuÉ“a. To show evidence of payment 08142105218 *Real Ladingo+22796515805* For more information😇 _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 2/7/22, 07:46 - Buhainat: _*DATTIJON ARZIƘI*_ *BY* _Rahma ladingo Ummu Fareesa😘_ *🔥FITATTU HUÆŠU🔥* _*HOME OF QUALITIES WRITERS ASSOCIATION*_ ```TABBAS ASIRI GASKIYAR ME SHI NE.😔 HAJIYA KU SHIGO PAID GROUP NA TATTIJON ARZI'KI AYI WANNAN TAFIYAR DAKE, BABU KE BAYIN DA NASANIN BIYAN N300. ``` *BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM* _*cнapÑ‚er 20 Last free page💃ðŸ»*_ Ja'afar cikin zafin nama da 'kwarewar shi, yay saurin Janye motar baya, tin bugun farko da ya mata, yay baya da sauri, cikin ikon Allah bai shiga sosai ba. Amman motar ta bugu. Ba binda yake fa'da sai. “Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un! Allah yasa yadda bamuji ciwo ba wa'dan da ke cikin motar ma basu ji ciwo ba.†Yay saurin yin baya sosai yana kallon yadda ya bugi bayan motar ya lo'ba sosai, addu'arsa Allah yasa ba wanda ya ji ciwo acikin motar da ya buga 'din. Su Rahma ba 'karamin tsorata sukayi ba, lokacin da Ja'afar ya bugi bayan motar tasu, wanda take gefen 'daya ya lo'ba, “Innalillahi wa'inna ilahir raji'un!†Shine su Rahma suke maimaitawa dukkanun su. Jin yadda aka bigi motar su daga baya wanda har far 'din baya na hagum ya fashe take dukkansa ya zube tsakiyar titin. Security's da suke biye da su hankalinsu ba 'karamin tashi yay ba, aguje suka qaraso wajan dab da motar su Ja'afar, Sukayi parking suka fito ganin har yanzu mai motar yaqi fitowa ya bada hkr, ga shi jama'ah sun taru sosai. Rahma ta ru'de tana rungume Raiyana da Iman. ta le'ka Abie 2 jikinta na 'bari ta ce“Abie 2 bakaji ciwo ba ko?†Abie ya ce“Fatan kema jijjigar motar bata saka zuciyarki ta tab'u ba?†Hanan ta ce“Wannan wane irin jakine ya bugemu a mota amman bazai so ya bamu hkr ba?†Rahma ranta ya 'baci ta ce. “Ai kuwa rashin mutunci ba abinda yake cikin tsarina bane amman wlh sai naga me yake taqama da shi. Ya bugi motar mu amman mu yake jira mu fito ko me? Kodai macace a motar ina zuwa.†Ta 'karashe mgnar tana qoqarin bu'de motar dan ta fita. Abie 2 ya ce“A'a 'diyar albarka zauna bari zan duba muga ko dai yaji ciwone, ayi masa uzuri.†Yahaya direba ya ce“Eh hakane kam hajiyar gida kiyi hkr 'barna ce an Riga an mana ita.†Raiyana ta ce“Hakane amman kowaye bai kyauta ba, kamar da niyya akayi.†Abie 2 ya girgiza kansa, ya bu'de motar ya fito Yahaya na bin bayansa. Ma'aruf kuwa tsabar tsoro da ru'dewa yasa ya rufe idanunsa ya toshe kunnuwansa, yana kiran sunan Allah, dan ji yake yau sun gama mutuwa zatonsa sun shiga motar sosai sam sai lokacin da Ja'fara ya masa mgna yana 'ko'karin bu'de motar. “Oga muje muba masu motar hkr don Allah, mune da laifi.†Ma'aruf ya kalli Ja'afar ya ce. “Su basu san tsautsayi ba ai nima an kashe min far 'din mota...†Securities ne suka katse masa magana suna 'kwan'kwasa glass 'din motar. Ja'afar bai tsaya sauraren Ma'aruf ba ya bu'de motar ya fito. Tsaye suke fuskar nan ba fara'a, sun game rai. Ja'afar aransa ya ce“Tabb ashe ba hausawa bane, ni kuma ban iya larabci ba. Cikin harshen français ya ce “Kuyi hkr wlh ku'buce min tai bansa ya hakan ya faru ba.†Abbas ya ce“Amman shi ne bazaka fito bada hkr ba kun ha'dawa mutane gosulo?†Ja'afar ya ha'diye 'bacin ransa, dan yasan shine baida gaskiya, ya ce“Kuyi hkr...†Ma'aruf ya ce“Kar Allah yasa su hkr, ai muma an mana 'barna.†Abbas ya harzu'ko zai kaima Ma'aruf duka, Abie 2 ya ce“A'a ku dakata! Me yake faruwa ne harda bugu? Ai mugodewa Allah abinda ya tsaya anan, ba wanda yaji ciwo Allah ya kiyaye gaba.†Ma'aruf ya ce“Bayan ka turo acimin mutunci a baina nasi ni za'a Mara? Ja'afar ya ce“Haba! Me kake hakane? Wannan babban mutum ne, duk abinda zakayi ka guji yiwa babba magana gatsal.†Rahma tana kallon komai ta can, ta bu'de motar aharzu'ke ta fito ta dimfaro wajan. Tana zuwa ta Kama hannun Abie 2 ranta a'bace ta ce“. Abbas tinda basuda mutunci kuyi duk abinda ya dace sannan gyara mana motar mu kamar yadda muka fito da ita...†Ja'afar ya kalleta ya kauda kansa, baisan me ta ce da larabci ba, amman ya mayar mata French ya ce“ Don Allah kiyi hkr ba da gangan bane...†Da sauri ta waigo ta kalleshi taja tsaki ta maida masa da French ta ce“Anqi a hkrn kun rainawa mutane hankali, ashe ko Arab 'din ma basaji, duk wanda ya ce zai ta'bamin Abie sai naga bayansa...†Abie 2 ya rufe mata baki ya ce“ Abbas muje Ku kuma Ku tafi Allah kiyaye gaba.†Ja'afar yarinyar tai mugun ba'kanta masa rai yaji ya tozarta, amman ya danne 'bacin ransa ya ce“Merci beaucoup papa.†Ma'aruf bai ce komai ba, sbd yay nisa wajan kallon Rahma da nazartar ta idan zai fara, ga dai Raha Abdul Majeed Abdulwahab Marocco amman ba damar saceta. Raiyana tana kallon duk abinda yake faruwa. Murmushi mai taushi tai, aranta ta ce“Anzo wajan.†Zaunar da ita Abie2 yay mazauninta yaja kumatunta ya ce“Baby rigima! Mu gode Allah babu wanda yaji ciwo.†Rahma ta turo baki batayi mgna ba, ya rufe motar ya isa mazauninsa Yahaya yaja motar yabar wajan. Yayin da su Abbas ke biye da su. Ja'afar na driving cikin 'kwarewarsa yana fesar da zazzafan huci, yana mamakin me yama yarinyar? Ya ga hkr yake basu, idan ba dan shine baida gaskiya ba su isa ya basu hkr ba, koda kuwa za'a tara masa mutanan tchad baki 'daya ba wai kallon suna larabawa ba. Tsaki yaja yana fa'din. “Shiyasa na tsani yawancin masu ku'di basuda adalci...†Ma'aruf ya ce“Hummm! Har ni?†Ja'afar ya ce“Ka gyara gaskiya bansan naga mutum nawa babba rashin kunya, wannan zai kusa haifarka fa, koma ya haifar kake neman masa rashin kunya.†Ma'aruf da yake yana son shirya iya shege ya ce“Na bari Ja'afar Ngd da shawara, yarinyar nan tanada jin kai, ko dan ta ga tanada kyau.†Ja'afar bai tanka masa ba ya ta'be baki, shi kam baiga kyau ba, haushinta ma yake ji, kyawun mace 'daya yake gani cikin 'yan matan duniya Ibtisam 'dinsa. Kusan tare su ka shiga airport, Ma'aruf sai message yake da wata number yana dariya. Ma'aruf bai fice minti 15 jirginsu ya 'daga zuwa Gabon, Ja'afar ya juya zuwa gida. Su Rahma sun shafe 25 minutes kafin jirgin su Abie ya iso. Abie 2 ya mi'ke ya 'dan zagaya ya dawo. Su na zazzaune wajan da ake jiran matafiya sai ga shi shi da security 'dinsa, sanye da wata narkekiyar shaddah me mai'ko. Rahma ta mi'ke cikin matsanaicin farin ciki ta ruga aguje. Hannayensa ya ware mata cikin tsananin farin ciki ta fa'da saman faffa'dan 'kirjinsa, ta 'kan'kameshi tana sakin wani irin numfashin, ta ceâ€Abiena Rabin raina, I miss you so much.†'Kan'kameta yay ya shafa bayanta, bakinsa dab da kunnenta murya atausashe ya ce“ Miss u too my baby ummina. Kinyi kewar Abie sosai ne¿†Luf tai ’Kirjinsa tana 'daga kanta alamar Eh. Rainaya ta iso ta ce“Toh Iyayan soyayya uba da 'yarsa Abien Rahmerh barka da zuwa.†Rahma ta janye jikinta ta Kama hannun Abie tana murmushi. Amsawa yay fuska sake ya 'dauki Iman Hanan ta turo baki gaba tana fa'din. “Yaya Abdul ta 'yarsa yake da matarsa baiga 'kanwarsa ba?†Abie ya rungumeta yana murmushi ya ce“Ban isa naqi ganin Ƙanwata ba.†Abie 2 ya ce“Yalla'bai barka da zuwa.†Abie 1 ya sakesu ya rungume Abie 2 sukayi musahaba. Rahma sai murna take ta yi Abie biyu. Motar su Abbas Abie 1 ya shiga Rahma ta ce nan zata shiga. Ai kuwa ahaka suka jera zuwa gida, Abbas na masa bayanin tsautsayin da ya faru. Abie ya ce“Allah ya tsayar nan.†Ja'afar kai tsaye wajan gyara yakai motar, sbd far 'din gaba guda ya fashe, sai an saka sabo, daga can ya nufi gida. Ibtisam bayan ta gama cin abincin ta fito ta leqa kitchen ta ga ruwan zafin har ya tafasa, ta kashe reshon ta juye abokiti ta, ta shige bayin, tai wankanta tass, ta fito. Mai ta shafa na Ja'afar mai azabar 'kamshi, ta sanya Riga mai shegen kyau ta mata cif har 'kasa ta yane kanta da mayafin abayar, ta fesa turaren Ja'afar ta kwanta saman katifar tana fa'din. “Mon amour ina sonka har na mutu. Yaushe zan tsaya na auri mutum kusan sa'an Babana, Anna Baba ku yafemin ban gudu dan 'bacin ranku ba.†Ta 'karashe mgnar tana sakin kuka abin tausayi. Ja'afar tinda ya shigo yake jin shashek'ar kukanta. 'Dakin ya shigo ya ga ta ha'da kai da guiwa, tana rusar kuka. Wani irin tausayinta yaji ya kamasa, amman yana son ya nuna mata kurenta. “Kukan me kike tinda kin gudo? 'Dagowa tai tana kallonsa idanunta sharkaf da hawaye. Zama yay ya ce“Fa'damin me yasa kika za'bi barin iyayanki da kowa sbd ni? Ko dan ki tozarta iyayanki?†Ibtisam duk da tana tsoron Ja'afar amman hakan bai hanata shigewa jikinsa ba, cikin kuka ta ce. “Kasani ban ta'ba son kowa ba sai kai bazan iya jure rashinka na har abada ba.†Zazzafar iskar bakinsa ya fesar ya Sani Ibtisan son so take masa, tana qaunarsa matu'ka kamar yadda yake sonta. Fuskarta ya riqe da tafin hannunsa biyu, ya jefa mata gajiyayyun idanunsa ma'abuta lumshewa. Cike da kasala ya ce“Mon cÅ“ur kalleni.†Wani irin fitinannan sanyi Ibtisam taji lokaci 'daya ya kama sassan jikinta, sbd yadda yay mata mgnarsa mai wujijjiga mata zuciya da gangar jikinta. Kallonsa tai ta yi saurin rufe idanunta ta kirasa“Mon amour pls muyi aure wlh ina sonka ka ji.†Ta 'karashe mgnar tana fashewa da kuka,ta kifa fuskarta saman kafa'darsa. Ja'afar yaja dogon numfashi ya ce“Ya Rabbi! Ok fa'da min ya akayi kika zo Tchad ke 'daya? wlh idan ba hakaba zan fita daga sabgar ki gobe na mayar dake gida.†Ibtisam cikin kuka ta ce. “Randa na tambayeka sunan garin da kake a Tchad daman na gama ciro ticket 'Dina zuwa zinder duk da bansan inda zan dosa ba na gwammace nabar garin, shine fa da asubah bayan an tayar damu yin sallah na faki idanun Anna bayan ta koma 'daki, na tula tsunmakarai na rufesu kamar mutum,na fice gidan bus wadda tana shirin fita nazo. Ku'din wajanka da ka ban shine kawai ban ha'da Dana kowa ba. A zinder na kwana washegari da asubah muka wucce diffa daga nan muka samu motar Tchad naci wuya sbd sai da na kwan na wuni banci komai ba kud'ina ya 'kare, shine d mukazo na amshi aron waya na kiraka.†Ja'afar ya ce“Uhmm! Kinyi son ranki amman kinsan irin halin da kika jefa iyayanki?harda nawa iyayan tinda anacewa ni na 'boyeki da ni kaina kinsan yadda na shiga tashin hankali? Sannan Inda wani abun ya sameki fa?†Ibtisam ta kalleshi ta ce“Zan iya mutuwa dominka Mon amour. †Ta 'karashe cikin shashe'kar kuka. Matseta yay jikinsa yana buga bayanta. Ya furta“Ya Allah! Ok yi shiru baby ya isa ok.†Ya 'karashe mgnar yana ciro wayarsa ya kira number Baaban sa. Bugu 'daya Malam Adamu ya 'daga da sallama. Ja'afar ya 'kas'kantar da murya ya ce“ Baaba barka da yamma ina yini?†Daga can Malam Adamu ya ce. “lafiya ba lau ba, Ja'afar iyayan yarinyar nan sun sakamu gaba wlh na rasa yadda zanyi, don girman Allah ka fa'damin gaskiya kasan inda Ibtisam take?†Ja'afar ya kalli Ibtisam tai luf 'kirjinsa tana sauke ajiyar zuciya idanunta lumshe, hawaye na saukowa saman kyakkyawar fuskarta. Mugun tausayinta yake ji, yarinya 'karama mai shekaru 17 ta iya takowa tin daga Niger har 'kasar Tchad dominsa sbd son da take masa, taya zai iya jure barinta cikin 'kunci? Idanunsa ya runtse zuciyarsa na matsanaicin bugu, aransa ya ce“Ga 'koshi ga kwanan yunwa†Sake matseta jikinsa yay ya aro jarumta ya ce“Baaba kuyi hkr komai zai wuce ina tayasu da addu'a insha Allahu Ibtisam tana hannu nagari.†Malam Adamu ya ce“Allah yasa Ja'afar ya kk da aikin fatan komai lafiya? Ina so Yahuza? Jiya munyi fira da iyayansu sai albarka suke saka maka wai duk sunsan Kaine jarumin.†Ja'afar ya ce“Baaba zan kiraku anjima.†Sallama sukayi Malam Adamu na sanya masa albarka. Ja'afar ya ce“Malama 'dagani.†Numfashi ya ga tana fitarwa cikin nutsuwa alamar ma ta yi bacci. “Ya Allah!†Ya furta yana kwantar da ita ya lulu'ba mata bargonsa, ya 'dauki wayarta ya ga ba chaji amace ya jonata chaji ya fito waje. Zaune yay saman tabarma ya kira Baba Tsalha. Bugu biyu ya 'daga. “Yauwa Baba 'dazu ina gaggawa na cema sai nadawo, ya zanyi da yarinyar nan? Gaskiya ban son ta kasance cikin damuwa ko 'kunci, ya zanyi ma wlh dubara ta ku'buce min. Ga can ana zarginko ta gudo wajena, ya zan maidata ma ban saniba, tinda bazai yuba mu zauna waje 'daya ba aure tsakaninmu.†Baba Tsalha ya ce“Tashin hankali! Amman sai nake ganin bai kamata ka maidata ba gudun karta kuma guduwa ta shiga duniya arasata baki 'daya, bari na dawo gida zamuyi mgnar sai ta zauna nan wajan Falmata tinda ga Yara nan, kaga bazai yuba Ku zauna tare.†Ja'afar ya ce. “Ngd Baba Allah ya qara girma.†Rahma tinda suka iso gida ta tattara ta tare wajan Abienta. Kiran sallar la'asar ne ya saka ta tafi 'bangaranta. Raiyana zaune saman bed 'dinta tana waya. “Humm! Ai wlh iya gaskiyar nake fa'da miki, yau naga abinda na jima ban ganiba, kuma ruwa da iska sai nayi wannan ha'di, dan ubanta ko zata barmin mijina ya huta, badan tsabar kamar da suke ba, wlh sai nace wajan haihuwarta likitoci sun canza masa yarinyar da aka Haifa masa, shegiya mayya kamar ita 'daya ce 'diyar attajiri aduniya sam yarinyar bata barin wata qofa da mutum zai samu shiga zuciyar Abdul Majeed na ratse da Allah sai na tarwatsa rayuwarta, rubuta ki ajiye. Idan tana nan bazan samu Majeed ba har abadan. Ita aunty Saro 'kidahumace sam bata gaenwa sabida ta samu nama da juice tana ci tana qara jibgewa kamar kayan wanki shi kenan bu'kata ta biya, da kayi mgna ta ce kayi hkr ka nutsu mtswwww!†Wahida ta 'kyal'kyale da dariya, daga can ta ce“ Ai ba zata ganeba ita taci dai, yanzu dai ki shirya zuwa jibi kizo mu tafi can 'din muji ta inda za'a fara wlh zataci ubanta, 'diyar gida zata hana matar gida walawala. Raiyana ta ce“Ba wannan ba ma wlh na ha'diya yawu jikin ba'kin yaron nan da ganinsa zaiyi fawa inason sai ya kashemin 'kishirwata kafin nasan yadda zan ha'da aurensu da shegiyar balarabar nan, ko ya kika gani.†Wahida ta ce“Kin fini tsiya sosai amman karki fara neman lalatada shi ki kawar da Rahmar, muje kawai wlh malamin hatsabibine, zai miki yadda kikeso, tinda kin saka agano mazauninsa abin da sauqi jinnu zasuyi aikin wlh duk abinda kikeso sai kin samu.†Raiyana tai dariya ta ce“ Ok Ngd zamuyi waya anjima da dare.†Ta katse kiran ta mi'ke ta gyra jikinta tana dariyar nasara dan ji take komai ya kankama da ikon Allah. Bayan da ya dawo daga masallaci, sallar la'asar ya yi wanka ya shirya cikin wasu fararen kaya riga da wando masu taushi, ya na fesa turare, yaji ana knocking 'din 'kofar. Cike da takunsa na qasaita tamkar wani yaro 'dan shekaru 30 yake jinsa. Key ya nurza ya bu'de 'kofar. Sanye take da riga da siket 'yan Saudiya masu masifar kyau, kalar golden sai wani irin 'kamshi take, ta raba dogon gashinta biyu ta 'daure ko 'dan kwali bata yafa ba. Abie ya ware mata hannayensa, ya na fa'din. “Oyoyo Babyna.†Shigewa tai cikin 'kirjinsa ta 'kan'kameshi, ashagwa'be ta ce. “Abie Rabin Raina yau inajin nutsuwa fiye da kullun duk da Abie 2 ya hana nai kewarka. Abiena kayi kyau sosai kawo na fesama turaren.†Ta 'karashe mgnar tana 'dagowa ta shafi sajansa zuwa gemunsa, tana 'da'ddage ta Kira “Abie Rabin raina, um zanyi kuka fa!†Abie ya gane nufinta. Yay saurin tallafota jikinsa sosai ya saddo yadda tsawonsu zaizo 'daya cike da rauni ya ce“No! Rayuwata karki min kuka kinji oya toh.†Rahma cikin farin ciki ta sumbaci gemun da sajan da hancinsa ta dawo da kallon labb'ansa tana marerece fuska tana kallon 'kananun la'bban nasa. Bakinsa taji saman nata ya sakar mata sumba mai sauti yana dariya, ya janyeta jikinsa ya ce“Toh Baby shi kenan ko?†Kai ta 'daga ta amshi turaren ta fesa masa ta ce“Abie Rabin raina muje wajan Abie 2 ko.†Gira ya 'daga mata ya kama hanunta ya kaita har gaban dressing mirror ta ajiye turaren yajata suka fito. Raiyana wacce ta fito daga bedroom 'din ta bisu da mugun kallo, sai wayance ta ce“Kaga 'yar Abienta muje Abienki yaci abinci ko.†Rahma ta janye hannun daga cikin na Abie cikin sanyi jiki ta ce“Kuje kawai ni na tafi wajan Abie 2.†Bata jira amsar suba ta tafi ta fara taka steps cikin sauri kamar zata fa'di. Abie ya ce“Baby kiyi asannu karki fa'da pls.†Rahma ko kallonsu bata bai taci gaba gaba da sauka cikin saurinta. Raiyana ta rungume Abie ta baya tana fa'din. “Nayi kewarka mijina sannu da zuwa fatan ka dawo lafiya?†“Alhmdllh! Fatan na sameku lfy?†Rahma ta waigo karaf idanunsu ya sarqe da na Abie, tai saurin juyar da kanta qafarta sauran ka'dan ta goce tai saurin riqe 'karfen benin, taci gaba da saukowa. Abie ya zame jikinsa ya ce“Bakida hankali kefa 'diyata na kallonki bakya jin ko kunya.†Yay maza ya bar mata wajan cike da haushinta. Jaddatu zaune tana Jan casbi. Latifa na zuba mata shayi. “Latifa ya nakeji kamar cittta da kananfari ya yi yawa ne?â€. Latifa ta ce“Jaddatu yadda naake sakawa kullun ne na saka kur'bi kiji.†Hanan tai dariya ta ce“Ummi na neman laifinki ne yi ki wuce abinki.†Jaddatu ta bugama Hanan casbi ta ce. “Wlh za ki koma inda kika fito shegiya uwar tusar tsiya.†Latifa tai saurin ha'diye dariyata ta zubawa Hanan shayin ta bar falon cikin sauri gudun kar ace ta yi. Rahma ta wucesu 'Kala bata ce ba. Jaddatu ta ce“Rahma ni kikewa gaba bayan duk fitsara da kika min 'dazu?†Rahma ta dafe goshinta ta juyo ba tare da ta yi mgna ba ta ha'de mata hannuwaðŸ‘ta juya ta fice. “Anya junnu basu shafi yarinyar nan ba kuwa? Ikon Allah! †Iman ta bi Rahma da gudu. Abie ya sauko ya zauna kusan Jaddatu yana murmushi ya ce“Ummi keda Wa?†Hanan ta ce“ita da Ummi qarama, wai ta fice dan bata mata mgna ba wai shi kenan gaba take mata.†Abie yay dariya ya ce“Ba ruwana sunfi kusa.†Jaddatu ta ce. “Dole ka fa'di hakan mana Abdul.†“Ummi bari naje mu gaisa da baqon naku...†“A'a wlh ban ciki can kai da 'yarka, iyayan kwashe².†Raiyana ta ce“Wlh fa ummi kwashe2.†Hanan tai dariya ta ce“Ummi ina sonki za ki mutu ki barni.†“Ai dole tinda ke tsaron duniya kikazo.†Abie ya sumbaci Jaddatu ya mi'ke ya kaima Hanan duka ya ce“Ban ta'ba ganin me maida Uwa kaka ba sai ke.†Ya 'karashe mgnar zai fita Raiyana ta ce“Abincin fa?†Bai kalleta ba ya ce“Sai na dare nayi ciye-ciye cikin jirgi.†Ya qarashe mgnar yana tafiya. Da idanu ta rakasa, sosai take masifar sonsa ta sani idan batai wani abun ba ba zata ta'ba samunsa ba. Rahma tana zaune kusan Abie 2 suna fira, sai ta ga kamar ya sauya mata. Abienta ne ya shigo da sallama suka amsa. Rahma taqi kallonsa tana ji ya zauna dab da ita, har tana jin hucinsa. Abie2 ya ce“Ya gajiya?†Abie ya amsa“Alhmdllah! Ya zaman hkr har na samu lokaci zuwa gobe sai mu tattauna insha Allahu.†Abie 2 ya ce“Ina godiya Allah ya qara girma ya tsareku da dukkannin abin qi.†Rahma da Abie atare suka amsa da. “Ameen.†Rahma na shirin kwantar da kanta akafa'dar Abie 2 Abienta yay azamar kamota ya mi'kar da ita tsaye ya mi'ke. Kuka ta sanya masa ta fara fizgewa. “Ya Rabb! Baby me na miki kuma? Oya muje naji.†Bai jira komai ba ya 'dauketa ca'dak kamar jaririya ya mannata 'kirjinsa ya fice daga falon. Abie2 ya tintsire da dariya ya ce“Ikon Allah! Wannan 'diyar tamu akwai rigima.†Rahma shiru tai jinta 'kirjin Abienta tai luf harda tura fuskarta 'kasan wuyansa tana shaqu ni'imataccan 'kamshin jikinsa. Lambu ya nufa da ita. Tsakiyar wasu korayen ciyayi ya sauketa ya zaunar da ita shima ya sauna ya kamo hannayenta yana murzawa ya 'dago ha'barta. Cikin taushin murya ya ce“Fa'damin laifina baby ummina sai na baki hkr ok. Amman kar na sake ganin ko kusa kin zauna kusan Abieni 2 duk rada na sake gani zan kore shi.†Kallonsa ta yi tai saurin runtse idanunta ta kwantar da kanta a'kirjinsa ta shiga sauke numfashi da Sauri Sauri, bugun zuciyarta na qara tsananta, ta shige jikinsa sosai ta kira shi. “Abiena Rabin raina?†“Na'am Baby ummina mene umâ€? Kai ta girgiza masa ta shiga sauke ajiyar zuciya. Tsakiyar kanta ya sumbata yana shafa kanta yay mata ra'da akunnenta. “Babyn Abienta yay sauran sati 2 ki koma Espagne. †Kuka ta sanya masa. “No! Karatu dolene babyna tare zamu zan tsaya har tsawon sati sai kin warware na dawo ok?†Kai ta jijina, tana sakin murmushi. Haka ya samu cikin dubara har ta Saki jikinta ya Kama hannunta suka zagaya lumbun, ya tsinko mata lemu da ayba basu qarasa nuna ba, kiran magarib ne ya dawo dasu cikin gida. Ja'afar fita yay yaje kasuwa ya siyoma Ibtisam dogayan riguna masu sauqin ku'di irin na shuwa arab guda biyar da hijabai uku takalma uku sai mai turare sabulu da soson wanka. Tinda ya dawo ya zauna tsakar gida har lokacin da aka fara kiraye² magarib, ya mi'ke domain tashin Ibtisam. Sosai take baccinta hankali kwance. Tsugunawa yay dab da katifar ya du'ko kansa bakinsa dab da kunnenta cikin nutsuwa ya kirata. “Mon cÅ“ur! Ta shi.†Yadda la'bbansa suke ta'ba fatar kunnenta sai taji kamar susa mata fatar kunnen ake cikin bacci. Sake mi'kewa tai tana turo baki gaba. “Oh! Bazaki tashi bâ?†Ya qarashe mgnr yana mur'da kunnenta. Zabura tai tana fad'in . “Wayyo Anna zafi....†Idanun hu'dun da sukayi da Ja'afar ya saka ta ha'diye sauran mgnar ta sadda kanta. “Ta shi ga kaya nan na siyo miki anjima za ki koma wajan baba me taxi akwai budurwa dai dai ke ki jira nasan me zanyi, sauran kice gudowa kikayi zaice musu ke matata ce 'daki muke nema zan qaura nabar ma su Harisu nan.†Cikin murna ta mi'ke ta fice da gudu tana fa'din. “Allah yasa“Na zama matarka.†Da kallo ya bita yana murmushinsa mai tsada ya motsa 'kasan labb'ansa ya ce. “Ameen baby love.†Alwala yay ya tafi masallaci. Itama alwala tai ta zari hijab 'daya cikin kayan da ya siyo mata ta saka, tai sallah. Su Harisu koda suka isko Ibtisam abin bai basu mamaki sanin irin soyayya da sukewa juna, kuma ya kirasu ya musu bayani akan su rufa masa asiri har komai ya dedeta. Bayan sunyi abinci baba Tsalha yazo ya tafi da Ibtisam kewayansa. Da hannu biyu Falmata da yaranta suka kar'beta. ★★★★★★ Bayan sati 'daya. Rainaya tana ta shirya tugunta cikin sirri wanda Ja'afar da Rahma basa tunanin ko a mafarki irin k'addara zata iya afka musu. Haka Ma'aruf na Gabon bai dawo ba. Duk wani motsin Ja'afar a Tchad ya sa ni, tsaf zuwan Ibtisam ne bai saniba sabida ba damuwarsa bace, yanadai bibbiyarsa idan yana masa aiki,shi mutunne idan kana masa aiki sbd sana'arsa mai ha'darin gaske toh bai yarda da kowa, ba ko waccan direban ya 'batar da shine har lahira sabida zai tona masa asiri. Amman abu 'daya ya basa mamaki Ja'afar bai saka masa idanu ba, shi dai aikinsa yake na driving. Ibtisam hankalinta kwance Ja'afar na kulawa da ita kullun da safe zai shiga su gaisa, haka zai kirata da sabon layin da siya mata suyi fira. Baba tsalha ya ce su shirya kawai sai suje Cameron wajan yayar Baban Ibtisam karime sai suyi mgna ta fihimta sai 'dauro musu aure acan amman sai anyi mgna da Malam Adamu dan auren ya yi albarka. *Gabon* Zaune yake a falonsa daga shi sai guntin wando, iya guiwa. Waya yake yana 'kyal'kyala dariya ya ce. “Wallahi naso rama abinda ya min toh amman shegen yaron ina mugun anfanuwa da shi, duk wani abin 'karfin tasirin asirine wlh ko zaka kashesa bai San cewar shine ya satomin 'diyar governor ba a *Hermepolite*, sai da na tatsi 20 millions kafin na bayar da ita, har yau basu isa su kamani ba. Amman kasan shi nakeso ya 'kwamuso min Rahma Abdul Majeed Abdulwahab Marocco. Sbd yaron akwai sa'a atare da shi.†Daga can mutumin yay dariya ya ce“Au wai har yanzu an rasa hanyar bi asaceta? Ni kuma da zakabi shawarata idan an satota kar kanemi fansarta da ku'di kawota ayi safarata wlh yarinyar nan yadda Allah ya mata halitta mai kyau zaka samu millions ba adadi amaidata karuwa kawai.†Ma'arufa ya ce“No! Akwai abinda zan shirya na rama wulaqanci da ya min, inason na samu wacce yakeso na 'kwamushe... Kai nafasa ramuwar gayyar ma, Rahma Abdul Majeed bari kaga abinda zan saka Amata sai muga zai rayu ko mutuwa zaiyi uban nata...†Knocking 'din qofar akayi ya mik'e ya nifi qofar yana fa'din. “Madam ta dawo gobe nake shigowa Tchad zamuyi waya.†'Kofar ya bu'de, Aishatu tsaye tana yamutsa fuska. Gefenta Rabi'ah ce ta kafesa da idanauwa. Gira ya 'daga mata, ya ce“Baquwa mukayi?†Aishatu ta fice tana fa'din. “Rabi'a h ce baquwa? Ji sokana.†Dariya yay ya nufi bedroom 'dinsa Aishatu ta bi bayansa. Rabi'ah ta zauna tana karka'da qafafunta, ta ce“Bazan barki kici arzi'kin nan ke 'daya wlh.†Saman gado ya kwanta Aishatu ta zauna tana shafa tumbinsa ta ce“Ni kaban ku'di zamuje shopping. †Baki ya ta'be ya ce sai kin ban na 'Dana marowaciya, dudu so nawa nayi tinda nazo zo naga babyna.†Zatayi mgna ya rufe mata baki da nasa ya shiga dagula mata lissafi da Rana tsaka ya 'barjeta son ransa Allah yasa qofar arufe da Rabi'ah ta jiyo ihunsu. Da kansa ya shirya suka fita har Rabi'ah wacce ta dinga masa irin wasu abubuwa a 'boye na alamar tana sonsa da sun ha'da ido. *Niger Tahoua* Tanko tsaye tsakar gida yanaa kallon yadda Jamilu yke musu tijara ba kunya ba tsoron Allah. “Wallahi na Baku sati idan Ibtisam bata dawoba daga yawon tamba'dar sai kun biyani kayana da ma'kuddan ku'da'den da na kashe muku har na gyaran gidan da na muku. 'Kilqmq da saninku ta gudu kunyi hakan dan kuci dukiyata....†Laraba da takaici y isheta ta warto muciya ta sauke masa adoron bayansa, sai da ya rankwafa. Zata qara masa Tanko ya riqeta. “Ai ka bari na qara masa fita ka barmana gidanmu bazamu bayar da ku'din ba kaji 'dibar albarka uban waye ya janyo mana 'yarmu ta 'bata idan ba kai ba?†Jamilu ya ce“Ni kika buga toh ki jira sakammako kuma auren ba fashi tinda kun bani.†Ya fice da Sauri ganin tana Neman zubar da Tanko qasa sai ya 'dauka ko aljanu gareta. Tanko ya ce“Insha Allahu zamu baka ai ni inason auren.†Laraba ta ce“Ba wani nan qilama da saninka ta gudu wlh zataci ubanta duk randa ta dawo aure kuwa ba fashi, ai kawai na nuna masa rashin ta idon da ya nuna mana ne, yo Wa ya bamu ku'din biyansa.†Taslim ta ce“Yanzu Anna meye anfanin irin haka? Kunyi sanadin 'batan aunty Ibtisam, ammaan ba nadama sai ma jiran kike tazo ki azabtar da itaâ€. Ta qarashe mgnar tana kuka. Ta shige 'dakinsu. Tanko ya zauna yay tagumi yama rasa dalilin da yake son dole 'yarsa mafi soyuwa aransa matsa mata har tabar gida. Inna zaune tana riqe da k'atuwar sanda sai bubbu'de hanci take. Malam Adamu ya fito daga 'dakinsa ya kalleta ya ce. “Ikon Allah Hansatou yau Wa za'a buge? Yau kwana uku kullun kina wuni da 'katuwar sanda kamar makauniya.†Inna mai waina ta ce. “Masu so mana tijara akan 'batar 'yarsu suna zargin 'danmu wanda nasan ko qafa ta 'dauka ta iskeshi korota zaiyi, bamu basa tarbiyar da zai hure ma 'yar mutane kunne ba.†Deluwa ta ce“Hansatu muyi dai addu'a ba'a shaidar 'ya'yan zamani, duk da na yarda da 'danmu†Inna mai waina ta ce“Au kina nufin Ja'afar zai iya riqe 'diyar marasa mutuncin nan masu son abin duniya?†“A'a ni ban ceba baki fahimceni ba ne.†Malam Adamu ya ce“Hafsatu muyi ta addu'a dai duk da nasan Ja'afar tabbas da Ibtisam na wajansa zai fa'damin ko ya fa'dawa babansa Lukuman. Ajiye sandar yau kwana uku kina famar tanadi taqi dawowa sai ki hkr ai.†“Shi kenan kasan ba na iya tsallake mgnarka.†“Yauwa na gode Allah ya yi albarka, ina yaran ne wai?†Deluwa ta ce“Ai kam tinda Nuru ta haihu fa basa zama can na barosu anjima idan na koma zan korosu.†“Madallah toh Allah ya musu albarka amman karsu kuma komawa sai ran suna.†Inna ta ce “Malam naji Ana ra'de-ra'din ma Jamilun ya ce abiyasa dukiyar da ya kashe idan bata dawo ba, wlh ni dai 'Dana bazai kwasa ba.†“Don Allah Hafsatu kiyi shiru haba!†Mi'kewa tai ta nufi 'daki batace komai ba. Fita yay daman ya tsaya cin abinci ne. *Tchad* Washegari Cikin shirinsa ya fito sai baza 'kamshi yake, yana rufe qofar 'dakin ta turo 'kofar ta shigo da sallama. Ja'afar ya amsa yana kallonta, hararata yay ya ce“Na kiraki ne?†Ibtisam ta qaraso dab da shi tana kwa'be fuska ashagwa'be ta ce. “Mon Amour tin jiya ban sanya ka idanuna ba, muna gida 'daya, yauma tin safe ga shi har yamma kazo zaka da'da ficewa.†Ta 'karashe mgnar tana ra'bawa jikinsa. Fuskarta ya 'dago ya sumbaci kumatunta ya ce“Je t'aime bcp mon cÅ“ur, zanje airport na dawo.†'Kan'kameshi tai ta ce“Zanje pls ka ji Mon amour. †“No! Ke abace mai daraja wajena sannan mai tsada dan haka bazan tab'a fita dake ba kina killace har sai kin zama matata, lokacin darajarki ta linka balinkin wannan ok baby love.†Kai ta 'daga tana shigewa jikinsa ta ce“Duk abimda ka cemin bazan ta'ba qetare shi ba, bari na koma toh.†Ta qarashe mgnar tana janyewa daga jikinsa ta rugu aguje ta fice. Murmushi mai taushi ya Saki Allah ya sani yana son Ibtisam so mai tarin yawa . Ficewa yay ya rufe qofar ya shiga motar Ma'aruf domin zuwa tarbansa. Raiyana ta fito daga 'dakinta kai tsaye ta haura sama hawa na 2 wajan Rahma. Zaune take waya ahannunta cikin falon ta yayin da Latifa take mata gyaran faratan 'kafa ta gama na hannuwa. Doorbell 'din 'kofar falon ta Danna. Rahma ta ajiye wayan ta ce“Latifa je bu'de ko Abiena ne ya dawo da wuri haka, idan kin gama min muje wajan Abie 2.†Latifa ta ce“An gama uwa 'dakina.†Tana zuwa ta bu'de 'kofar ta ga Raiyana. “Ina uwar 'dakin nakine? Latifa ta ce“Ga ta can zaune falo.†Raiyana ta shigo da sallama. Rahma ta amsa tana kallont, batayi mgna ba. Zama tai ta ce“Ummi kuma daughter kina hutawa ne?†Rahma ta ce. “Eh Ammi ya gida?†Raiyana ta ce“Lfy lau daughter, kinga mutumin ki 'dazu fitar da nai kasuwa na gansa ya burgeni na siyo miki masu kyau 'yar roba.†Rahma ta amshi robar strawberry tai murmushi ta ce“Wow! Amman kin burge sosai fa! Yanzu na gama cewa Abiena ya siyomin kaf na shanye na gidan Allah ya biyaki.†Ta qarashe mgnar tana bu'de 'yar farar rubar ta ciro guda ta lun'kuma baki ta lumshe idanunta tana taunawa. Raiyana wani irin mahaukacin da'di ya kamata tasan komai ya qare kamar yadda Malam ya ce ta yi ta gudanar ta tabbata Ja'afar ma zai ci abin ta hannun da ta biyar da abin ba qaramin ku'di ta kashe ba.†Kanta ta shafa ta ce“Ba komai daughter ai dole na faranta miki. Bari na je qasa wajan su Ummi.†Rahma ta ce. “Ok ammi bye.†Ta ci gaba da shan strawberry 'dinta hankali kwance tana Ajin wani irin mugun da'dinsa. Washegari. Misalin 'karfe tara na safe Ja'afar yay shirin fita yau bai fita da wuri ba, sbd azababban ciwon kan da yake fama da shi tin daren jiya, ga shi gobe su ke son tafiya Cameron, ji yake kamar akwai abinda yake so bai San meye ba. agaggauce ya biya su ka gaisa da Ibtisam ya tafi. Rahma zaune cikin lambu ta ha'da kai da guiwa ta rasa me yake mata da'di ta rasa meye take mugun so haka da take ganin baqin kowa tin jiya. Wayarta kira ya shigo tana ganin Abienta ne ta ha'de fuska taqi 'dauka, tin jiya haushinsa take ji. Kira 4 ya mata taqi 'dagawa, ta fashe da kuka ta mi'ke tsaye ta ce“Ina zan ganshi?†Tafiya take cikin san'da kamar munafuka. Karo ta ci da Abie sai da ta jita cikin jikinsa, ya rungumeta gam ya na fa'di. “Baby wai me ke damunki tin jiya kirana ma bakya 'dauka, na nemeki yanzu kaf bakya ciki.†Rahma ta yamutsa fuska ta ce“No! Ba komai fa! Bari naje na kwanta kaina ciwo.†ta qarashe mgnar tana janye jikinta da sauri tabar wajan tana ha'dawa da gudu, dan ji take kamar ya ra'ba mata garwashin wuta. Abie hankalinsa amugun tashe ya bita yana kiranta amman ko waiwaye batayi ba. Ja'afar sanye da 'kananun kaya, wanda suka masa masifar kyau. driving yake yana amsa waya, duk baida nutsuwa, baisan abinda yake masa da'di ba. Waigawar da zaiyi ya hangota an bu'de mata mota ta fito, ta sunkuyo tana mgna, sai ya ga Ta nufi salon wajan gyaran gashi. motar tabar wajan. Burki ya taka da qarfi ji kake 'Kuttttttttt! Jikinsa har 'bari yake wajan qoqarin fitowa. Ya katse wayar. Dab zata shiga wajan ya mata sallama. Rahma Waigowa tai ta zuba masa kyawawan 'kannun danunta cike da mahaucin sonsa ta ce“Kaine ko? Inata nemanka,bansan Inda zan ganka ba.†Ta qarashe mgnar ta fashe da kuka. Hannunta ya Kama ciki tsantsar 'kaunarta, ya kwantar da murya ya ce..........! Wlh karki bari abaki labari nemi naki akasuwa sayan na gari maida 'kud'i gida. *Na gama free page* Tabbas bana naso tsayawaba ammaan agaskiya na fara zuwa Inda ya kamata ace na tsaya, karkiji Shankar siyar DATTIJON ARZI'KI akan naira 300 Hajiya kiji fa laqabin da na masa *BAKANDAMIYATA🥰* _Kodaga jin sunan kunsan na tsaya na tace na kuma na tsara labarina domin fa'dakarwa na kuma nisha'dantar na wa'azintar, ga wata irin soyayya wacce salonta dolene ya qayatar da makaranci.🥰_ _💃ðŸ»Yar Ajin Tubarkallah🥰_ *DATTIJON ARZIK'I* N300 katin MTN ta wannan number *+22796515805* BA'KAR FATA Autar Manya TSINTACCIYA Nimcyluv SULTAN mss flower Gaba É—aya 800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu Sulaiman Fidelity Bank, masu tura kati 08167888934 ga Æ´an uwa na Niger +22796515805 za ku tuntuÉ“a. To show evidence of payment 08142105218 *Real Ladingo+22796515805* For more information😇 _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 2/7/22, 19:02 - Buhainat: _*DATTIJON ARZIƘI*_ 21&22 _*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_ “Qalbina bari kuka za ki saka nima nayi kuka, kin ga baby Ibtisam zata miki dariya. Za ki bini duk inda zanje? Sbd ba son ki sake ku'buce min.†Ya qarashe mgnar cikin wani irin yanayi mai wuyar fassaruwa, yana tsareta da manyan idanunsa masu matu'kar kyau da lumshewa. Duk mgnar cikin harshen French ya mata, kasancewar bata jin hausa shi kuma bai iya larabci ba. Rahma ta maqale hannunsa cikin nata, still itama ta kafesa da kyawawan 'kananun idanunta, cike da tsantsar 'kaunarsa, wacce bata jin zata iya rayuwa idan basa tare. Ta gyara tsayuwarta tana maqale da hannunsa cikin nata, cikin sigar yadda takewa Abienta mgna, ashagwa'be ta ce“Eh Habiby na muje ko ina ne zan biki, na daina kukan, ni wlh su Abie haushi suke bani nagaji zama dasu, wace ce Ibtisam Habiby nah¿†Lallausan murmushi yay mata ya lakaci dogon hancinta ya ce“Ok muje Qalbina, Ibtisam kishiyar ki ce Ku biyu zan aura.†Kuka ta sanya masa tana dira qafa ta ce“Wlh ban son kishiya zan iya mutuwa, Habibyna kaga Allah ya ha'damu bamu san juna ba, muyi rayuwarmu mu biyu kawai, ni zan mutu ban son kishiya kaji Habiby.†Ja'afar cikin rawar jiki, murya a raunane ya ce“No! Qalbina ban son ki mutu wlh gwara kowa ya mutu muje toh.†ya qarashe mgnar yana goge mata hawayen fuskarta ya kama hannunta suka nufi mota. Yana maqale da hannunta har mota, ya bu'de mata gaba ta shiga ya zagaya ya shiga yaja motar yabar wajan. Abdulmajeed zaune cikin babban falonsa, inda yake ajiye baqi su tattauna. tin 'dazu baqin da su ka zo wajansa sun tafi, amman ya kasa tashi ya koma 'bangaransu. Banda qaran A.c baka jin komai A falon, sai fitinannan qamshinsa da ya cika falon ya ha'du da 'kamshi A.c da turaren wutar da akayi a falon. Sanye yake da farin yadi mai laushin ga masifar kyau, yanayin 'dinki ya masa kyau. Dafe yake da goshinsa, jijiyoyin kansa sun mi'ke sunyi ra'do-ra'do, wayoyinsa biyu sai ringing suke. Zazzafar iska ya fesar daga bakinsa zuwa waje. Ahankali bakinsa yake motsawa yana kiran sunan ubangijin sa yana tasbihi ga Allah S.W.T. Narkakkun idanunsa ya bu'de ya kalli IPhone 'dinsa nata famar ruri. Tsaki yaja ya be'ka hannunsa ya 'dauki wayan ya 'daga kiran. “Don Allah meye kike kirana muna gida 'daya?†Raiyana daga can tai fari da ido ta ce“Ai na fa'da zanje dubo auntie Saro ba lfy.†A ta'kaice ya furta“Ok ki gaisheta.†'Kitt ya datse kiran ya kwanta saman 3 sitter yana cigaba da abaton sunan Allah, akan ya kawo masa 'dauki ya rasa me yama Rahma take gudunsa ko mgna bata son masa, 'dazu sai bayan ta shirya ne ta fa'da masa zata gyaran gashi, bayan ya wadatata da komai na gyaran agida. “Ya Allah!†Abinda ya iya fa'da kenan. Raiyana tsaye tana waya cikin shiga ta alfarma, fuskar nan tata cikin fara'a sai wani irin 'kayataccan murmushi take, ka ganinta kasan duniyar na mata da'di. “Auntie Saro ki sha kuruminki duniya sabuwa, billahilazi la'ilah illah huwa! Bari zan fita zan biyo gida bye.†Bata jira auntie Saro tai mgna ba, ta katse kiran ta dannawa Wahida kira. Bugu 'daya ta 'daga, ta bushe da dariya ta ce“Tabbas bakina yay ka'dan wajan gode miki, ki shirya yanzu zanzo mu tafi Malam ya ce muzo.†'Kitt ta katse kiran, tana murmushi ta sa'bi jakarta tana waqa. Jaddatu zaune cikin falon, tana kallon tashar Aljazeera, Hanan na gefe tana waya, Iman nata wasanta. Raiyana ta qaraso da sallama ta zu'be qasa dab da qafafun Jaddatu ta ce. “Ummi zan 'dan leqo gida auntie Saro ba lfy.†Jaddatu ta ce“Subahanallahi! Allah ya bata lfy. Wai Rahma bata dawo daga gyaran gashin ba?†Raiyana ta kwantar da murya ta ce“Ummi ai bata jima ba zata dawo na tafi.†Hanan ta ce“Ba dan qiwuya ba da na biki.†Raiyana ta ce“Karki damu akwai gaba Hanan Ngd.†Sallama sukayi ta fita. Jaddatu ta ce“Hanan inaga Rahma fa jinnu na damunta, sbd gaskiya ta canza sosai, abin ya tashi daga kanmu ya koma kan Abienta.†Hanan ta ce“Wlh nafi zargin wani abun yake damunta bari ta dawo zan mata tambaya a nutse.†Raiyana Yahaya direba ya fita da ita, sai da sukayi nisa sosai ta ce“Yahaya idan munje zaka saukeni sai ka dawo, idan na gama abinda nake zan kira ka.†Cikin ladabi ya amsa da “Toh hajiya.†Ibtisam zaune kusan Falmata, su na gyaran shinkafar da zasu girka da dare, yayin da Binta kusan warin Ibtisam take gyara kayan miya. Ibtisam duk bata jin da'di gabanta sai matsanecin fa'duwa yake. Falmata ta kalleta ta ce“Ibtisam yau lafiyarki kuwa?†Kanta 'kasa ta ce“Mamie gabana yake fa'duwa, amman inata addu'a.†“Yauwa kici gaba da addu'a.†“Toh mamie.†Ta amsa ta mi'ke ta 'dauki buta ta shiga bayi. Wayarta ta ciro arigarta ta dannawa Ja'afar Kira. Can kuwa 'bangaran Ja'afar da Rahma, tafiya kawai suke sunata hirar soyayya kamar wasu tsofaffun masoya, sbd shaukin da suke ciki sam Ja'afar baisan sun bar gari ba har sun fara riskar jeji. Rahma ta kamo hannun Ja'afar 'dayan yana driving da 'daya ta jim'ke cikin nata ta marerece ta kirasa “Habiby na.†Kallonta yay “Qalbina mene ne?†ta shagwa'be fuska da larabci ta ce. “Habiby na atini ma'ou sa ashrab.†“Ya Rabbi! Ban jin larabci Qalbina.†Ashagwa'be ta ce“Habiby na ka ban ruwa na sha.†“Ok kar kiyi kuka.†Cikin sa'a akwai robar faro guda uku ta Ma'aruf, ya gangara bakin titi yay parking ya bu'de mata murfin ya bata. Ma'kale kafa'da tai ta ce“ban amsa kai zaka ban abaki ko nayi kuka.†Ja'afar ya lakaci hancinta ya tallafo fuskarta da tafin hannunsa 'daya. Idanu suka 'kurawa juna kamar zasu cinye junansu zuciyoyinsu na wani irin bugu, dak-dak. Ita ma tattausan tafin hannunta ta sanya ta riqe fuskarshi tana shafa sajansa. Yatsunsa biyu ya zura cikin 'dan 'karamin Jan bakinta, ya kafa mata bottle 'din ruwan ta fara kwankwa'da, idanunsu manne waje 'daya. Tana idar da shan ruwan ta marerece ta ce“Habiby na kana sona?†Hancinta ya lakata dai-dai zaiyi mgna kiran Ibtisam ya shigo. Wayar ya zaro daga gaban aljihun rigarsa. Ganin Ibtisam ce ya saka ya kalli Rahma wacce ta kwantar da kanta kafa'dar sa tana kallon ba'kar kyakkyawar fuskar shi. Fuskarta ya shafa, yay picking call 'din ya manna wayar kunnensa yay mata sallama. Ibtisam daga can ta sanya kuka ta ce“Mon amour kana lfy kuwa?†Ja'afar ya ce“Subahanallahi! Mon cÅ“ur! Mene ne na kuka wlh ina lfy, yi shiru kinji.†Ibtisam ta sauke ajiyar zuciya ta ce“Toh mon amour nayi sai ka dawo je t'aime. †“Moi aussi je t'aime bcp bye muahhhhh....†Wayar yaji Rahma ta fizge ta katse Kiran tai jifa da ita side 'din baya ta fashe da kuka jikinta na 'bari. Ja'afar ya rikice hankalinsa yay mugun tashi ya tarairayota jikinsa ya mannata 'kirjinsa, ya shiga lallashinta shima hawaye yake ganin kukanta duniyar tai masa zafi, ga wani irin 'kunci da yake ji. Jin 'dumin hawayen Ja'afar da ya sauka gefen wuyanta ya saka Rahma 'dago da kanta ta kalleshi. Cikin rikita ta tallafo fuskarshi cikin tafin hannunta, ta ce“Kayi hkr habibyna na daina kukan amman don Allah karka min kishiya kaji¿†Ja'afar ya ce“Zanyi qoqarin miki duk abinda kikeso Qalbina amman ki daina kuka kinji?†Kai ta 'daga masa tana sakar masa sansanyan murmushi, ta goge masa hawayen fuskar shi, ta gyara zamanta ta basa sauran ruwan ya sha, ya ma motar key, yaci gaba da driving. Ibtisam jin Ja'afar lafiyarsa lau, taji da'di sosai ta saki jikinta sunata aikin 'dora girkin dare. Yahaya gidan Wahida ya ajiyeta ya juyawarsa gida. Bayan sun gaisa suka fito bakin titi suka tari me taxi sai gidan Malam daman Raiyana sanye take da niqab. Kai tsaye unguwan *Amriguebé* Aka kaisu. Wani gidane can kan tudu. Lokacin da sukazo sama da mutum 10 suna bin layi, su ka zauna har layi yazo kansu. Wani siririn mutum ne zaune, yana Jan wani babban casbi, wanda ya cika masa gaba, mai dubu ne cass ajere . wankan tarwa'da ne a'kalla zai kai shekaru 45 ahaife, sanye yake da manyan kaya harda rawani na buro uba, ya na'de akansa. Wasu irin kayayyaki ne na tsubbu ajibge agabansa, kama tin daga wasu irin qore kwalaban turaren tsubbu faifai allon 'karfe, da sauran abubuwan da sam idan ba shine ya maka bayani ba bazaka ta'ba ganewa ba. Zaune suke gabansa yayin da suka basa dukkan hankalinsu da nutsuwarsu, su na kallon wannan uban tulin casbi wanda yake famar jansa, bai tankasu ba har yanzu. A saman wani 'katon faifa wanda yake cike da 'kasa fara tass mai kyawu, ya 'dora casbin. Hannayensa duka ya kifa saman faifan yana sadda kansa qasa sosai yana wasu irin siddabaru. Wanda kakejin wani irin kuka kuka dariya dariya na tashi ka'dan-ka'dan. Sai wasu manyan kwalabe guda biyu sunata motsi suna gwara kansu, wani irin sautin qara na tashi. Raiyana ta firgice sosai matuqa sabida afarko bataga irin wannan abubuwan ba, sam baiyi abin ban tsoroba, hoton Ja'afar da Rahma da sunayensu kawai ya ce ta kawo masa, bayan kwana 3 uku ya ce ta dawo ta amshi sakammako, shine ya bata strawberry roba biyu ya ce tai qoqari kowa ya ci roba koda 'dayace an gama aiki, sai bayan kwana biyu ta dawo. 'Kasar faifan ta riki'de ta koma baqa qirin. “Hajiya leqo kiga aiki yayi fa! Manyan aljanune miji da mata muka tura musu, bayan sunci wannan strawberry 'din sun shigesu, tsananin soyayyar da sukewa juna itace zata dinga gudana tsakanin Rahma da Ja'afar. Dan Rahma aduniya ayanzu bata 'kaunar kowa bata son zama da kowa idan ba Ja'afar ba, ba zata ta'ba iya rayuwa a wannan qarnin da ake ciki ba sai da Ja'afar. Haka shima, sai dai shi bai kamu irinta ba, sbd yawan addu'ar da yake, ga ta iyayansa, sbd son da yakewa budurwarsa na nan cikin ransa ba zai fita ba, sai dai ayanzu zaifi jin son Rahma, ku matso kuga *BARBARUNDA DA BARA'UNTA* Sun sakasu fita daga gari, idan kinaso suje wata qasa ko wani gari wanda har abdan sun tafi zasu iya tafiya dasu....†Rainaya lokacin da ta ga Rahma da Ja'afar acikin faifa yana sharara uban gudu a mota, Rahma ta kwantar da kanta saman 'kirjinsa, suna hira harda dariya. Abin ya girgizata ya bata tsoro matuqa. Cikin rawar jiki ta damqe Wahida ta ce. “A'a Malam a maidosu don Allah karsu bar gari a maida su Rahma ta kaisa wajan Abienta ta ce shi take so a aure mata shi kuma karya musu, ya aura mata shi don Allah. †Malam damuna yay dariya ya ce. “Wlh bazai ta'ba kamuwa ba yadda kikeso ba yadda banyi ba dattijon atsaye yake fiye da tunaninki, ga mahaifiyarsa bata baccin kirki ko wane lokaci addu'a take masa. Abu 'dayane dai zai yarda da auren sbd tsananin son da yake mata, shima sai yaga tana neman rasa ranta, sbd bai son ta auri ba'ki yafi son balarabe 'dan uwansa. Amman ki shirya akwai wata gagarumar matsalar bayan kin samu cikar burinki, dan zai saurareki ba dan sihirin zaiyi tasiri akansa ba, sai wani dalili daban wanda Allah bai ban ikon gano ko meye ba.†Raiyana ta dafe 'kirjinta ta ce“Na shiga ukuna! Matsala malan?†“Eh amman zan magance miki ita, yanzu dai abinda za ki kawo abawa ma'auratan jinnu shine ba'kar saniya qosassa, sai ba'kin sa, da ba'kin bunsuru sai jar akuya da zakara uku farare tass da ku'di jaka 'dari za ki ga me zai biyo baya cikin satin nan, bayan an saka aurensu zan fa'da miki sharu'da idan kin kuskure ki tabbata akwai matsala.†Raiyana ta ce“Ngd malan damuna za'a kawo duk abinda ka lissafa Wahida gobe sai ki kawo ku'din ya siya yanzu ga jaka 'darin.†Ta juye masa ku'din gabansa. Wahida ta ce“Mun gode aikinka na yadda akeso.†Bayan sun fito bakin titi su ka tari taxi kai tsaye sai unguwar (Joumal) Gidansu Raiyana. Ja'afar kamar an tsikare shi ya juya kan motar ya nufo gari. Rahma tai murmushi ta ce“Habiby na gidanmu zamu ko?†Kallon so ya mata ya ce. “Eh Qalbina na ajiye ki sai naje 'daukan oga lokacin komawarsa ya yi.†Cikin murna ta ce“Amman sai na ha'daku da Abie 1 da 2.†Ido ya kashe mata ya ce“Ki bari zuwa dare sai na dawo ko?†Ashgwa'be ta ce“Ka tabbata Habiby na?†Akasalance ya furta. “Wallahi kuwa, saka min number ki sai na kira ki, 'dauko wayar inda kika wurgata,sbd zafin kishi.†Cikin murna ta juya ta be'ka hannunta side 'din baya ta 'dauko wayan qasan kujera. Number ta saka masa tai saving suna da My Qalbi. Ja'afar ganin sunan da ta saka yay dariya ya lakaci hancinta. Kamar almara sai ga su cikin gari. Rahma ta fa'da masa sunan unguwar su tana kwatanta masa har qofar gidan ya kawota. Hannunsa ta riqe ta ce“Don Allah Habiby na kazo da daren.†Hannunta ya damqe ya ce“Wlh zan zo ai baxan iya bacci ba idan ban sake ganinki ba, my Qalbi.†Cikin murna ta rataya handbag 'dinta ta bu'de motar ta fita tana 'daga masa hannunta, ta nufi qaramin gate ta tura ta shiga, yana kallonta sai da ta rufe qofar tana 'daga masa hannun yaja motar yabar wajan. Yana gusawa kiran Ma'aruf ya shigo wayarsa, ya 'daga tare da sallama. _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 2/12/22, 20:44 - Buhainat: Ma'aruf ya amsa yana fa'din. “Ja'afar lafiya kowa inata kiran ka ban samun ka¿†Ja'afar ya ce“Oga afuwan gani nan ahanya.†Da “Ok†Ya amsa masa ya katse kiran, yayin da Ja'afar ya ci gaba da driving 'dinsa cike da 'kwarewa, so da 'kaunar Rahma ya na qara hauhawa acikin zuciyarsa. Rahma tana shiga, gidan ma'aikatan gidan suka fara mata sannu da zuwa,tana 'daga mu su hannu. Abbas da Khalifa suna tsaye jikin 'kofar falon saukar baqi, Abie na balbalesu da fa'da. “Sbd me zaku barota wajan gyaran gashi ko dawo gida sama da 1 hour, dan ta ce ku tafi sai ku tafi ko baro min yarinya can.? Ku wuce kuje ku taho da ita yanzu.†Rahma tafe take cike da nutsuwarta, ta doshi part 'din Abie 2 sai ta hango Abienta, ya na kirta ruwan bala'i. Fuska ta yamutsa, ta ta'be baki ta kauda kanta gefe, taci gaba da tafiya. Abbas ganin yadda Abie yake fa'da ba'karamin 'daga masa hankali yay ba, ya ce“Yalla'bai ayi hkr insha Allah hakan ba zata kuma faruwa ba.†Khalifa ya ce“Ai gatacan Yalla'bai.†Abie ya kafeta da ido gyiba, zata wuce ko kallon arzi'ki bai isheta ba. Cikin fizgo numfashinsa wanda yake barazanar 'daukewa sabida tashin hankali, ya furta. “Ok ok kuji abinku.†Ya idar da mgnar cikin sassarfa ya nufi wajanta. Tana dab da shiga ya dam'ko tsintsiyar hannunta. Juyowa tai tana qoqarin janye hannunta, fuskarta ba walwala. Abie ya kafeta da narkakkun idanunsa,masu tsuma mata zuciya da gangar jikinta. Amman sai ya ga ta kafe shi da ido fuska ba walwala, ta ce“Sakeni zan leqa wajan Abie 2 ne.†Bai tankata ba, ya fara tafiya yana janye da ita. Falon baqinsa ya shiga da ita ya nufi saman kujera tana tirjewa harda kuka. Abie abun ya girmame masa,ya ma rasa yadda zai mata, rungumeta yay suna tsaye sosai ya shigar da ita cikin 'kirjinsa, yana sauke wahalallan numfashi. Fuskarta ya riqe ya ha'de face dinsu yana fesa mata 'dumamenman nufashinsa. Can qasa ya kirata cikin kunnenta. “My baby Ummi me na miki um?†Rahma ji take kamar garwashin wutane ya rungumeta, cikin rawar jikita take qoqarin amshe jikinta, tana kuka harda shasheqa. Abie bai san abun yiba, sai kawai ya saketa ya Kama hannunta ya zaunar da ita saman 3 sitters ya tsugunna gabanta ya na kallonta, yana murza tafin hannunta masu matuqar taushi. Ahankali ya ce“Meke damunki fa'da min kinji ummina¿†Rahmerh ta janye hannunta sbd kamar yana ta'bata da wutane. Ba tare da ta kalleshi ba ta ce“Ni ba komai daman Ja'afar zai zo idan yazo don Allah ka 'daura mana aure da shi wlh zan iya mutuwa akan......†Wata irin birkitacciyar tsawa Abie ya daka mata, wanda ya gigitata ta rasa gabas bare yamma, wani irin tsoro ya kamata ta sadda kanta jikinta yana tsuma. Abie dukkan illahirin jikinsa rawa yake ya zauna da'bas saman carpet, ya dafe kansa wanda yake barazanar tarwatsewa. Rahma ganin yanayin Abie ya firgitata ta mi'ke tana kuka zata fice, ya dam'ko hannunta, ya fizgota ta fa'do jikinsa. 'Kan'kameta yay cikin jikinsa, yana sauke waltaccan numfashi zuciyarsa na matsanaicin bugu da qarfin gaske tamkar zata fasa 'kirjinsa ta fito. Ya shiga shafa gashinta bakinsa cikin kunnenta yana shiga karanta mata suratul baqarah, yana sake qamqameta cikin jikinsa. Rahma ta 'barke da kuka “Don Allah Abie ka sakeni ni lafiyata lau, barmin karatu akunne.†Ta qarashe mgnar jikinta na wani mugun 'bari ta tura kanta cikin 'kirjinsa tana wani irin nishi da miqa, ta sakala hannunta wuyansa kamar 'yar maye ta ce“Abie Ja'afar nake so, nafi sonsa akan kowa zan iya mutuwa idan baku ban shi ba, ina sonsa dayawa...†Bai San ya akayi ba ya jefa bakinsa cikin nata, ya jim'ke gam kusan second 10 sai ya jimqe harshenta da qarfi ya ciza yay saurin zare bakinsa yawunta na biyosa ya ha'diye. Bakinsa ya maida kunnenta yana ci gaba da mata addu'a. Rahma kuwa kamar ya saka mata makulli abakinta tinda taji bakinta anasa sai taji kamar garwashin wutane amman yana cuzawa maimakon taji zafi sai taji an cire mata zafin wutar, take wani wahaltaccan bacci ya 'dauketa atake tana sake shigewa jikinsa yawunta na zuba saman 'kirjinsa. Abie sai da ya tabbata barcin yayi nisa sosai ya dakanta da karatun. Narkakkun idanunsa ya zuba mata,zufa ta gama wanke masa fuska, hankalinsa ya tashi sosai sabida ba shakka umminsa jinnu tai gamo dasu. Miqewa yay tana jikinsa ya rungumeta ya fito ya nufi ciki da ita. Raiyana zaune cikin 'dan falon nasu da yasha gyara an zuba kayan alatu. Watu jibgegiyar mata ce, fara kallo 'daya zaka mata kasan shuwa Arab ce. Auntie Saro kenan, ta kalli Raiyana ta ce“toh ya abubuwan suke tafiya da sauyi ko?†Fari da ido Raiyana tai ta bama Wahida hannu suka tafa, ta 'kyal'kyale da dariya, ta ce“Auntie Saro kisha kuruminki wlh komai zaiyi dai-dai, na qare miki jajan shegiyar yarinyar nan insha Allah. †Auntie Saro ta ce“Me ya faru naga kuna cikin farin ciki hakane?†Raiyana ta ce“Ba komai Auntie kawai na ajiye hankali na ne na kula da mijina nabi sharu'dansa domin mu zauna lafiya.†ta fa'di hakan tana 'boye gaskiyar sanin halin yayar tata ba lallai ta goyi bayanta ba. Auntie Saro ta ce“Ai wlh kin kyauta Allah ya baku zaman lafiya, ya ka'de fitina atsakaninku.†Da “Ameen suka amsa sunata firasu cikin walwala. *Niger* Laraba tana tuqin tuwo Tanko ya shigo riqe da sallama, yaran suka amsa suna tarbarsa. Ramadan ya ce“Baba sannu da zuwa, amman don Allah haka zamuyi ta zama ba aunty Ibtisam¿†Tanko ya zauna saman tabarma, ya ce“Zubamin ruwan alwala lokacin sallar maghreb, ya gabato.†Laraba ta ce“Ramadan Ibtisam ta yi wauta wlh wlh ba zanyi kaffara ba, duk Inda take tana tare da Ja'afar duk duniya ba inda Ibtisam zata nufa wanda ya wuce ta tafi wajan Ja'afar, tinda bata je Cameron ba, tana tare da shi batada wayo duniya ta ce Allah yasa ta gane duk yadda mahaifi yake yafi saurayi nesa ba kusa ba. Ya Allah kasa tafiyarta ta zama koyan hankali taje inason duniya ta koya mata hankali alhakin iyaye ba wasaba, wlh bazan yafema Ibtisam ba sai ta koyo darusan rayuwa, sabida 'yan baya mai qoqarin koyi da ita ya janye, da Ku nake Taslim Aydah...†Tanko ya ce“Laraba ki iya bakinki wai ke bakisan 'kaddara ba? Kina son kima yarinyar mummunan bakine ko me¿†Laraba tai shiru taci gaba da tuqinta ranta a'bace. Ramadan ya kawoma Tanko ruwa ya mi'ke ya shiga bayi. Laraba ta ce“Humm bazai ganeba ne nafisa jin zafin 'batanta, amman kuma inason ta koyo darasi wanda zai zama izina ga 'yan baya.†Taslim ta ce“Don Allah Anna ki yafema aunty Ibtisam ki mata addu'a Allah ya bayyanata aduk inda take.†Aydah ta ce“Don Allah kinji Anna.†Laraba tai banza dasu ta fita sha'aninsu. Ubguwar Moray Inna tsaye tana zubama Malam Adamu ruwa a buta. Haulat ta ce“Baaba wlh naji 'dazu zan wuce, Ana gulmar Ibtisam wai ta guru yawon duniya sbd za'a mata auren dole. Bu'dar bakin Hakim 'dan lantana wai qilama tana wajan Ya Ja'afar kowa yasan shi take so ba Inda zataje sai wajansa.†Inna mai waina ta saki butar ta dafe 'kirjinta ta ce. “Lah ilaha illallahu! Kuji wata musibar da bala'in kuma zai kunno mana kai agarin Tahoua, ba unguwarmu 'daya ba ta ina har su Hakim su ka san yarinyar ta 'bata? Ake Neman lanqayawa 'Dana, wlh tallahi bazan lamunta ba...†Mahmoud ya kaima Haulat duka abaya ya ce“Shegiya uwar jarabar surutun tsiya, wlh za ki Sani ne.†Malam Adamu ya girgiza kansa ya ce“Ni ban ruwan lokaci na qurewa. Mahmoud karka sake cewa Haulat shegiya na tsani kalmar nan, cewa mutum shege. Kekuma Haulatu wlh ki iya bakinki kin koyo surutun Hafsatu baza kiji da'di.†Inna mai waina ta ce“Allah ka nuna min Annabi idan nayi hali nagari, Ngd Malam kaji.†Amsar butar yay ya zagaya bayi. Deluwa tana ta famar 'dorinta uffan bata ceba. Bayan sallar Maghreb Malam Adamu zaune saman tabarma, ya kira number Ja'afar. Cikin rashin sa'a network ya 'dauke kiran bai shiga. “Wlh naso na samu yaron nan na titse shi ta waya sai ya fa'da min gaskiya, ayau.†Inna batai mgna ba, fushi take tinda ya ce Haulat surutunta ne ta biyo. Deluwa tace“insha Allah Malam bata can ma, Allah yasa duk Inda take tana hannu nagari.†“Ameen Saudatu.†Inna ta ce“Hummmmm!†Jamilu tsaye qofar gidansu Ibtisam na kwa'da sallama. Tanko ya tsame hannunsa cikin abincin ya fito. “Ah Alhj Jamilu.†“Wai Baba har yanzu ba labarinta ne? Wlh na fara gajiya da jira kawai Ku harha'domin kayana na samu wata na aura.†Tanko ya ce“Wlh banda abinda zan baka bayan kayan lefenka.†“Oh haka kace? Tih wlh sai dai Ku ban Taslim...†Wani uban Mari Tanko ya 'daukeshi da shi ya ce“Wlh kayi ka'dan bazan bayar ba, kaje kayi qarana duk gidan Uban da zakaje itama na fasa aurama ko ta dawo.†“Ni ka mara sabida dukiyata na ce aban 'kanwa tinda ya ta shiga duniya? Ka jira kagani.†Ya qarashe mgnar yana tafiya. Tanko ya dafe kansa da yake sara masa, sai yau yake jin takaicin kansa na amincewa da ya yi zai aurama Ibtisam Jamilu mutum kamar biri. *Tchad* Rahma bacci tai sosai a'dakin Jaddatu, Abie ya kwantar da ita. Sai da Jaddatu ta idar da,sallar Maghreb ta tasheta, dakyar ta tashi jikinta na mata mugun ciwo, ta yi duk tunanin duniya me ya kawota 'dakin Jaddatu ta kasa tunawa, takuma qi tambayar Jaddatu, sai kafa'da da ta ka'da alamar ina ruwanta ma, hakan yasa ta fito ta haye sama. Wanka tai ta yi sallah tana saman darduma, ta 'dauki wayanta tana dubawa ko zataga kiran Ja'afar amman shiru bai kira ba. 'Kwalla ta tarun mata cikin idanunta, ta mi'ke sanye da abayar sallar ta sauko qasa. Ba kowa falon sai qaran Tv. Tsaki taja mai tsayi ta fice daga falon ta fito ta nufi part 'din Abie 2. Ma'aruf zaune cikin falo waya yake yana 'kyal'kyala dariya. “No! Kasan ni tamkar mage nake mai kwanciyar 'daukan rai, ai cikin lamurana ban gaggawa, sannu ahankali har na cinma burina, saura 'kiris na ma Tchad ban kwana na har abdan, tin ba a farga dani ba.†Ya qarashe mgnar cikin mahaukaciyar dariya yana shafa tumbinsa, ya yana katse kiran. Kira ya shigo wayarsa yaga baquwar number ba suna. 'Dagawa yay tare da sallama. Daga can Rabi'ah ta ce“Amincin Allah ya tabbata ga ma'abucin kyau fara'a kwarjini haiba da kyau, tsayayyan namiji mai jini ajika.†Ma'aruf ya ha'de fuska tamkar me mgnar na gabansa ya ce“Ban 'bata lokacina idan bansa da wa nake mgna ba.†'Kitt ya kashe kiran ha'di da kashe wayar baki 'dayanta, ya sheqe da dariya, yana tafa hannayensa ya ce. “Wow! Amman yarinyar akwai kalamai sai naji kamar nasan muryan?†Ya qarashe mgnar yana 'daukan wayansa 'dayan ya Kira Aishatu. *Gabon* Rabi'ah wani irin takaici ne ta turniqeta, wai baima san ita wacece, bayan tin suna soyayya da Aishatu suna yawan gaisawa da shi ido da ido, haka tana yawan zuwa gidan Aishatun. Baki ta ciza ta ce“In kasan wata ai bakasan wata ba, wlh sai na mallakeka ba ruwana da amincina da matarka. Dan itace ta kwa'daitani da komai naka, wlh sai anyi kashi mu raba.†Ta 'karashe mgnar tana fitowa daga toilet 'din Aishatun. Aishatu zaune tana shan kunun gya'dar da uwani tai mata, wayanta ta 'dauki ringing. Ganin Ma'aruf ne tai picking call 'din ta Kara way an a kunnenta tana turo baki ta ce“Wai ina ka shiga yaune baby nata harbina.†Ma'aruf ya 'kyal'kyale da dariya ya ce“Shafomin shi kice yama babansa addu'a Allah ya basa mai 'duwawu yama mama kishiya.†Aishatu tai dariya ta ce“Sam yau bazaka 'batamin raiba Ma'aruf kaje komai kake kai da,Allah haka dai kakeson marar 'duwawun.†Dariya yay ya ce“Ashe madam ta gane mijinta 'dan tsokanane. Hope kina lfy?†Baki ta murgu'da ta ce“Ban saniba.†Rabi'ah da take tsaye ta kafeta da ido tana mamakin har ya kunna wayar ne. Sun jima suna hira kafin ya ce mata zai kira video call anjima. Aishatu ta ajiye wayan tana kallon Rabi'ah ta ce“Wai ina kika da'de haka¿†Rabi'ah ta zauna kusan Aishatu tana yamutsa fuska ta ce“Wlh cikina ya mur'da bari na tafi dare ya fara sai wani jiqon kuma. Ke kam bakya jimawa da waya.†Ta qarashe mgnar tana 'daukan wayan tana dubawa baqin ciki kamar zai kashe Rabi'ah da kishi. Aishatu tai dariya ta ce“Wlh idan duk sati zan ce Ma'aruf ya siyamin waya zai siya min, sbd son da yake min, yanzu haka ya ce zai biyo min da wata rantsatsar Samsung Galaxy.†Rabi'ah ta ce“Allah ko? Tabb ai ke kam kin fimu morewa, Allah ya qara dan'kon 'kauna, ni kam na fasa auren wancan banzan can mai jiji da kai ba wani abin hannu yo kyau zanci dan ubansa.†Aishatu ta duma mata duka abaya ta ce“Wlh ki rufawa kanki asiri ba ruwana ah toh. Ai ni da kaina nasan Ma'aruf ya ha'du ga bai gajiya ashimfi'da sai dai kai ka gaji ga iya romantic kamar zan mutu nakeji sbd dad'in abin. †Rabi'ah ta matse qafafunta tanajin wani yammm jikinta tsabar jin son inama itace. Aranta ta ce“Wlh sai na aureshi naji abinda kikeji.†Takaicin jin labarin ya saka Rabi'ah miqewa ta ce“Toh ni na tafi insha Allah nida shigowa wannan gidan sai bayan aurena.†Aishatu ta ce“Wayyo ni babbar 'Kawa pls kiyi Ku tsayar da mgna kar azo ayi biki cikina ya tsufa na kasa ta'buka abin azo agani wajan auren 'kawata.†Rabi'ah ta ce“Nan kusa 'kawata karki damu bye.†Aishatu ta rakota ta saka Nura direba ya tafi ya kaita gida. Ita kuma ta dawo ta fara kallonta Tv tana jiran Ma'aruf ya kirata. *Tchad* Ja'afar yana fitowa daga sallar isha, yay shirinsa cikin wata 'danyar shaddah mai kyau, maroon colour wadda Ma'aruf ya 'dinko masa, sosai tai masa kyau sai baza 'kamshi yake. Yahuza ya kalleshi ya ce“wai ina zuwa ne kana 'kyalli sai ka ce ango?†Ja'afar ya shafi sumar kansa, ya 'dora hula wacce tai masifar masa kyau ya 'dan tauna le'bansa na 'kasa bai tanka su ba, ya zaro wayarsa ya fito yana latsawa. Jikin 'kofar gidan ya tsaya, ya dannawa number Rahma Kira. Lokacin Rahma na wajan Abie 2 da farko, da ta shigo ba wata mgna suke sosai ba, amman bayan yaje yay sallar isha yazo, ya shiga bata lbri, yadda yake bata labarin wani makaho ya sakata dariya har takai ta riqe hannunsa tana 'kyal'kyalata dariya. “Wayyo Abie 2 karka saka cikina ya qulle...†Dai-dai lokacin wayanta yay qara. Duk number ba suna, jikinta ya bata Ja'afar ne. Cikin rawan jiki tai picking call 'din ta manna wayar kunnenta tare da sallama. Ja'afar daga can ya amsa sallamar yana lumshe idanunsa, cikin shaukin 'kaunarta ya kirata. “My Qalbi! Muryaki sanyi ga da'di fiye da sarewa,gaki da tausasa murya. Wlh ina sonki, so wani abu ne mai kyawu, kuma wani yanayi ne da mutum zai so ya dam'ke. So shi ne yanayin da kan sa ka ji ka a raye. My Qalbi ina fatan kin fahimci cewa zan so ki har karshen rayuwata, sabida ba kin kasance budurwata ka'dai ba, ke ce Aminiyata, 'yar balarabiyata je t'aime. Ga ni nan tafe gareki tauraruwar mata, ki fito domin tarban masoyinki.†Rahma batasan lokacin da da'din kalaman Ja'afar suka sakata mi'kewa ba, ta fara taku cike da wani irin salo tamkar tana gabansa, murya atausashe cikin harshen French, ta fara maida masa martanin kalamansa. “Habiby nah! Ina son jinka a kusa da ni, ta yadda numfashi na da naka zasu gauraya, ta yadda zan ke juyo sautin bugun zuciyoyin mu na fita a tare. Ina so mu kasance a tare har abada, Ina Son Ka! Ana gane kyawun shuka ne idan har an gama ta da taki. Tayaya za a gane sama idan har babu 'kasa? Kamar haka ne, farin cikina zai yi wuyar bayyanuwa matuÆ™ar ba ma tare da juna. Na kan shiga damuwa a dukkan lokacin da na duba gefena ban gan ka ba. kullum na kwanta bacci, na kan yi mafarkin ka zama uban ‘ya’ya na, ni kuma na zama mata a gare ka. Sai dai na san iya mafarki ba zai wadatar da ni ba a bisa kulawar da nake tunanin samu daga wajenka. A saboda haka nake fatan mafarki na ya zama gaskiya nan kusa idan ubangiji ya amince mana Ina Son Ka! Habiby nah, Allah ya kawo min kai lafiya.†Ja'afar dukkan illahirin jikinsa rawa yake, tsabar ru'dewa da kalamanta, sosai yake jin 'kaunarta fiye da komai aduniya. Manyan kyawawan idanunsa masu lumshewa ya bu'de yaja dogon numfashi ya ce“My Qalbi 'yar balarabiyata ina sonki ganinan tafe bye.†Ya katse kiran. Idanunsa ya firfito da su waje sakammakon ha'da idanu da sukayi da Ibtisam, tsaye gabansa dukkan illahirin jikinta zanzana yake wata irin zufa ta wanke mata fuska tamkar an zuba mata ruwa.........! 2/12/22, 20:44 - Buhainat: _*DATTIJON ARZIƘI*_ 25&26 _*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_ Wani irin azababban numfashi,wanda yake dab da barin gangar jikinta. Ibtisam ta janyo shi da qarfin tsiya, tamayar da shi mazauninsa, da kyar ta ha'diye wani yawu mai 'dacin gaske, still idanunta cikin nashi. cikin fitar haiyaci tana nuna shi da yatsarta jikinta na kyarrrma ta ce. “Ja'afar! Kanada wacce kake so anan Tchad? Me yasa baka fa'damin ba ka canza ni amatsayin abokiyar rayuwarka? Har na tako 'kafata nazo wajanka, na za'beka . Tabbas ka nunamin halin maza, kuma ka koyamin hankali ka tashe ni a bacci, tabbas na gode sosai Ja'afar ina maka fatan alkahiri.†Ta qareshe mgnar tana danne kukanta ta sakar masa 'kayataccan murmushi ta juya zata tafi, wanda dakyar take ganin gabanta, wani irin jiri ya kwasheta, luuuuu zata zobe, Ja'afar yay saurin tarota ta fa'do jikinsa, ya riqeta yana fa'din. “Ibtisam me kike hakane za ki jima kanki ciwo fa!†Kallonsa tai da kyawawan idanunta masu girma da suka rine lokaci 'daya sukayi jajir, ta sakar masa murmushi ta ce“No! Bazan jimu ba, jeka sai ka dawo bye.†Ta qarashe mgnar tana janye jikinta, anasa ta nufi kewayan su cikin jarumta, take tafiyar wanda bata wani ganin kirki, amman hakan jikinta yake motsawa tamkar tarwa'da, wanda zaka 'dauka da gayya takeyi, sai dai haka halittar tafiyarta take. Ja'afar jikinsa ya yi sanyi, ya kafeta da idanu, yanajin sonta sosai, amman ya kasa ya bita ya rarrasheta. Kansan ya sanya ya fita agidan ya bu'de motar Ma'aruf ya shige yaja ya tafi wacce daga can zai biya ya ajiyeta agidan sai ya dawo a taxi. 'Bangaran Rahma kuwa, lokacin da ta bar wajan Abie2 ta la'be tana zubama Ja'afar kalaman soyayya, cike da shauki Abie 1 na dab da shogowa yaji komai da take fa'dama Ja'afar. Hankalin sa ba 'karamin tashi yay ba, sai da ya jira suka gama wayan, wanda numfashinsa yake barazanar 'daukewa, amman tsabar jarumta irin tasa, yay surin ri'ko hannunta, cikin fizgo numfashin sa wanda yake barazanar barin ruhinsa ya kirata. “Ummina! Waye wannan? Yaushe kuka ha'du? A ina yake? Yaushe ya lalata miki rayuwa da soyayya haka?†Rahma ta kalleshi da 'kananun kyawawan lumsassun idanunta, fuska ba walwala tana qoqarin 'kwace hannunta, ta ce“ Shine za'bina sonsa nake idan ba'a aura min shi ba, komai zai iya faruwa damu, sabida muna son junanmu, Allah ne ya ha'damu...†Wata irin cakumowa Abie 1 ya mata ya matseta jikin bango ya 'daga hannunsa zai wanka mata mari Abie 2 ya riqe ya, yana fa'din subahanallahi! Abdul Majeed da kanka? Haba! Idan rai ya 'baci hankali ke nemoshi.†Ya qarashe mgnar yana kamo hannun Rahma da Abie 1 ya nufi falon dasu, ya zaunar da su. Sai lokacin Rahma ta saki wani irin rikitaccan kuka ta riqe qafafun Abie 2 ta ce“Don Allah ku auramin Ja'afar kar na rasa raina wlh zan iya mutuwa ko mubar gari ni da shi...†Abie 1 ya furta. “Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un! Ummi kina cikin haiyacinki kuwa?†Abie 2 ya kama hannayen Rahma ya ce“Ok ok! Munji zamu aura miki, yi yaushe kuka ha'du da shi?†Rahma ta tsagaita kukanta ta ce“Yaune Allah ya ha'damu.†Abie 1 and 2 suka tsirawa junansu idanu cike da abin al'ajabi jin wai yau amman ta haukace musu hakan? Abie 1 zai magna Abie 2 ya katse shi ta hanyar cewa“Ok ba damuwa bari yazo mu tattauna idan munji asalinsa mun yaba da hankalinsa ba damuwa.†Ya 'karashe mgnar yana kamo fuskar Rahma ya ce“Kalleni 'diyar albarka.†Rahma ta kalli Abie 2 da guntin hawayenta. Idanunta ya gwala sosai yana leqa qofofin hancinta, ya dawo ya cire mata hijabi, amman daga sama ya janye iya kanta, ya bu'de tsakiyar gashinta. Mugun firgita yay sakammakon ganin abinda ya fara zargi. Ayatul kursiyyu ya fara tofa mata da Amanar rasulu. Ya gama ya jamata hijab ganin yadda jikinta yake 'bari ta cakume Abie 1. Abdul Majeed ya sakata cikin jikinsa shima addu'ar yake tofa mata, tana wani irin zanzana. Abie 1 ya ce. “Barta haka aikin babbane miji da matane akanta ayanzu bataji bata gani akan Ja'afar barta kar tai bacci har yazo ina son na fahimci meke faruwa gamone ko aiko mata akayi.†Abie 1 ya sauke 'katuwar ajiyar zuciya ya ce“Ya Allah ka dubeni ka kawomana sauqi cikin wannan musibar da take kunno kai.†Rahma ta janye jikinta tana hararensu ta ce“Sbd na za'bi wanda nakeso kuka laqabamin ciwon aljannu?†Abie 2 ya ce“Kiyi hkr je ki kawoma ba'kon naki abin motsa baki kafin ya iso anan za'a sauke shi.†Ya qarashe mgnar yana 'dauke wayar tata. Cikin murna ta mi'ke tana fa'din. “Ngd Abie2.†Ta fice. Abie 1 ya bita da kallon mamaki. Hannunsa Abie 2 ya riqe ya ce“Kabi asannu ayanzu zata iya maka mummanar tsana idan ta gano baka sonta da Ja'afar, sam bata haiyacinta mugayen she'danune akanta, ka bari muga yaron insha Allahu komai zaizo da sauqi zan rabata da wannan she'danu cikin kwana qalilan insha Allahu zata dawo Rahma sak.†Abie1 sosai ya shiga tsananin tashin hankali, amman jin abinda Abie 2 ya fa'da sai yaji ya samu nutsuwa da kwanciyar hankali ka'dan, ya jinkina kansa ya kasa cewa komai. Wayar Rahma ta 'dauki ringing. Abie 2 ya 'daga da sauri dan yana zargin Ja'afar ne. Ai kuwa yaji yay sallama ya 'dora da harshen French, ya na fa'din. “Tauraruwar zuciyata ga ni nazo ina 'kofa.†Abie 2 baice komai ba ya mi'ke ya fice. Rahma falo ta isko Raiyana da Jaddatu and Hanan iman. Zama tai can gefe tana ka'da 'kafa 'daya kan 'daya, ta girgizawa ba wanda ta kalla acikinsu bare ya samu arzi'kin mgna. “Latifa!†Ta kira cikin 'dan 'daga murya wanda yake ba halinta bane. Latifa ta iso aguje jin yanayin murya Rahma. “Uwa 'dakina ga ni, barka da hutawa.†Rahma ta jinjina kai ta bu'de 'dan 'karamin bakinta ta ce“Abubuwan motsa baki za ki harha'do ki ha'do da bottle na faro gida kwalin drink 'daya, ki tabbatar jero duk wani abinda zai gani yaji sha'awar cinsa, sai ki kai 'bangaran Abie 2 bari naje na canza kaya.†Ta 'karashe mgnar tana mi'kewa ta kalli Jaddatu ta ce“Jaddati ya dai kallo haka kamar na canza?†Bata jira me zata ce ba ta nufi saman. Latifa kuwa ta mi'ke ta nufi kitchen, domin cika umarnin uwar gidanta. Jaddatu ta ce“Kai wannan abin ba na wasa bane, Rahma batada lafiya wlh ko shakka babu aljanu sun shafeta.†Raiyana ta ce“A'a Ummi wlh Rahma lafiyarta lau, qila wasane irin na jika da kaka...†“Ke! Raiyanatu ki min shiru banson hauka, kece amatsayin Uwa ya kamata ki gano wannan yarinyar ta canza har ubanta da take masifar so ta daina shiga lamuransa, ta daina walwala bata son shiga sabgoginmu kice tana lafiya?†Hanan taja dogon numfashi ta ce“Wlh batada lfy bari Abienta yazo.†Raiyana taji hankalinta ya tashi karfa su 'bata mata shirinta tun ba'aje ko ina ba. Amman sai ta cije tace“Ai kuwa idan hakane bamuga ta zamaba Ummi.†Jaddatu ta kalleta ta watsar ta ce. “Ai naga yanzu atsaye kike.†Rahma ce ta fito cikin wata rantsatsiyar Abaya blue mai adon stones ta mata mugun kyau sai baza 'kamshi take, tana sauri sbd ta manta wayarta acan. Da kallo suka bita har ta 'kullema ganinsu. Abie2 yana fita ya saka aka bu'dema Ja'afar 'katon gate 'din ya shigo da motar ciki. Bayan yay parking ya fito yana kallon irin girman gidan da tsaruwarsa. Amman kasancewarsa mutum mai masifar kamun kai da basar da abu kallo 'daya yama gidan ya kawar da kansa, ya sake danna kiran Rahma. Abie 2 ya 'daga da sallama yana isowa wajansa ya katse kiran ya basa hannu. Ja'afar ya rusuna cikin girmamawa ya gaishesa. Abie 2 ya yi matuqar mamaki ganin Ja'afar baqar fatane, ba ma shi ba shine yaron da ya ta'ba bugar masu mota, toh me hakan yake nufi? Shi dai alokacin yaga basu nuna sun San juna alokacin ba. Fuska ya Saki ya amsa gaisuwar ya Kamo Ja'afar ya miqar da shi, ya ce“Ja'afar ko? Sannan kaine kwanaki ba'ama fi sati biyu ka bugi motar mu†Sai lokacin ma Ja'afar ya tuna. Kai ya jinjina cikin girmamawa. Abie ya ce“Tin yaushe kuka ha'du da Rahma sannan zan maka tambaya tsakaninka da Allah me kamata wanda idanunta suka rufe akanka, har bata son kasancewa damu yanzu?†Ja'afar ya ce“Ni kuwa me zan mata? Wlh ban mata komai ba, ni asalima yaune Allah ya ha'damu amman sai mukaji kamar daman can mun jima, kuyi hkr don darajar Annabi Abba Ku bani Rahma na aureta karku bi cewar ba jansin mu 'daya ba.†Abie 2 ya ce“Dan Allah sunkuyo ka'dan naga kanka.†Kasancewar Ja'afar dogon namiji ne ingarma, Abie 2 bazai iya ganin kansa sai ya rankwafo. Ja'afar bai musa ba, ya sunkuyo da kansa. idan ba idanunsa suke masa gizo ba tabbas abinda ya gani akan Rahma shine akan Ja'afar, toh idan hakane waye ya yi aikin nan? Me hakan yake nufi? Abie ya shafi kan Ja'afar, aransa ya ce“Ina buqatar dogon nazari da wurudin dare na kaima Allah kukana ya nunamin abinda nake son gani acikin baccina. Azahiri ya Kama hannun Ja'afar ya ce“Muje ciki.†Abie 1 na zaune ya buga tagumi suka shigo da sallama. Kallonsu yay yana amsa sallamar, ya mi'ke tsaye. Abie2 ya ce“Karkace komai insha Allahu komai zai warware basa hayyacinsu, dan haka mubasu lokaci qalilan mu bisu da abinda sukeso ka cije ka daure karka mu sa musu.†Abie 1 ya koma ya zauna. Ja'afar ganinsa da kamar Rahma sosai afuskarshi ya gano mahaifinta ne. Ya zube yana gaishesa. Amsawa yay ya nuna masa wajan zama. Ya zauna. Latifa ta shigo da sallama ta dire babban tray da ta shaqo da abubuwan motsa baki da ruwa and drink. Ta tsiyaya a cup ta beqawa Ja'afar ta tafi. Abie 2 shi kawai yakema Ja'afar hira yayin da A 1 ya sadda kasan zuciyarsa tamkar zata tarwatse yakeji. Rahma ta shigo cikin sauri tana mai fito da damuwarta kan fuskarta, sbd tasan Ja'afar ya kirata. Tiris taja ta tsaya ganinsa zaune. Wani irin farin ciki ya baibayeta sai lokacin ta saki fuskarta har batasan lokacin da ta kirasa. “Habiby nah oyoyo.†Dukkansu suka 'dago suka kalleta. Ja'afar ya sakar mata tattausan murmushi, abinka da aikin jinnu bai damuba da gaban iyayanta yake cikin zazzaqar muryasa ya ce“Oyoyo My Qalbi.†Zo zauna kusa dani gasu Abba nasan bazasu hanamu auren juna ba.†Abie 1 idanunsa sunyi masifar yin ja kansan yayi wani irin mugun sara masa atake jijiyoyin kansa suka fito sukayi ra'dau² wani irin jiri yaji yana 'dibarsa azaunen, bakinsa 'daci yaji maqoqwaronsa take ya bushe, hakan ya saka ya kwantar da bayansa akujeran ya runtse manyan fararen idanunsa da suka zama kamar gauta. Ahankali 'dan 'karamin jan bakinsa yake motsawa, ya shiga kiran sunan Allah. Rahma ta iso ta zauna kusa da shi tana sakin tattausan murmushi, suka qurama junansu idanu. Abie2 ya ce“Ikon Allah! Wannan wane mai 'daukan alhakin ne yay wannan abin mai ha'darin gaske?†Abie 1 ya bu'de idanunsa cikin dauriya ya ce“Pls Abdulmajid kayi wani abin tin ban rasa raina ba.†Ya miqe tsaye ya zuba hannayensa cikin aljihun wandonsa ya nufi hanyar fita. Rahma yaji ta rungumeshi ta baya tana kyalkyala dariya ta ce“Abie Ngd zaka auramin Ja'afar ko¿†Murmushin yaqe yay ya cireta ajikinsa ya lakaci hancinta ya ce“Eh jeki zauna Abie 2 ka kula da kasancewarsu har ya tafi.†Ya juya da sassarfa yabar falon. Cikin farin ciki ta dawo ta zauna suna firasu su uku, Abie 2 na qara musu 'kwarin guiwa sbd yasan idan Allah ya yarje masa matuqar daman ba 'kaddara aurensu bace ahaka toh tabbas zai rabasu da shai'danun aljannun nan. Abie yana fita ya shige wata narkekiyar mota qirar Jeep 2021 ba'ka shi 'daya ya fizgeta ya nufi gate yana zuba uban horn. Megadi sanye da uniform, ya wangame masa gate jikinsa na rawa, ya sulala motar aguje ya fice daga gidan. Security's 'dinsa na ganin haka suka shiga mota suka rufa masa baya. 'Bangaran Ibtisam ranta ya yi masifar 'baci atake taji matsanecin son da takema Ja'afar ya riki'de yana zama tsana mai zafin gaske dan ya gama yaudarata. Bayi ta shiga ta ci kukanta ta gode Allah ta fito ta shiga 'dakinsu kamar abin arzi'ki ta bu'de Jakarta ku'din da Ja'afar yake bata ya ce“Ta dinga siya abinda take so ta kwashesu dukkansu ta 'kirga ta ga tsaf zasu isheta komawa Niger. Hamdala tai ta 'kullesu jikin kallafinta ta 'daura a'kugunta ta sanya dogon hijab, ta goge lambobin da suke cikin wayarta baki 'daya ta ajiye wayan sama Jakarta dan tai al'kawalin bazata tafi da komai na Ja'afar ba. Fitowa tai Baba mai taxi na zaune Falmata na masa fifita yana con abinci, sbd zafin da aka fara. Bintu na zaune. Ibtisam ta rusuna cikin 'boye damuwarta ta ce“Baba zan amso magani nan kanti cikina na mur'dawa.†Baba me taxi ya ce“Subahanallahi ai kuwa tsamki ba da'di leqa ki gayama Ja'afar sai kizo muje asibiti zaifi akan wannan maganin katin ban sonsa.†Cikin murna da alamun nasara ta amsa da “Toh Baba.†Ta miqe ta fara tafiya Falmata na cewa. “Sannu Ibtisam tsamki ba da'di Allah baki lafiya.†“Ameen†ta amsa ta fita. Cikin sauri ta fice tana addu'ar karta gamu da Yahuza ko Harisu. Ganin ta karya kwanar gidan ta sanya gudu sosai take gudu na uban mamaki, har ta kawo bakin titi ta samu taxi ta shiga tana maida numfashi ta ce“Babbar Tasha zamuje.†Me taxi yaja suka tafi. Su na dab da isowa tashar motar, wanda Abie shi kuma yake zuba uban gudu ba qaqqautawa, sam baima san Inda zaije ya samu nutsuwaba, sam bai lura da mai taxi na gabansa ba, sai da ya qureshi ya furta “Ya Salam!†Ya na qoqarin taka baurki yana zuba horn dan mai taxi ya kauce,tinda burkisan yaqi taku sai ji kake Kauuuuuuuuuuu ya bige mai tasan ta baya, motar ta kife 'kasa tana gangarawa gefen titi, lokacin mai babbar mota kuma yana dab da isa wajan motar me taxi wanda jama'a suka kwashi salati ana ihuuuuuu. Abie tsabar firgita jikinsa rawa yake Idanunsa ya firfito waje yana fa'din. “Innalillahi wa'inna ilahir raji'un!! _Afuwan ina busy ne kwana 2 mu ha'du gobe insha Allah._ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 2/12/22, 20:44 - Buhainat: _*DATTIJON ARZIƘI*_ 27&28 _*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_ Idanunsa ya runtse cikin tashin hankalin marar misaltuwa. sbd babu wata hanya da zai iya ceton rayukan wa'danda suke cikin taxi daga babbar motar da take neman isowa gab da su. Jama'ar da suke bakin titin kowa kiran sunan Allah yake. Cikin hukuncin Allah, babbar motar na gab da isowa wajan taxi Allah ya basa ikon take burki da 'karfi, yana sharkafa uwar zufa. Jin motar ta tsaya bai bi ta Kansu ba, yay hamdala wajan Allah. Abie jin tsayuwar motar cak, yay saurin bu'de idanunsa yana 'dago kansa, yaga mutane har sun fara zagaye motar harda securities 'dinsa, wanda sukai saurin zuwa wajan tin kafin 'yan sanda su iso. Abie cikin rawar jiki ya bu'de motar ya fito yana fa'din. “Alhamdulillah! Ubangiji kasa bayinka wa'danda suke cikin motar nan, ba wanda yaji mugun rauni. Wlh ummina yau kin sakani cikin wani hali.†Can kuwa an samu an 'daga motar. An bu'de Ibtisam kwance cikin jini kanta ya yi mugun buguwa bata ko motsi hannunta da 'kafarta kamar sun karya. Me taxi kuwa da ransa ras sai dai ya karye a hannu goshinsa ya jimu sosai, haka bakinsa ya 'dan tsage. Abie na isa yaga halin da ake ciki ya qara rikicewa ganin Ibtisam kamar ta mutu. Arikice ya furta. “Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un! Abbas ku kamasu muje asibiti.†Ya 'karashe mgnar cikin fitar haiyaci, ya ya sunkuya ya cicci'bi Ibtisam cikin jini aguje ya nufi motarsa. Su Abbas su ka 'dauki me taxi wanda yake jin jiki sosai, suka nufi motarsu. Da mugun gudu ya bar wajan, yayin da su Abbas suka rufa masa baya. Kai tsaye *Hôpital général* Ya nufa, tin ahanya ya kira Dr Salis, yay masa bayanin komai. Su na isuwa daman an fito da gadon marasa lafiya, aka 'dora Ibtisam da me taxi aka nufi emergency dasu. Sosai likitocin suka duqufa ceton ran Ibtisam da take cikin mawuyacin hali. Haka 'bangaran me taxi ma. Abie ya kasa zaune ya kasa tsaye acikin tashin hankali yake, idan Ibtisam ta mutu ya kashe mutum. Kallon Abbas yay yana sauke numfashi ya ce“Ta ina za'a fara neman iyayan yarinyar nan? Ya Rabbi!†Abbas ya ce“Yalla'bai insha Allah komai zai zo da sauqi ka kwantar da hankalinka.†'Bangaran Ja'afar da Rahma, suna zaune a falon, hirasu suke cikin walwala da annushuwa. Abie 2 ya ma Ja'afar tambayoyi akan shi na inane, Ja'afar ya masa bayanin rayuwarsa da komai wanda da ahaiyacinsa yake bai fiye mgna ba Sam bare ya tsaya bada dogon tarihin gidansu dan a basa mace, tabbas Ja'afar bazai ba hakan. Abie 2 ya jinjinawa Ja'afar sabida yana son namiji mai takaici da neman nakansa. gaba ya saka su cike da tarin tausayinsu. Dai-dai lkcn da hatsarin ya faru lokacin gaban Ja'afar da Rahma suka buga atare, sai da suka mi'ke tsaye suka dafe 'kirji kusan atare suka fa'di. “Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un!†Abie 2 ya raqesu yana tambayar. “Me ya faru daku atare haka?†Rahma ta rungume Abie 2 ta ce“Wlh gabana yay mummunan fa'duwa Abie2.†Ja'afar ya ce“Nima gabana ya fa'di, bari kuka Qalbi insha Allah babu wani abunda zai mana shamaki da mallakar junan mu kinji?†Kai Rahma ta 'daga lokacin da take kafeshi da 'kananun kyawawan idanunta masu lumshewa, wanda suke qara masa 'kaunarta. Abie 2 ya ce“Kaga Ja'afar yanzu dai muje mu rakaka ka tafi gida dare ya fara, sannan pls kayi qoqarin yin sallar tsakiyar dare ka karanta Qur'ani mai girma.†Ja'afar ya sosa kansa ya ce“Tom Abba sai da safe.†Ya 'karashe mgnar ya na kallon Rahma. Har wajan mota suka rakoshi ya kalleta ya ce“Qalbi sai na kiraki anjim Ok?†Rahma ta shagwa'be tana langwa'bar da kai gefe, ta ce“Ok Habiby na ina jiranka bye agaishe min da su mamah.†'Yar hararata yay ya ce“Tana Niger zan fa'da mata ta waya.†Murmushi suka sakarwa juna suna 'dagawa juna hannu har ya 'bacewa ganinsu ya nufi gate. Su na dab da shiga ciki wayar Rahma da take hannun Abie tai qara ya beqa mata. Ganin Abie ne ta 'daga tana murna ta ce“Abie nah Ja'afar yanzu ya tafi.†“Ok ban Abienki idan yana kusa.†Beqama Abie 2 wayar tai. Sallama yay masa. Abie ya ce“Abdulmajid an sami matsala, tsautsayi ya gifta na bige mota taxi me motar da wata yarinya, sun jimu yarinyar tana cikin wani hali, duk na rasa nutsuwata.†Abie 2 ya ce“Subahanallah! Kuna wane asibitine?†Abie ya ce “Hôpital général kazo da Rahmatullah kar afa'dawa Ummi hankalinta zai tashi.†Abie 2 ya amsa da“Toh insha Allah.†Rahma ta ce“Abie me ya sami Abiena¿†Hannunta ya Kama ya ce“Muje Yahaya ya kaimu wajan abinki ya buge motar me taxi sosai sun jimu.†Kuka ta sanya tana fa'din. “Wayyo Abie nah Allah yasa komai yazo da sauqi.†Ja'afar yana fita ya nufi gidan Ma'aruf. Ya na zuwa bayan ya shiga yay parking, ya fito ya nufi ciki domin basa makullin. Ma'aruf na zaune daga shi sai 3 quarter ba ko Riga jikinsa, shi da Aishatu suna aikin nasu na video call, ya cikata da zancan batsa, tana dariya. Knocking 'din 'kofar da yaji anyi yasan bai wuce Ja'afar. “Maman Babyna ina zuwa zan amshi key 'din mota.†Aishatu ta ce“Humm kai kam akwai sauqin yarda, baka tsoron ya gudu da motar?†Hararenta yay ya ce“So what? Ai yana cin ribata bazai ta'ba guduwa ba sannan wannan ba lusarin namiji bane mai budurwa zuciya wannan jarumine yasan darajar kansa.†Dariya tai ta ce“Ok bye.†Katse kiran yay ya zura rigarsa ya nufi hanyar falon. Kira ya shigo masa ya 'daga. “What? Da gaske an kamasu? Wlh azim idan sunana ya fito mutuwace makomarku, ku kiyaye.†Ya katse kiran yana wuci ya nufi 'kofar. Bu'dewa yay yana sakin fuska ya ce“Ja'afar. “Barka oga.†Ya fa'da yana basa key d'in ya juya ya ce“ bon nuit.†Ma'aruf ya ce“Gobe karka zo da wuri sai wajan goma ok?†“Ok†Ja'afar ya ce ya saka kansa ya fice. Ma'aruf ya ce“Saura 'kiris Ka 'kwamuso min Rahma Abdul Majeed,nasan zaka iya jira nake na qarasa da mutanan can, ban ha'da abubuwa waje 'daya sbd tsaro.†Ya qarasa mgnar ya na sheqewa da dariya. Kiran Rabi'ah ne ya shigo wayarsa. 'Dagawa yay baice komai ba. Daga can cikin kwarkwasa d kissa ta ce. “Amincin Allah ya tabbata gareka ya ma'abucin fara'a my husband insha Allah.†Sheqewa yay da dariya ya ce“Idan kinason na kulaki na baki ha'din kai aduk abinda kikeso sai kin bayyana min kanki da sunanki da garin da kike sbd naga kin 'boye numberki idan ba hakaba karki sake nema na, ban soyayya cikin duhu.†'Kitt ya katse kiran. Kanta ta dafe cikin takai ci ta ce“Zanyi hakan amman ba yanzu ba.†Sosai likitocin suka du'kufa neman ceton ran Ibtisam, sunyi sa'ar tsayar da jinin, ta samu karaya 'kafa da hannunta, wanda zuwa anjima za'a 'dorasu. sun mata 'dinki agoshinta da tsakiyar kanta. Har yanzu bata farfa'do ba, dan ba qaramin jimuwa tai ba. Me taxi ahannu kawai ya karye sai 'dinkin goshinsa da le'bansa na qasa. Rahma tin daga nesa ta hango Abie tsaye yana kai komo bakin 'kofar room 'din da aka shigar dasu. Da sassarfa ta qaraso wajansa ta fa'da jikinsa tana kuka, ta ce“Abie! Allah yasa basu ji mugun ciwo ba.†Hannayensa ya maida bayanta ya zagaye yana bugawa, ya sauke wahaltaccan numfashi. Ahankali cikin lallashi ya ce“Bar kukan ummina kinji?†La'bewa tai jikinsa ta lumshe idanunta ta 'daga kanta. Zama sukayi, Abie 2 ya ce“Abien Rahmerh kayi tuqi da garaje ne ko? SBD ka fito bakada nutsuwa, don Allah ka ajiye hankalinka akan yaran nan, insha Allah komai zai zo da sauqi ka ban sati zan fara wata istahara. Sannu Insha Allah komai zaizo da sauqi akan wa'dan da ka buge 'din, ka daina tuqi duk lokacin da kaji bakada nutsuwa.†Abie ya sauke ajiyar zuciya yana kallon Rahma wacce tai luf jikinsa idanunta arufe,kallo 'daya yay mata yasan hakan ba qaramin nutsuwa ta samuba, sbd tafi sati hakan bata ha'dasu ba. Sake 'boyeta yay cikin jikinsa, ya fesar da zazzafar iska daga cikin bakinsa, ahankali ya furta. “Abdulmajid bazaka ganeba ne Allah ya yayyafawa abin ruwan sanyi kawai.†Ya 'karashe mgnar yana sauke wani irin numfashi mai wuyar fassarawa, sabida yadda hucin Rahma yake sauka 'kasan wuyansa. Abie 2 ya ce“Yanzu ta ina za'a fara neman 'yan uwansu? Dan nasan zuwa anjima dole hankalinsu zai tashi a duk inda suke.†Abie bai ce uffan ba, sbd kansa ya 'dauki chaji, addu'arsa yarinyar da yagani kamar gawa yasa bai mata babbar illah ba cikin rayuwarta. Ja'afar yana isa gida, ya zauna dab da Harisu, ya ciro wayarsa ya kira Malam Adamu, suka sha fira sosai da Inna mai waina. Bayan sunyi sallama, ya kira Ibtisam dan ya lallasheta wayar switch of. Kansa ya dafe ya mi'kewa ya nufi 'kofa yana fa'din. “Bari naje naga halin da take ciki.†Kansan yaji ya sara yay saurin dafewa yana karanta duk addu'ar da ta zo bakinsa. Harisu da Yahuza suka ce“Ya jikin Ibtisam 'din? Baba ya yi ta fa'da ya ce kun tafi asibiti ba sanin kowa.†Ja'afar ya juyo zai mgna, Baba Tsalha ne ya shigo bakinsa 'dauke da sallama ya ce“Wai ina kuka tsaya haka? Ina Ibtisam 'din?†Ja'afar ya ce“Baba rabona da ita tin bayan sallar isha lokacin zan fita, ina take? Me ya sameta¿†Baba Tsalha ya ce“Kaci gidanku ta ce tana tsamki nace taje ta fa'dama mutafi asibiti naji shiru nazo su Harisu sukace sunji kana mgna a 'kofa 'kila kun tafi ne.†Ja'afar gabansa yay mummunar fa'duwa ya ce“Wlh Baba bamu fita tare ba banma san batada lafiya ba tin yaushe? Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un! Yanzu ina zamu nemonta.†Baba Tsalha ya ce“Hasbunallahu Wa ni'imal wakil, zama bai samemu ba, ko dai ka mata wani abun ne don Allah me ya ha'daku?†Ja'afar ya ce“Wlh ban mata komai ba, kawai taji dai ina wayane da Rahma kuma lfy lau muka rabu, na fita.†Baba Tsalha ya ce“Wacece Rahma?†Ja'afar ya sosa kansa ya ce“Allah ya ha'damu balarabiya ce, kuma wlh ina masifar sonta su biyu zan aura idan Rahma ta amince.†Baba Tsalha ya zazzaro idanunsa waje ya ce“Ok muje bamuga zamaba ina zargin ta gudune mu fara zuwa tasha.†Ja'afar hankalinsa ya yi masifar tashi jin Ibtisam ta gudu ne. Baki 'dayansu suka shiga motar Baba Tsalha suka bar gidan Ja'afar sai wata irin zufa take keto masa. Duk wata tashar mota da take cikin garin (Ndjamena) su Ja'afar sunje neman Ibtisam basu sameta ba. Lokacin kuma 'yan sanda sun zo sunyi duk abinda ya dace, an 'dauke motar daga wajan shiyasa basu ga komai ba. Ja'afar ya rasa inda zai sanya kansa sunata yawon neman Ibtisam har shabiyun dare ba labarinta. Baba Tsalha ya tisasa gaba da fa'da akan me zaiyi waya da mace agabanta ga shina ta gudu 'kilama ta tafi cameron wajan 'yar uwan babanta. Kasa ko motsi yay abin duniya ya damesa, shi fatansa duk inda take ta kasance tana cikin 'koshin lafiya. Can kuwa asibiti sai wajan 1 na dare aka gama ma Ibtisam komai. sai da suka saita kome aka d'ora hannun Ibtisam da 'kafarta, hankalin likitocin ya kwanta. Har lokacin suna asibitin. Abie yana ganin an bu'de 'kofar room 'din ya janye Rahma daga jikinsa wacce take bacci, ya kama hannunta suka nufi wajan Dr. “Doctor wane halin bayin Allah suke ciki?†Dr Salis ya gyara kwalar rigarsa yana sharce zufa ya ce“Alhmdllh! Mun saita komai shi wancan nasa da sauqi mun jima da 'dorasa mun 'dinke masa goshinsa, an 'Dora masa karayar hannunsa, yana bacci, muje sai na maka bayanin ita yarinyar.†Abie ya jinjina kansa ya kalli Abie 2 ya damqa masa hannun Rahma ya ce“Kuje gida Yahaya maidaku insha zan taho kafin asubah,ummina kiyi bacci cikin amincin Allah da kariyarsa bye.†Ya qarasa mgnar ya manna mata kiss a goshi. Kai ta 'daga Abie 2 ya ce“Bari na kaita sai mu dawo ai bazamu barka ba kai 'daya.†Abie “A'a don Allah je ka huta.†Dole suka tafi shi kuma su ka nufi office 'din Dr Salis. Bayan sun zauna ya ce“Yalla'bai yarinyar nan ta bugu dayawa, yanzu dai mun mata 'dorin hannu da 'kafa, 'dinki goshi da kai, amman mgnar gaskiya alamu sun nuna kamar ta yi doguwar suma, yanzu haka mun shigar da ita coma, amman karka damu komai na Allah shi keyin komai alokacin da yaso ba lallai bane yadda na'urori suka nuna mana ya tabbata ba, ko adaren yau Allah ya ga dama zai farfa'do da ita. Dan haka za'a kula da ita, har lokacin da zata farfa'do, shi namijin yanada kyau 'yan uwansa zuzo jinyarsa.†Abie ya tura hannunsa cikin yalwatacciyar sumar kansa, yana fa'din. “Wa la haula wa la Quwwata illah billah! Hasbunallahu Wa niimal wakil. Ok ok, Dr Salis zan saka abazama cigiyar 'yan uwan bayin Allah nan zuwa gobe gidan Tv radio har asamesu.†Dr kwantar masa da hankali ya shiga yida bayanai dalla² har yaji 'yar nutsuwa, sai 2 shi da securities 'dinsa suka nufo gida. Acikin tsakitar Daren ya saka aka shigar da sanarwa duk wani godan radio da Tv da yake cikin garin Ndjamena. Ja'afar kasa bacci yay adaren, ya shiga salloli da karatun Qur'ani akan Allah ya bayyana Ibtisam. Rahma kuwa baccinta tai anutse, wanda da bayane ba zata ta'ba runtsawa ba Abienta na wani hali. Yayin da Abie bai iya runtsawaba hakan ta saka shi 'dauro alwala ya shiga sallah. Abie 2 kamar yadda yay alqawali zai duqufa da sallolin dare ya fa'dawa Allah akan Allah ya ganar da shi abinda yake son ganewa akan Rahma da Ja'afar, zai duqufa tsawon sati yana kaiwa Allah kukansa, kafin yay qoqarin cire musu aljanun sbd yasan Allah bai abu abanza, bai kamata yay garajen warware matsalar ba, sai ya kai kukansa gurin Allah. Washegari kuwa gidan radio da Tv na Ndjamena, ko ina sanarwar Ibtisam ne dan tin tsakiyar daren me taxi ya dawo haiyacinsa ya fa'di sunansa da unguwarsu tin da safe Abie ya tura aka taho da matarsa da yaransa uku. Baba Tsalha yana tsakar gida ya kasa fita radio ahannunsa kamar a mafarki yaji sanarwar, da 'karfi ya ce“Ba shakka Ubtisam ce Falmata taho muje mugani.†Falmata ta ce“Allah yasa itace.†Ja'afar ne yay parking a'kofar gidan zauwar kenan daga gidan Ma'aruf wanda yace yaje amso motar, ya fito ya shiga cikin gidan 'bangara Baba Tsalha ya nufa, ya shiga yana fa'din. “ Baba naji sanarwa Hôpital général muje don Allah ko itace mugani ance acikin taxi hatsarin ya faru.†Baba Tsalha ya ce“Muje.†Su biyar suka nufi asibitin hankulansu atashe. Jaddatu zaune tana balbala fa'da. “Sbd Allah yaron ashe jiya ha'dari ya samu shine bazai fa'damin sai yanzu da safe.†Hanan ta ce“Ummi dan kar hankalinki ya tashi ne ai, kiyi hkr ya ce anjima za'a kaimu lokacin Rahma ta tashi.†Raiyana ta ce“Allah dai ya kare gaba nama rasa ina zaije adaren har yay tuqin ganganci haka, ya saka hankulamu tashi, dan wlh ni ban rantsa ba jin bai shigo ba, Ummi qarama sai 1 na dare ta iso. †Jaddatu ta ce“Ya wuce damuwar rashin walwalar Rahma ne.†Anutse take saukowa tana sanye da wata English Morocco maroon gown,tai masifar mata kyau, ta baza gashinta har tsakiyar bayanta,wani irin matsiyacin 'kamshi yake tashi jikinta. Wani hills ne aqafarta mai shegen kyau. Wayarta (iPhone 13 pro max) Ta Danna kiran Ja'afar wanda ya kirata tana wanka. Bugu 'daya ya 'daga kiran lokacin sun shiga hospital. “Hello Qalbina kiyi hkr zan kiraki anjima munzo hospital ne muna sa ran Ibtisam ce tin jiya ta 'bata.†Rahma ta dafe saitin zuciyarta jin wani abu ya suki zuciyarta sbd jiya yace Ibtisam matar da zai aurace. ta dafe qarfen benin cikin zafin kishi ta ce“Ni dai wlh yanzu nake son ganinka idan ka wuce 15 minutes sai dai ka isko gawata na mutu tinda baka sona wayyo 'kirjina zafi wayyo Allah na! Zan mutu!†Ta 'karashe mgnar tana sakar masa kukan shagwa'ba. Daga can Ja'afar ya dafe goshinsa kasancewarsa mutum marar son hayaniya, cikin raunin da jinnu suka saka masa ya ce“No! Ga ni nan Qalbi pls kar wani abu ya sameki wlh nima mutuwa zanyi.†Su Baba Tsalha suka Saki baki da hanci suna kallon shi.😂 _(Allah dai ya 'debema Raiyana albarka ta maida mutane biyu wanda suka kasance miskilanci da izza ga kamun kaida rashin son hayaniya tamkar 'ya'yan sarauta. Amman yanzu ta saka an mayar dasu tamkar sakarkaru.)_ Ja'afad kai tsaye ya juya da sauri ba tare da ya tsaya ma su Baba Tsalha bayani ya fa'da mota ya fizge aguje yabar asibitin... *💃ðŸ»'Yar aljin tubarkallah* _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 2/14/22, 14:09 - Buhainat: ```D A``` ```29&30``` _*Niger*_ (Tahoua) Laraba tana zaune ta rabka tagumi, yau baki 'daya bata nutsuwa, sbd mummunan mafarkin da tai akan Ibtisam. Hankalinta sosai ya tashi, dan batasan halin da 'yarta take ciki ba. Kuka ta fara tana fa'din. “Ya Allah ka kawomin 'dauki kasa duk inda take tana hannu na gari, naji tsoron mafarkin, Ibtisam na yafe miki duniya da lahira, sbd ni ce silar faruwar komai, da ban kai sunan Dadda da Tanko wajan malam Wali ba da yanzu kina wajan iyayanki cikin aminci, dan nasan bazasu ta'ba ba Jamilu aurenki ba idan suna haicinsu. Astagfirullah wa'atubu ilaik.†Ta 'karashe mgnar cikin kuka. Taslim da take 'dakinsu yau ta tashi da ciwon mara mai 'karfi bata je école ba, ta fito aki'dime tana sakin kuka ta ce“Anna daman asirine kikawa Dadda da Baba sbd kawai a aura ma Aunty Ibtisam wannan tsohon birin?†Anna da ta manta Taslim na gidan ta shiga rarraba idanunta ta ce“Don Allah Taslim ki rufamin asiri akan wannan mgnar wlh naji nayi nadama sosai, kuma ai asirin baiyi wani tasiri ba, ku'dina kawai akaci wlh bazan kumaba ki rufamin asiri, amatsayina na mahaifiyarki.†Tanko ne ya shigo yana waya ya ce“Eh gatanan kusa.†Wayar ya bata ta amsa tana goge fuskarta tana saita nutsuwarta tai sallama. Daga can Cameron Karime zaune farar mace kyakkyawa sosai take kama da Tanko da Ibtisam, ta ce“ Laraba ya haqurinmu? Har yanzu ba labarin Ibtisam? Ai duk laifinku ne yaushe rabon duniya da auren dole yarinya 'karama kamar Ibtisam shekaru 17 kacal aduniya me ta tsare muku? Yaushe aka haifeta ma?†Laraba ta Saki kuka ta ce“Wlh nayi nadama na yafe mata Allah yasa tana hannu na 'kwarai.†Karime ta ce“Ameen ina jin ajikina duk inda take bazata ta'ba cutuwaba, Allah zai kareta, kunyi babban kuskure yaushe rabon duniya da auren dole, ga yaron namijine irin wacce kowace 'diyar mutunci zata so ace ta mallake shi kuka ma soyayyarsu karan tsaye, shi yanzu Allah ka'dai yasan halin da yake ciki.†Laraba dai banda kuka ba abinda tana sake nadamar sanadinta 'yarta tabar gida. Haka suka gama wayar Tanko ganin halinda Laraba take ciki ga Taslim na kuka ya ha'dasu yana lallashinsu duk.da shima juriya yake. *Moray* Inna zaune tana famar toya waina, sai washe baki take sabida cinikin da take. Tana toyawa, Maimu na zubawa mutane, ta kalli Mahmoud da shigowarsa kenan cikin shirin tafiya school, zasu shiga lecture 9:30 am. ta ce“ Ya Mahmoud 'karfe nawa ne yanzu? Wlh sai nace Ya Ja'afar ya siyo min waya, Allah har kunya nakeji kamata banda ko rakani Masai.†Inna ta ran'kwasheta akai, ta ce“Ubanki zai ci kinsan halinsa, har kikeda 'kwarin guiwar tinkarar ba'kin buzuna kice ya siya miki waya? Duk nawa kike shekaru 16.†Mahmoud ya ce“Innata barta mana me kike tuna mata. Ba sai 10 zaku shiga lecture ba? Yanzu tara da sha bakwai, kije ki shirya, inna na tafi.†Inna ta basa 300f cfa ta ce“Adawo lafiya Maimuna zuba masa wainar ya makara.†Maimu ta zuba masa waina ya amsa ya fice yana fa'din “Allah ya qara lafiya innarmu ta mutunci.†Inna ta washe baki tana kallon Hakim wanda ake zuba masu waina ta ce“Hakim sai kuka la'be kuna gulmar mu da 'yan unguwar geban zogi, akan yarinyar nan da ta nacewa Ja'afaru nah?†Malam shigowarsa kenan yana mgna da Mahmoud da ya maidosa zai basa sako wajan mai gadin school 'dinsu. Hakim zaiyi mgna Malam Adamu ya ce“Hakim daga yau na soke shigowa siyan waina ga dukkan baligin namiji, Ku tsaya a'kofar gida ku dinga turo yara.†Cikin ladabi Hakim ya ce“Toh Baaba mun gode.†Ya 'karashe mgnar yana amsar wainar hannun Maimu ya fice. Inna zatayi mgna kallon da Malam Mal Adamu ya watso mata ya sakata shakkarsa ta ha'diye wani yawo sbd kwarjinin da ya mata. Ta ha'de rai tana cigaba da tuyarta tana musmus da bakinta. Mahmoud ya amshi saqon yana danne dariyarsa ya fice. Malam Adamu yana tsaye aka sallami sauran mutanan ya musu kashedin kar wanda ya sake shigo musu gida su tsaya a'kofa. “Ke! Maimuna maza ta shi ki shirya ki tafi makaranta idan ba asabar ko lahadi ba na sake ganinki kina aikin wainar nan kina makara zuwa makaranta zan sa'ba miki.†Cike da ladabi Maimu ta miqe ta wanko hannunta ta nufi 'daki dan shiryawa. Inna ta cika ta fammm amman baki ba damar mgna. Deluwa dai tana sha'anin gabanta bata shiga harkar su. Zai fita yaji tana ba wata yarinya ku'di tana fa'din. “Jeki wajan Iliya kice ya min chap-chap na dala arba'in, bari na Kira Ja'afar.†Kai Malam Adamu ya girgiza ya fice yana fa'din. “Maimu ki iskeni panpo.†Bayansa ta bi da harara. Deluwa ta danne dariyarta kar rigimar ta dawo kanta. Malam Adamu na zaune wajan ruwansa sai ga Tanko. Bayan sun gaisa Tanko ya ce. “Don Allah Mal Adamu asake binkitar Ja'afar idan Ibtisam na wajansa wlh zan aura masa, bansan kwanaki me ya sameni yarda da nayi na ba Jamilu aurenta, zan mayar masa da komai nasa, munyi mgna da yaya Karime.†Malam Adamu ya sauke ajiyar zuciya ya ce. “Insha Allahu zan qoqarta bincikarsa wlh kuwa idan tana hannunsa Ja'afaru sai ya ha'du da fushina mai tarin yawa.†*Tchad* 'Bangaran Rahma, Idanuwansu duk su Jaddatu suka zuba mata, su na kallon yadda take wayar har ta idar. Rahma ganin Ja'afar ya rikice ya saka ta 'datse kiran tana, tana murmushin farin ciki, tasan yanzu zai taho wajantan. tai fari da 'kananun kyawawan idanunta, ta nufo falon cike nutsuwarta take tafiya. Tana isowa tsakiyar 'katon falon nasu ta tamqe fuska ba tare da ta kalli kowaba, ta zauna can gefe, ta 'dora 'kafa 'daya kan 'daya, tana latsa wayar. Iman tazo ta haye cinyarta tana fa'din. “Auntie kinyi kyau sosai za ki je gari dani?†Rahma ta zuba mata idanunta, tana 'dan murmusawa, ta 'dagawa iman gira ha'di da 'dora 'dan 'karamin bakinta saman goshinta tai kissing 'dinta. Ta kira “Latifa!†Raiyana da mugun kallo ta bita a'boye Hanan ta kalli bakin Jaddatu yadda yake musmus, tasan mgna take son yi ta kasa. Latifa ta iso ta zube agaban Rahma. “Uwar 'dakina ga ni.†Rahma ba tare da ta kalleta ba, tana ha'de face ganin Jaddatu na shirin mgna, ta ce. “Je ha'do abubuwan jiqa maqoshi, sai ki ha'da da tufa and dabino ki kai min falon saukar ba'ki, ki kunna turaren wuta ki fesa na fasawa ok¿†“Toh an gama uwa 'dakina.†Ta miqe da rawar jiki ta nufi hanyar kitchen. 'Bangaran Ja'afar kuwa yadda yaja motar da speed, ya bar hospital 'din. Baki da hanci Baba Tsalha, da su Yahuza su ka saki, wajan kallon Ja'afar har ya 'bacewa ganinsu, su kuma su nufi cikin asibitin. Basu Sha wuya ba da tambaya aka kawosu wajan da za'a nuna musu Ibtisam su ga idan ita ce. Abie suka hango zaune yana sanye da wata jallabiya milk colour hirami akansa yau sak shigar larabawan Saudiya yay, ya yi wani irin fitinannan kyau, kwarjininsa da haibarsa kwance kan fuskarsa. Duk da yana cikin halin damuwa sam bazaka ta'ba ganewa ba, kasancewar sa mutum mai 'boye damuwa akan fuskarsa. Gefansa securities 'dinsa ne, Abie 2 na gefensa, yayin da Abie1 waya yake da harshen turanci wanda zaka 'dauka shi idan cikakken bature ne yadda yake zuba turancin, zai baka sha'awa ya kuma burgeka. Da sallama su ka qaraso wajan. Yayin da Abbas da Khaleefa suka taresu daga isa wajan Abien wanda ya kawosu daga nesa ya nuna musu wajansu Abie ya juya. Abie 2 ya ce“Ku barsu Abbas.†Baba Tsalha cikin farin ciki ya qaraso, yabama Abie 2 hannu suka gaisa. Ya ce“Daman yarinyar mu tin bayan isha jiya bamu ganta ba, sai mukaji sanarwa a radio shine mukace bari muzo mu duba ko ita ce.†Abie 2 ya ce“Allah sarki bari ya gama waya sai muji.†Yahuza takaicin Ja'afar ya cika masa zuciya, ya za'ayi ace yarinya tazo wajanka ana mgnar 'bata ko ha'dari amman ka tashi ka tafi. Abie 1 bayan ya idar da wayan, ya fuskanci baba Tsalha bayan sun gaisa ya koro masa bayanin kamanninta, Abie yace. “Bari zan roqi alfarma Dr ya kaimu 'dakin da aka killaceta sai ka duba.†Wayar Dr Salis ya Kira cikin sa'a ya 'dauka, ya koro masa bayani. Ba jimawa ya kaisu wanda dakyar Baba Tsalha ya gano Ibtisam ce, ga ta kwance kamar gawa duk na'urorine ajikinta. Kukan tausayinta ya fara, bayan sun fito. Abie ya fara lallashinsa, da basa haquri. Baba Tsalha ya fatar da majina ya ce“Tausayi ta bani...†Kakaf ya fa'dawa Abie gaskiya akan Ibtisam da abinda ya sakata gudowa har hatsarin ya faru. Abie ya ce“Karka damu nayi alqawalin tsayawa na nema mata lafiya ko million nawa za'a kashe, kamar yadda nai sanadin shigar wannan mawuyacin halin, zan fita da ita duk qasar da zata samu lfy, idan ta warke zan mayar da ita har gaban iyayanta.†Ba Tsalha ba har Abie 2 sai da yay hawaye, da jinjinawa dattakun Abdul Majeed. Wajan me taxi sukaje baba Tsalha dasu Harisu suka gaida shi. Su ka dawo suka zauna suna jiran Ja'afar ta idan zai 'bullo. Wayar Rahma ta 'dauki ringing, kallo 'daya tai mata ta miqe ba tare da ta 'daga ba. Jaddatu ta ce“Inaga abinda ya girma sanina da tunani na, wannan abin sai anyi da gaske, dan wlh Rahma tai gamo da baqaqen aljanu tabbas.†Rahma bata juyowa ta ce da iman da take binta. “Koma ki zauna yanzu zanzo banson hayaniya.†Jaddatu ta ce“Bita iman bita dan ubanta, me take 'kullawa a falon ba'kin da bataso aganta? Je Ku tafi, wai wannan masifar da Rahma ta kwaso daga ina?†Hanan ta ce“A'a iman dawo tinda batason abita.†Raiyana ta saki murmushin 'boye ta miqe tana fa'din “A'a iman zo yi zamanki kar Auntie beauty ta dakeki.†Iman ta dawo tana sakin kuka ta fa'da jikin Hanan. “Za ki tufemin baki ko sai na mareki uwar 'kwawa, wannna auntie taki yadda baqaqen jinnu suka mata caaaa ai sai fatan samun sauqi.†Jaddatu ta 'kwalawa Latifa da Ummu Adnan kira. Isowa sukayi cikin girmamawa suka zu'be gabanta. “Yauwa maza kubi Rahma falon saukar ba'ki ku la'be ta window, ban yarda ko waye ba yazo wajanta, duk abinda idanunku suka gani kuzo ku fa'damin. Ke! Latifa munafuka, sauran idan kun ke'be ki fa'da mata, sbd nasanki masifar gulma.†Hanan tai dariya ta ce“Kai Ummi ke bakya son zaman lafiya, yanzu kiyi ta jikarki ma kafin kuci gaba da diramar Latifa.†Ummu Adnan ta amsa da“Toh Jaddatu Rahamu an gama.†Latifa uffan bata ceba suka fice. Jaddatu ta ce“Wlh kin kusa barmin gidana, tinda bakisan darajata ba.†Raiyana ta qunshe dariyata, tana miqewa ganin mai kiranta. Jaddatu ta bita da idanu. Harabar gidan ta isa wajansa, ya fito yana tsaye gaban motar. Tin daga nesa su ka qurawa juna idanu. Sallama tai masa tana turo baki gaba. Wani tsadaddan murmushi ya sakar mata, ya kashe mata ido 'daya. Kanta ta 'dan sadda cikin sanyinta da ya saka ya koma ta ce. “Muje ciki Habiby nah.†Ba musu ya bita, yana zuba hannayensa duk cikin aljihun jeans 'dinsa. Wajan zama ta nuna masa ya zauna ta zauna gefansa ta tsiyaya masa juice mai sanyi ta be'ka masa. “Merci Qalbina.†Ya fa'da yana kur'bar lemon, ya ajiye. Apple ta yanko masa ta ce“Haaaaa Habibyna.†Bakinsa ya bu'de ta saka masa. Latifa tafirfito da idanuwa waje, ta ce“Ikon Allah.†Ummu Adnan ta ha'diye yawu tana yaba kyawun Ja'afar da cikar hallutarsa. Ja'afar da Rahma dariya sukayi atare ya kashe mata ido 'daya yana tauna apple 'din. Dabino ya 'dinci ya kur'bi ruwa ya ce“Alhmdllh! My Qalbi ga ni duk kinbi kin tayar da hankalinki, pls ki saurareni zan miki bayani wanda za ki fahimceni OK? †Kai Rahma ta langwa'be tana kallon 'kwayar idanunsa mai sakawa 'yan mata mugun shakkarsa da kasala lokaci 'daya su rasa nutauwarsu. “Ni dai Habiby idan mgnar wata ce banson ji kuka zanyi.†Fuskantar ta yay,ya kamo hannayenta duk biyu ya riqe cikin nasa taushi biyu ya ha'du. Kallon juna suke ba 'kiftawa. Rahma sosai take ganin girmansa agabanta, yadda ya cika mata gaba , tabbas tasan shi 'din ba qaramin qato bane. cikin kwantar da murya ya ce“Baby Rahmerh nah, ina sonki ki rage kishin Ibtisam OK¿ sbd ita....†Ja'afar ya zayyanewa Rahma komai tin daga ha'duwarsu har soyayyarsu wacce dalilin irin son da take masa ta gudo tazo wajansa. Rahma sosai kishi ya tokare mata 'kahon zuciya, hawaye ya 'balle daga idanunta kamar an kunna panpo. “Oh! Ya Rabbi! Baby Rahmerh please ok.†ya qarashe mgnar yana kwantar da kanta gefe kafa'darsa yana shafa kanta ha'di buga bayanta, yanajin kukan nata har 'kasan zuciyarsa. Cikin shasheqar kuka ta kirasa. “My Habiby!†Fuskarta ya tallafo ya amsa. “Na'am my Qalbi pardon ok¿†Idanuwanta ta lumshe ta tura fuskarta kafa'darsa tana sauke numfashi. Latifa da tai tsuru² da idanu ta ce“Uhm soyayya da'di ko me yake cemata harda kukan shagwa'ba, shima ya rungumeta mana ya lallasheta ya wani kara kanta kafa'darsa...†Ummu Adnan ta kai mata duka ta janyeta daga jikin window, ta ce“Bakida hankali, matarsa ce da kikeso ya rungumeta? Ko kafa'dar da 'dora kanta yana buga bayanta haramun ne, kekuma she'daniya kikeson ya rungumeta.†Latifa ta ce“Toh dai ki iya bakin ki wajan Jaddatu.†“Me wai? Ai wlh abinda ido ya gani shi zan zayyane.†Aikuwa su na shiga parlor Ummu Adnan ta zayyanewa Jaddatu komai. Jaddatu ta ce“Ikon Allah! Muje ki kaini wajansu wlh sai na 'daure yaron nan, wato shine zai lalata mana yarinya.†Hanan bata hanata ba, dan sam itama hankalinta bai kwanta ba. Idanunsa masu mutuqar kafi ya zuba mata, bayan ya janye kanta daga kafa'darsa, cikin sigar lallashi ya kirata“Baby Rahmerh please zanje hospital, kinyi breakfast kuwa?†Ashgwa'be ta ce“Banyi ba kuma komai bazan ci ba yau.†Tafin hannunsa ya sanya ya rufe mata baki yana ha'de fuska ya ce“Nakasata kikeson gani Qalbina¿†Kai ta girgiza tana lumshe idanunta. “Ok tashi maza inason kiyi breakfast yanzu bari kawai na koma gidan tinda bakya son naje hospital 'din.†Cikin farin ciki ta kamo hannunsa ta ce“Allah Habibyna¿†Gira ya 'daga mata ya miqe tsaye yana miqar da ita murmushi 'dauke kan fuskarsu. Tsawa sukaji Jaddatu ta daka musu. “Sakar mata hannun dan ashatar uwaka, wannan wace irin masiface ta kinno mana kai? Amatsayinka na bahaushe, hausar ma ba'ki kakeson yarinyar mu, harda koya mata ta'ba jiki tsabar masifa da jarabar da kake son koya mata, daman ba'kar fata akwai nacewa jar fata, toh wlh Rahma tafi 'karfinka, saketa dan babanka munafukin yaro, kaga wannan 'katuntakar ina yarinya 'karama mai shekaru 18 zata iya kwasar wannan masifar.†Ta qarasa mgnar tana nufosa da sanda. Ja'afar ya saki hannun Rahma ransa amugun 'bace yay hanyar fita yana zura hanunsa cikin aljihun wandonsa, ya tsani wulaqance bai 'kaunar azagi asalinsa ko jansinsa. Jaddatu wani irin muggun kwarjini Ja'afar ya mata yadda ya ha'de fuska ya nufo hanyar da take shirin isa wajansa kansa tsaye babu alamar tsoro a fuskaraa, takunsa yake tsaf yadda ya Saba tamkar 'dan wani sarki. Jaddatu hakan ya sake harzuqata ta qara sauri ta nufosa tana fa'din. “Shin kai 'dan uban waye anan 'kasar Tchad da har zaka shigo mana gida ka rungumemin jikata, bayan ina mgna ba alamar ban haquri kake nuna min kai d'in jinin sarautane....¿†Raham ganin da gaske Jaddatu zata bugawa Ja'afar sandar hannunta aka 'kawatata da kwalliya kusan rabinta azurface. Da gudu ta iso gaban Jaddatu wacce zata sauke masa sanda jikinsa,ta saurin shigewa jikin Ja'afar wanda yake quqrin kauceta kar wannan mur'de'diyar sandar ta sauka jikinta, amman ina tuni Jaddatu ta sauke sandar akan Rahma wacce ta saki gigitaccan 'kara sbd azabar da ta ratsa tsakiya kanta. Sai ga jini, ihu Ummu Adnan ta saki ganin Rahma jini na zuba kamar an yanka (zakara) ko (kaza) idanunta suna lumshewa, ta yi luuu jikin Ja'afar wanda ya rungomata, ya shiga jijjigata, ya kira sunanta da mugun 'karfi “Rahmerh nah!†Yana watsama Jaddatu wani irin mugun kallon da yasaka Jaddatu sakin sandar hannunta........ _*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 2/17/22, 19:21 - Buhainat: ```D A``` ```31&32``` _*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_ _Assalamu alaikum._ _Don Allah kuyi hkr, wlh uzurine ya riqeni kwana biyu shiyasa kukaji shiru NgdðŸ˜._ Sosai kallon da Ja'afar yake jifan Jaddatu da shi, ya bata mugun tsoro Wanda hakan ya sakata sakin sandar, gabanta na mugun fa'duwa ganin Rahma kanta na zubar da jini, hankalinta yay mugun ta shi ta saki kuka tana qarasowa wajan tana 'fadin. “Latifa ce Yahaya ya fito da mota muje hospital. Na tsaneka mugun yaro kana neman ruguza mana rayuwar farin cikin mu zuwa baqin ciki. Ja'afar ya ciro handkerchief, daga aljihun wandonsa ya rabasa biyu jikinsa na rawa ya 'daurama Rahma kanta daidai wajan da jini yake fita. “Cikin 'bacin rai ya ce“Karki kuskura ki ta'bata, bayan kin mata illa, me zaki ce? Zan iya komai akan Qalbina.†Ya 'karashe mgnar yana sunkutar Rahma wadda ta jima asume ya fice da ita cikin zafin zuciya yake tafiya, yabar falon. Jaddatu ta fashe da kuka tai zaman 'yan bori atsakiyar falon, tana fa'din.“Ummu Adnan maza ki sanar da securities kar abarsa ya fita da ita daga gidan.†Ummu Adnan cikin jimamin abinda da yake faruwa,ta fice da gudu tabi bayan Latifa, dan isar da saqon. amman tana fita compound 'din gidan taga Ja'afar yaja motar da speed, yana zuba horn megadi ya bu'de masa ya fice. Latifa ta hango ta fa'dawa Yahaya direba saqon Jaddatu ta juyo tana dawowa. Ummu Adnan ta iso ta kama hannun Jaddatu ta ce. “Kiyi hkr muje ciki ya tafi da ita asibiti.†Jaddatu tsabar takaici ya hanata mgna, ta miqe suka fito. Rainatu da take la'be bayan window kaf komai agabanta ya faru, tin bayan shigarsu Jaddatu falon ta tintsire da dariya, tana fa'din. “Kowa yaci tuwo dani miya yasha, wlh duk sai na tarwatsa rayuwarku na mallake Abdul Majeed ni 'daya.†Ta 'karashe mgnar tana dialing 'din number Abie. Tana ta ringing bai 'daga ba, har kusan sau biyar kafin ya 'daga, bai ce mata komai ba. Kukan kissa ta saki tana fa'din. “Abien umminmu don girman Allah ka gaggauta aurama Ummi yaron nan sbd zasu iya rasa rayuwarsu su na son junansu sosai, ga Ummi babba tasaka su agaba, harda dukan Rahma ga ta can ya 'dauke a mota sun nufi hospital dan Allah ka ban izinin bin bayansu.†Ta 'karashe cikin wani irin kuka. Abie ya miqe tsaye hankalinsa atashe ya ce “What? Wane asibitin?†Dai dai lokacin yaga Ja'afar da nurses an wuce da Rahma saman gadon 'daukar marasa lfy, an nufi wata 'kofa da ita. Da'bas ya zauna ya 'kurama Ja'afar manyan fararen idanunsa masu matuqar haske da lumshewa amman lokaci 'daya sun riki'de sunyi jajir, bai iya furta komai ba banda bakinsa da yake motsawa alamar sunan Allah yake Kira. Abie2 ne ya miqe da sauri ya kalli Ja'afar hankalinsa a tashe ya ce“Me ya sameta Ja'afar yaushe kaje gida muna nan?†Ja'afar ya kalli Abie 2 ba kowani 'dar ya zayyane masa abinda ya faru. Baba Tsalha ya kalli Ja'afar takaici ya cikasa ganin irin cin amanar da yay Wa Ibtisam. Harisu da Yahuza ma kasa masa mgna sukayi bare Abie 1. Ja'afar ya matso kusan Baba Tsalha ya ce“Baba dan Allah ina Ibtisam take? Fatan bataji ciwo dayawa ba?†Ba wanda ya tankasa ko kallon arzi'ki bai ishasu ba. Abie 1 ne ya ha'diye wani yawu me masifar 'daci bayan ya jajirce wajan tattaro dukkan nutsuwarsa,ya Kira shi. “Ja'afar! zo zauna.†Zauwa ya yi ya zauna kusan Abie hankalinsa duk atashe, kallo 'daya zaka masa kasan baida wani sukuni acikin rayuwarsa. Hannunsa ya kama ya riqe ya kafeshi da ido ya kasa mgna. Abie 2 ya dafe kan Ja'afar ya 'kura masa idanu yana qara nazarta wasu a'amura masu girman gaske. Kallon Baba Tsalha yay ya ce“Wannan fa ayanzu bazaku ta'ba iya fahimtarsa ba, abu 'dayane addu'a itace zamu musu ahannu suke Wallahi duk abinda yake baisan me yake ba.†Baba Tsalha ya ce“ Ban gane me kake nufi ba?†Zayyane musu komai yay. Ja'afar ya mi'ke ya isa 'kofar room 'din da aka shiga da Rahma ya tsaya ransa a'bace jin ana cewa jinnu garesu kawai dan kar a aura musu juna. Raiyana jin Abie ya 'kyale baice komai ba, ya saka tai shiru, ta katse kiran cike da farin ciki ta nufi 'bangaransu. Jaddatu ta share hawayen fuskarta ta ce“Hanan ta shi muje asibitin nasan wane hali Rahma take ciki. Ya Allah ka kawo mana 'dauki cikin gaggawa.†Hanan ta Kira Abie taji ko Rahma nan hospital 'din da suke. “Eh†Ka 'dai ya iya cewa. kama hannun Iman ta ce“Muje wannan masifar Allah ka kawo mana 'karshenta idan da saka hannun wasu magautan ne ya Allah ka toni asirinsu ka Hana kowaye kwanciyar hankali.†Ummu Adnan da Latifa suka amsa da “Ameee.†Rayyana aranta ta ce. “Ba Amin ba. Azahiri ta amsa da “Ameen muje hospital mugani wannan yaron kawai a aura masa Ummi ko ma samu kwanciyar hankali.†Wani mugun kallo Jaddatu ta mata ta ce. “insha Allahu bazata auresa ba Rahma nada mijinta wlh lokaci ya yi yanzu ko Rahma na aman jini bazamu aura mata jansin da ba namuba, bayan hakan zuciyarta da wanda take so yake sonta bazamu aura masa ita ba.†Rayyana jin abinda Jaddatu ta ce, ta zazzaro idanunta gabanta na fa'duwa ta ce“Ayyah! Ummi bansan tanada wanda take so ba amman yana wace 'kasa?†Kai tsaye Jaddatu ta ce“ Morocco. †Wani yawu Rayyana ta ha'de tana wani irin nazari me yasa tin farko bata tsaya taji kan abu ba taje ta ha'da wannan qazamar soyayya wacce take ganin gaba 'daya lamarin kamar sam baiyi ba. Murmushin 'boye tai tana canza shawara akan zataje wajan malam ta ce awarware lamarin sai a ha'data da wancan ya 'dauketa subar qasar ma zatafi nutsuwa Inda bata ganinta. Su uku suka nufi asibitin. Tsaitsaye suke abakin 'kofar room 'din da aka kwantar da Rahma. Dr Salis ne ya fito tare da wata nurse. Abie da Ja'afar rigai² tambayar Dr. “Dr ya jikin nata?†Dr Salis ya ce“Alhmdllh! Ta farfa'do daman taji tsoro sosai ne lokacin da taji an buga mata kome meye akanta, shine yay nasara 'dauke numfashin mun tsayar da jinin, wajan bai kai 'dinki ba an mata dressing.†Abie ya ce“Zamu iya ganinta?†“Eh muje.†Kai tsaye Dr Salis ya fa'da. Dukkansu suka nufi room. Rahma na zaune tana hawaye tana kiran Ja'afar. Da sassarfa ya isa wajanta yana fa'din. Na'am Qalbina ga ni sannu ya jikin?†Ya 'karashe mgnar yana zama dab da ita, ya kamo hannunta yana jera mata sannu, ya shafa wajan da aka mata dressing. Wa ni irin murmushi take sakar masa ganinsa akusanta ta kwantar da kanta 'kirjinsa tana sauke numfashi. Abie 1 sandarewa yay atsaye ya kasa ma isa wajan idanunsa dishi-dishi suke gani. Ganin hakan Abie2 ya kamasa suka fito nan 'kofar room 'din Yayin da Baba Tsalha dasu Yahuza sukayi mutiwar tsaye wajan. Abie 2 nutsuwarsa ya tattaro waje 'daya yana kallon Abie 1 ya ce. “Pls ka nutsu na maka alqawalin zanyi iya qoqarina na rabasu da wannan masifar da aka ha'dasu da ita.†Abie 1 ya saki murmushi mai ciwo yana fa'din. “ba wai ina 'kin lamarin bane, A'a ina duba wasu lamurane wanda bayan bikin idan sun dawo hayyacinsu zai biyo baya, ba wai lallai su so juna ba, nasan wace ce ummina, shima wannan yaron tabbas yana son yarinyar nan da na bige amota, me kakeji idan ya dawo hayyacinsa bayan na aura masa ummina? Wlh itace abin tausayi duk da bansan gaibu ba, bazan so asako min ita ba wannan shine abin da zai iya buga zuciyata na mutu.†Abie 2 ya shiga lalla'bashi da nuna masa hakan ma bazata faru ba. “Yanzu mu nuna musu zamu aura musu juna dan su nutsu na tabbata kafin lokacin insha Allahu 'kullin da aka musu zai warware.†Kai Abie 1 ya jinjina suka koma ciki. Abie idanunsa ya runtse ganin Rahma ta lafe 'kirjin Ja'afar. Abie 2 ya ce“Daga yau idan kuka sake ko ta'ba hannun juna bazamu aura muku juna ba, Ku Saki juna sai bayan aure†Rahma ta matsa da sauri tana ha'de hannayenta alamun ta tuba. Baba Tsalha dasu Harisu 'kwarai sun shaida Ja'afar baya hayyacin sa, sanin waye Ja'afar 'din. Rahma ta kalli Abienta ta shagwa'be tana beqa masa hannunta tana fa'din. “Abiena mutafi gida kaga Jaddatu ta buga min sanda.“ 'Kayataccan murmushi ya qaqalo, yana kamo hannunta ya kalli Ja'afar ya ce“Karka damu na baka aurenta amman sai kun nutsu kun daina riqe hannun juna ok?†Ja'afar cikin murna ya ce“Wallahi Abie mun daina muna godiya.†Dr Salis ya sake duba kan Rahma ya ce“Bata wata matsala, ga maganin da zaku siya mata ta Sha shi kenan zaku iya tafiya tinda waccan baiwar Allah bata buqatar mai jinya sai bayan ta farfa'do, ahi kuma mai taxi yanada iyalinsa kusa da shi ana kulawa da shi.†Abie ya ce“Alhmdllh! Zan basu dukkan wata kulawa na 'dauki nauyin iyalinsa ci da sha da komai har sai ya warke ras na saka ayo masa order 'din sabuwar taxi.†Dr ya jinjinawa dattakun Abdul Majeed sosai. Ja'afar ya amshi takardar da aka rubuta sunan maganin ya fice da rawar jiki. Rahma ta visa da kallon so tana murmushi. A harbar asibitin suka ha'du dasu Jaddatu suka nufi gida wanda Rahma ko kallo Jaddatu bata isheta ba. Har su Baba Tsalha sukazo gidansu Rahma wanda suka gigice da ganin makeken gidan da tsaruwarsa kamar a'kasar larabawa. basu ta'ba saka ran ko amafarki zasu ta'ba shiga irin gidan ba. Falon Abie 2 aka zazzauna baki 'daya. Abie 1 yay gyaran murya ya ce“Ummi don Allah karki tayar da hankalinki akan wannan lamarin kinga halin da kika saka Ummi, ni bazan qi aura masa ita ba, abinda nakeji shine bayan sihirin ya sakesu ba lallai su zauna da juna wanda hakan tamkar nine aka nakasa bayan nan ga baiwar Allah can kwance wanda bamu san lokacin farkawarta bare musan matsalar kuma itace zabinsa, kawai mu dage da addu'a insha Allahu ba abinda ya gagari Allah, idan mun fa'dawa Allah al'amura basu sauya ba kenan aurensu shine alkhairi sai muga iyayansa ayi komai itama waccan zan fita da ita waje bayan ta warke zamu roqe iyayanta su aura masa ita sabida itace za'binsa.†Dogon numfashi yaja ya kalli Ja'afar ya ce“Me sunan wacce yarinya?†Ja'afar ya ce“Ibtisam.†Rahma ta hararesa tana turo baki gaba. Da idanu ya bata hkr. Kanta ta 'dauke ta mi'ke tana fa'din “Wallahi banson kishiya Habibyna.“ Ta fice aguje tana sakin kuka. Ja'afar ya miqe jikinsa na rawa. Abie ya ce“Idan ka bita zan hanaka aurenta fa!“ Cak ya tsaya, yana runtse manyan idanunsa wanda suka riki'de, zuciyar shi na masa 'kuna. Abee ya ce“Ban number mahaifin Ibtisam, da ta mahaifinka.†Ja'afar ya ciro wayarsa daga aljihun ya duba ya fito da ita ya shiga zayyanawa Abie yana 'dauka ya saving, ya sanya wayar cikin aljihun gaban rigarsa ya ce“Kuje insha Allahu komai zai dawo normal.†Baba Tsalha godiya sukayi suka miqe. Jaddatu ta ce“Allah ka tsinewa wanda ya ha'da wannan masifar Allah ya saukar masa da aya cikin gaggawa ya tozarta shi fiye da yadda ya tozarta mu.†Abie miqewa yay ya Kama hannun Jaddatu suka nufi ciki. Raiyana hankalinta atashe yake, ta Kira malam bata samunsa bare ta masa bayani, ta kira Wahida bata gari tayi tafiya. Rahma sama ta haye ta fa'da saman bed 'dinta ta saki kuka mai ciwo. Abie sai da ya kwantarma Jaddatu hankali shi da Hanan, kafin ya haye sama. Wanka yay ya sanya wasu fararen kaya na shan iska ya nufi wajan Rahma. Kwance take ta na'de cikintattausan bargo tana kuka marar sauti. Tin daga falonta yake jin kukanta wanda yake masifar masa ciwo har can 'kasan zuciyarsa. Bedroom 'din ya shige, ya nufi 'katon Royal bed 'din Nata ya nufa ya zauna bakin gadon ya janye bargon ya sanya santala-santalan hannunsa ya janyota ya zaunar da ita dab da shi har suna shaqo numfashin junansu, ya 'dago fuskarta ya matso da fuskarshi dab da tata, ya sauke mata wani irin 'dumamenman numfashi mai fitar wani irin 'kamshi, ya kirata cikin taushin murya. “Baby ummina!†Kallonsa tai ido cikin ido tana lumshe 'kananun kyawawan idanunta masu lumshewa. Ta zum'buro bakinta gaba ashagwa'be ta ce“Abiena fushi Rahma take ka hanata za'binta.†Ahankali ya 'Dora bakinsa saman goshinta ya sumbata ya kashe mata ido 'daya dab da kunnenta ya ce“Karki damu nasan abinda kika fi so aduniya rasa shi zai miki illa, zan baki abinda kikeso ok Baby?†Cikin farin ciki ta fa'ada jikinsa ta qamqameshi tana dariyar farin ciki, ta 'dago ta kamo fuskarshi da dukkan tafin hannunta ta fara kissing 'din kumatunsa zuwa goshinsa hancinsa. Da sauri ya janyeta ya riqe hannunta yana mata wata wani irin sihirtaccan kallon da ya sakata runtse idanunta tana riqe kafa'dunsa cikin sanyin murya ta ce“Abiena kaina ciwo bacci kaji.†Wajan da aka mata dressing yay kissing ya kwantar da ita ya miqe ya 'dauko bottol 'din water ya 'ballo magani ya zauna ya 'dago kanta dab da kunnenta ya ce“Pls Baby banson musu karki bu'de idanunki haaaaaa zan baki sweet abaki ok?†Rahma langwa'be kai tai, ashagwa'be ta ce“Abiena duk lokacin da kace sweet ba sweet bane magani ne wollah.†Sumbatar hancinta yay da ha'barta yana shafa 'dan cm'karamin bakinta jajir irin nasa, ya ce“Oya haaaa Abie zai baki sweet, idan ba haka ba bazan aura miki Ja'afar ba.†Cikin rawar jiki ta damqe hannunsa bakin ta bu'de ya jefa mata maganin ya 'dora mata gorar ruwan. Anutse take shan ruwan, tana ha'de maganin ya jan ya kwantar da ita ya lulu'beta, ya mata ra'da. “Oya Baby ummina bacci.†Zaune yake yana shafa kanta hannunsu sarqe da juna har bacci ya 'dauke. Zare hannunsa yay, ya rage mata gudun Ac ya miqe ya fice yana rufe mata 'kofar bedroom ya rufe ta falo ya sauko. Rayyana tana hayowa sama shi yana sauka zaije zasuyi mgna da Jaddatu. Kallonsa tai tana kamo hannunsa taji 'kamshi Rahma na tashi ajikinsa. Wani 'katon abu taji ya tokareta a 'kahon zuciya, baqin ciki ya sauka azuciyarta, amman tuna 'yarsa ce sai ta 'danji sauqi. Wani kallo ya watsa mata da ido ya tambayeta lafiya? Raiyana susucewa tai ta shige jikinsa tana sauke numfashi ta ce“Wlh ina sonka Abien Ummi.†“Hummm kinsan wani abu? Da sauri ta 'dago ta kalleshi gabanta na fa'duwa. Zan fa'da miki ba yau ba.†Ya 'karaahe mgnar yana janyeta gefe ya 'karasa sauka ya barta sake da baki. Ja'afar bayan sun tafi gida hankalinsa ya kwanta sosai jin za'a basa Rahma da Ibtisam. Baba Tsalha ya amsa nasiya sosai duk da yasan baya hayyacinsa. Motar Ma'aruf ya shiga ya mayar masa. A farfajiyar ya iskoshi tare da wasu baqi bayan sun gaisa ya basa key ya tafiyarsa. Ma'aruf sheqe da dariya ya kalli Habu ya ce“Sauran qiris na gama da Tchad. †Habu ya ce“Har yanzu kana nan da qudirin Rahma Abdul Mjeed 'din?†“Yes yes Habu.†“Ok Allah ya temaka.†Ma'aruf zaiyi mgna yaga Kira ya 'daga ya miqe ya shige flowers. Kafin zuwa dare duk wasu manyan malamai da Abie ya Sani suke mutunci harda wanda yanar gizo ne ya ha'dasu irin su (Twitter Facebook Instagram telegram) duk ya musu bayanin abinda yake faruwa da roqon su tayasa addu'a akan A ya karya al'kadarin abin. Kuma kowanen su ya aika masa ma'kuddan ku'di sabida sun ce sauka za'ayi sau 3 koma meye sai ya karye da izinin Allah. Abie 2 ma can tsakiyar dare yay shiri mai kyau cikin fararen kaya ya fara ibada yana fa'dawa Mahaliccinsa buqatarsa yana kuka akan ya tarwatsa wannan sihiri da yake jikin bayainsa. *Bayan kwana 6* Maa Sha Allah dubun al'aumma ne suka dage wajan saukar Qur'ani mai girma akan lamarin Rahma da Ja'afar. Wanda su kuma suna gefe sunata kwasar love 'dinsu ta waya idan yazo gidan kuma hira Abie 2 na tsakiyarsu har su gama ya tafi. Rayyana ta gigice da jin mgnar da Malam yay akan idan zai karya sihirin nan dole sai ya yi tarayya da ita, idan ba haka ba jinnu kanta zazu dawo, kuma ba mamaki hauka zasu sakata mafi muni, sai ta za'ba wanda hakan ya yi mugun d'agaren hankalinta dan bata ta'ba zina ba bata fatan yinta kuma, hakan ya saka ta shiga tsaka mai wuya, sabida batada wata mafita bayan ta bari a aurama Ja'afar Rahma can su qarata ba ruwanta, ita Rahmar ce kawai batason gani kusa da mijinta. Hakan ya saka ta 'dan sakawa kanta nutsuwa, ta fara Jan Rahma ajikinta, yadda Abien zai 'dan sassauta mata ya saurareta ta samu wai matsayi azuciyr sa duk da tasan baya sonta auranta kawai yay. Can Niger ba qaramin gigicewa Tanko da Malam Adamu sukayi ba jin Ibtisam na Tchad. Abie ya aika musu wadataccan ku'di ya ce su taho akwai mahimmiyar mgnar da zasu yi, ba 'bata lokaci suka shiru suka nufo Tchad ba tare da sun fa'dawa matansu gaskiya su na son sai sunga abinda yake faruwa. Ai kuwa sun tardo tashin hankali halin da Ibtisam take ciki da soyayyar da Rahma da Ja'afar suke, wanda ya 'daga hankalinsu, sai da Abie 2 ya musu bayani kafin su samu sasaaucin 'Kunar zuciyar,amman duk da haka Malam Adamu ko gaisuwar Ja'afar baya amsawa sbd ha'intarsa da yay cewa baisan Inda Ibtisma take ba bayan tana wajansa. Gidan Abie suke zaune jiran tsammanin farfa'dowar Ibtisam, sun samu kulawa ta musamman wajan Abie sosai sunyi mamakin karamci irin na Abien. Rahma tsaye gaban dressing mirror, Raiyana na gyara mata uban tulin gashinta, wanda yake fitar da wani irin 'kamshi, sai 'kyalli yake. Sanye cikin da wata irin doguwar Riga, Ash kala taji adon sequence stones, masu azabar kyau suna fitar da 'kyalli. Wata sarkace sirirya ta gold a wuyanta wani irin azababban kyau ta yi. Fuskarta sai wani irin annuri take. Rayyana ta kame gashin dukkansa da band ta saki jelar tsakiyar bayanta. Cikin siririyar murya ta ce“Ammi Ngd da yadda kike 'kaunata da Ja'afar na matsu ayi bikinmu mu wuce Espagne, naci gaba da karatuna ga shi hutuna ya 'kare kusan dati 'daya kenan.†Ta 'karashe mhgnar tana ka'da 'kananun idanunta, masu matuqar kyau. Raiyana cikin murna ta ce “Daughter karki damu insha Allahu za ki samu abinda kike so zan tsaya muku.†Rungumeta Rahma tai tana godiya. “Yanzu dai ki 'karasa kimtsawa kafin Habibynki ya iso, bari naje na saka Latifa ta shirya masa abin motsa baki, kubi asannu surukanku na gidan banda rashin kunya fa'din kalaman soyayya a gabansu.†Raham ta langwa'bar da kanta gefe ta ce“Ammi ai munada kunya fa!†Dariya sukayi Raiyana ta fito ranta fass. Tana bu'de 'kofar falo zata fito tai karo da Abie zai shigo. Sanye yake da wani shegen yadi coffee brown, 'dinki yay masa masifar kyau, wani irin fitinannan kyau yay ga 'kamshinsa na musamman mai da'di na tashi ajikinsa. Wani malalacin kallo ya watsa mata ya ra'bata zai shiga ciki ta ri'ko hannusa tana marerece fuska ta ce“Tana shiryawa ba kayan 'kwarai ajikinta. Wani malalacin murmushi ya sakar mata wanda ya kusa tafiya da dukkan numfashinta kawai ta zube jikinsa. Da sauri ya janye jikinsa Hannunta ya kama suka koma 'bangaransa. Fuskantarta yay ya ce“Idan Baby Rahmerh ta dawo hayyacinta ta auri abinda take so zan dawo gareki na fuskanci zamanmu amman yanzu pls ki ban lokaci banda nutsuwa, duk wanda yay wannan abun yana ga kamar hakan sauqi ne toh shine babban kuskuren da yay acikin rayuwarsa, sannan matsalar da zai shiga arayuwarsa wlh babu ranar fitarsa,ni ban d'aukar fansa akan dukkan abinda ake min, amman lamari idan ya shafi Baby ummina banda da'di sam ta wannan fannin bana yafiya.†Raiyana ta kalleshi ta fashe da kuka ta ce“Wato zargina kake ko me? Na rantse da girman Allah Abdulmajid idan nasan wani abun akan matsalar Ummi qarama Allah ubangiji ya.....â€.cikin zafin nama ya 'dora tafin hannunsa saman bakinta ya zaro manyan narkakkun idanunsa yana kallonta ya mata wani kallon sai da taji zata shi'de masa, ya Saki 'kayataccan murmushi ya janye hannunsa da sauri ya matsa gefe ya zura hannayensa cikin aljihun wandonsa ya 'dage gira 'daya yace“Mata kenan. Yaja dogon numfashi ya nuna mata yatsarsa alamar ta fice. Cikin rawar jiki ta fice sabida yadda yake ladabtar da ita da narkakkun idanunsa. Wayarsa ta 'dauki ringing. Ganin Dr Salis ya saka gabansa mummunan fa'duwa, ya saita kansa yay masa sallama. Dr Salis ya amsa ha'di da furta.......... *'Yar ajin tubarkallah💃ðŸ»* _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 2/24/22, 16:50 - Buhainat: ```D A``` ```35&36``` _*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_ Dr Salis ya miqe tsaye ya na kallonta ya ce“Zakiyya lfy? Me ke faruwa?†Ya tambayeta Cikin ru'duna yana sake bin hannunta da kallo. Sake nuna masa hanyar take, cike da tsoron halin da ta ga Ibtisam aciki. “Dr yarinyar nan wacce take room 10 wlh ta farka abin ya motsa....†Bai jira ta 'karasa mgnar ba, ya kwasa aguje, suka biyo bayansa. Nurses ukune kanta tsaye suna qoqarin sake mata allura, hakan ya gagara sabida masifar 'karfin da ta nuna sai fizge² take tana kai musu duka, tana wawurasu da cizo, duk ta birkice idanunta. Dr Salis ya qaraso dab dasu ya ce“Ku dakata! Wa ya saku sake mata allura?†Ibtisam jin mgnar yasa ta 'dago kanta tana zazzaro idanunta tana musu wani irin kallo, ta kwaikwaiyi mgnar Dr Salis ta shiga jifansu. Tanko yana ganin halin da 'yarsa take ciki, ya nufi wajanta yana sakin kuka. Abie yay saurin riqo shi ya na fa'din “Astagfirullah! Haka ta koma Dr?†Ibtisam ta kalli Abie ta ce “Astagfirullah haka ta koma Dr?†Abie ya dafe goshinsa. Yay saurin sakin Tanko shi da Malam Adamu kusan tare su ka isa bakin gadon, nurses na rirriqeta, asannu sbd 'dorin hannunta da 'kafarta. Dr Salis cikin wayo da daraba dakyar ya mata allura da zata kashe mata sassan jikinta, bazata iya kokowa ba ko jefe jefe. Curewa tai waje 'daya tana binsu da kallo, yadda Abie yake kwaranto mata addu'a yana tofa mata tsakiyar kanta. Bakin Abie take kallo yadda yake motsawa, sannu ahankali. Itama ta shiga motsa bakinta bata me zatace ba kawai dai kwakwayonsa take. Ganin batada 'karfin kokowa ya saka suka zazzauna bakin gadon. Tanko ya riqo hannunta yana fa'din. “Ibtisam nine babanki kin ganeni kuwa?†Fizge hannunta tai tana hararansa ta saki dariya tana kwaikwayon mgnar sa. Abie ya kamo hannunta ya ce“Toh ni fa kin ganeni?†Cikin kasala ta kalleshi ta ce. “Toh nifa kin ganeni?†Tana kallo hannunsa ta fara qoqarin zare zoben hannunsa, na diamond sai 'kyalli yake. Janyewa yay ta fashe da kuka tana qara ruqumqume hannunsa. Dr ya ce“Ai fa sai kayi hkr ta zage yalla'bai shine masalaha.†Abie ya ce“Ok cire toh.†Kallonsa tai tana maqale hannunsa 'kirjinta kamar tasan me ya ce, ta furta. “Ok cire toh.†Ta saki wata 'katuwar dariya, ta zare zoben hannun ta sanya babbar yatsarta ta dama bata shiga ba ta sanya ata tsakiya ta mata yawa. Kai ya girgiza ya ce“Ki saka ahannun hagum....†Ji yay ta 'daukeshi da mari cikin sanyin da jikinta ya yi na allura. Ta ce“Ki saka ahannun hagum.†Idanu suka zazzaro Abie yay murmushi ya kamo hannun nata ya zare zoben ya mayar mata yatsar hagum. Dariya take harda riqe ciki. Abie yay tagumi yana kallon hukuncin Allah. Dr ya saka aka samo abinci wanda Abie ne ya bata ta cikin lalami da biye mata, tana ci tana qyalqyala dariya, sai kuma ta roshe da kuka. Kamar tsawon minti 40 bacci ya 'dauketa ta 'dora kanta cinyar Abie wanda zai zame Dr ya ce“Hkr zakayi fa, tinda har tana yarda ka ra'beta duba fa batasan mahaifinta ba.†Bayan baccin ya yi nisa ya janyeta ya miqe, sam baida wani sukuni. Malam Adamu addu'a ya mata suka fito. Office Dr Salis. Abie ya fuskanci Dr ya ce“Yanzu ya ake cikine?†Dr Salis ya ce“Idan kana ganin fitar taku waje zai fi ba damuwa zan bincika muku babbar hospital wacce ta 'kware wajan irin ciwonta sai Ku fara shiri.†Abie ya sauke ajiyar zuciya ya numfasa, ya na 'dan lumshe manyan narkakkun idanunsa, ya furta. “No! 'Bangaran nan banida matsala zanyi waya da doctor Moha 'kwararran likitan 'kwaluwa ne, a babbar asibitin Australia, shine ke kula da 'bangaran masu ta'bin hankali, zan masa bayanin halin da take ciki sai mu fara shirin tafiya.†Bayan sun gama tattaunawa suka nufo gida kowa zuciyarsa ba da'di halin da Ibtisam take ciki babbar matsalace arayuwarta, sai fatan samun sauqi. 'Bangaran Ja'afar kuwa, bayan yazo gidan yay parking, ya fito yana kiranta. Lokacin tana falo zaune Jaddatu nata mata tsiya. Rahma ta murmusa lokacin da ta ga sunan Habibynta na yawo saman screen 'din wayar. Picking call 'din tai tana manna wayan kunneta tare da sallama. Ja'afar ya amsa yana fa'din na 'karaso, bari na gaishe da Baabana kafin ki fito.†Rahma ta shagwa'be murya ta ce“Basa nan Habiby sunje hospital.†“Ok fito toh.†Jaddatu ta kalli Rahma tana miqewa fuskarta 'dauke da murmushi, ta 'dagama Jaddatu gira ta ce“Ya dai? Anata kallona?†Daga haka tasa kai ta nufi hanyar fita daga falon. Jaddatu ta ce“Allah zai mana maganin komai insha Allahu.†Hanan ta ce“Allahu ya sha'a.†Da murmushi 'dauke akan fuskarta ta isa dab da shi ta tsaya tare da sallama ta nuna masa hanyar zuwa falon baqi. 'Kayataccan murmushi ya sakar mata, suka jera zuwa falon. Abie da yake tsaye yana kallonsu sai da suka gefta shi ya girgiza kansa ya koma ciki ya 'dauko ruwan addu'a. Suna shiga falon Ja'afar lumshe lumsassun idanunsa ya na shaqar dadda'dan 'kamshin falon, ya furta. “Qalbina irin turaren wutar nan zakina sakamin agidana.†Ya 'karshe mgnar yana zama. Murmushi tai ta 'dauki wani ha'dadd'an cup glass ta tsiyaya masa sansan lemon 'ya'yan itattuwa ta beqa masa ta zauna 'dan nesa da shi. “Ngd Qalbina, amman zan fara koya miki hausa sbd ba kowa ya iya English a family namu ba.†'Yar dariya tai tana rufe fuskarta. Kur'bar lemon yay ya ajiye cup 'din ya fuskanceta murya a tausashe. “Qalbina ya mgnar auren namu? Kiga gwara ayita tin su Baabana suna nan.†Rahma cikin siririyar muryarta mai zaqi ta ce“Karka damu Habibyna za'ayi wlh na matsu ayi mutafi Espagne har na gama karatuna, idan kuma can zamuyi rayuwarmu Abiena baida matsala.†Fuskarta yake kallo murmushi 'dauke kan fuskarshi ya ce. “Yauwa my Qalbi A'a bazamu zauna acan ba, Niger zamu zauna ok?†Ta waro idanunta zatayi mgna sai ga Abie 2 ya shigo da sallama. Rahma ta miqe tana fa'din. “Oyoyo Abie 2.†Murmushi yay ya zauna tsakiyarsu kamar yadda ya saba. Ja'afar ya gaishesa. Cikin fara'a ya amsa, ya 'dora da cewa. “Yauwa 'diyar albarka beqo min cup ga ruwan addu'a kusha sbd aurenku.“ Cikin zumu'di da jin da'di Rahma ta ce“Wow! Abie 2 ka gama mana komai mun gode.†Ta 'karashe mgar tana beqa masa cup 'din. Amsa ya yi ya zuba ma Rahma ya beqa mata ya ce“Shanye duka fa!†Ba musu ta amsa ta shanye, ya zubama Ja'afar ba musu ya amsa ya shanye tare da bismillah. Wani irin jiri suka din gaji atare, wanda sai da suka dafe Kansu. Abie ya riqosu dukkansu yana tambaya. “Lafiyar ku kuwa? Ku karanta AMANAN RASULU da KURSIYU da YASIN, da LA'ILAHA ILLAHUWA WAHADAHU LA SHARIKA LAHU LAHUL MULKU WA LAHUL HAMDA WA HUWA ALA KULLI SHAY'IN QADIR (10).†Kai suka jinjina suka fara karantawa cikin ransu, sannu ahankali suka fara jin jirin na sakinsu, amman sai sukaji dukkan jikinsu ya 'dauki mugun zafi da ra'da'di sosai. Abie ya qara musu ruwan suka sha yana addu'ar Allah yasa kafin kwanaki asirin ya sakesu sbd ya yarda da addu'o'in 'dari bisa 'dari. Abie ganin irin yanayin da suke ciki ya dafasu ya ce“Ja'afar jeka gida zuwa gobe sai kazo. 'Diyar albarka je ki kwanta ki huta.†Ba musu suka miqe ya kama hannunsu suka fito Rahma ta shagwa'be. “Habibyna sai munyi waya ka kularmin da kanka.†Kai ya jinjina mata sbd bazai iya mgna ba. Sai da ya shiga mota Abie ya rakata har 'kofar falonsu ya juya yana mai farin ciki sbd yaga alamun nasara. Ja'afar yana zuwa gida ya 'bingire bacci. Rahma hakan ce ta faru bedroom Jaddatu ta shiga sbd jirin da yake 'dibarta bazata iya hawa saman bene har na 2 ba. Koda su Abie suka dawo basu iskosu ba, nan Abie 2 ya basu labarin abinda ya faru. Sosai kowane yaji da'din labarin Tanko addu'a yake Allah yasa Ja'afar yay gaggawar dawowa haiyacinsa. ★★★ Cikin kwana biyar Abie ya gama mgna da Dr Moha daga Australia, har an fara shirin tafiya,wanda Abie ya baiwa Tanko wadataccan ku'di ya koma Niger ya 'dauko Laraba zuzo a musu passport. Rahma da Ja'afar kuwa har yanzu su na son junansu amman ba sosai ba irin nada, abin ya fara ja baya. Daga Abie 1 har Abie 2 and mal Adamu, ba wani mai 'kwa'kwaran barci dare suke bi kullun cikin fa'dawa Allah suke, sbd canji ya fara zauwa. Ga manyan malaman da Abie ya rabawa ku'di anata saukar Qur'ani ana yanka raguna anata sadaka, har tuyar wainar hatsi ake, Ana rabawa sadaka, toh komai sai lokaci ya yi. Ja'afar ya fara maida hankalinsa wajan Ibtisam, abin har mamaki sukeyi, duk da har yanzu bai sakuba. Ibtisam ana nan dai ba wani sauqi sai wajan Allah, karyata ce take qara sauqi bata fiye yarda da mutane ba sai Abie shima nesa da nesa dan yawan 'daukeshi take da Mari, bawan Allahn hakan bai hanasa temaka mata ba, sbd shine kawai take yarda ya bata abinci. *Niger* Tahoua Laraba ta rabka tagumi tana kallon Tanko. “Haba! Laraba wai kin fini son Ibtisam ne? Ai bawa baya tsallake 'kaddarasa. amman ki sa ni komai ya faru da ita mune sila, mu muka janyo mata wlh ni basan she'dani da ya shiga kaina ba har na amince zan bama Jamilu 'diyata.†Laraba ta ce“Wai yanzu ina zamu bar yaranmu har rai biyar? Gaskiya Tanko bazan jeba tinda kace ma bata gane mutane kaje kawai zan dage mata da addu'a, ko kutafi da Dadda.†Ta qarashe mgnar tana share hawayen takaicin kanta da ta siyama 'yarta larura. Tanko ya ce “A'a dole sai dake wanka da sauran abubuwan da ya kamata ke zakina gwada mata, ni ya zanyi da ita¿ yaran can zasu koma wajan Dadda har mudawo.†Kirane ya shigo wayarsa yana dubawa ya ga Karime ce daga Cameron. 'Dagawa yay tare da sallama. Karime ta amsa ta ce“Shamsu ya ake cikine har yanzu baku wuce Tchad bane?†Tanko ya ce“Gobe insha Allah zamu wuce, gatanan tana son gardama wai bazata jeba.†Karime ta ce“Na rasa meke damun Laraba wlh, ban ita.†Tanko ya bata wayar ta amsa tana kum'bure² ta gaisheta. Karime bata amsa gaisuwar ba, ta ce“Laraba bakida hankali, yarinyar ba lafiya an turo kije ku tafi yaran sai zauna wajan Dadda amman kin ce bakya zuwa?†Laraba ta ce“Toh ni ko naje me zan mata sbd Allah? Banda takaici ya nemi kasheni.†Karime bata sake mgna ta katse kiran. Tanko ya amshi wayar ya sake kiran Karime suka tattauna. Gidan Dadda ya tafi daga can ta biyo shi tazo ta wanke Laraba tass ta 'dora da cewa“Wlh tallahi idan bakiyi shirin tafiya ba, ayau zan saka Shamsu ya yi aure sutafi da amaryar ta kular masa da 'yarsa.†Laraba hankalinta ya tashi ta fara kuka ta ce“Ai duk basu fahimceni bane ni bawai naqi zuwa bane, wlh ina baqin cikin zuwa naga halin da Ibtisam take ciki ne.†Ba Dadda Tanko ma sai da abin ya basa dariya. Ai kuwa zuwa dare su Taslim suka harha'da kayansu sai gidan Dadda. washegari su kuma suka tafi, yaransu na kukan halin da yayarsu take ciki. Inna zaune ta cika ta yi famm sbd takaicin abinda Ja'afar yay musu, ashe yarinyar na wajansa? Deluwa ta ce“Hansatu ki daina damuwa komai da kika gani na faruwa adoron duniya rubutacce ne.†Baki ta ta'be ta ce. “Wlh abin yaban haushi sosai kinsan matar can da baqin surutu wlh sai ta gauraye garin Tahoua duk girmansa, tana cewa 'danmu ya 'boye mata 'yarta har hakan ta faru da ita.†Deluwa ta ce“A'a da wuya kema don Allah kiyi shiru, Allah ya tsare gaba, ita kuma ya bata lfy...†*Gabon* Aishatu zaune an ca'ba kwalliya ana jiran me gida, wanda ko jirginsu bai taso ba. “Uwani!†Cikin girmamawa uwani ta iso ta zube gabanta tana fa'din. “Ga ni hajiya.†Aishatu ta ce“Yauwa idan kin kammala jera komai ki 'dauki basket 'din nan kije Nura ya kaiki ki kaiwa Rabi'ah, kiyi sauri ki dawo fa!†Cikin girmamawa Uwani ta ce“Toh hajiya an gama.†Aishatu ta ce“Oh! My god! Nace ki daina cemin hajiyar nan aunty Aisha kawai ya isa.†Uwani ta amsa da “Toh†ta miqe. Aishatu ta kira Rabi'ah tana dariya ta ce“Toh ah kwa'daitu yanzu Uwani zata kawo miki, daga nuna miki abubuwan da na girkawa Ma'aruf kin rikice, sai na fa'da masa na ce kina 'kwalama gidansa.†Ta 'karashe mgnar cikin dariya. Daga can Rabi'ah ta yatsina fuska tana hararan wayar, dakyar ta tattaro nutsuwa ta qaqalo murmushi ta ce“Ayyah! Ai na ha'da miyau ne gwara kawai ki ban nima naji da'dina.†Dariya sukayi atare. Aishatu ta ce“Wai Rabi'ah kinga wasu ha'dadd'in lafaya da jakukuna and takalma na Tchad da Ma'aruf ya turo min hotonsu ya siyamin. Da dogayan riguna.†Rabi'ah sai da ta kusa ha'diyar zuciya tsabar baqin ciki, harda tari ya sarqeta. Dakyar ya tsaya ta ce“Ƙawata pls zan kiraki anjima.†Ta katse kiran. Miqewa tai tsaye ta fara zirganiya. Number Ma'aruf ta kira bugu 'daya ya 'daga kiran. Kuka ta sakar masa mai cike da kissa. Ma'aruf wanda yake cikin jirgi su na dab da tasowa ya qyalqyale da dariya ya ce“Allah ya baki hkr idan nine bari zanji dake komin dare sai na zo munyi ido hu'du.†Ashagwa'be ta ce“Me kake so na ajiye maka pls gayamin na girka yanzu?†Cikin tsokanarsa ya ce“Duk abinda zuciyarki take so ki girka idan dai son gaskiya ake min abin zai kasance irin wanda nakeso ne.†Dariya tai ta ce“An gama Mon Cheri.†Wata number Ma'aruf ya kira bugu biyu aka 'daga. Dariya ya busshe da ita tamkar ba acikin jirgi yake zauna ba, ya ce. “Kayan suna dab da zuwa fa! Kuma masu ingancine...†Abie 2 killun sai ya karanta Kursiyu 'kafa 5 ya tofa ajikin dabino ya ba Ja'afar da Rahma suna ci idan sun cinye sai ya 'kone 'kwallon. Abie zaune cikin hamshaqin falonsa, sanye da wani yadi marar nauyi milk da ganin 'dinkin kasan dan kasan na shan iskane agida akayisa. Ya yi wani irin kyau Masha Allah, kwarjininsa da haibarsa kwance kan fuskarshi, wacce ya manna mata farin glass. Laptop ne gabansa yana dannawa cup 'din coffee agefansa, yana kur'ba. Fuskar shi bazaka ta'ba gane halin da yake ciki ba farin ciki ko akasin hakan. Wayarsa ta 'dauki ringing ya kalli screen 'din wayar. Kansa ya dafe cikin taushin murya ya furta. “Ya Rabbi! Ba 'kasar da zan iya fita a wannan yanayin bayan Australia.†Wayar ya 'daga ya fara da sallama atausashe. Rahma tsaye cikin shirinta tana sanye da doguwar riga ta ha'dadd'an tsadaddan lace, black yanada adon purple, hakan ya fito da hasken fatarta ta yi masifar yin kyau, matuqa, ta murza 'daurin zahara buhari, ta fesa turare ta mai azabar 'kamshi, 'dan 'karamin Jajayen la'bbanta ta qara goga musu lipstick, abin gwani ban sha'awa. Kyawawan fararen 'kananun idanunta ta juya farr tana sakin 'kayataccan murmushi. Wani madedecin mayafi black ta 'dora saman kafa'darta ta 'dauki wayarta ta nufo falonta. Tv ta kashe ta fice. Ta saukowa bene na 1 da Raiyana sukayi kici'bis zataje wajanta. Raiyana ta beqa mata robar strawberry tana fa'din. “ummi irin wannan gayun ina zuwa haka?†Rahma ta 'dan yi 'karamin murmushi ta ce“ Ngd ammi bari na dawo sai na shanyeta zama 'daya. Wlh Ja'afar zaizo zamuje hospital ya yi fushi wai banje naga Ibtisma ba, kuma ai ya kamata naje sbd Abiena ne ya mata sanadin halin da take ciki.†Raiyana ranta ya 'baci matuqa amman ta danne haushin tai yaqe ta ce“Hakane kuma amman sai kinyi da gaske fa ina gudun mahaukaciyar yarinyar nan ta amshe miki shi fa!†Rahma ta yamutsa fuska ta ce“Wlh ni kam kwana biyu banajin kishinsa Sam shiyasa ma zanje na dubata.†Bata jira komai, ta nufi hanyar bedroom 'din Abie. Raiyana ta biyota aguje tana fa'din. “Ummi kawo mana na ajiye miki har ki dawo.†Rahma ta ce“A'a naqi ki shanye.†Ta kwasa aguje ta banka 'kofar falon ta shige ta maida 'kofar ta rufe tana dariya 'kasa². Aguje ta nufi Abie tana fa'din. “Wayyo Abiena ammi zata amshe min strawberry nah.....†Uhmmmm!😔😟🚶ðŸ»â€â™€ï¸ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 2/24/22, 16:51 - Buhainat: ```D A``` ```37&38``` _*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_ Abie yana waya mai mahimmanci, yaji shigowar Rahma da gudunta, tana kiransa. Kansa ya 'dago ya zuba mata narkakkun idanunsa. Kusansan ta zauna ta 'dora masa robar strawberry'n saman cinyarsa, ta kwantar da kanta saman kafa'darshi, tana maida numfashi. Hannunsa ya sanye ya shafi fuskarta yana buga bayanta alamar lallashi. Lamo tai tana kallon 'dan 'karamin bakinsa da yake mgna cikin nutsuwa yana sakin murmushi. “Ok insha Allahu zanyi qoqari Bilal Thank u bye.†Ya jira har wanda ya kirasa ya kashe wayan daga can, (sbd al'adarsa ce baya kashewa mutum kira sbd ya tsani akashe masa.) Strawberry'n ya 'dauka ya na jijjuyawa, yanajin Sam bai yarda da shi ba, ya ajiye saman center table 'din gabansa, ya 'dago Rahma yana jan kumatunta yaja siririn hancinta, ya ce“Babyna wa ya biyo ki? Ina za ki kikayi kwalliya haka?†Ashagwa'be ta ce. “Ammi ce, Abiena ba na gayamaka zamuje hospital ba da Ja'afar?†Murmusawa yay ya ce“Oh! Sorry Babyna.†Sajansa ta shafa tana kallonsa 'kurrr. Gira ya 'daga mata zaiyi mgna Raiyana ta shigo da sallama, ba'kin cikinsu kamar zai kasheta. Abie ya amsa yana kallon Rahma ya ce“Alamu sun nuna bacci kikeji Baby shiga bedroom 'dina ki kwanta.†Kukan sangarta ta sanya masa tana diddira 'kafa. “Ok tashi kije.†Rahma ta ce“Naqi mgnarka zanbi Abie Rabin Raina.†Ta 'karashe mgnar tana miqewa zata nufi bedroom ya kamo hannunta ya ce“Yauwa Baby ummina jeki Ku tafi bazan ta'ba hanaki abinda kike so ba.†Cikin murna tai kissing 'din hannunsa tana Jan dogon karan hancinsa ta ce“Ngd Abie Rabin raina. Ammai ki 'karamin godiya bye.†Ta 'dauki wayanta da handbag 'dinta zata 'dauki strawberry ya damqe hannunta ya mata wani kallo tai saurin 'kasa da kanta tana murmushi ta ce“Toh Abie ka 'boye min har na dawo I love u bye.†Ta tafi tana 'daga musu hannu. Raiyana masifa da bala'ine yake cinta. Abie aikinsa yake a laptop, jin har Rahma ta fita Raiyana ba amsa mgnar da ta mata yasa ya 'dago ya kalleta akaikaice cikin kamilalliyar murya shi ya ce. “Hajiya Raiyanatu ya dai?†Cikin masifa daman saura 'kiris take jira ta ce. “Ban saniba karku raina min hankali, ko a'kasar arna soyayyar da take tsakaninka da Rahma ta 'kazamta indai har kai ubantane da kakawota duniya. Ka fa'damin gaskiya Rahma 'diyarka ce ta cikin ka, ko 'diyar dangi dan na fara zargin ba kai ka haifeta ba, wlh akwai ayar tambaya, sai kace kai ka'dai ka ta'ba haihuwa aduniya...†Wani mugun kallo ya watsa mata wanda ya sanyata sanyawa bakinta linzami. Amman da yake masifar kishinsa na cinta kawai ta sake cewa. “Abdulmajid! Ka fa'damin Rahma 'diyarka ce ko 'yar ri'ko? fa'damin ni wannan munafucin da kuke na soyayyar 'boye ya isheni, gwara Ku fito da ita waje kuyi aure ni da ita mujera....†Yadda ya mur'de mata la'bba da wata irin tsawa da ya mata shi ya katseta daga mgnar da takeyi. “Tashi ki ban waje, sai kije ki nemo mata wani uban, wlh saura 'kiris ki kaini bango taraki nake nasan duk halin da kike ciki.†Miqewa tai rai amatuqar 'bace ta ce“Da 'yar halak kake mgna.†Ta juya fuuuuuu ta tafi. Goshin sa ya dafe yana mai jin tsanarta har cikin ransa sbd ya gama ganota tsaf ita ce ta ha'da Ja'afar da Rahma kawai dan tana zargin Rahma ba 'yarsa bace. Guntun murmushi ya su'buce masa yana shafa sumar kansa. Robar strawberry ya ce“Ko anan ya ci ki gane Allah yana tare da masu gaskiya wato kin kuma shiryo wata masifar ki bata ta ci ko? Ai duk motsinki akan idona lokacine baiba insha Allahu da kanki za ki tonawa kanki asiri.†Rahma tana saukowa 'kasa ko zama batai ba Ja'afar ya kirata yazo. Jaddatu na kur'bar shayi Rahma ta rungumeta ta ce“Zan fita Jaddati sai min dawo.†Jaddati ta ce“Hanan ta shi maza duk Inda zasu sanya 'kafa kema ki saka.†Hanan ta miqe ta ce“Bari na shirya.†Rahma ta ce“Uhm! Me aka 'daukemu munafukai ko me?†Jaddatu ta ce“Kusan hakan ne ban yarda da ke'bewarku ba dan kiji.†Rahma ta girgiza kanta ta kira Latifa. Rusunawa tai ta ce“Uwar 'dakina ga ni.†“Yauwa Latifa je kimin gyara ki canza zanin gado awanke toilet, ki mopping ko ina.†Latifa ta amsa da “Toh†Ta miqe. Hanan ta fito cikin shiri ita da 'yarta Rahma ta miqe tana ha'de ranta. Jaddatu tai dariya batace komai ba. Ja'afar zaune gaban Malam Adamu ya rusunar da kansa, sanye yake da shadda ruwan kwai dinki zamani ya yi kyau sosai. Cikin dadda'dar muryashi mai fitar amon da'di ya ce“Baaba don girman Allah atafi dani inda za'ayiwa Ibtisam mgani pls.†Mal Adamu ya ce“Wai kai Ja'afar mune ka maida marasa hankali ko meye? Kace Rahma kake so yanzu kuma kwana biyu ka maida hankalinka wajan Ibtisam kana nufin dukkansu kake so?†Ja'afar cikin ladabi ya ce“Eh Baabna hakane.†Ran'kwashinsa Mal Adamu yay akansa, ya ce“Ba ruwana wlh idan bakayi aniya ba, idan sun tafi wajan magani da kai zamu koma niger.†Abie 2 ya ce“Ni abinda ban ganeba Ja'afar wa kafi so tsakanin Ibtisam da Rahma?†Kai tsaye Ja'afar ya ce“Wallahi Abie su dukkansu ina son su....†Mal Adamu ya ce“Tashi bamu waje shashasha.†Sallamar su Rahma ce ta katse mgnar ta shi. Kusan Abie ta zauna tana gaishesu. Malam Adamu ya amsa cikin fara'a yana tambayarta. “Ina Abienki?†“Yana ciki Baba.†Abie 2 ya ce“Hanan harda ke za'a tafi ko?†“Eh Abie harda ni.†Sallama suka musu yayin da suka fito dankkansu. Rahma kusan Ja'afar Hanan da Iman na side 'din baya, Ja'afar yaja motar suka fice, sunata hirasu cikin nisha'di. Raiyana tana shiga bedroom 'dinta takira Wahida, tana 'dauka ta saki kuka ta ce“Wlh komai na neman wargaje min, wlh ina son Abdulmajid bazan so na rasa shi ba, amman wlh na tsani Rahma nan sai naga bayanta.†Wahida daga can ta ce. “Matsalata dake rashin wayo, shiyasa burinki ba lallai ya ta'ba cika ba, sbd duk mai gajan hkr bai fiya cin ribar duniya ba, tuntuni kin 'bata rawarki da tsalle. Yanzu kin tabbata taci strawberry da na kawo miki?†Raiyana ta ce“A'a wlh ta bama Abien ajiyarsa kinga da nuna wani abu awajan zai zargi wani abun shiyasa na basar.†“Good ki saka musu ido don Allah bari haukan nan kar ya qarasa ganoki kinga yanzu ma dan malam na aikin shashatau ne yasa bai iya lura da wani abun, bari zanje yanzu yay mana bincike ko zai ganewa ita 'din 'yarsa ce, dan kina cewa ki fito yanzu zai zargi wani abun.†Raiyana ta ce“Ngd naji da'din kasancewarki 'kawar arzi'ki.†Sallama sukayi tai jifa da wayar ta kwanta tana tunanin mafita, tin kafin ta kwa'be mata. Dr Salis ya kaisu har room 'din da Ibtisam take. Kwance take tana baccinta. Ja'afar ya sakata gaba yana kallonta ya riqe hannun mai lafiyar. Rahma ta ce“Allah sarki baiwar Allah jita kyakkyawa da ita, a ba'kar fatar ma ita fara ce. Allah ya baki lfy.†Hanan ta ce“Ameen. Rahma ta kalli Ja'afar ta zum'buro baki gaba ta ce“Saketa mutafi ko¿†Dr ya ce“Ai kuwa idan ta tashi mai rabasu sai Allah.†Ja'afar addu'a yay mata ya gyara mata kwanciyarta suka fito. Wajan me taxi suka shiga suka gaishesa Rahma ta basa ku'di da addu'ar samun sauqi. Dr Salis ya ce“Ai shi zuwa monday zamu sake shi.†Daga asibiti sai da sukasha yawonsu motar securities na biye dasu. Wahida zaune gaban Malam tana kallon yadda yake baje qasa afaifai, yana siddabarunsa. Sosai ya bada gaskiya akan binci ken da yake yi. Kallon Wahida ya yi ya ce“Mgnar gaskiya tsakanin Abdulmajid da Rahma na kasa ganin komai banda wasu taurari masu matuqar haske da nake gani. Amman da fatan ta ci strawberry da na baki yau da safe kika kai?†Wahida ta zayyane masa komai kamar yadda Rayyana ta fa'da mata. Wasu kwalaban turare manya guda 2 ya bu'de ya shafe babban casbi nan mai dubu ya shafa agoshansa da fatar idanunsa ya shiga wasu irin sabbatu yana Jan dogon casbin nan. Sai da ya kwashe awa 1 ahaka ya 'dago ya kalli Wahida ya ce“Tabb akwai babbar 'kura sbd sihirin jikin Rahma da Ja'afar yana dab da karyewa, sbd ba qaramin tashi tsaye akayi akan lamarin ba. Hanya 'dayace ba 'boye-'boye Raiyanatu ta amince na sadu da ita na ha'da maniyi da nata na mata wani gaggarumin asiri wanda inada tabbacin sai ya kamasu su dukkansu sai yadda tai dasu.†Wahida ta ce“Toh ba matsala zan mata bayani anutse idan bata amince ba ita ta sani.†Tana fita ta Kira Raiyana ta mata bayani. Raiyana ta ce“Wlh tsoro nakeji bazan iya aikata zina ba tin farko kinsan duk mugun halina ban sha'awar aikata zina banda aure bare inada miji kamar Abdulmajid bazan iya ba wani kaina ba.†Wahida ta ce“Nasan hakan shiyasa nace kiyi shawara.†“Wahida ya sake wata dabara bazan aikata zina ba gaskiya, gwara na hkr nifa atsorace ma nake sbd ya gama ganoni fa sabi'de shagu'be da yake min, yana min magana me harshen damu.†Wahida ta ce“Ki dai bi asannu ki koyi hkr da siyasa.†Sallama sukayi ta koma ta sanar da malam abinda Raiyana ta ce. Malam ya ka'da kafa'da ya ce“Ku ta shafaâ€. Ja'afar lokacin da yay parking da mota Abie ya fito yana sanye da farar jallabiya milk colour, ya 'dora hirami kansa, tafiya yake cikin nutsuwarsa yana waya ya doshi rumfar shaqatawa. Sai baza 'kamshi yake wani irin annuri na fita kan fuskar shi, baza ka kalleshi kace akwai abinda yake cin zuciyarsa ba, sai baza uban 'kamshi yake. Ja'afar hango Abie ya saka ya kalli Rahma ya ce“Muje na gaishe da Abie na wuce gida, kinga Baaba Tsalha ya kirani wai nazo zamuyi mgna.†Rahma ta sakar masa murmushi ta ce. “Ok muji Habibyna.†Hanan ta ce“Uhmm! Ba ko kunyar suruka ko?†Ja'afar fitowa yay yana murmuahi ya bu'de Rahma 'kofa, Raiyana ta fito tana riqe da hannun Iman suka nufi wajan Abie wanda yake cikin rumfar shan iska. Ummu Adnan suka hango ta kai masa kayan motsa baki ta fito. Da sallama suka shiga ha'daddiyar rumfar wadda take fitar da 'kamshin Franni. Abie ya amsa sallamar yana fa'dda'da fara'ar shi, ya na amsa gaisuwar Ja'afar ya kamo hannunsa ya zaunar da shi kusan sa. Ya ce“ Baby ba shi lemo mana. Ja'afar ya mai jikin? Tana bacci ko?†Ja'afar ya ce“Eh Abie.†Abie ya 'dora iman cinyarsa ya ce“Baby Abunki ya kusa zauwa, ke Hanan ya tin jiya yana kiranki bakya 'dauka?†Ya tambayeta yana hararenta ya madai idanunsa kan Rahma. Wacce ta zauna kusansa ta 'dauki cup 'din da yasha lemun inibi ta shanye sauransa ta ajiye cup 'din ta 'dauki wani ta tsiyayama Ja'afar ta beqa masa. jingina kanta da kafa'dar Abie tai tana kallonsa, suna mgna da Hanan amman idanunsa akanta yana hararenta. Ashagwa'be can 'kasa² ta ce“Abiena bacci nake ji.†Abie suna mgna da Hanan bai katseba sai da ya idar ya ce“No! Bazaki ba Baby.†Ja'afar ya rusuna yama Abie sallama. Rahma ta sumbaci kumatun Abien ta miqe ta tafi raka Ja'afar. Hanan tana dariya ta ce“Wannan yarinyar taka Abie rigimammace.†Murmushi yay ya ce“Toh ya na iya Hanan.†Hirasu suka shiga tsakanin ta Wa da 'kanwarsa. Rahma tana tsaye sai da Ja'afar yaja motar ya tafi yana 'daga mata hannu tana 'daga masa ta jiya ta koma wajan Abienta. *Gabon* Misalin 'karfe 8 na dare jirgin su Ma'aruf ya shiga Gabon. Nura direba yazo 'daukarsa, kai tsaye gida suka nufa. Rabi'ah kuwa murna sosai take jin Ma'aruf ya ce wajanta zai fara zuwa, girkin da Aishatu ta turo masa shine ta tanadar masa sai lemuka da ta ha'da masa, da dambun nama. Aishata najin tsayuwar mota ta miqe cike da murna ta leqa ta window. Anutse yake tafiya waya manne da kunnensa. Tin kafin ya iso ta bu'de 'kofar yana shigowa ta 'dare samansa tana fa'din. “Oyoyo masoyina.†Sama yay da ita yana 'kyal'kyala dariya ya ce“Aishatuna iyayan rigima ya babyna?†Kumatunsa ta sumbata ta ce. “Wlh kaji yana motsi kamar yasan kana nemansa.†Sauka tai ta Kama hannunsa suka nufi saman kujera. Zaunar da shi tai ta tsiyaya masa lemo mai sanyi ta basa abaki ya Sha. “Thank u my life. †Murmushi tai ta Kama hannunsa suka nufi ciki taje ta ha'da masa ruwan wanka suka tafi ita ta temaka masa yay wanka ta shiryasa tsaf suka nufi kan dining area. Sosai ta cika masa cikinsa da dadda'dan girkinta. Rungume take ajikinsa yana kissing 'dinta hannunsa saman cikinta yana shafawa, bata hanashi ba. Akunne ya mata ra'da “Fa'damin kinyi kewata sosai?†Kai ta 'daga masa sbd yadda yake lalubarta da kissing 'dinta ya gama kashe mata jikinta. Wayarsa tai ringing yay sallon kallonta ya 'dauke sbd kar Aishatu taga sunan Rabi'ah. Janyeta yay, ya ce. “Masoyiya zanje gida na dawo.†Rigima ta kafa masa sai sun tafi tare, baida za'bin da ya wuce ya tafi da ita sai ya barota gidan nasu daga can yaje wajan Rabi'ah ya dawo ya 'dauketa. “Ok je ki shirya mu tafi.â€. Cikin murna ta nufi bedroom'dinsa sbd mafi yawa kayanta na nan. Tana fita sai ga Uwani da gudu ta iso cikin girmamawa ta zube gabansa ta beqa masa wayar da take record mgnar Aishatu idan 'kawayanta sun zo ko tana waya. Ta 'dora da cewa “Bata wani yawo yalla'bai duk Inda ta tambayeka toh can take zuwa Nura direba na kaita.“ Cikin sauri ya ce“Ok! Ok jeki ngd zan saurara.†Miqewa tai ta fice. Shi kuma daman cikin shiri yake ya leqa bedroom 'dinsa dan ya ga nan ta shiga. 'Karan ruwa yaji ya ce“Wai wanka nema kike? Pls my life ki zauna gobe sai muje na tafi. Kuka yaji ta saka masa, ya bushe da dariya ya ce“Wasa nake miki ina mota.†Yana zauna cikin mota ya fara sauraren irin ta'bargazar sakin zancan da take sam batasan rufawa aurensu asiri ba. Kai ya girgiza ya ce“Wato Rabi'ah da wannan damar ce zatayi anfani ta shigo rayuwarmu? Toh 'karya kike wlh zan koya miki hankali.†Aishatu tana cikin shiryawa 'karamar wayar Ma'aruf ta fara ruri bata 'dauka ba, sai da aka Kira sau biyar ta 'daga da niyar cewa baya kusa taji abinda ya kusa 'dauke numfashinta. 'Kasa ta zauna jikinta na tsuma tana jin kalaman mutumin tamkar zasu tafi da numfashinta. Saurin kashe wayar tai baki 'dayanta ta miqe dakyar ta shiga toilet taci kukanta ta wanke fuska ta fito da qudirin insha Allah sai Inda 'karfinta ya qare wajan ceto mijinta dan bataji 'digon sonsa ya ragu ba. Sosai ta sanyama kanta jarumta ta 'ka'kalo murmushi ta shiga motar yana Jan hancinta ya ce“Kin 'batamin lokaci.†“Sorry.†Kawai ta iya fa'da. Gidansu ya ajiyeta bayan ya gaisa da iyayasa da 'kannensa ya nufi gidansu Rabi'ah wanda da kwantaccan yazo har qofar gidan. Har falon baqi wanda yake 'dan qarami sbd basuda wani 'karfi nan ta ajiyesa ta jera masa komai na ci gabansa tai serving 'dinsa Ma'aruf ya 'kyal'kyale da dariya ya ce“Wai kina nufin irin girki matata kika min? Gaskiya na qoshi ta cika min cikina dam, sannan me ya saka kika za'bi kici amanarta bayan ta yarda dake?†Rabi'ah kukan kissa cike da takaicinsa ta saki tana fa'din. “Ba laifina bane ba zuciayta ke sonka.†“Ok naji bari kuka amman abinda nakeso dake ki bari idan ta haihu sai ki tinkareta ki nemi alfarma kice ta amince na aureki idan ta yarda ba matsala zan temka miki kiji abinda ta kwa'daita ki da shi, idan kuma bazaki iya tunkartaba karki sake kirana.†Yana gama fa'damata hakan yasa kai ya wuce daga falon. Rabi'ah ta duqe tana sakin kuka mai ciwo, amman ta qudirta aranta sai ta 'dauki mataki akan Ma'aruf. *Tchad* Misalin goma na dare Tanko da Laraba suka shigo Tchad cikin garin Ndjamena. Yahaya direba Abie ya tura ya 'daukosu. Laraba tinda motar ta shigo tamqameman gidan na Abie ta fara zaro idanu tana dafe 'kirjinta ta ce“ Na shiga ukuna! Baban Ibtisam ina aka kawomu nan? Karfa siyar damu akayi.†Yahaya dariya ta ku'buce masa yana fitowa ya bu'de musu qofa suka fito. Laraba jikinta ko ina rawa yake tana kallon ko ina haske ra'dau tamkar Rana sbd waau irin 'kwayayan fitulu masu haske da bada Kala. Malam Adamu ya taresu ya musu jagora har ciki ya nuna musu 'dakin wanda yake ware ya ce“Abie ya ce Ku zauna anan kafin ku tashi tafiya wajan, sannuku ya hanya?†Tanko ya amsa “Alhmdllh! Muje sai kiyi wanka ki huta.†Abie 2 ya iso yana musu sannu da zuwa ya kira Rahma awaya ya ce Latifa ta kawo musu abinci. Rahma tana falon cikin sa'a ta kira Latifa ta saka ta kai musu abinci. Adaren Abie ya musu jagora zuwa asibitin Ibtisam na barci Dr ya ce su koma dan basa buqatar kowa kusanta akwai ha'dari hakan. Washegari tin safe Abie ya fita dasu domin ayi musu passport. Cikin ikon Allah kwana uku kacal an gama passport Abie ya nema musu biza aka fara shirin tafiya wanda jirgin dole sai zuwa jibi zai ta shi zuwa Australia. Laraba tin tana kukan halin da Ibtisan take ciki har ta hkr ta barwa Allah, dan jiya dukan tsiya ta mata wanda taurin kanta ne ya janyo mata, sbd ance tabar shiga idan ba bacci take ba Abie kawai yake iyamata sai Dr. 'Bangaran gidan ma tin tana 'kauyanci har ta saba da wannan 'katon gida har lambu take zuwa batada aiki sai tsinko lemu da guiba da magwaro. Zaune take a falo tana sanye da abaya pink, ta yane kanta da mayafin fuskarta sam ba walwala. Jaddatu ta kalleta ta ku'bi shayi ta ce. “Yo Allah na tuba mu za'awa shan 'kamshi.†Abie na danna laptop ya 'dago yana kallon Rahma ya murmusa ya ce“Zo baby fa'damin nine ko Ja'afar ne? Ko Ummina ce? Nasan hanan da Raiyana basa tsokanarki.†Asakalce ta ta taso ta nufo wajansa ta zauna dab da shi tana kallonsa tana narai-narai da 'kananun kyawawan idanunta. Raiyana takaici kamar zata ha'di zuciya ta mutu. Abie ya ce“Bazaki fa'di wa ya saka min ke fushi ba?†Ashagwa'be ta ce“Yo Abie ba wani bane ya takura min tin 'dazu an nkusa awaya ina baccina me da'di ya kirana sai masifa yake min wai sai na fa'da masa yaushe muka qulla soyayya yaga numbata an saka sunan Qalbina wayasa, kuma wlh ni ban sansa ba kuma naga sunan Habiby nima wayata Allah ban san shi ba shine nace yazo ayi qurayya muga juna, kuma fa bayajin larabci sosai sai français, na kwatanta masa gidan, ya ce zai zo.†Jaddatu ta ce“Alhamdulillahi! Allah abin godiya, tsira da amincin Allah su tabbata ga shugaban halittun duniya Annab S.A.W.†Abie ya ce“Ja'afar 'din kika manta Babynaâ€? Rahma ta tsira masa idanu ta ce“Wlh Allah ban San shi ba waye¿†Miqewa yay ya miqar da ita yaja hannunta suka nufi hanyar barin falon. 'Bangaran Abie 2 suka nufa sai yaga motar da Ja'afar ya danno cikin gidan. Tsaye Abie yay har Ja'afar yay parkint ya fito ya nufi wajan masu gadi. Gaisawa sukayi cike da izzarsa murya 'kasa ya ce“Pls Rahma nake tambaya.†Masu gadin abin ya basu mamaki. Hango Abie da Rahma suka nuna masa. Bai ce 'kalaba sbd halinsa na shiru ya nufi wajan cike da takunsa na 'kasaita. Rahma ta kalleshi ta waro idanunta waje cikin sanyinta na asali da ya dawo ha'di da zafin zuciyar da gareta idan taga abinda ya 'bata mata rai. Hannayen Abie ta damqe sosai ta ce. “Abiena wannan yaron nan ne da ya ta'_ba bugar mana mota kwanaki me yazo yi gidanmu?†Abie ya lakaci hancinta ya ce“Baby ban sanki da fushi ba ki nutsu.†Ja'afar da sallama ya iso wajan ya gaishe da Abie ya ce“Don Allah kece Rahma?†Hararansa tai ta kwantar da kanta kafa'dar Abie ta ce. “Ban saniba kaje Inda ka samu number tawa sai ka tambaya yaro kayi gaggawar goge numbata...†Abie ya rufe mata baki da tafin hannunsa, ya mata ra'da akunne ta saki kukan shagwa'ba tana diddira 'kafa. Ja'afar tsabar haushinta da takaicinta ya saka ya juya ya fara tafiya cikin zafin zuciya ganin marar kunyar yarinyar nan ce yana goge number ta, sauri yake yabar gidan dan ya tsani shiga gidan masu ku'di Sam. Number Ibtisma ya kira akshe ya dafe goshinsa yana sake sauri. Abie ya kirasa Ja'afar! Dawo ga mahaifinka nan fa!†Idanuwa Ja'afar ya waro waje yana juyowa cike mugun tsoro da ki'dima kar dai ace babansa ya gane Ibtisam na wajansa? Juyowar da yake yaga Tanko malam Adamu Abie 2 Laraba gefe. Badan namijin gaske bane da ya zube 'kasa sabida muguwar ka'duwa da abinda ya gani agabansa. Idanunsa ya murza da kyau tsaf yaga malam Adamu mahaifinsa tsaye yana Jan casbi. Adaidai wannan lokacin Aljannun da malam ya turama su Ja'afar suka dira gaban Malam Rabin jikinsu a 'kone halittar tasu ba kyan gani. Malam ya ce“Maza kuje wajan wacce ta ta 'dauki alhakinku ba niba.†Wanda adaidai wannan lokacin Raiyana da take ganin abinda yake faruwa, tana la'be sulalewa tai 'kasa sumammiya tsabar bugawar zuciyarta, da tuno sharu'dan malam...........! _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 2/24/22, 16:54 - Buhainat: ```D A``` ```39&40``` _*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_ _Wai 'yan *Fitattu 4* me yasa kuke fitar min da littafina? Ko dan kunji nace bazanyi Allah ya isa ba? Ku tuna haqqina ne fa! Don Allah kuyi hkr ku daina sbd wlh Nagano kune ba 'yan paid group 'Dina bane, sbd shedar da nakeyi. Wlh bana so har can 'kasan zuciyata ban ta'ba roqonku ba yau na roqa ku daina, don Allah wlh idan nagansa bakusan yadda nakeji ba, ku daina pls.ðŸ™ðŸ¼ðŸ˜­_ Jaddatu da Hanan da suka biyo bayansu Abie, su ga meke faruwa ne suka saki salati, ganin Raiyana ta zube 'kasa sumammiya. “Hanan yi sauri kawo ruwa.†Robar ruwan da take hannun iman Hanan ta amshe ta shafama Raiyana afuska ta zuba mata saman 'kirjinta. Ajiyar zuciya ta sauke, wani irin 'bari jikinta ya fara. Jaddatu ta ce“Mun shiga uku! ke! Raiyana lfy kuwa? Kike abu kamar mai ciwon farfa'diya?†Raiyana sai shure² take bakinta na fitar da wani irin baqin ruwa, idanunta sun firfito waje duk sun juye baki 'daya. Sai lokacin hankalin su Abie yay wajansu, sbd abinda Jaddatu take fa'di. Gudun zargi ya sanya Abie yaja hannu Rahma suka nufi wajanta. Su malam Adamu ganin kamar MATAR gidan ce ba hijab mayafin kanta ya fa'di suka qi zuwa Abie 2 ya ce. “Mu shiga ciki har su gama Allah ya bata lfy, Ja'afar bismillah shigo.†Ja'afar har lokacin idanunsa kan mahaifinsa mugun mamakin abin yake. Jin abinda Abie 2 ya fa'da, ganin sun shiga ciki harda mahaifinsa yana masa wani irin kallon da bai ta'ba masa ba, yay saurin binsu abaya hankalinsa a mugun tashe, shi bai damu da kallon tsanar da Laraba take masa ba. Abie kallo 'daya yay ma Raiyana ya gano tabbas 'kai'kayine ya koma kan masheqiya. Baice musu komai ba, ya sunkuya ya riqe hannunta ya fara karanto mata addu'a yana tofa mata. Rahma duk sai ta tsorata ganin abinda Raiyana take yi, ta koma bayan Jaddatu ta la'be. Anjima sosai kafin jikinta ya daina rawa ya sanya tattausan hannunsa ya 'dauketa ya nufi ciki da ita. Nan wani 'daki da yake 'kasa ya sanyata saman wani lafiyayyan gado ya kwantar da ita, ya juya ya fice. Zauna ya gansu falo sunyi tsuru². Jaddatu ta ce“Wai daman Abdul Raiyana ciwon aljanu gareta ka kwaso mana?†Abie kallon mamaki yama mahaifiyar tashi, kamar ba ita ta matsa ba ya aureta. “Ummi wlh ban saniba yau nagani, insha Allah za'a mata mgani da ayar Allah ta warke. Baby taso muje.†Rahma ta maqale kafa'da. Hanan ta ce. “Duk tsoron ne? Jaddatu ta kalli Abie ta ce“Kamata kuje ina mai maka tuni lokaci ya kusa, na fara gajiya da wahalar da kake Sha fa!†Abie ya murmusa ya ha'de hannayensaðŸ™, cikin taushin murya ya furta. “Afuwan ya mahaifiyata, ki bari don Allah...†Katse shi tai ta ce“Kamin shiru Abdul, banson maganar banza, kai wace irin zuciya gareka ne¿†Rahma ta kalli Jaddatu ta kalli Abie ganin yanayinsu ya canza. Ashgwa'be ta ce“Wai Jaddati meye kike matsawa Abiena?†Jaddatu ta harareta ta ce“Gata nake muku Rahmata.†Abie hannun Rahma ya kama ya miqar da ita yajata suka tafi. Hanan ta ce“Wane irin gata Ummi?†Jaddatu ta ce“Aikin ki kenan gulma da shegen bakinki kamar tsutsa, ni wlh idan so samune kar Rahma ta koma Espagne.†Tafe suke Rahma ta kalli Abie zatayi mgna ta fasa. Murya shi taji yana fa'din. “Baby ummina yi mgnarki kai tsaye.†“A'a Abiena babu komai fa!†Kai ya jinjina. Ja'afar gaban mahaifinsa ya zube ya riqe 'kafafunsa ya ce. “Don girman Allah Baaba kayi hkr ka yafemin na tuba bazan sake ba, wlh banqi bayyana muku Ibtisam na wajena ba, da wata manufa sai dan....†Laraba ce ta katse shi ta hanyar fa'din. “Qarya kakeyi baqin munafuki da gangan ka...†Tanko ya rufe mata baki ya ce“Wlh kina sake mgna zan baki mamaki.†Adamu ya ce“Ja'afar ka ban mamaki wlh banzaci hakan daga gareka ba, yanzu gashinan ka janyoma yarinya mummunan ha'dari dalilinka.†Manyan idanunsa ya firfito yana fa'din. “Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un!†Ja'afar ya miqe hankalinsa atashe ya kira baba Tsalha awaya sukayi mgna ya kirasu Harisu duk sukayi mgna ya fice ya shiga mota yabar gidan. Abie 2 ya ce. “Adamu wannan yaron sai an masa uzuri abubuwan da suka faru, baya haiyacin sa, daga shi har Rahma kuma nasan kasan hakan, wannan ma shedace.†Abie suka shigo da sallama, yana duddubawa baiga Ja'afar ba. Lura da hakan ya sanya Abie2 ya ce. “Yana zuwa.†Zama yay, yayin da Rahma ta koma wajan Abie 2 tana son masa tambaya ta kasa ta shiga bin kowa da kallo. Ja'afar bai rufe 30 minutes ba sai ga shi dasu baba Tsalha. Bayan gaishe² Baba Tsalha ya shiga basu labarin Ja'afar tin randa ya 'daukosu daga tashar mota, har zamansa gidansa suna haya da zuwan Ibtisam wadda ta zauna ahannunsa wajan matarsa, da neman shawarasa da yay,akan zai maidata gida. Ya 'dora da cewa. “Wlh Ja'afar ba lalataccan yaro bane, sbd ana gobe zamuje Cameron wajan yayar mahaifin Ibtisam, wannan Iftila'in ya sauko musu.†Kowa ya yarda da mgnar baba Tsalha sbd kakaf ya girme musu shekaru nesa ba kusa ba, ga kuma su Harisu awajan sun bayar da shaidar hakan. Abie 2 ya 'dora da fa'din. Alhmdllh! Kawai zamuce amman yaran nan sun ha'du da sharrin jinnu wanda yake na ture ne ya shigesu sun qulla alaqar soyayya wacce basa haiyacinsu, lura da hakan yasa muka shiga kai kukanmu wajan Allah akan ya warware lamarin, idan kuma wani alkhairine sanadin hakan ya tabbatar mana da shi, toh Alhmdllh Ja'afar and Rahma kunji yadda kukayi soyayya ba tare da kun sanma kunyi ba ayanzu daman akin sihirine yay tasiri.†Ja'afar ya furta. “Hasbunallahu wa ni'imal wakil,la haula wala quwata Inna billahil alliyul azeem! Ibtisam ki yafemin ki yafemin natuba haqiqa na cutar dake acikin rashin sani.†Gaban Tanko ya rarrafa ya riqe 'kafafunsa ya ce“Don Allah baba ka yafemin wlh sanin kankane idan ina haiyacina babu wata 'diya mace da zan kalla da sunan so bare har na juyama Ibtisam baya, don Allah Ku yafe min.†Tanko ya rungume Ja'afar ya ce“Wallahi ban ta'ba jin haushinka ba, tinda nasan me ya faru nakuma San kana son 'yata dan haka wlh na baka ita duniya da lahira, da zaran ta warke za'ayi bikin Ku.†Ja'afar ya shiga ma Tanko godiya. Mal Adamu ya ce. Ai ba nan gizo yake saqar ba Ibtisam fa yanzu da mutum 'daya take yarda Abdulmajid.†Abie gabansa yay damm, sai ya saki murmushi ya furta. “Ai wannan ba matsala bane yanzu dai tinda abubuwa sun warware Shamsu muna nemawa 'danmu auren Ibtisam a 'daura ko zuwa gobe ne sai muje da shi akwai dubarun da za'ayi insha Allah sai ya dinga saka mask irin fuskata yana kulawa da ita.†Sosai kowa yay na'am da mgnar, banda Laraba da ta tsani Ja'afar. Ja'afar ya riqe qafafun Abie yana masa godiya. Ya na fa'din. “Wlh ban ta'ba zaton akwai masu ku'di irinka ba aduniya.†Abie ya ce. “Karka damu wlh na 'daukeka tamkar 'dan cikina sbd kanada hankali cikin samarin yanzu da wuya asamu irinka mai tsoron Allah da riqe amana.†Haka taron ya tashi kowa na sakama Abie albarka temakon da zaiyi Ibtisam ta dinga kallon Ja'afar matsayin Abie. Washegari kuwa bayan sallar juma'ah a babban masallacin wanda yake mallakin Abie, bayan waliyan ango da amarya sun bayyana da shedu bayan anyi komai akan tsarin musulumci aka 'daura auren Ja'afar da Ibtisam akan sadaki mafi daraja wanda Abie ya bayar, basu bar masallacin ba, sai da aka kuma sauke Qur'ani mai girma. Duk wanda ya ga Ja'afar ayau yasan yana cikin farin ciki da samun abinda yafi so ya mallaka, sai dai wani gefe ganin halin da Ibtisam 'dinsa take ciki yana 'daga masa hankali.. Cikin kwana 'daya da wuni Abie ya shiga ya fita, abinka da mai ku'di, har an samu passport 'din Ja'afar har biza. *Niger* Inna Hansatu mai waina sai suntiri take tsakanin bayi da waje. Bata wucce minti goma cikakke, sai ta koma aguje, sbd zawo take tin lokacin da Mahmoud ya kawo mata waya, Mal Adamu ya fa'da mata an 'daure auren Ibtisam da Ja'afar ta sanya musu albarka. Yanzu ma aguje ta shige tana gwalo idanu waje. Sadiya da Nuratu 'ya'yanta sun shigo kenan, suka hangota har suna ha'da baki wajan cewa. “Inna lafiya kuwa?†Deluwa da take zaune ta ce. “Ina fa lafiya daga jin labari ta tayar da hankalinta sai zawo take, taqi kuma tasha magani.†Zama sukayi suna fa'din. “Subahanallahi!†Maimou ta ce“Dan Allah su aunties idan ba rigimar inna ba, meye dan Ya Ja'afar ya auri Ibtisma tana halin jinya? Duk ba dalilinsa bane hakan ta sameta ai, ba wanda ya cancanci zama da ita sai Ya Ja'afar ko?†Inna da take fitowa tai jifa da buta tana tafe a 'dan duqe ta ce. “Inji uban waye yace 'dana ya cancanci zama da ita? Uban wa yace taje can ta iske shi? Wlh Allah yana gani ni wannan auren ina baqin cikinsa banyi farin ciki ba, yaro qarami ya qare ajinyar mahaukaciya sbd Allah. †Nuratu ta miqe tana kwance goyen 'danta Ra'ees ta bama Deluwa ta amsa tana masa wasa. Ta nufi wajan inna da ta ra'be 'kofar bayin tana surfa ruwan masifa. Nuratu ta kamota tana bata hkr. “Haba innarmu kiyi hkr ba'aja da lamarin ubangiji don Allah kiyi shiru bari fa'din mugun alkaba'i akan auren 'dan lelenki. Ke! Maimou amshi siyo mata 'dan hakkin da ka raina ta Sha yanzu zawon zai tsaya da izinin Allah.†Zaunar da inna tai saman tabarma tana lallashinta, ba wanda yay qoqarin saka baki masifar ta dawo kansa. Bayan Maimou ta kawo maganin inna ta sha dakyar Nuratu ta bada ku'di aka siyo mata indomie da kwai ta shiga ci tana santi. Sai da ta nutsu Nuratu ta ce“Innata dan Allah karki sake cewa komai akan auren nan, kinji?†“Inna ta ce“Wai daman shine abinda ya kawoku?†Sadiya ta ce“A'a Inna ba shi bane kiyi hkr dan Allah.†Nuratu ta kira Ja'afar cikin sa'a ta same shi, ganin ita ce ya katse kiran ya kirata. Da sallama ta fara. Ja'afar ya ce“Inada niyar kiranki anjima yau da dare muke tafiya. Kinga innata bata 'daukan kirana fa!†Nuratu tai murmushi ta ce“Ya Ja'afar barka Allah ya sanya alkhairi yaba Ibtisam lafiya, ya kaiku lafiya, ga innar ta huce yanzu zata sanya albarka insha Allahu.†Ta mannawa inna wayar akunnenta. Ja'afar cikin kwantar da murya ya ce. “Assalam ya mahaifiyata ki daina fushi da 'dan lelenki.†Inna ta buntsiro baki kamar yana ganinta ta ce. “Kaci sa'a ina sonka na hkr amman wlh idan wannan sakarar uwar tata ta nuna 'kiyayyarta gareka zan 'dauki mummunan mataki, Allah ya albarkaci aurenku ya kaiku lafiya ubangiji yasa adace kayi hankali fa! kar ta jiyata min kai.†Ja'afar ya ji da'din addu'ar sosai yay murmushinsa wanda daman bai fiye wa kowa shi ba, daga innarsa sai Nuratu ko Ibtisam itama bai fice sau uku ba tin ha'duwarsu. Ya shafi yalwatacciyar sumar kansa ta asalin baqaqen buzaye ya ce. “Ngd innata, agaishe min da kowa da kowa, ban Nuratu.†Wayar ta ba Nuratu sun 'dan ta'ba hira Sadiya ta amsa tai masa barka Deluwa ma suka gaisa Nuratu salin halin yayan nata tai masa sallama tare ta fatan alkahiri, ya katse kiran. Inna aka washe baki akace“Allah mai iko wai yau Ja'afaru na zai hau jirgin sama kai jama'ah.†Dadda na zaune tana tsafema Aydah kanta Taslim tana musu girkin rana, Fu'da da Nadra sunata wasansu. Wayar Dadda ta 'dauki ringing. “Toh mutan Tchad ne ko Cameron?†Ramadan ya ce“Allah yasa Babane.†Dadda ta 'daga kiran tana rabka sallama. Tanko ya amsa daga can yana gaisheta. Dadda ta ce“Shamsu jiya shiru bamu jika ba yara duk sun damu, ya me jikin?†Tanko ya amsa“Da sauqi ya yaran? Yauwa dadda dan Allah kiyi min kyakkyawar fahimta na kira Karime munyi mgna yanzu...†Tsaf ya zayyanewa mahaifiyarsa komai game da auren Ibtisam da Ja'afar da aka 'daura jiya juma'ah, ya 'dora da cewa. “Jiyan wlh duk hankalina ba kwance ba shiyasa ban kiraki ba kiyi hkr dan Allah.†Dadda ta ce“Masha Allah wlh naji da'di hakan sosai shima yaron ya yi halacci na kuma gamsu da 'kaunar da yake mata, shi kuma wannan balarabe Allah ya saka masa da gidan aljannatul Firdausi, Inda Ana samun irinsu dayawa aduniya wlh talakawa da basu shiga wani hali ba. Allah ya basa dukkan abinda yake nema gidan duniya da lahira, gaskiya yanada kirki irin wannan temako haka? Duk da shine yay sanadin shigarta mawuyacin hali amman ya yi jihadi sosai.†Nan ta ba yaran 'daya bayan 'daya wayar suka gaisa da mahaifinsu suna masa fatan sauka lafiya. *Gabon* Aishatu tin abinda ya faru ranar da taji abinda aka fa'da cikin wayar sai ta zamana bata aiki sai saka channel 'din da ake wa'azi mafi yawa ma wa'azi akan 'yan kidnappings da 'yan safaran mata. Ma'aruf abin yakan basa mamaki, sai ya Sha jinin jikinsa ko matarsa ta gano abinda yake ne sai yaji hankalinsa ya tashi. Zaune suke afalo yanzu ma wa'azin ne ake nunawa tashar sunnah Tv. Ma'aruf hankalinsa wajan aikin da yake cikin wayarsa sbd ya hana kowa kiransa awaya yanzu sai idan shi zai Kira. Aishatu ta ce. “Wlh ba abinda na tsana aduniya irin yaudara ko zamba cikin aminci idan na Kama mutum da irin laifin nan toh wlh duk son da nake masa zan ajiye shege na dates duk wata alaqar da take tsakaninmu ta har Abadan, me ake da mutane masu fuska biyu, ai zama dasu ma haramun ne wlh.†Ma'aruf ya kamota zai rungume yana fa'din. “My life duk me ya kawo mgnar nan ne?†ta fizge jikinta tana matsawa gefe. (dan tun ranan bata kuma yarda wani abu ya shiga tsakaninsu ba, ciwon 'karya ta tsira, shi kuma ya yarda sai riritata yake sbd yana masifar son cikinsa da ita kansa.) Wayancewa tai tana yamutsa fuska. “Wlh masoyina wata qawatace da take 'kasar Egypt saurayinta har an sanya musu ranan aure ashe ya ha'inci iyayansa da ita dama duk wani masoyinsa, Ashe ba aikin da Allah ya zabar masa ba yake yi ya za'bi musgunawa iyayan wasu 'ya'yan wasu kakannin wasu ta hanyar safaran yaran mutane ana kaisu wata 'kasa dan lalata dasu, da kidnapping Ana basu ma'kuddan ku'da'de. 'Karshe ya rasa ransa ta hanyar kamasa da aka je ya gudu aka harbeshi.†Ta 'karashe mgnar cikin kuka mai tsuma zuciya. Ma'aruf zufa ce ta karyo masa mugun tsoro ya shigesa ya kalli Aishatu da cikinta wanda ya shiga wata na shidda ya fito ba laifi. Aransa yace“Kar fa aje nima na mutu cikin irin 'kazamar harakan nan?†Rungumota yay ya ce“Bari kukan dan Allah kiyi hkr bari zan fita yanzu zan dawo kinji?†Kai ta 'daga masa, ya mata kiss a lips 'dinta ya kwashi wayoyinsa ya fice daga gidan hankalinsa atashe zufama take karyo masa ta ko ina dan yaji tsoron labarin, shi fa bai son mutuwa ayanzu. Hnnayenta ta 'daga tana kuka tana roqon Allah yasa Ma'aruf ya shiryu ya daina wannan mummunar harakan, tin duniya bata gama shaida sa ba, tana son mijinta 'dan uwanta uban abinda zata haifa. *Tchad* Abie sosai ya tsaya akan ciwon Raiyana, anata mata addu'a harda saukar Qur'ani, wanda Auntie Saro tazo ita ce mai jinya. Abie ya wadatasu da komai na rayuwa, burinsa Raiyana ta warke ras, kafin ya 'dauki mataki. Wahida ganin yadda Raiyana take abu hauka tu'burin ya saka taji mugun tsoro tana son tace akaita wajan malamin dan tasan zai warkar da ita, amman tana jin tsoro. Jaddatu zaune tana shan shayi tana masifa. Abie na zaune gefenta sanye da wasu fararen kayan 'yan Pakistan, ya yi wani irin kyau sai fitinannan 'kamshi yake tashi ajikinsa. “Wai shin Abdul dole ne sai ka zauna da MATAR nan bazaka sawwaqa mata ba? Nagaji da shigo mana gida da ake wlh, ni ina gudun wani mugun abun ta aikata ya koma mata.†Hanan ta ce“Yo da fa Ummi me kike tunani? Dan Allah Ya Abdul ka sallameta.†Abie ya harari Hanan ya 'dora yatsar shi bakinsa. A tausashe yace“Ummi don Allah kiyi hkr komai zaiyi daidai, Allah ya bata lafiya duk abinda mutum zaiyi ya duba gaba akwai abinda yasa bazan sawwaqa mata ba yanzu, na fiso ta dawo hayyacinta na sakata jikina na nuna mata hanya idan tabi gaba zataji da'din rayuwarta, da wanda zata kuma rayuwa da shi, dan mutum ya aikata ba daidai ba bai kamata ka 'dauki tsatsauran hukunci cikin fushi ba kabi komai asannu, naji zafin abinda tai sosai amman akwai abinda na duba sona da take shine ya jefata wannan rayuwar yanzu idan na 'kyamace na mata Koran kare, cikin ciwo idan ta warke zatayi abinda ya linka na baya wanda inada tabbacin 'karshenta bazai kyau ba duk wanda ya furta ma kallamar so ka girmamasa aduniya duk da ta yi kuskure babba, amman wlh na yafe mata Ummi tinda ga abinda ya sameta wannan izina ne ga 'yan baya.†Jaddatu ta ce“Wai me tayi ne? Kana nufin wani abun ta maka?†Hanan zatayi mgna yay saurin cewa. “Ummi bari idan na dawo daga Australia zamuyi mgna, anutse, likacin baby ummina na Espagne.†Jaddatu ta ce“Ai kai kasani da zurfin cikin tsiya, yaushe ne Rahma zata koma wajan karatun?†Abie ya shafi sumar kansa yana murmushi qasa2, ya ce“Jibi insha Allahu ummi.†“Allah ya kaimu.†“Ameen.†Ya amsa yana miqewa ya haura sama. Auntie Saro wacce tazo wucewa dan zuwa kitchen taji dukkan abinda Abie yake bayani, tsananin tashin hankali da tsanar 'kanwarta ya marfaketa lokaci 'daya. Duqewa tai 'kofar kitchen ta rushe da kuka tana rufe bakinta. Tsaye take tsakiyar falonta waya take cikin nutsuwarta, ta 'kurama tafkekiyar Tv da take manne da bango kyawawan 'kananun idanunta. Sanye take da riga da siket coffee brown, kayan 'yan Ethiopia. Siket 'din ya 'dan kamata 'kugunta wanda yaba hips 'dinta da bom-bom 'dinta damar bayyana, daga 'kasa sai siket 'din ya baje, rigar ta 'dan kamata daga sama hakan yasa 'kirjinta wanda yake cike da dukiyar Fulani ya zauna daram cif-cif cikin rigarta Masha Allah. Gashinta da yake 'dauro jelar har gadon bayanta, ta 'daura 'dan mitsitsin 'dan kwalin kayan Iya tsakiyar kanta, hakan ba qaramin kyau ya 'Kara mata ba, wuyanta sanye da sarqar zinari haka kunneta sai zobe guda 3 cas ajere yatsun hagum 'daya diamond irin na Abie 'daya gold me rubuce da sunanta 'daya azurfa ta 'kwaran. Sai siri-sirin abin hannu wanda suka kasance na zinari kowane tsintsiyar hannunta na 'dauke da guda shidda sai 'kyalli suke 'kafarta ta hagum sanye da sarqar qafa ta gold wanda takeda wasu tsakiyoyi masu tsananin kyau da haske. Awannan lokaci dole ne duk wani cikakken namiji idan yaga yadda Rahma ta 'dauki wanka da tsadaddun abin da tsara kwalliya yaji yanada burin ta kasance mallakinsa, gata 'yar shar dole ka ji kana son mallakarta. 'Dan guntin murmushi ta saki ta 'dan taka 'kafarta da 'dan 'karfi sarqar 'kafarta ta bada wani irin sautin 'Kara cakasssss. Cikin harshen turanci ta ce. “No! Anee ba ki gane bane wlh abin ya ban mamaki sam bansan ya akayi na shagalaba har hutuna ya qare ban koma ba, amman harda laifin Abiena shine ya shagwa'ba ni, amman munyi mgna ya ce jibi insha Allah zan tafi nayi missing Espagne sosai.†Ta 'karashe mgnar cikin Jan numfashi ta kalli Latifa ta ce“Shiga bedroom ki gyara.†Ta nufi hanyar fita. Latifa ta ce“Uwar 'dakina yau idan kin fita ahaka bakin titi wlh bazan kaffara ba sai kin ha'da hatsarin motoci bila adadin.†Rahma ta juyo tana waro fararen 'kananun idanunta, batayi mgna ba sbd wayar da take ta fice abinta, tana son mgna da Abie akan tafiyar Anee na bata labarin jibi suke fara jarabawa. *Hospital* Ja'afar cikin shigar 'kananun sosai kayan suka fito masa da cikakkiyar halittarsa, sun masa mugun kyau, sai baza 'kamshi yake, yana zaune gefen gadon Ibtisam ita kuwa tana bacci, yayin da iyayan nasu suna waje azazzaune. Wayarsa hannunsa karatun Qur'ani yake, yana karanta suratul Rahman. Motsi yaji alamun ta farka,yay saurin kallonta yaga ta qura masa manyan kyawawan idanunta, wanda suka riki'de sukayi jajir, sai zarosu take. Sansanyan murmushi ya sakar mata, ya na 'ko'karin kamo hannunta yaji saukar abu da baisan ko meye ba, kan goshinsa tiss kakeji goshin ya fashe jini ya fara tsartuwa. Sake 'dagawa tai da niyar buga masa tana sheqa dariya, sai ga Dr Salis ya shigo ya nufo wajan aguje ya na fa'din. Kana kallo ka riqeta mana......†*'Yar Ajin Tubarkallah🥰* _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 2/28/22, 13:28 - Buhainat: ```D A``` ```41&42``` _*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_ “Haba! Ja'afar ya zaka biye mata, ka sakata gaba kana kallo zata illata ka. Duba yadda goshinka yake fitar da jini, ita fa ba ruwanta bata san me take ba, amshe pls. Toh wa ma ya kawo kwalbar lemo kusanta ya ajiye?†Ja'afar yay saurin damqe hannunta mainlafiyar, wanda kuma shi ne yaqe ri'ke da kwalbar, yay saurin matseta jikin bangon gadon yana son amshewa. Kokowa suka fara, tana 'kurma ihu iya 'karfinta, tana wawuransa cizo. Mal Adamu da Tanko Laraba Karime wacce tazo yau dan ganin jikin nata,da su Harisu aguje suka shigo 'dakin, sukaga abinda yake faruwa. Dr ya ce“Karkuyi mgna dole ya kuyi zama da ita, sbd shi ne mai jinyarta ta haqiqa.†Kallon ikon Allah suke barin Mal Adamu wanda yama 'dansa Ja'afar farin sani,wajan jarumta da 'karfi dan tabbas Ja'afar yama 'kato bugo 'daya mai kyau sai yakai 'kasa, amman ga shi yana 'ko'karin kasawa wajan mace. Ja'afar kuwa ganin fa da gaske idan ba 'karfin ya sakawa Ibtisma ba toh tabbas zata 'barar da shi, shi kuma tausayinta yake. Sosai ya saka mata 'karfi ya amshe kwalbar ya beqawa Dr Salis, ya riqeta gam sai fizge² take tana son cizonsa ta 'karfi yaqi bata damar yin hakan. Cikin 'kasa² da muryasa kamar yadda ya saba mgna ciki² yake amsawa Dr tambayar da yay masa tin shigowarsa. “Dr ni ne na shigo da ita nan cikin asibiti na siya ina bu'katar abu mai sanyine, ban san ya akayi ta janyo kwalbar, ban ankare ba karatu nake.†Ya fa'da yana mata kyakkyawar runguma tsam cikin 'kirjinsa ya saka mata 'karfi duk yadda taso 'kwacewa ta kasa sai dukansa take tana kuka tana yagonsa, ta koma 'kyal'kyala dariya. “Pls Dr yi mata allura ta koma bacci.†Ya 'karashe mgnar yana tallabe fuskarta da dukkan hannayensa, ya 'kura mata idanu cike da tsantsar tausayinta da sonta. Manyan idanunta masu matu'kar haske da kyawu wanda suka riki'de sukayi jajir ta qara zarusu tana masa wani kallo tana zum'buro baki tana son mgna ta kasa. Laraba ta fashe da kuka tana fa'din. “Ni kam an nakasa min yarinya shi kenan, wlh Ja'afar bazan ta'ba yafe maka ba...†Tanko ya daka mata tsawa yana fa'din. “Fita waje Laraba.†Karime ta ce“Laraba ki kasance mutum mai tawakali da Allah, addukan abinda ya sameki ba ki 'dora alhakin akan wani ba.†Sai lokacin Ja'afar ya lura da iyayansu a 'dakin, yay saurin janye Ibtisam daga jikinsa yana riqe hannunta. Dr Salis ya ce“Kuje waje pls.†Bayan sun fita Dr Salis yama Ibtisam allaru take bacci ya 'dauke, sai lokacin Dr yama Ja'afar dressing 'din goshinsa, yana masa fa'da. “Ja'afar sai kayi taka tsantsa ka lura dan ita ba ruwanta ko wuqa zata iya caka maka aciki ganinta dai daine.†Ja'afar ya ce“Ok Ngd zan kiyaye.†Wajan iyayansa ya dawo ya 'dan zauna ka'dan yacema su Harisu su tafi gida zanje ya canza kaya sbd jini ya taba kayansa. Mal Adamu ya ce“Sai kana lura Ja'afar.†Kai ya jinjina ba tare da ya yi mgna ba suka nufi gida. Ja'afar sosai yake gudu saman titi, har sai da Harisu ya ce“Malam ka bimu asannu karka juyemu a saman titi.†Lips 'dinsa ya cija ka'dan bai ce komai ba, daman sun san bazai ce 'din ba. Dab da zai karya kwanar da zata sadasu da layin gidansu ya hango wani yaro bazai wuce 'dan shekara 10 ba, kana kallon kasa shuwa arab ne, da sanda alamar ma makahone yana sanye da jallabiya fara tafara 'daukan datti. Ganin gadan-gadan ya nufi titi ga wani mai mashin daga nesa alamar gudu yake sosai. Ja'afar ya taka birki da mugun 'karfi ya bu'de motar aguje ya nufi wajan yaron. Cikin zafin nama ya finciko yaron wanda mai mashin 'din yay nasaran buge gefen kafa'dar Ja'afar sosai yaji zafi ya jure yana riqe da yaron wanda ya sanya kuka sbd mugun tsoron da ya ji. Mai mashin 'din kuwa bai tsaya ba shegen ya arce sbd yadda yaga Ja'afar bazai tsaya ba ya masa bugun mutuwa. Jama'a sai sannu suke masu, Ja'afar da gutun larabcinsa da ya fara koya masa mga. “Bari kuka tinda Allah ya kiyaye amman ka daina fitowa kai 'daya kaji? Toh kai baka gani me yasa ka fito? ina ne gidanku na kaika?†Yaron ya ce“Kanada kirki ba dan kaiba da na rasa wani abun daga sassan jikina ko na mutu ma, ngd yayana kaji, gidanmu ba nisa nan bayane ka tsallakani zan iya zuwa.†Ja'afar ya yi mamakin yaron da ya masa hausa, ya kama shi ya 'dauko masa sandarsa ya tsallakasa sai da ya kaisa har kan layin da ya nuna yace nan ne layin gidansu ya koma ya shiga mota. Yahuza ya ce“Kaga da kai an kashe ka abanza kali har ka gwalje.†Ja'afar ya ce“Ba komai bakaga amarsu ta fashe min goshi daman.†Yay mgnar cikin raha, har mamakinsa sukayi dan sunsa ba wani mgna yake da sakin fuska ba. Auntie Saro sam ta manta za'a iya jinta tin tana kukan a'boye har ya fito fili. Ummu Adnan ta fito daga kitchen tana tambayarta. “Saro lafiya kuwa?†Cikin kuka ta ce“Lafiya lau kawai ina tausayin Raiyana ne Allah bata lafiya.†Ta fa'da tana meqewa. Jaddatu tagani tsaye da sandarta. “Haba! 'Yar nan kokuma kinyi mana la'be ba, kinji abinda Abdul yake fa'da, dan Allah bar kukan. Karki damu insha Allah zataji sauqi akwai malamin da maganinsa warkada masu manyan aljanu Abdul ya ce zaizo ya dubata.†Jaddatu tana 'karashe mgnar tana tafiya tana kallon hanyar bene ganin Abie tsaye ya fara taka stairs yana waya ya ri'ke 'karfen benen, sai murmushi yake. Jaddatu ta ce“Hanan wannan yayan naki yau kam acikin nisha'di yake fa!†Auntie Saro kunya taji ta ce“A'a wlh banji komai ba Ummi.†Jaddatu wacce tin tuni ta bar corroded 'din kitchen, kai ta ka'da dan ta jiyota. Hanan tai dariya ta ce“Ai haka mukeso wlh ya kasance cikin farin ciki Ummi.†Abie 2 ne ya shigo bakinsa 'dauke da sallama. Jaddatu ta amsa ya gaisheta cikin girmamawa yanama iman wasa. Jaddatu ta ce. Ya wajan masu jikin? Ni kuwa uwar Ibtasam take kowa tanada cikakken hankali kuwa Abdul? Abie 2 yay murmushi ya ce“Ummi kinsan irin abun nan ba kowane yake tawakali ba, gani take yaron shi ya hurema 'yarta kunne ta baro gida. Yauwa Ummi ga ruwan addu'ar nan aba Raiyana.†Ya 'karashe mgnar yana hango Abie 1 na 'daga masa hannu alamar ya jira shi. Kafa'da ya maqale ya miqe yana murmushi ya musu sallama iman ta bisa suka fita, Jaddatu na saka masa albarka. Hanan ta ce“Ummi kije ki bata ruwan addu'ar mana.†Sanda Jaddatu ta buga mata duk da ta goce sai da ta sameta. Ta ce“Ahir 'dinki ki kiyayeni bari mijinta yazo shi ya ga ya iya.†Auntie Saro taje wucewa taji dole ta toshe kunnenta ta fice. Anutse ta sauko kai tsaye ta nufi sashen Abienta, tana tafe tana waya cike da nutsuwarta. 'Kofar ta murda ta shigo falon ta fara rarraba idanu zatonta Abie na falon. Ganin baya nan ta zube saman sofa tana yamutsa fuska idanunta hanyar bedroom 'din Abie. Can 'kasa da harshen larabci ta furta. “Shiiiiiiiit! Anee pls ki daina min mgnar Rafeek, ya cika fitina banson damuwa shiyasa nai blocking 'dinsa, na daina aiki da duk wani layina da ya sani, har sai na dawo sbd kinga asharu'dan Abie bazanyi samari ba har sai na kammala karatuna, shi nakeso ya ban dama da kansa, inada tsananin biyayya wa Abiena, sbd yadda yake jini fiye da komai da kowa na duniya ni 'daya tak Allah ya basa aduniya, meye anfanin sa'bamasa ko 'kin masa biyayya matsayinsa na mahaifina? Wlh shiyasa ban yarda nayi saken da son Rafeek zai kaini wajan da zan sa'bawa Abie nah ba, pls karki kuskura ki basa number na sharesa abinda jibi nake dawowa.†Ta 'karashe mgnar cikin mugun gajiya da doguwar mgnar da tai tana mida numfashi da sauri². Daga can kuwa (Espagne) wacce aka Kira da Anee zaune take saman sofa fara ce itama sosai kana kallonta kasan balarabiya ce, tanada 'kiba ba kamar Rahma da take mai 'dan jiki ba, sai kayan alatu. Murmushi Anee tai cikin harshen turanci ta ce. “Ok.. Ok! Habibty na jinjina yadda kike son Abienki kina masa biyayya Allah yasa da mun kammala karatun mu kina meqa Rafeek matsayin miji ya amshe shi da hannu biyu.†Rahma tai fari da 'kananin idanunta masu matu'kar kyau ta ce“Amin habibty Anee, insha Allahu zai amshe sa bazai qisa ba, balarabe jansin sane.†Sosai suke hora hara 'yan shirun suka zo. Anee jin kamar halin shirun na Rahma ya motsa dan yanzu daga uhmm sai umm-umm take cewa da Anee, shiyasa Aneen tai mata sallama tana qara godiya akan lokacin da aka bata. Rahma ta shiga 'daukar hotuna sai da tai kusan guda ashirin, ta ajiye wayan, saman center table, ta miqe ta nufi bedroom 'din Abie tana kiransa cike da sangarta. “Abienah! Kana ina? Wollah tin yanzu ina kewarka.†Ha'daddan bedroom 'dinsa ta bu'de ta shiga, wani irin sanyin Ac da masifaffan 'kamshi suka kawoma 'kofofin hancinta farmafaki, wanda ya sakata jin wani irin yanayi mai da'din gaske, baccin da yake cin idanunta taji lokaci 'daya tana buqatar yinsa. Ahankali ta ce“Uhmm! Abiena kana jin da'di fa! Irin wannan 'kamshi ya ha'du da sanyin Ac.†Ta 'karashe mgnar tana shiga tsakiyar bedroom 'din. Sam bataga alamun Abie ba ta kasa kunne bathroom nan ma shiru ba 'karan ruwa, sai ta tuna watarana yana shigewa cikin Bathtub ya jima kafin yay wanka dan ta sha shigowa tai ta jiransa idan ya fito tai masa qorafi ya ce kwanciya cikin bathtub yay. Baki ta zum'buro gaba ta ce“Bari ma naje lambu nasha iska Abie ban iya jiranka na tafi anjima zamuyi mgna akan tafiyata jibi munada jarabawa fa!†Ta 'karashe mgnar tana tafiya, dan zatonta Abienta na bathroom. Anutse ta fara taka stairs, hancinta ya jiyo mata 'kamshin Abienta. Kan da take 'dagowa ta hangosa yana taka stairs cikin kuzarinsa alamar sauri yake ya hayo. Kasancewar mai kwana² ne kuma ita farkon saukowane. 'Kananun kyawawan idanunta ta firfito waje tana mai cike da mamaki ashe Abien baya 'bangaransa. Tai saurin juyawa daman stairs biyu kawai ta taka, baya ta koma saman ta la'be a corrode 'din wani 'daki wanda daga shi sai sauka 'kasa. Tafe yake yana waya cikin nutsuwarsa da kamewarsa.“Ok Abraham Ngd sosai da wannan temakon, yanzu sauran awa 4 jirginmu ya tashi, kaga kenan malamin bazai isko ni ba, tinda kace lallai kafin ya ya iso tsakiyar dare, amman amasa tarba mai kyau abasa masauki zuwa gobe zanyi mgna da Jaddatu sai amasa jagora ya dubata amman duk abinda za'ayi ayishi acikin jama'a, Allah ya kawosa lafiya zan barmaka komai duk abinda za'ayi, Allah yasa adace.†Ya kai 'karshen mgnar dai dai ya 'karasa hayowa ya shiga rarraba idanunsa sakammakon 'kamshi Rahma da ya baibaye dukkan 'kofofin hancinsa. Rahma tana la'be tana leqensa yana nemanta still waya yake cikin dadda'dar muryasa, bai daina wayarba bai daina rarraba idanunsa ba nemanta, sbd jikinsa ya basa tana kusansa la'bewa ta yi. Wayar ya katse yana fa'din. “Hakan ya nuna Baby bakida gaskiya akwai abinda kike 'boyemin kar na gani shiyasa da kika jini kika la'be koh?†Ya 'karasa mgnar yana nufar corrode 'din da yafi zargin nan ta la'be. Wayarsa ta 'dauki ringing ya 'daga yana dafe goshinsa ya furta. “Ya Rabbi! Mu'az afuwan dan Allah! Ban 20 minutes insha Allah zan fita yanzu da kaina zuwa wajanku, ya hkr da jama'aginin dai ya kusa kammaluwa.†Wanda aka kira da Mu'az daga can ya amsa da, Ok yalla'bai sai kazo wlh ya matsa yana son ganinka ko yaje can gidan naka ba'a barinsa shiga, shine yaji nan hospital 'dinka ne ake ginawa amman yazo yafi sau ashirin bai sameka ba, kuma an hanasa numberka, dan ko ni gaskiya yalla'bai na hanasa sbd mutane yanzu abin tsorone. “Abie ya shafi sumar kansa yana sakin murmushi ya ce“No! Karka damu Mu'az ya jirani ina zuwa yanzu.†Rahma ta zauna da'bas ta lumshe idanunta taji wani irin fa'duwar gaba, ga mugun sanyi na ziyartarta adukkan ilahirin wata 'kofar gashi ta jikinta, wanda hakan yaba ilahirin jikinta damar 'daukan sanyi ba kamar tafin 'kafafunta da tafukan hannunta. La'bbanta suka motsa ta furta. “Abiena har kasan inda nake Ayanzu? Pls ka fahimceni ban 'boye dan ban yarda da kaina ba, daga wajanka nake zatona kana toilet...†Jin fitinannan 'kamshinsa ya baibaye 'kofofin hancinta, hakan ya tabbatar mata Abienta na kusantowa gareta, sbd 'kamshin yafi na 'dazu mamaye hancinta. 'Kan'kame jikinta tai idanunta arufe ta ce“Pls Abie kayi hkr kaji.†Ta 'karashe mgnar tana beqa masa hannunta alamar ya tayar da ita. Awarwaron hannunta suka bada sautin 'Kara yayain sarqar 'kafarta ta shiga 'Kara cakasss dalilin 'kafar da take bubbugawa irin tana shagwa'ba. Jin shiru Abienta bai Kama hannunta ba, ya saka da sauri ta bu'de idanunta ta ga ko dai baizo ba ya yi fushi da ita. Da sauri ta maida idanunta ta rufe tana janye hannunta ta fara yarfawa, awarwaron suna bada sautin 'Kara, ta fashe da kuka tana fa'din “Innalillahi! shi kenan na jawa kaina mgna............!†*💃ðŸ»'Yar Ajin Tubarkallah🥰* _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 2/28/22, 13:28 - Buhainat: ```D A``` ```43&44``` _*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_ Abie ya har'de hannayensa saman 'kirjinsa, ya kafeta da narkukkun idanunsa, cike da mugun mamakinta yadda ta dun'kule waje 'daya kamar me jin sanyi, ta dage tsakaninta da Allah tana gabzar kuka, tana rattabo masa bayani. “Ni kam shi kenan don Allah Abiena kayi hkr na tuba, wlh ba dan naji mgnar ka bane, nazo corridor 'din nan dan na 'buya. daga wajanka nake zatona kana bathroom, lambune zanje ina tafe 'kamshin ka ya farmaki hancina, ina 'daga kaina na hango ka, ganin kamar waya kake mai mahimmanci shine na 'buya idan ka gama sai na zo gareka.†Ta kai 'karshen mgnar tana ha'de kai da guiwa tana 'kara sautin kukan. Abie wani sihirtaccan murmushi yay, ya matso ya tsugunna gabanta, kamar zai shige jikinta sai ya 'dan matsa gefe. Dab da kunnenta ya kai bakinsa, ahankali cikin wata sihirtacciyar muryasa mai taushin gaske, ya furta. “Ok.. ok! Baby naji bar kukan, kin san ban jure kukan ki? Toh meye ma na kukan Baby ummina?†Ya 'karashe tambayar, yana bin dukkan jikinta da wani irin sihirtaccan kallo. “Wow! Babyna wanka ya yi kyau.†Sanya tattausan hannayensa yay ya 'dago kanta, dab da fuskarta yake fa'din “Shiru baby please, kinga yadda kikayi kyau kuwa? Kin zama kamar 'Yar 15 years ba 18 years ba baby ummina.†Ya 'karashe mgnar yana zama 'kasan ya shigar da ita cikin 'kirjinsa mai fa'din gaske, ya kwance 'dan kwalin kanta ya barbaje dogon gashin kanta wanda yasha gyara da maiyuka masu tsada yana wani irin fitinannan 'kamshi, ya shiga shafawa anutse yana sumbatar gashin, yana sakin murmushi, ha'di da buga bayanta alamar lallashi. Rahma tai shiru ta daina kukan tana sauke ajiyar zuciya wata irin nutsuwa na shigarta, ga wani sanyi da yake ratsa zuciyarta, gefe dadda'dan turaren jikinsa mai masifar tsada, 'kamshinsa ya gama kashe mata jiki,tai luf abinta har sake 'kam'kameshi take, tana lumshe idanunta sbd da'din yadda yake sosa mata gashin kanta. Bakinsa ya kai dab kunnenta, ya fara mata mgna cikin siriryar murya, wanda tsinin la'bbansa ya kasance yana gugar fatar kunnenta, tai saurin 'kam'kameshi tana 'yar dariya. “No! Baby bar dariya mgnar gaskiya muke, zan miki tuni akaro na uku kinada miji, akwai igiyoyu guda uku akanki, tin kina 'yar 'yar shekara 12 aduniya, ki kiyaye kisan irin shigar da kikeyi, yanzu da hakan za ki fita lambu ki gilma 'kartin ma'aikatan gidan su na kallon ki?†Ya 'karashe tambayarta yana 'dago da fuskarta wadda take cikin tafin hannunsa, ya zuba mata rikitattun idanunsa, ya na ha'de fuskarshi tam! Alamun ba wasa. Ya shiga tattara mata dogon gashinta irin na asalin larabawa. Rahma 'kurr ta masa da idanu, tana nazarin mgnar Abie, sai ta kasa jure kallon nasa ta sadda kanta, ganin Abien ya birkice mata lokaci 'daya sai ya zame mata tamkar wani matashin saurayi 'dan shekaru 30, duk da daman bazaka ta'ba cewa ya kai shekaru 50 aduniya ba, sbd jin da'di ga hutu da ya gama ratsa shi. Tunanin mgnarsa ta shiga wai tanada miji tin tana 'yar 12 years, ta kula wanda idan bazata manta ba, wannan shine karo na uku,amman yafi shekara bai mata mgnar ba sai yau sbd yasan ba wani mazan take kulawa ba, sannan bata shigar da za'aga ko fatar wuyanta bare bayanta. Kanta ya fara 'daurewa shin da gaske yake ita 'din matar aure ce? Ta ya zai 'daura mata aure da wanda bata saniba? Kuma tin tana 'yar shabiyu, kenan yanzu shekarunta 6 tanada aure? Sannan ba shawarata? Duk da tai qarama lkcn batan meye aure ba. Shin yaushe ne ma ashekaru 6 ya 'daura mata auren? Dan yanzu ta shiga wasi-wasi ganin mgnar yau ta banbanta da na shekarun baya, tin batada wayon kirki, yake yawan fa'da mata tanada aure, ta riqe martabarta mijinta yana tafe gareta sai ta kammala karatunta. amman tinda ta zama cikakkiyar budurwa sau 3 kawai ya mata mgnar. Da sauri ta 'daga kanta kamar an tsikareta. Idanunsu ya sarqe cikin juna. Jurewa tai idanunta cikin nasa ta damqe hannunsa, sosai ta fara mgna. “Abiena, idan ban manta ba, wannan shine karo na uku tin fara zamana cikakkiyar budurwa kana tunatar dani inda miji, amman sai bayan shekara kake fa'damin, wanda hakan yake sakawa na manta na shagala, duk da zuciyata na gayamin banida mijin kana gayamin hakane amatsayina na 'yarka domin na kare martabata da martabar gidanmu...†Dogon numfashi taja ta 'boye kanta cikin 'kirjinsa wanda jikinta ya 'dauki mugun 'bari sbd yadda ta ga Abien ya kafeta da idanu yana sakin 'kayataccan murmushi, sai kawai kasala ta saukar mata. Cikin fizgo numfashinta wanda yake 'ko'karin barin gangar jikinta, ta ce. “Abie nasan bazaka ta'ba cutar daniba, sai dai ta ya kasan inada miji ka bari nayi soyayya da wannan baqin yaron arashin sanin nayi? Sannan kasan inada mijin ranan ka isko ina bacci ka shiga kwararo min da addu'a Allah ya ban miji nagari mai tsoron Allah wanda zai riqe maka 'yarka bisa amana, toh me yasa kayi addu'ar nan um Abiena?†Abie ya numfasa cikin ra'da ya furta. “Baby lokaci na tafe, wannan duk mai sauqine babyna randa na miqaki 'dakin mijinki, zan miki bayanin komai, na kuma miki alqawalin randa kika ha'da idanu da mijinki idan har bakya sonsa kinji bazaki iya zaman aure da shi ba zan saka ya sakeki ki kawomin za'bin ranki na aura miki Ok babyna?†Rahma ta 'dago cike da farin ciki ta ce“Allah da gaske Rabin raina Abie?†“Wallahi da gaske Rabin Raina ummina, nayi alqawalin sanyaki farin ciki na miki duk abinda kikeso daga nan har na bar numfashi.†Ya 'karashe mgnar yana 'daga mata gira 'daya ha'di da wani 'kayataccan murmushi wanda ya saka duk ta birkice tama kasa sanin da wa take tare. Cikin diriricewar da tai ta maqale masa sosai ta manna masa kiss saman goshinsa muryata na rawa ta ce“Ngd Abiena ina sonka kaji.†'Yar dariya mai 'kayatarwa yay, wacce ta sake rikitata ta sakar masa kukan shagwa'ba. Ganin kamar ta diririce ta shiga wani yanayi wanda shi yasan meye ya miqe da ita tana jikinsa yana fa'din “Na tuba ummina shiru please. †Shiru tai jinta kwance cikin 'kirjinsa ya nufi hanyar bedroom 'dinsa da ita. Bai direta ko ina ba, sai tsakiyar makeken royal bed 'dinsa ya kwantar da ita ya lulu'beta da wani tafkeken lallausan bargon wanda yake fitar da dadda'dan 'kamshinsa, ya rankwafo ya mata kiss agoshinta, ya ga yadda take kallon lips 'dinsa tana matsar kwalla. Waskewa yay ya ce“Oya Babyna bacci, bari na shirya zanje hospital 'dinki na dawo, ance wani bawan Allah yana nema na.†Ya shafi fuskarta, yana barin wajan. Idanunta ta runtse bata iya furta komai ba, sbd bazata iya mgna ba, adaidai wannan lkcn nan, sam bazata iya ba, ayanayin da take ciki. Kamar bayan 25 minutes cikin baccin da ya 'dauketa mai da'din gaske taji tattausan lips 'dinsa saman kumcinta ya manna mata kiss, 'kamshinsa mai azabar da'di ya mamaye dukkan 'kofofin hancinta, ta sauke numfashi mai wahala, asanyaye cikin baccin da yake cinta ta kirasa. “Abiena! Pls.†“Na'am Babyna! Pls me um?†Kai ta girgiza dakyar ta iya fa'din. “Jibi mukeda jarabawa ya kamata gobe na wuce.†Ta 'karashe mgnar tana bu'de shanyayyun 'kananun idanunta masu haske, ta kalleshi yadda ya rankwafo sai taga sosai ya cika mata gaba. Hannunta ta 'dora saman fuskar shi tana ta'ba sajansa, zuwa gemunsa ta ja dogon hancinsa ta 'dora yatasarta saman jajayen lips 'dinsa wanda sak baida banbanci da nata. Sosai take kallon tsantsar kamarsu da Abienta, ta ha'diye wani irin yawu ashagwa'be ta kira shi “Abiena bacci nakeji sosai.†Ra'da ya mata ya na sakin murmushi. “Ok Baby oya bacci ko na kawo miki shayi me zafi? Idanunta ta rufe ruf, kai ta girgiza tana hamma, still idanunta rufe. Murmushi yay ya sake kissing 'din kumatunta ya ce “Ok bye ki tashi lfy Baby.†Ya 'karashe mgnar yana janye kansa dab da ita ya juya ya fara tafiya, hasken 'dakin ya rage mata, ya rage gudun Ac. Sai lokacin ta bu'de kyawawan lumsassun 'kananun idanunta wanda suke cike da bacci, kallonsa take cikin 'danyar shaddah me suna (Annur) brown coffee, 'dinkin ya fito da dattakunsa sosai, wata irin tafiya yake mai cike da kamala. Har sai da ya fice ya rufo mata 'kofar kafin ta janye idanunta daga 'kofar. 'Katuwar ajiyar zuciya ta sauke ta shige cikin bargon, tana shaqar 'kamshisa asakalce ta furta. “Wlh daman ace mijina halaiyarsa da dattakunsa da kominsa irin na Abiena ne, amman gaskiya banjin zan wani sosa tinda Abie ya min alqawalin raba auren idan bana sonsa, Abiena Allah ya baka mace tagari, Allah sarki ummatah Allah ya jiqanki da rahamarsa.†Ta 'karashe mgnar tana goge hawayen da batasan yadda akayi suka zubo mata ba. Ahaka baccin ya sake saceta. Jaddatu zaune suna mgna da Hanan, Abie ya sakko waya yake cikin nutsuwa, ya na murmusawa. Kusan Jaddatu ya zauna har ya kammala wayan, ya miqe ya ce“Ummina zanje hospital 'din Ummi qarama nazo.†Jaddatu ta beqa masa ruwan addu'ar da Abie 2 ya kawo ta ce“Ka bata ta sha ka shafa mata ajikinta, ah toh wannan aikin ai sai kai.†Abie ya furta. “Masha Allah bari toh na bata sai na tafi.†Ya amsa yana nufar corridor 'din zai kai shi bedroom 'din da take dan ya haramta mata sama. Kwance take sai wata irin mimmiqewa take tana ihu wanda muryata ta dishe bata fitowa sosai. Auntie Saro na gefe tana mata addu'a tana hawaye. Da sallama ya shogo 'dakin. Auntie Saro ta amsa tana matsawa gefe, tana gaishesa cikin girmamawa. Amsawa yay yana fa'din. “Ayyah! Abin ya motsa? Tin yaushe ta farka?†Cikin kuka ta ce“Bata jima ba, naje kitchen maida plate 'din da naci abinci na isko ta farka.†Zama yay saman bed 'din ya kamota tana fizge² ya daka matsawa wanda hakan yasa tayi la'kwas ta bar abinda take tamasa 'kurr da idanu. Murmushi yay ya rungumeta jikinsa ya riqeta sosai ya bata ruwan addu'ar, ganin ya na son shafa mata Saro ta bar 'dakin tana jinjinawa 'karfin imanin Abie ace yana kulawa da ita hakan bayan taji yana wasu maganganu irin Raiyana ta cutar da shi sosai. Gabaki 'daya kayan jikinta ya cire mata ya shafe mata jikinta, da ruwan addu'ar ya mayar mata da kayanta, ya shiga karanto ma addu'a cikin kunnenta wanda ba'ayi 5 minutes ba bacci ya 'dauketa. Ficewa yay daga 'dakin. Abie 2 na zaune 'dakinsa falonsa 'dauke da Qur'ani ahannunsa yana karatu. Abie ya shigo da sallama. Amsawa yay bayan yakai 'karshen aya, lokacin Abie har ya zauna dab da shi. Ya murmusa ya ce“Abien Rahmerh karatu ake?†Kai Abie ya jinjina yana murmushi, ya ce“Yau duk banga 'diyar albarka ba?†Abie ya shafi kwataccan sajan fuskar shi ya ce“ Bacci na barota tana yi may be idan ta farka ka ganta, muna godiya da karamcinka garemu Allah ya saka da alkhairi, ya jiqan magabata bari naje hospital na dawo, na fara shirin tafiya.†Ya miqe. Abie 2 ya ce“Bari na muje yau duk ban leqosu ba.†Abie ya ce“A'a ba can ba hospital 'din 'yarka Rahmerh wajan gini fa!†“Ok muje kawai.†Ya rufe Qur'anin ya maidata ma'ajiyarta suka fice suna hirasu cikin raha. Dukkansu suna bayan motar Abraham yaje suka tafi motar securities bayansu. Ja'afar su na zuwa gida wanka yay ya canza kaya, ya tafi gidan Ma'aruf ya kai masa motarsa ya ba me gadi key 'din ya ajiye masa, yanata kiransa awaya ya fa'damasa da zaran taji sauqi zai dawo kan aikinsa, bai samu Ma'aruf 'din ba. Daga can hospital ya koma. *Gabon* Ranan da Aishatu ta fa'dama Ma'aruf labarin 'kawarta, ya shiga ta shin hankali. Ya na fita ya kira yaransa akan su tsayar da komai akan sai yazo, ya kashe wayoyinsa baki 'daya ya shiga nazarin rayuwa, da randa ya fara wannan mummunar sana'ar, a 'boye ba wanda ya sani a danginsa, haka nakusa ma da shi bai yarda ya saniba. Cikin kwanakin baki 'daya baida nutsuwa, kullun yana gida kusanta ya na qara tsorata da lamarin, barin irin yadda yaji malaman suna wa'azi tabbas idan mutum baiyi gaggawar tuba ba 'karshensa baya kyau, dan zaiyi mutuwar wulaqanci. Zaune suke ta yi matashi da cinyarsa tana kallonsa, shi kuma yana shafa cikinta. Cikin sanyi murya ya ce “Wai lfy kika 'kuramin idanune?†Muskutawa tai ta ce. “Uhmm! Ba kome naga kawai kwana biyu ka nutsu ba yawan fita ba yawan waya, kayi sanyi ka daina tsokanata, lafiyarka kuwa?†“Wlh lfy lau kawai yanayin rayuwane.†Damuwarta ta danne ta miqe zaune ta kamo hannayensa tana murzawa, tana kallonsa ta ce“Don girman Allah Ma'aruf ka fa'damin damuwarka na maka al'kawalin ba mai ji mu kashe mu binne, kai mijina ne kuma 'dan uwana idan na fallasaka kaina na fallasa, haka family 'dinmu na tuzarta, tare da 'ya'yan da zamu haifa, pls idan wani abune ka fa'damin na baka sharawa wacce zata fishemu.†'Dan guntin tsuki yaja ba tare da ya kalleta ba ya ce“Malama ba komai kinji.†“Shi kenan tinda ka ce haka idan damuwa da kake ciki nima na sakawa kaina damuwa idan mun rasa babynmu ai ka huta.†Ta 'karashe mgnar cikin kuka. Rungumeta yay hankalinsa atashe ya shiga lallashinta. Zaiyi mgna aka fara danna doorbell 'din falo, ya goge mata fuskarta ya ce“Pls je wanke fuskarki ba mamaki daga gidane wasu sukazo.†Kafa'da ta maqale tana hawaye. Jin an qara dannawa ya nufi 'kofar ya leqa ya ga waye. Ta hudar ya leqa Rabi'ah yagani cikin shiga mai kyau anci ubansu kwalliya. Tsuki yaja ya bu'de 'kofar ya yi babakere ya tare hanyar yana ha'de fuska. Ganinsa ya saka Rabi'ah washe baki tana wata irin karairaya ta gashesa. Fuska ba walwala ya amsa ya ce“Bata nan.†Cikin murna ta ce“Yauwa sai muyi mgna na wuce ko? Tinda na kiraka ban samunka duk hankalina ya tashi, shiyasa nace bari nazo.†“A'a banda lokaci yanzu kije zamuyi waya.†Yana gama fa'damata haka ya maida qofa ya rufe, ya barta tsaye sororo da mamaki. Aishatu ta kalleshi ta ce“Lafiya kai da waye?†“No! Karki damu wani ne yazo nemana nacema megadi ya ce bana nan, kaina yake ciwo bazan iya doguwar mgna ba, na tafi na kwanta, jibi zan wuce Tchad amman bazan sati inaga zan dawo.†Da kallo ta bishi har ya shige bedroom. Tagumi tai tana tunanin ko ta nuna masa ta sani idan yaso suyi mgna. Miqewa tai tabi bayansa. *Tchad* *Unguwar MOURSAL* Tamfatsetsiyar hospital ne da ake ginawa da sunan Rahma, wacce aka sakawa suna. ( *RAHMA HOSPITAL TCHAD*) Tinda motocin suka shigo hankalin ma'aikatan ya koma wajansu Abie. Securities na bu'de masu mota ma'aikatan manya da 'kananu sukayi caaaa! Kowa na biqa gaisuwar ban girma wajan Abie. 'Dayan bayan 'daya sai da Abie yay musabaha da su fuskarsa sake yana tambayarsu ya aiki. Mu'az ya iso yana fa'din. “Tinda kun gaisa kowa ga koma bakin aikinsa.†Abie ya murmusa ya ce“Mu'az ya hkr da jama'ah?†“Yalla'bai Alhmdllh! Gini ya kusa zauwa 'karshe insha Allah. Bismillah mushiga.†Cikin office suka shiga bayan sun qara gaisawa Mu'az ya ce. “Yalla'bai bari na kira mutumin sai kuyi mgna.†Bai jima da fita ba suka shigo da wani magidanci zai kai kimanin shekaru 37 ahaife, fari yafi ruwan zubin fulani, yanada kyau, ba laifi babu makusu ajikinsa, kallo 'daya zaka masa kasan idan ya samu Hutu namijine ba laifi duk da baikai Ja'afar ba bare Abie akyau amman tabbas namijine, cikakke. Har 'kasa ya zube yana gaishe da Abie cikin girmamawa. Abie ya amsa cikin sakin fuska yana kamasa ya miqe ya zaunar da shi kusan shi, yana fa'din. “Ance ka jima kana nema na, Allah yasa lafiya?†Kansa 'kasa ya ce“Eh Alhaji Abdulmajid na jima ina nemanka amman ba na samunka, don Allah don darajar Annabi Muhammad.†Abie 1 and 2 da Mu'az suka amshe da fa'din. “S.A.W.†Cikin kamalarsa Abie ya ce karka damu yaro ina jinka fa'di abinda kake so ka fa'da†Kansa 'kasa ya ce. “Don Allah Alhaji kayi min alqawalin zaka temakamin da abinda zan roqeka, sannan ka fahimcine ka kalle da idanun rahamar da Allah ya maka? Sannan ka yarda da mgnar da zqn fa'da maka.†Abie ya kafeshi da manyan fararen idanunsa, ya girgiza kansa ya ce“Ni ba mutumin banza bane, ba zanyi alqawalin abinda bansan meye ba, na amsa ma nazo na kasa cikawa na shiga layin mutane ukun da Annabi ya lissafoi, fa'di karka damu idan wanda zan iyane zan maka.†Kansa 'kasa ya fara mgna. “Ni sunana Hisham Tahir har'do bafulatanin Cameron ne, munada arzi'ki irin namu na fulani arzi'kin shanu da raguna tumakai. Kwanaki mun shigo garin nan kenan munzo wajan auren 'yan uwanmu da suke nan, saman titi munzo tsallakawa naga wata yarinya ta fito daga mota, ta nufi wajan wani dattijo da niyar taimaka masa wanda....†Abie 2 ya katse shi ta hanyar cewa“Kai!....†Abie 1 ya katse shi ta hanyar cewa. “Please Abdulmajid barsa ya yi mgna, ina jinka me ya faruwa da dattijon........?†_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 3/1/22, 18:08 - Buhainat: ```D A``` ```45&46`` _*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_ _🥺Hajiyoyi Ba Editing😔_ Hishm kansa ya girgiza ya ce. “A'a ba wai dattijon yay wani abubu, muna tsaye ne muna ganin yadda ta nuna tausayinta wanda agabanmu duk abinda ya faru ya faru, na temakon da ta masa wallahi bazan 'boye makaba na kamu da matsanaiciyar 'kaunarta, tin daga ranar ban sake zama lafiya ba, duk da kallo 'daya na mata nasan ba tsarata ba ce, ba jansin mu 'daya ba, amman na nace sai da nayi bincike akanta. mun bisu har gidan a mota wanda tinga gate nasan tabbas tamun mugun nisa, amman na kasa hkr inata bincike aka fa'damin min 'yarka ce kai kuma daman mun sanka a Tv sunanka ya zaga duniya da hotonka kowa yasan kai mai temakone mai jin 'Kaine zakayi komai domin kaga wani ya kasance cikin jin da'di, yanzu kusan wata biyu kenan ina famar nemanka wlh yanzu ko gate 'din gidanka sun hanani zuwa ance sai an harbeni, nan ma nasha zuwa amman ban ta'ba samunka ba. Dan Allah ka temaka ka ban auren Rahma karka duba tazarar da take tsakaninmun.†Ya 'karashe mgnar cikin kuka yana riqe 'kafar Abie. Abie wani irin bugu yaji zuciyarsa nayi kansa ya shiga sarawa, cikin jarumtarsa yay azamar tattaro nutsuwarsa ya 'ka'kalo murmushi wanda bazaka ta'ba gane yadda yake ji acikin zuciyarsa ba, kasancewarsa mutum wanda yake me 'boye abu zaiyi wuya ka fahimci halin da yake ciki na damuwa. kamo hannun Hisham yay yana kallonsa cike da dattakunsa ya ce. “Haqiqa naji da'di nayi farin cikin 'kaunar da ka nunawa tilon 'yata guda. Sai dai kash! Wallahi tanada aure, an jima da aka 'daura mata aure, sai ta gama karatunta za'ayi bikinta, kayi hkr don Allah mun gode da 'kaunarka garemu.†Abie 2 da kallon mamaki! Yake bin Abie 1. Yayin da Hisham yake fa'din. “Innalillahi wa'inna ilaihir raji'una! Haqiqa nayi kuskura acikin rashin sani na kamu da soyayyar abun da yake haramun agareni. Astagfirullah don Allah ku yafemin, rashin sanine zan roqi Allah ya cire min sonta azuciyata.†Ya 'karashe mgnar yana kuka kamar wani yaro 'karami. Abie lallashinsa yay tare tare da cewa. “Kayi hkr Hisham, tabbas da batada aure da na aura maka ita matuqar tana sonka.†Sosai Hisham ya ji da'din yadda Abien ya nuna kulawarsa akansa. Godiya yay ma Abie ya tafiyarsa cike da damuwa cikin zuciyarsa, dan ba qaramin so yakema Rahma ba. Sosai Abie ya nunawa Abie 2 asibitin mai girman gaske kafin su nufi hospital wajansu Malam Adamu. Yanzu ma Ja'afar ne zaune saman kujera gefen gadon, Ibtisam na bacci yayin da su Mal Adamu suke waje zazzaune. Da sallama su Abie suka iso wajansu. Bayan sun gaisa Abie yake tambayar ya me jiki,duk suka amsa “Da sauqi.†Abie office 'din Dr Salis ya nufa. Bayan sun gaisa ya ce“Dr yarinyar nan haka zamu tafi da ita idanunta biyu? kasan fa! Irin abubuwan da take nunawa.†Dr Salis ya ce“A'a yalla'bai anjima idan tafiyarku ya kasance bai fi 1 hour ba zan mata allura insha Allah har kuje bazata iya komai ba, daga baya zatayi bacci mai yawa.†Ajiyar zuciya ya sauke ya ce“Ok hakan yayi Allah ya nuna mana.†Sallama sukayi, ya fito ya shiga room 'din da Ibtisam take kwance. Ja'afar ya amsa sallamarsa ya gaishesa cikin girmamawa. Abie ya ce“Ja'afar ya me jiki? Allah ya qara sauqi, ya kamata kaje ka shirya lokaci na qaratowa, idan ka shirya sai ka taho muku da kayan sakawa harda na Ibtisam,idan kazo suma sai su tafi da mun dawo 'daukarku ne zamuyi muje airport.†Ja'afar ya amsa da “Toh Abie Allah ya saka da Hairan. †Abie ya fita yana amsawa da “Ameen ya Rabbi.†Abie na fita Ja'afar ya koma bakin gadon ya rankwafa ya sumbaci kumatunta da hancinta ya shafi fuskarta, dab da kunnenta ya ce“Allah ya baki lfy.†Kwanciyar ya gyara mata ya fito. Mal Adamu ya ce“Kaje ka shirya idan kazo sai mutafi su Tanko su shirya, ni gobe zan wuce niger.†Ja'afar yay musu sallama ya fita ya samu taxi ya shiga ya tafi. Tafe suke dukkansu abayan mota, Abie yana leqa wani saqon email. Abie 2 ya ce. “Abdul Majeed daman 'diyar albarka ka jima da ka mata miji? Haba! Shiyasa ka tashi hankalinka, ka saka idanu sosai tsakaninta da Ja'afar kullun ina tsakiyarsu idan suna fira, amman ban ta'ba ganinsa ba.†Abie ya ajiya phone saman cinyarsa ya kalli Abie 2 yana murmushi ya shafi sajan fuskarshi, tare da 'Yar 'kasumbarsa wacce tai masa kyau, yana Jan gemunsa, ya ce. “Uhmm! Tin tana shekaru 12 aka 'daura auren tin mahaifina na raye wanda dalilin auren da ya 'daura mata Naja'atu ta kasheshi, wata 'daya bamu sakeyi ba 'kasar morocco.†Ya qarashe mgnar cikin 'kunar zuciya yana dafe goshinsa tun tuni jijiyon kansa sun fito ra'do² alamun ransa ya 'baci, jikinsa ya shiga tsuma tsanar mata ta mamaye dukkan sassan jikinsa. Ganin halin da ya shiga Abie 2 ya rikice ya riqeshi yana fa'din “Subahanallahi! Kisa mahaifinka? Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un!†Har suka iso gida Abie bai dawo normal ba. Bayan sun fito daga motar Abie 2 ya ce“Dan Allah kayi hkr Abdul Majeed wlh bansan irin wannan 'kuncin zan tuna maka ba, da bazan tambayi mijin Ummi ba, Allah ya jiqan Abbu yasa ya huta, ai kai kaji da'dinka ka girma da iyayanka ni kuma da ban sansu bama tin ina tsuman goyona suka rasu.†Abie ya ce“Lah! Ba komai karka damu, sannu Allah ya jiqansu, ai fa ka shirya mata zan maka nan kusa, amman ka za'ba ka darje zaifi bari na shiga ciki lokacin la'asar ya gabato.†Jaddatu zauna Latifa na zuba mata shayi, sai mita take batajin 'kamshin kanafari yana tashi sosai. Latifa ta ce“Wlh Jaddatu kamar yadda nake sakawa kullun ne.†Baki ta ta'be ta ce“Yo Allah na tuba Latifa rantsuwa da tana kasheki ai kin jima da mutuwa. Ki fa'dawa ummu Adnan ta min dambu nama na rago kinga na shanun ciwon 'kafafu suke sakani.†Latifa ta amsa da “Tom.†Ta danne dariyarta ta tafi. Hanan na musu dariya. Abie ya sallamo ya shigo falon. Kusan Jaddatu ya zauna, tana masa sannu da zuwa. Amsawa yay ya tsiyayi shayin yana kur'ba. Jaddatu ta ce. “Ya naga yanayin ka ya canza?†Cikin zafi² yake shan shayin ya ajiye cup 'din ya miqe yana fa'din. “Kaina yake ciwo bari nasha mgani, Hanan ba gaisuwa? Ina baby Iman?†Ya 'karashe mgnar yana tafiya. Hanan ta amsa da “Wlh Ya Abdul na gaisheka naga kamar baka cikin nutsuwane Iman bacci take, sannu Allah baka lfy, wai ina ummine?†Da “Ameen†Ya amsa yana tafiya ya ce“Tana bacci na barta, ban saniba ko ta tashi ta tafiyarta.†Kofar falon ya mur'da ya shigo da sallama, shiru alamar bata farka ba. Bedroom 'din ya nufa. Kwance take ta yi 'dai-'daya saman royal bed 'dinsa,ta yaye bargon da ta rufa, ga sanyin Ac ya kama 'dakin sosai sai rawar sanyi take. Idanunsa ya sauka kanta santala² fararen cinyoyinta matasa duk awaje. 'Kafarta mai 'daure da sarqar zinari ya kalla duwatsun sai walqiya sukeyi, yanayin yadda take rawar sanyi ya sanya 'kafarta me sarqar take sakin qara cakasss tamkar tana tafiya. gashin kanta ya barbaje ya rufe mata fuska, ta rungume pillow saman 'kirjinta. Murmushi 'dauke kan fuskar shi yay saurin isa dab da 'kafafunta, ya sanya hannunsa ya cire mata sarqar qafarta ahankali yadda bazai tasheta ba. 'Kafar ya sumbata ya ajiyeta 'dam, ya 'dora sarqar saman bedside drower, ya 'dauki remote ya kashe Ac ya kunna na'urar 'dumama 'dakin. Ya qarasa bakin bed, ya zauna ya sanya tattausan ya 'dauki kanta ya 'dora saman cinyarsa, motsi ta fara ahankali. Leqo fuskarta yay, yaga bacci take tana cinno 'dan 'karamin bakinta. Guntin smile yay, ya tattare mata gashin da ya rufe mata fuska, ya 'daure shi. Awarwaron hannayenta ya shiga zarewa ahankali, ha ya zarosu. Sarqar wuyanta ya cire mata, har 'yan kunnen, ya mayar da ita ya kwantar yadda zatafi jin da'din baccin. Sumbatan la'bbanta yay yana jan siririn dogon hancinta, ya manna mata kiss saman idanunta. Ya nufi bedroom. 'Kananun kyawawan idanunta ta bu'de tabi bayansa da kallo tana sakin murmushi. Sai da ya shiga ta ce“Abiena tin fa kana ciremin sarqar 'kafata na tashi.†Cikin bargon ta shige tana shaqo 'kamshinsa mai sakawa taji nutsuwa. Abie alwala ya 'dauro lokacin da ya fito ana kiran sallar la'asar. Kallonta yay ya ga ta rufe dukkan jikinta. Fita yay zuwa masallaci idan ya dawo sai ya tasheta. Yana fita ta miqe zauna, tana miqa ta sauko, bathroom ta shiga ta cika bathtub da ruwan 'dumi ta shige ciki ta kwanta. Ta jima sosai kafin tai wanka ta fito, ta 'daura alwala. 'Daure da towel ta fito tana riqe da kayanta. Motsi Abie taji afalo duk sai ta rikice. 'Katuwar wardrobe 'dinsa ta bu'de wacce take shaqe da sutturo iri² 'bangaran jallabiya ta kalla ta ciro wata ruwan toka sabuwa dal tai saurin sakawa jikinta ba tare da ta cire towel 'din ba, hirami ta janyo shima sabo ta rufe masa wardrobe 'dinsa. Turarensa ta fesa ta cire towel 'din ta ajiye saman bed ta hau darduma ta tayar da sallah.. Abie na zaune falo yana waya, ya kai 20 minutes kafin ya gama ya miqe ya nufo bedroom 'din. Ta gama sallar karatun Qur'an take. Murmushi yay ganin kayansa jikinta sunyi mata kyau sosai, duk da rigar ta mata mugun yawa. Bai mata mgna ba ganin tana karatu, ya shiga ha'da kayansa, kala 4 ya 'dauka sai na bacci kala 2 sbd kwana 2 ne zaiyi ya juyo. Sai da ya gama shirya kayansa cikin 'karamar trolley ya 'dauki duk abinda zaiyi anfani da shi, ya zauna saman kujera yana duba saqonnin email. Rahma anutse ta gama karatunta tai addu'a ta shafa ta miqe ta maida Qur'an wajansa, ta linke dardumar ta ajiye ta muhalinta, ta gyarama Abie bed 'dinsa tsab. Awarwaronta da sarqar wuya da ta qafa ta kwashe ta nufi wajan Abie. Kusansa ta zauna, ashagwa'be ta ce. “Abie rabin raina ina bacci ka ciremin kwaliyata, maida min toh.†Kallonta yay ya kwaikwayi mgnarta. Kumatunsa ya beqa mata. Tasan me yake nufi. Fuskarshi ta riqe ta manna 'dan 'karamin bakinta saman kumatunsa ta sumbata, itama ta basa kumci. Sansanyar Sumba ya mata akumatunta,wacce ta maqale masa ta tura kanta cikin 'kirjinsa tana sauke ajiyar zuciya. Anutse ya sanya mata sarqar da awarwaron ya sanya mata ta qafar ya sumbaci 'kafar, 'dan kunnen ya sanya mata, yana gyara mata bichons 'kananun 'yan kunnen wanda ya kasance tilla ukune jera akunnenta, biyun sai ta saka 'yan mitsi² 'yan kunne na gold. Ashagwa'be ta riqe hannunsa tana fa'din “Aushhhhh! Abiena zafi kawai ka cire min toh.†hura mata wajan yay yana shafawa ahankali ya ce. “No! Baby sunyi kyau barsu idan naje Australia zan siyo miki mask kyau na diamond. Baby ki kace gobe kike son wucewa ko?†Cikin murna ta amsa tana kallon 'dan 'karamin jajayen la'bbansa tana langwa'bar da kanta. Kallo 'daya yay mata yay saurin Janyeta jikinsa ya na miqar da ita tsaye, yana murmushi sbd ya lura da ita ba abinda take so irin tai ta ma sa kiss le'bensa. Hannunta ya kama ya 'dauki wayarta suka fara tafiya. Ashgwa'be ta ce“Abiena bakece komai ba?†Kwaikwayonta yay ya 'dora da cewa“Za ki tafi baby ummina muje kici abinci.†Asakalce ta ce“Wayyo Abiena wlh banjin yunwa pls ka barni nayi fira bankwana da kai.†Kallonta yay ya kashe mata ido 'daya yana sakar mata 'kayataccan murmushi. Baki ta turo. 'Kasa suka sauko tana maqale da hannunsa. Jaddatu da Hanan suka bisu da kallo. Jaddatu da gaza gani ta ce“Oh! Yau shagwa'bar saka kayan Abienki ne?†Rahma ta ce“Eh kuma dasu zan zauna har gobe wlh bazan cire ba.†Dariya Jaddatu tai ta ce“Ma Sha Allah MATAR manya 'yar manya.†Hanan ta kalleta Jaddatu ta ce“Wlh Hanan masifar gulma gareki ai fatan alkhairi nai mata kuma 'diyar Abdul Majeed ai 'Yar manyan mutane ce.†Abie baice komai ba yaja suka tafi kan dinning area, zaunar da ita yay. Ya shiga ha'da mata lafiyayyan girkin. Ashagwa'be Rahma ta ce“Abiena kanaji matar manyan mutane ce ni, halan ba yaro bane mijin nawa rabin raina ni dai gaskiya bazan xauna da babba idan ma irin halinka gareshi.†Rankwafowa yay ya sumbaci la'bbanta da gashin idanunta wanda suke gazar². Akunnenta ya ra'da mata. “Babyna bazaki iya son duk abinda na baki ba? OK ai mun gama mgna nace idan bakyaso dole zai sakeki.†Ya 'dago ha'barta yana sakar mata tsadaddan murmushi. Kanta ta samu da fa'duwar gaba ta shafi fuskar Abie tana Jan tsinin karan hancinsa, tai raurau da ido tana son ta yi mgna ta kasa. Kumatunsa ya bata. Ahankali ta manna masa Sumba tana kwantar da kanta kafa'darsa. Da kansa ya ciyar da ita yana mata waqa mai da'din gaske wacce tin tana yarinyar 'yar shekaru 3 idan yana mata take samun nutsuwa sosai. Ai kuwa sai gata tana 'kyal'kyala dariya ta 'dare saman cinyarsa tana kallon bakinsa yadda yake waqar cikin 'kwarewa. Misalin 'karfe 6 su Abie suka gama shirin tafiya, sosai sai da yaba Raiyana kulawa, da barmusu duk abin buqata, da wanda za'a tarbi malamin da zaizo mai maganin aljannu, kafi yabar gidan. Rahma harda kukanta Abie ya samu dakyar ya lallasheta ya ce zai biya wajanta ya kwana kafin ya dawo Chad. Har airport Rahma tai rakiya, su Baba Tsalha Harisu Yahuza Mal Adamu Abie 2 duk suna airport, sai da jirgin su ya cira sama suka nufo gida. Mal Adamu da Abie na rarrashin Rahma tanata kuka kamar Abien ya tafi kenan. Acikin jirgi kuwa Ja'afar bai ta'ba hawa jirgin sama ba aman cikin ikon Allah sam baiyi 'kauyanci ba, sbd aganinsa komai sa kaine. Sa'bani Laraba da ta dinga 'kurma ihu tana fa'dun. “Wlh ni daman nasan duk abinda aka ha'da da yaron nan Jafaru sai an ha'du da masifu acikinsa.... Wayyo Allah kaina na juyawa zanyi amai...†Tanko cike datakaicin ya ishesa ya buge mata baki, ganin jama'a na kallonsu. Kasancewar kusan Abie suke dan dukkansu Vip ya biya musu. Kai Abie ya girgiza yana mamakin halaiyar Laraba. Tanko fa'da ya fara mata kamar ya ari baki. “Wlh badan jirgin ya tashi ba, da mun FASA tafiyar nan Ja'afar ya isa ya kula da matarsa, tinda ko munje ba mune zamu bata lfy ba, Allah ne zai bata, haba ina anfanin zabur da kima cikin jama'ah...†Abie ne ya ajiye jaridar hannunsa yay gyaran murna. Tanko yaja bakinsa yay shiru. Anutse Abie ya ce“ kayi hkr harda rashin sabo.†Tanko ya ce“Shi kenan Alhaji Ngd sosai Allah ya biyaka da gidan aljanna.†Abie ya amsa da “Ameen.†Ya 'dauki jaridarsa yana karantawa. Ja'afar takaicin Laraba kamar zai kashesa, duba da yadda larabawa da turawa suke kallonta suna dariya. 'Karamin tsaki yaja a 'boye ya na mamakin halaiyar Laraban, wai shine yake janyo musu musifu. Kallon Ibtisam yay yana riqe da ita jikinsa, bata iya ko 'daga 'Yar yatsarta sbd alluran da aka mata,shiyasa tai lamo jikinsa tana famar zaro idanunta cizonsa take so ta yi ta kasa sbd batada kuzari ko guntu atare da ita. Hancinta yaja ta hararesa tana zaro masa idanu. Guntin murmushi yay yana 'daga mata gira. Karaf akan idon Laraba, wacce ta takure waje 'daya. Ta ce“Lah ha ilah illallahu! Me zan gani Jafaru iskancin da yasa ka nace ka biyo mu kenan? Yarinyar ba lafiya keke neman koya mata iskanci? Toh meye idan ba iskanci ba 'daga ma mace gira....†Wawan bugo Tanko ya kaima bakin Laraba tai saurin kaucewa tana rufe bakin nata. Abie kunya ta saka bai 'dago kansa ba yana mamakin matar matuqa. Ja'afar ransa ya 'baci sosai amman yay shiru bai ce komai ba. Tanko cikin kwantar da murya yaba Ja'afar hkr. Ya kalli Abie ya ce“Don Allah Alhaji daga munje an bata 'daki idan zaka dawo zamu biyoka wlh MATAR nan bazata bari azauna lafiya ba acan shi ka'dai zai iya jinyar matarsa daman ai ba yarda take damu ba.†Abie ba tare dare da ya yi mgana ba ya jinjina kansa hakan ma ya yi. Rahma ma tana can tana shirin tafiya Espagne gobe insha Allah. Sai tsakiyar dare suka shigo 'kasar Australia. Tinda airport Ja'afar yasan lallai wannan 'kasar babbar 'kasa cikin manyan 'kasashen duniya. Laraba 'kauyanci 'kiri² ta dinga nunawa. Wasu manyan motoci guda biyu akazo tarbarsu da ita. Lallai Abie babban mutum ne wanda duniya ta san da zaman sa. Ba hotel suka nufa ba, wani tamfatsetsan gidane wanda yake mallakin Abie 'din. Tinda wajan gidan zakaji sha'awar ina ma ka kasance acikinsa. Suna shiga falon wanda ya gaji da ha'du suka zazzauna. Pa 'din Abie nan Australia ya shiga musu sannu da zuwa bayan ya jido kayansu. Abie ya ce “Nadeer yanzu dare ya yi sosai zuwa gobe sai muje asibitin kaje kaima ka kwanta sai da safe.†Cikin girmamawa Pa Nadeer ya amsa “Allah ya huta gajiya Oga.†Babban kukan Abie wanda idan yana 'kasar shine ya shirya musu daddan girki nan falon saman carpet ya shimfi'da wata babbar lade mai kyau ya jera musu abincin. Sai da sukaci suka nat Abie yama Tanko da Laraba jagora Inda zasu kwana. Yazo yama su Ja'afar wanda Ibtisam 'din bacci take. Abie ya ce“Kaje da abinci idan ta farka cikin dare sai ka lalla'ba ka bata, ka dinga kiyayewa kar ka ajiye duk abinda kasan idan ta gansa zata iya 'dauka ta buga maka.†Ja'afar yay godiya yana qara ganin kima da darajar Abie 'din. Abie bayan ya rufe falon ya shige bedroom 'dinsa mai girman gaske ta tsaru. Wanka yay ya 'dauro alwala ya shirya yana baza 'kamshi ya Rama sallar magarib da isha, ya miqe ya fara nafila. Ja'afar ma hakance bayan ya kwantar da Ibtisam yay wanka ya rama sallah ya shiga nafila dan tin rada ya dawo haicinsa bai sake cikakken baccin dare ba sosai. Abie sai 'karfe uku ya gama bayan ya jima yana ma Allah kirari yama mahaifinsa da Ummu Aymana and Aliyu addu'a, ya miqe ya cire jallabiyar ya sanya kayan bacci kwaso wayoyinsa yana dubawa kasancewar layinsa na Australia har biyu. Ganin kiran Rahma yay har miss calls 6 a'dayar layin miss calls 7 da message 2. 'Kwan filar 'dakin ya kashe ya bar na gefen gadon ya 'Kara gudun Ac kasancewarsa mutum mai son sanyi sosai. kwanciya yay yana dafe goshinsa Allah ka'dai yasan halin da take ciki. Message 'din ya duba. _😭“Abiena Allah yasa kana lfy ina kiranka ka qi ka 'dauka na kasa bacci ina son naji lafiyarka, ya gajiya? I miss you so much Abiena.😢_ Kansa ya dafe yana fa'din.“Oh! Babyna ina fa lfy gajiya ce kawai. Bai kirata ba ya tura mata message. _😔“Wayyo Babyna yi hkr Abienki ya gaji ne, sosai ina lfy, gobe zan kiraki nasan yanzu kinyi bacci, kina maqale cikin zuciyata ban manta dake ba, gajiya ta saka ban kira ki ba, miss you too baby ummina.😘_ Dr Moha ya kira sukayi mgna akan gobe suna shigo asibitin. Har tsawon 5 minutes yana jiranta shiru yay murmushi daman yasan ta yi bacci. Addu'ar kwanciya bacci ya karanta ya rufe rabin jikinsa da blanket, ba jimawa bacci yay awon gaba da shi. Ja'afar uku bata qarasa ba, ya kammala ibadarsa ya miqe da jallabiyar ya kwanta yana rage hasken 'dakin. Jikinsa ya jayota ya rungumeta tsam yana kallon kyakkyawar fuskarta, yana shafa gashin kanta wanda bai fiye yawa ba. Addu'ar kwanciya bacci ya karanto musu. Yaji Ibtisam ta fara motsi sai yaji ta shige cikin 'kirjinsa sosai ta 'kan'kame shi. Ajiyar zuciya ya sauke ya sake matseta gam yana shafa bayanta alamar lallashi. Cikin baccin gajiyar da ya 'daukei shi yaji wata irin iska mai 'karfi kamar guguwa. Azabure ya bu'de idanunsa bakinsa 'dauke da addu'a. Abienda idanunsa suka gane masa'ne ya yi masifar gigitashi.....!! _💃ðŸ»'Yar Ajin Tubarkallah🥰_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 3/2/22, 22:41 - Buhainat: ```D A``` ```47&48`` _*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_ Sosai Ja'afar yake zaro idanunsa, wanda suka numa zallar tsoronsa akan abin al'ajabin da ya gani. Duk da ya kasance jarumin namiji marar tsoro amman lamarin na yau ya yi mugun tsorata shi, wanda ya nemi addu'ar da yake cikin bakinsa lokacin da ya farka amman ya kasa, sakkamkon abinda yake tsaye gabansa. Yawun bakinsa ya ji ya 'kame baki 'daya. Da sauri ya rarumo Ibtisam ya rungumeta gam a 'kirjinsa, yana kallon ikon ubangiji. Yaron nan makaho da ya temakawa sanye da wasu irin kaya ya yi shiga irin ta 'ya'yan sarauta, sandar da take hannunsa kallo 'daya zaka mata kasan ta zinarince. Sai wasu irin manyan halittu masu 'kirar 'karfafa, kallo 'daya zaka musu kasan ba mutane bane. Gabansa ya 'karaso yaga cikin halittun biyu wanda yafi tsayi da girman ya beqa dogon hannunsa wata lafiyayyar kujera ta lu'u-lu-u ya ajiye agabansa sai walqiya take ya zauna dab da gadonsu. Cikin sansanyar murya ya ce. “Assalamu alaikum Ja'afar.†Ja'afar 'yar zufar da ta karyo masa ya goge yana sake rungume Ibtisam jikinsa. Numfashi mai 'karfi ya fizgo cikin jarumtarsa ya amsa. “Wa'alaika salam, bawan Allah ba kai bane wanda na tsallaka saman titi? Shin ya akayi kazo nan? Sannan wannan halittun fa!?†Hussain yay murmushi ya ce. “Ya kai bawan Allah Ja'afar haqiqa nine wanda ka temakawa, ni musulmi ne mu 'yan biyune 'dan uwana Hassan ba ruwansa da rayuwar bil'adam, ni kuma haka na taso da son bil'adam, da son temaka musu amman na 'kwarai fa!ni ba mutum bane aqalla yanzu inada shekaru dubu 'daya da 'dari biyu da goma sha 'daya da kwana 17 yau cif aduniya. Najima ban samu wanda ya temaka min ba irinka, tinda nazo duniya cikin wannan shekarun nawa kaine mutum na tara da ya temakeni cikin mutane duk da ba wai ina buqatar temakon ba, inayine kawai dan ware bil'adam irinku masu Neman temako, mu tarbi inda mukasan zaku wuce da zaran kun temaka mana sai muma mu temakeku. Akwai wa'danda zakaga suna cikin halin neman temako ko wata gagarumar matsala,muke fitowa mu tarbesu mu nuna atemake ko abinci ko sutura ko halin rashin lafiya ko Neman sadaka ko atsallakamu titi, kawai sai zagi da cin mutunci ya biyo baya, wataran harda mari ana nuna mana 'kyama bayan mu'din cikin jansin mu ma babbar sarauta garemu mun gama samun duniya lahira muke nema. Amman duk da haka ni ban ta'ba 'daukan fansa ba akan kowa temakon ne kawai bazan ma wanda bai min ba, idan ka mareni nasan agaba zaka ha'du da daidai kai sabida nawa mahaifin bazan ta'ba cutar da bil'adam ba. †Ja'afar sosai yake atsorace amman ya jure yana kallon Hussain ya ce. “Ai ni kuma aganina ban maka wani temako ba da ya cancanta ka sakamin, ai ba komai yiwa kaine toh da me zaka sakamin?†Hussain yay murmushi yace bari kaga yanzu na dawo asalina.†Yana qarashe mgnar yay wata irin girgiza take ya riki'de ya dawo Hussain 'dinsa sak babba kuma cikakken aljani. Ja'afar ya ce. “Innahu min sulaimanu wa innahu bismillahir rahamnir rahim.†Hussain ya ce “Ai banzo da niyar cutar da kai ba, zan temaka maka akan matarka dan wlh kafin Ku samu maganin da zai warka da ita zaku jima duk da ba abinda ya gagari Allah.†Ja'afar jin ya ce Ibtisam zaima magni cikin murya ya ce“Amman da naji da'di.†Hussain ya ce“Insha Allah 'dago kanta.†Ja'afar jikinsa na rawa ya 'dago kan Ibtisam, Hussain ya beqa hannun ya dafe goshinta. Wani irin haske hannunsa ya fara idanunsa arufe bakinsa na motsawa. Kusan 30 minutes, ahakan, kafin Ibtisam ta fara wata irin rawa jiki da kyarrrma numfashinta na sama da 'kasa. “Karka ji tsoro Ja'afar sai mun cika awa 'daya cif.†Kai kawai Ja'afar yake 'dagawa. Sosai ya girgiza da lamarin yadda Ibtisam take zanzana. Sandar hannunsa ya 'daga ya fara karatu yana tofawa, wanda goshinsa ya fara fitar da zufa, ya buga atsakiyar kan Ibtisam, wanda atake ta 'kurama ihu ha'di da fa'din “Wayyo Allah nah! Ja'afar ka cuceni, zan mutu ban nemi gafara iyayena ba! Na tsaneka bana sonka...!†Sai kuma tai shiru tana sauke numfashi alamun bacci. Hussain ya ce“Alhmdllh! Tana farkawa bacci lafiya zata farka sai dai baccin zai jima zata ita kwana da wuni ahaka karka damu tana tashi komai ya wuce Insha Allah, dan haka karku kaita asibiti dan batada wata matsala yanzun, na barku lfy ina muku fatan alkhair ki bi sannu ka saddo 'kasa ka 'kas'kantar da kanka ka lallashi yarinyar ka bata kulawa karka yi girman kai cikin lamarin sannan karka yi fushi ka biye mata ka yanke hukunci cikin fushi duk zakuyi nadama daga baya, idan kunbi son zuciya, da kuma 'bacin rai, ka riqe mganata ka rungumi matarka tana sonka da zaran ka ajiye jiji da kanka ka lallasheta komai zai wuce fatan alkhairi .†Ja'afar da'di ya rasa inda zai tsoma ransa sai godiya yake ma Hussain. Iska da guguwa mai 'karfi wacce tafi ta farko ita ce ta turniqe 'dakin kafin giftawar idanu sun 'bace. Kumaa daidai lokacin ake kiran sallar asubah. Ja'afar ya kwantar da Ibtisam ya zuba mata idanu cikin farin ciki wai ta warke. Miqewa yay ya shiga toilet yay wanka ya 'dauro alwala ya fito ya sanya jallabiya ya tayar da sallar raka'atanil fajir. Abie amakare ya farka dan lokacin an fara sallah, masallaci, agaggauce yay wanka ya 'dauro alwala yay sallah. Bayan ya gama ya fara azkhar. Bayan ya idar ya miqe ya fito falo yana Jan cazbi. Da mamaki yake kallon Ja'afar da Tanko zaune falo suna magana cikin zallar farin ciki wanda ya ga Laraba sai washe haqora take. Sallama yay musu suka gaisa cikin mutuntaka. Abie ya ce“Ya dai ko an samu wani ci gabane wajan Ibtisam?†Cikin farin ciki Tanko ya ce. “Alhaji daman zaman jiranka muke bai kamata kana hutawa atasheka ba,Allah ya dubi kirkin ka da temakon ka, ya ragema wahala, jiya cikin ikon Allah cikin tsakiyar dare......†Tsaff ya labartawa Abie yadda Ja'afar ya labarta masa daga kan temakon da yawa yaron makaho zuwa zauwarsa da abinda yama Ibtisam zuwa ihunta da kiran sunan Ja'afar da tai da yadda Hussain ya ce da zaran ta farka zata tashi normal kar aje asibiti abari har ta farka. Abie ya sauke ajiyar zuciya zaiyi magna kiran Rahma ya shigo wayarsa. Bai 'daga ba ya kallesu ya ce. “Ma Sha Allah Alhamdllh! Abu ya yi kyau toh ba damuwa zamu jira muga farkawar tata amman duk da haka zamuje aqara dubata idan ta tashi.†Ja'afar cikin murna ya ce“Abie Allah ya qara girma da bu'di.†Abie ya 'daga wayar yana amsawa da “Ameen ya Allah Ja'afar.“ Wayar ya kai kunnensa yana miqewa ya nufi bedroom 'dinsa. Zazzafan numfashi ya sakar mata ta cikin wayar ha'di da sauke ajiyar zuciya, cikin sansanyan murya ya mata sallama. “Assalamu alaiki Ya Baby Ummina.†Rahma daga can ta turo baki gaba tana amsa sallamar, ha'di da cewa. “Abiena I miss you fatan kana lafiya? Ya gajiya? Jiya nayi bacci marar da'd, pls Abie ka biyo Espagne na ganka pls karka wuce Chad.†“Alhmdllh Babyna hope kina lfy ya shirye² tafiya? Na miki alqawali zuwa nima bazan iyaba nayi kewarki sosai Habibaty Ummi†Ashagwa'be ta ce“Uhmm! Anjima ka'dan ne Abie zamu tafi, ok sai kazo, rabin raina.†A tausashe ya ce“Masha Allah babyna sai na shigo jibin insha Allah ki kularmin da kanki zan kiraki OK? Pls kici abinci nasanki bakya cin komai cikin jirgi.†Asanyaye ta ce“Ok Abiena bari na kwanta ka'dan bye.†Murmushi yay ya sumbaci wayar ya ce“Allah saukeku lfy bye baby Abienta.†Asakalce ta kirasa. “Abienah!†“Na'am babyna! Oya kwanta kiyi bacci ki huta kafin lokacin tafiyarku.†Abie Dr Moha ya Kira ya ce ya ya qara hkr zuwa dare ko yamma zasu shigo hospital. Daga nan ya Kira Jaddatu da Hanan and Abie 2 suka sha fira. Misalin 9 Abie ya kirasu Tanko duk suka fito sukayi breakfast wanda kukun Abie ya musu breakfast mai da'di da ha'daddan tea, bayan sun gama Abie ya ce suje su kwanta su huta, su jirayi tashin Ibtisam. *Tchad* Misalin 'karfe 11 na safe jirgin su Rahma ya 'daga zuwa 'kasar Espagne, bayan ta yi sallama da 'yan gidansu Latifa harda kukanta. Abie da Hanan har airport suka rakata sai da jirginsu ya tashi suka dawo gida. Jaddatu zaune tana mitar tafiyar Rahma. “Wlh gidan yau ba da'di duk da daman sai ta ga dama take zama 'kasa amman banajin da'di. Oh! Wai Latifa harda kuka samun waje.†Ummu Adnan da take yanka mata kanka da apple ta gintse dariyarta tana fa'din. “Jaddatu sabo akace tirken wawa.†'Karan doorbell na falo ne ya Hana Jaddatu mgna ta ce“Je ki bu'de.†Abraham ne tsaye bayan sun gaisa ya ce. “Yauwa ka ce da Ummi baqon malamin yazo an sauke shi ya jima na bari ya hutane yanzu sai amasa iso ya ga marar lafiyar.†Ummi Adnan ta amsa da“Toh ba damuwa.†Gaban Jaddatu ta zube tana mata bayani. Jaddatu ta lunquma kankana bakita ta ce “Toh toh ba laifi je kicema Saratu ta shirya sai afito da ita falo ayi komai agabanmu kamar yadda me gidan ya fa'da.†Ummu Adnan ta amsa da “Toh an gama.†Miqewa ta nufi bedroom 'din. Raiyana zaune Saro ta shiyarta da kyar, sai wasu irin fizge² take tana zabura tana taune bakinta, tana jujuya idanu duk ta ko'de ta rame. Da sallama Ummu Adnan ta shigo. Amutunce suka gaisa da auntie Saro, ta mata bayanin komai. Saro ta ce“Ok kamata muje tinda ashirye take, naga kamar da sauqi jiya zuwa yau gaskiya.†Afalon suka zauna da ita saman carpet. Jaddatu ta tsira mata idanu tana tauna tufa ta girgiza kanta tana fa'din. “Wallahi Raiyana kin cutar da kanki matuqa na miki sha'awa zama da Abdul. Ummu Adnan je kice su shigo, amman kira min Hanan idan kuma bacci take barta karki tasheta.†Cikin girmamawa ta amsa ta nufi corridor 'din da zai kaita bedroom 'din Jaddatu. Bacci ta iske sunayi ta fito ta sanar da Jaddatu ta tafi kiran Abraham da baqon. Abie da Mal Adamu tsaye suna mgna da Abraham akan baqon. Ummu Adnan ta sanar da Abraham su shiga. Abraham ya Kira baqon. Masha Allah babban mutum ne kana kallonsa kasan malamine wanda yasan abinda yake ba muna malami ba, Qur'ani ce ahanmunsa da wata roba mai 'dauke ruwan addu da bulala lafceciya wacce taji addu'in ayoyin Allah. Sallama yay musu suka amsa sukayi musabaha, Abraham ya masa jagora zuwa ciki har da Abie sbd idan ta Kama ya temaka masa sai ya temaka masa. Mal Adamu ya koma ciki ya zauna wanda Abie ya roqi alfarmar ya jirasa har ya dawo. Suna shigowa falon cikin kamilalliyar muryasa yay sallama. Raiyana ta zabura ta 'kurma wani irin ihuui jikinta na rawa ta arta aguje tana neman wajan 'buya. Jaddatu ta ce. “Maza Saro Ummu Adnan akamota. Malam ya ce“A'a Ku barta. Wata irin tsawa ya daka mata ya ce“Maza kuzo nan kumin bayani kafin yanzu jikinku ya fa'da muku.†Raiyana da ta shige 'kasan kujera jikinta ma rawa ta fito ta nufo wajansa ta zube gabansa tana ha'ada hannayenta........ *Pls kuyi manage ina busy ne.* _💃ðŸ»'Yar Ajin Tubarkallah🥰_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 3/3/22, 15:25 - Buhainat: ```D A``` ```49&50`` _*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_ Cikin wata irin murya marar da'din sauraro, ta fara mgna tana sake ha'de hannayenta. “Mun tuba malam karka 'karasu duk an 'konemu, karka 'karasamu.†Malam ya zauna ya na kallon Raiyana baiyi mgna nazartar ta yake sosai, tabbas aljannun gaskiya ne ba na 'karya ba, addu'a ya fara ya bu'de roba me ruwan addu'a ya 'dan watsa mata. Ihu ta saki tana qoqarin tashi amman ta kasa dan ya 'dauresu tam awajen. “Kukuwa me ya kawoku jikin baiwar Allah nan? Lallai ku fa'damin gaskiya idan ba haka ba zaku 'kone tsaf zan 'kone ku 'kurmus.†Ya na idar da mgna bai jira komai ba ya bu'de Qur'ani ya fara karatu. Rawa jikinta ya fara tana wata irin lauyewa azaba suke sha sosai, daman an 'kone musu rabin jikinsu lkcn suna jikinsu Rahma. Wani ihu suka saki suna fa'din. “Zamu fa'da zamu fita karku rabamu da 'ya'yanmu.†Dakantawa Malam yay ya ce. “Muna jiranku me ta muku?†Cikin azaba da fitar hayyaci suka zayyanewa malam dukkan abinda ya faru tiryan-tiryan.†Malam ya ce“Subahanallahi! Haba! Me yasa za'a ha'da baki daku acuci 'yan Adam? Jansin mu ba 'daya ba da ku, dukkanmu Allah ya haliccemu ne dan mu bauta masa, amman dayawa daga cikinku bakuda komai sai zalumci sai cutar bil'adam. Toh yanzu abinda nakeso daku kuji tsoron Allah ku tuba ku koma ga Allah, ku daina ha'da baki da bokaye dan bazan Kira malamin tsubbu malami ba, ku daina shiga jikin mutane kuna cutar dasu. Ku fita fita ta har abadan baku ba ita.†Kai Raiyana ta shiga 'dagawa alamar yarda. Bulala ya zuba mata sau uku, tai wani irin 'kara ta zube kwance wajan tana atishawa ba qaqqautawa ajere wajan sau hamsin wani irin baqin hayaqi ya dinga fita bakinta da hancinta da wasu irin ruwa masu yauqi su ba blue ba su ba baqi ba. Shiru kakeji sai bacci Raiyana take tana sauke numfashi. Malam ya ce“Alhamdulillahi! Komai yazo 'karshe insha Allahu bazasu dawo ba, ga wannan ruwan idan ta tashi abata tasha, insha Allah bazu sake cutar da ita ba...†Jaddatu ta fashe da kuka tana fa'din. “Amman mu ai ta cutar damu, Allah ya isa Raiyana wlh kinyi asara Allah da nasan kece kika ha'da wannan masifar tsakani takwara da Ja'afar bazamu barki ki zauna agidan nan ba, wlh yau 'din nan sai kun fita kun barma na gidanmu Ashe ba dan Allah kike zaune damuba kema irinsu Zuwaira da Hanifa ne daman Naja'atu ba yauba Allah ya tsine mata albarka, dan ta kwashe kayanta daga gaban ma'aiki. Tin bayan Naja'atu sai da yaron nan ya ce ya haramta aure naqi nake tirsasa masa har ya sake sau uku amman kowa da mugun nufinta kafin ya gama jarabasu sai Allah ya tona musu asiri toh wlh yanzu an qare matarsa zata bayyana ta Abadan nagaji da abinda ake masa.†Ta 'karashe mgnar cikin kuka sosai. Abie 2 hkr yake bata Hanan ta fito ta zauna tana binsu da kallo ta rungume Jaddatu tana tamabyarta. “Wai ummina me ya farune?†Hanci taja ta face majina tana fa'din. “Hanan ashe duk mugun abun da ya samu Rahma kwanaki wannan annamimiyar wacce na 'dauka MATAR arziqi na saka ya aureta itace tahaddasa komai.†Malam yay gyaran murya ya ce“Ayi hkr dan Allah addu'a zaku mata Allah yasa ta shiryu sanadin hakan, Allah ya kiyaye gaba, Abraham muje zan wuce insha Allah.†Ya qarasa mgnar yana miqewa. Har Abie suka fito suna jimamin abinda Raiyana ta yi toh me take nufi da hakan. Saro kuka take kamar zata ha'di zuciya, ga kunya ta lullu'be ta yi da ta sanin kasancewar Raiyana 'yar uwarta sabida iyayansu basu 'dorasu akan turba marar kyau ba. Jaddatu ta ce“Wlh ko kukan jini kike sai kunbar gidan nan yanzu munafukai azalumai...†Hanan ta rufe mata baki ta ce“Haba! Ummi kiyi hkr aka kashe miki miji ma kika hkr bare wannan, sannan don Allah ki bari wanda ya ajiyeta yazo sai kiji irin hukincin da zai yanke ba ruwanki dasu, Saro kamata ku shiga ciki.†Ummu Adnan ta kamata mata suka cicci'beta suka nufi bedroom. Jaddatu sai kuka take dakyar Hanan ta lalla'bata. Abraham ya sallami Malam yana masa godiya har tashar mota ya kaisa. Abie 2 ya jima yana mamakin al'amarin akan me Raiyana ta ha'da Rahma da Ja'afara soyayya? *Australia* Misalin shabiyu Ibtisam ta farka. Ahankali ta fara qoqarin bu'de manyan idanunta, wanda taji sun mata nauyi sosai ga wani irin zafi da sukeyi. Jinta manne ajikin mutum ga wani irin 'kamshi mai masifar da'di ya mamaye dukkan 'kofofin hancinta tai saurin qarasa bu'de idanunta. Basu sauka ako ina ba sai saman kyakkyawar baqar fuskar Ja'afar, yana manne da ita ya zagaye 'kugunta fuskarsu dab da juna suna jin bugun numfashin juna sosai. Baccinsa yake anutse. Manyan idanunta ta zaro tana fa'din. “A'uzubillahir minan she'danir rajim! Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un! me kamin? Ina ne nan kamar na mutu ina aljanna? Wayyo na shiga uku ina ka kawoni bayan ka gama zalumtata? Wayyo Anna wayyo Baba ku yafemin sakammakon bijire muku anci amanata, an 'batamin rayuwaâ€. Ta 'karashe mgnar tana fizge jikinta cikin zafin zuciyar da bata san tana ita ba. Amman ko gezau ta kasa amshe jikinta daga Ja'afar. Tattausan hannunsa ya sanya ya rufe mata baki, ya mata rumfa da faffa'dan 'kirjinsa. Wani irin kallo ya watsa mata wanda abaya yake sakawa ta shiga hankalinta. Sosai taji tsoronsa, amman sai ta dake tana ture shi tana dukan 'kirjinsa hawaye yana shatatowa kan fuskarta. Fuskarta ya riqo da hannunsa ya zuba mata kyawawan idanunsa, wanda suke rikitata, cikin sansanyan murya ya fara mgna yana shafa lips 'dinta. “Mon cÅ“ur kiyi hkr kinji, ba da gangan naci amanarki ba,ki yafemin sanin kanki ne ni bazan ta'ba cutar dake ba ko kwanciya waje 'daya dake ba tare da kin halatta agareni ba.†Ya 'karashe mgnar yana sumbatar goshinta da idanunta yana lashe mata hawayen fuskarta, wanda hucin numfashinsa yake sauka saman fuskarta tana shaqo 'kamshin bakinsa. Ture shi ta shiga yi tana kuka, tana fa'din. “Kai macucine na tsaneka sakeni bana sonka na tsaneka...!†Baki ya rufe mata cikin zafin nama yana mata wani mugun kallo amman sam Ibtisam bataji bata gani ta dage sai wani irin kuka take tana son raba jikinta da na shi. Cak ya 'dauketa ya nufi toilet. Tana bayansa sai yakushinsa take ya ha'da mata ruwan wanka ya direta fuska ba wasa yana jafa idanunsa cikin nata ya ce“Wuce maza kiyi wanka kizo na kaiki wajan Baba.†Bai tsayaba ya wuce. Jin abinda ya ce ya sanya tu'bewa tana kuka tana kallon bathroom 'din wai wajan wankane nan kamar 'daki, zoben hannunta ta kalla yana walqiya kamar diamond, ta zaro idanu tana fa'din “Ina na samu wannan zoben mai kyau?†Ja'afar doguwar rigar atamfa wace ya dinka mata ya ciro mata da pant daman yaga ba saka bra take ba, ya feshe kayan da turare madedecin mayafin ya ajiye mata gefen bed, ya fita domin ha'do mata abinda zata ci. Cikin sa'a falon ba kowa ya wuce kan dinning ya ha'do mata tea mai kauri ya zubo mata soyayen dankali da kwai da naman rago wanda akayi farfesun sa ga hufzah gefe ya 'daukar mata biyu, yaje kitchen ya 'dauko tray ya jera ya koma 'dakin. Wanka tai sosai taji da'din jikinta ta 'dauro alwala ta 'daura towel amman ta kasa fita kuma daman can Ibtisma idan ta cire kaya tayi wanka bata iya maidasu jikinta sbd 'kyan'kyami gareta. Ja'afar jin shiru ya saka ya biyota. Tsaye take tana rarraba idanu hawaye nabin fuskarta. Bai mata magana ba ya kamo hannunta, tana tirjewa cikin kuka ta ce. “Ina ka satoni ka kawoni? Wacce duniya ce nan Ja'afar na tsaneka ban son ganinka...†Wata irin rikiracciyar tsawa! ya daka mata wacce tasaka Ibtisam rawar jiki ta qame waje 'daya tana shasheqar kuka. “Wlh idan bakimin shiru ba zanyi maganin ki zo nan.†Kanta ta sadda 'kasa taqi zuwa wajan nasa dan ta 'dauki alqawali sai dai ya kasheta bazata sake soyayya da shi ba. Kai ya girgiza ya iso wajanta ya Kama hannunta ya zaunar da ita bakin gadon ya shiga goge mata jikinta da qaramin towel yana qoqarin shafa mata mai ta riqeshi tana kuka. “Don Allah ka rabu dani bana so zan shafa hakan haramun kakeyi.“ Bai kulata ba ya juya mata baya ta shafa man ta 'dauki kayan ta saka ta yafa mayafin ta sanyan takalmi ta ce. “Muje na gama ka sadani da iyayena.†Shiru tai tana murgu'da baki ganin yadda ya tsare gida. “Zo zauna kici abinci muje su miki bayani da Kansu. “Zatayi mgna ya 'dora yatsa bakinsa. Ya kamo hannunta. Dan karta 'bata masa lokaci ya shiga bata abaki, fafur taqi ci sai da ya zaro mata idanu. Sosai ta sha tea 'din taci farfesun hufzah 'daya taci. Da kansa ya goge mata bakinta da tissue ya kwashe kayan yakai kitchen ya dawo. Miqar da ita yay ya riqo 'kugunta yana mata sahihin kallo. Baki ta zum'buro gaba tana qoqarin cire hannunsa ajikinta. Sumbatar wuyanta yay wanda saida taji wani yamm. Akunne ya ra'da mata. “Ja'afar 'dinki kika tsana um?†Kuka ta sanya masa tana 'daga kai alamar Eh. Murmushi yay mai tsada ya goge mata fuskarta ya kama hannunta suka fito. Ibrisam kusan ru'dewa tai ganin falon duk sai ta qara tsorata tana qamqame jikinta ta ce“Kawai na mutum wlh siyar dani kayi.†Dariya yay marar sauri ganin falon ba kowa shiru yay saurin sumbatar la'bbanta ya zaunar da ita saman sofa ya kunna Tv ya zauna nesa da ita. Abie fitowarsa daga wanka kenan ya ji wayarsa na neman agaji. Abraham ya gani ya amsa kiran. Cikin mutuntawa suka gaisa yana tambayarsa. “Abraham! Baby ummina ta tafi ne?†Cikin girmamawa daga can ya amsa, da. “Eh Yalla'bai ai anfi awa....†Nan ya zayyanewa Abie dukkan abubuwan da suka faru ya 'dora da cewa. “Har an sallame shi ya tafi yana godiya da alkhairin ka gare shi.†Abie ya shafi kwantaccan gashin 'kirjinsa wanda yake baqi qirin, ya furta. “Alhmdllh! Amman banji da'din tonon asirin nan ba gaban jama'a, Allah ya kyauta ya qara mata lafiya, Abraham zan fita meeting zan kira ka insha Allah.†Sallama sukayi. Agaggauce ya shirya sabida zai gana da wasu baqi zasuyi meeting. Tsaf ya shirya cikin suit Green sun masa masifar kyau, sai baza qamshi yake. Kira akaro na 4 ya shigo. Goshinsa ya dafe ya isa wajan wayar. Sunan Jaddatu 'baro² yana yawo akan screen 'din wayar, ya rubuta *Sweet Ummina.* Da sauri yay picking call 'din. Da sallama ya fara yana gaisheta. Daga can yaji Hanan tana fa'din. Don Allah Ummina karki fa'damasa ki tayar masa da hankali bari ya dawo.†“Ke! Hanan wlh xan cin miki mutunci fa! Sai na fa'da ban fiki son 'Dana ba ni na haifi abina duk wanda zai so bayana ne. Wa'alaiki salam Abdul kana jina?†Abie yay gyaran murya wanda Jaddatun ta ankare. Cikin nutsuwa ya gaisheta yana fa'din “Ummina don Allah ki kwantar da hankalinki nasan komai daman karki damu idan na dawo za'asan abun yi.†Jaddatu daga can ta ce“Abdul so nake wai da su kwashi tsunmakaran kayansu subar mana gidanmu.†“No! Ummina abari har na dawo har yanzu ita d'in zaman mata take gareni insha Allah idan nazo zakiga irin hukuncin da zan yanke.†Sosai ya kwantar mata da hankali jin ta fara kuka tana fa'din ta rasa me yawa mata kowace idan ta Shigo shi da Rahma suke son ganin bayansu.†Dakyar ya samu ta bar kukan ya shiga bata labarin irin temakon da ajani yama Ja'afar akan Ibtisam. Toh sai ta manta wacan mgnar ta shiga mamakin lamarin daga nan ta basa Hanan suka gaisa. Can falo kuwa Tanko ne ya fito kamar amafarki ya ga Ibtisam tsaf cikin shiri zaune tana kuka qasa². Tanko ya kirata. “Ibtisam!†Aguje ta isa wajan mahaifinta ta qamqameshi tana sakin rikitaccan kuka, tana fa'din “Don Allah Baba kayi hkr na tuba ku yafemin kuskuran da nayi na guduwa na barku da damuwa.†Janta ya yi suka zauna. Lallashinta ya shiga yi yana tambayarta da jikinta me takeji yanzu? Laraba ce jin muryar 'yarta ta fito aguje tana kiranta “Ibtisam!†Rungume juna sukayi suna kuka. Abinda ya janyo hankalin Abie ya fito. Cike da farin ciki yake fa'din. “Ma Sha Allah Ibtisam an farka Alhmdllh sannu ya jikin?†Sai lokacin ta waigo tana kallonsa. Tinda take arayuwarta zata iya rantsuwa da Allah bata ta'ba ganin namiji mai kyawunsa da cikar zatinsa ba, ga shi balarabe kyakkaywar fuskarsa mai zagaye da saja ga wata 'kazumba mai kyau, ga gemu mai 'dan tsayi, doguwar fuskar shi wacce ta 'dan saka fa'di ka'dan 'dauke take da manyan idanu farare masu lumshewa,da siririn hanci mai tsayi, sai 'dan 'karamin bakinsa jajir kamar na jariri. Dogone sosai mai cikar zati ga faffa'dan 'kirji, duk da ya fara manyanta amman tamkar ayanzu ne yake cikin zamaninsa sbd kyawun jiki ga jin da'di wanda yake bayyane afatar jikinsa. Aranta take ta yabonsa haka tana mamakin daman za'a iya samun namijin da ya kere Ja'afar dinta akomai? Idanu ta tsira masa babu ko 'kiftawa. Abie yay saurin janye idanunsa cikin nata aransa yana fa'din wannan kallon na 'kauyanci fa? kamar wata halitta kiga gani.†duk acikin zuciyarsa yake mgnar. Sam Abie bai fiye son kallo ba. Tanko ya ce “Ibtisma bakya jin Ana miki mgna ne?†Firgigit tai tana sadda kanta ta gaishesa. “Ina yini?†Tana mamakin ya akayi ya iya hausa duk da taji hausar ba rass bace. Abie ya amsa yana tambayarta da jiki. Ja'afar wani irin haushinta yaji akan yadda ya ga ta qure Abir da idanu. Ja'afar ya sake gaishe da Abie. Zama Abie yay yana amsawa cikin sakin fuska yana fa'din. “Ja'afar barka da arziqi Allah ya qara tsarewa, bari na dawo daga meeting sai muje a qara duba lafiyarta idan ba wata matsala kawai sai mu juya gida idan kun huta kwana biyu.†Ya qarashe mgnar yana sauke numfashi yana kallon wayarsa kira na shigowa. Bai 'daga ba. Gyaran murya yay ya ce“Yauwa Shamsu sai kama yarinya bayani yadda zata fahimta.†Tanko ya gyara zama yana amsawa da “Toh Alhaji. Ya fuskanci Ibtisam, ya mata bayanin dukkan abubuwan da suka faru har aurenta da Ja'afar. Ya 'karashe mgnar da fa'din. “Dan haka banson sake jin wata fitina daga gareki ki amshi aurensa da hannu biyu, daman sbd shi kika fito Allah ya yi daman can shine mijinki dan haka karki 'kullace shi ba yin kansa bane.†Ibtisam ta fashe da kuka tana fa'din. “Baba ni fa wlh tin ranar da na kamashi yana waya da wata yana fa'da mata maganganun soyayya naji ya ficemin araina, ni ba shi nake so ba araba auren kawai...†Bakinta Tanko ya buge mata ya daka mata tsawa “Tashi kiban waje shashar banza marar hankali.†Miqewa tai tana kuka ta kalli Abie wanda kansa yake ak'asa yana tura wani saqo a email, yana mgna ahankali. “Please Shamsu abita hankali yarinya ga batada lafiya, ayai hkr insha Allah zasu daidaita da mijinta.†Sautin kukan ta qara tana diddira 'kafafunta, ta ce “Don Allah balarabe kace su raba auren bana so wlh har zuciya pls ka temaka min kaji balarabe na roqe dan Allah.†Abie yay saurin 'dagowa ya kalleta ya girgiza kansa ya ce“Ja'afar kamata don Allah kuje ka lallasheta.†Da gudu ta bar wajan Laraba ta miqe tana fa'din “Don Allah ku duba lamarin nan fa yarinyar nan da gaske take.†Tsawar da Tanko ya mata ne yasa ta bi bayan 'yarta tana harare-harare. Ja'afar wanda ya dafe kansan da tafin hannunsa yana runtse idanunsa zuciyarsa na wani irin zafi tamkar zata faso 'kirjinsa ta fito jijiyoyin kansa sunyi wani irin ra'do-ra'do. Ransa ya yi masifar 'baci wanda kallo 'daya zaka masa kasan kalaman Ibtisam da na uwarta sunyi mugun baqanta masa rai, wai ta daina sonsa ba shi take so ba toh wa take so? Abie ganin halin 'bacin ran da Ja'afar ya shiga ya saka shi dafa kafa'darsa ya ce“Kayi hkr don Allah komai zaiyi daidai karka fito da fushinka akanta ka cije ka jata jikinka kana lalla'bata zata sauko kishine yake damumta wlh tana sonka.†Ja'afar ya ce“Abie na gode ba fushi nake ba mamaki nake. †Tanko ya ce“Kayi hkr dan Allah idan dai nine ubanta wlh bata isa ta sakani jin kunya akaro na biyu ba, ka Saki ranka Ja'afar ban Sanka da bayyana fushinka ba 'boye shi don Allah.†Kansa ya sadda yana murmushi sbd kalaman Tanko. Abie ya miqe yana fa'din lokacin sallah ya gabato zan fita sai na dawo zamuje hospital, don Allah idan an kammala girki kuci ku qoshi.†Sallama sukayi Abie ya fita. Securities tsaitsaye a compound 'din gidan, kowa da bindiga ahannunsa tamkar gidan gwamna. (Gaskiya Abie babban mutum ne) Cikin mutunci suka gaisa aka bu'de masa wata shegiyar baqar mota ya shige suka fice daga gidan, yana amsa waya. Laraba na can tana lallashin Ibtisam akan ta kwantar da hanlinta dole Ja'afar sai ya saketa tinda bata sonsa. jin hakan ya saka ta daina kukan, Abie kawai yake mata gizo shi kawai take gani yana mata murmushi, duk wani gefen tana jin Ja'afar aranta. Tanko da Ja'afar su na zaune suna mgna sama² kowa ransa ba da'di. Lokacin sallah yana yi Tanko ya shiga ya koro Ibtisam tana kuka ta nufi 'dakin. Tsaye ta iskosa yana fesa turare zai tafi masallacin da yake jin ana shirin tayar da sallah. Baki ta zumb'uro tana gunguni. Kallon arziqi bai mata ba, ya sanya kansa ya fice cikin takunsa na 'kasaita. Tsaki taja ta nufi toilet 'din. Yamma liqis jirginsu Rahma ya sauka a 'kasar Espanol, cikin babban birninsu (Madrid) . Direbanta tare da masu tsaron lafiyarta sukazo tarbarta. Sanye take cikin wata dark blue din abaya wacce taci uban adon stones, ta yane kanta da mayafin rigar tana sanye da baqin glass wanda ya qarama farar kyakkyawar fuskarta kyau. Wani shegen rufaffan takalmi ne blue aqafarta wanda ya mata kyau matuqa, tana rataya da handbag 'dinta ta fara saukowa daga matattakar jirgin, tana jin wani irin farin ciki na ratsata. Cikin harshen larabci cikin siririyar muryata mai da'di ta 'daga hannayenta tana fa'din. “I miss you Espanol na dawo Alhamdllh Allah.†Kai tsaye wajan kayanta ta nufa bayan ta kammala duk abinda ya dace taja babbar trolley 'dinta ta nufi wajan da tasan ana jiranta. Tsaitsaye ta iskosu, Aslim na riqe da wata farar babbar takarda mai kauri an rubuta *Welcome Rahmatullahi Abdulmajid Abdulwahab.* Kyakkyawan murmushi tai musu ta 'daga musu hannu alamar ta gode, sbd daman ita dai ba gwanar mgna bace, hirata Abie sai Jaddatu Hanan su Ummita 'yan Morocco sai Anee Rafeeq ma ba wani mgna take masa ba sai katari. Mota suka bu'de mata ta shige suka rufe, aka sanya trolleyn ta both, direba da securities biyu na kusansa haka suka bar airport 'din. *Gabon* Aishatu ahalin da ta samu Ma'aruf yasa tai shiru bata tanka masa ba, ta kwanta gefensa, haka suka kasance har kwana biyun Ma'aruf bai wata nutsuwa ko walwala. 'Bangaran Rabi'ah ta dage da 'karfi sai Ma'aruf ya sota ya aureta har ta shiga bin malamai. Zaune suke anata kiran wayarsa yaqi 'dauka. Aishatu ta ce“Dan Allah ka 'dauka bakasan alherin da yake cikin kiran ba...†Tsawa ya buga mata yana fa'din. “Uban wa yace miki alkhairine?†Idanu ta zazzaro jin ya zageta. Wani kiran ya kuma shigowa. Cikin fusata ya 'daga kiran yana fa'din. “Dan kutumar uban uwar babanka Inusa karka sake kirana agidana...†Daga can aka katse ko me aka ce masa ya miqe tsaye yana fa'din. “What?â€...... _💃ðŸ»'Yar Ajin Ma Sha Allah🥰_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 3/5/22, 18:19 - Buhainat: ```D A``` ```51&52`` _*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_ Ficewa yay daga cikin falon yana kirta ruwan masifa. “Wai me kake fa'da ne haka? Ba nace adakatar da komai ba, har na nemeku? Toh dan kutumar ubanku ku mayar da kayan muhallinsu, tare da kiyaye dokokina wlh idan aka samu akasi! Hummm! Adakatar da komai nace bana buqatar komai me yasa ba kwaji ne? Na ce mgnar Rahma abarta,ta kowa ma†Ya 'kare mgnar cikin 'daga murya yana huci. Ko me aka ce masa ya sauke ajiyar zuciya, yana fa'din. “Ok nima ina tafe jiya naso zuwa akwai dalilin da ya tsayar dani.†Bayan sun gama wayar, ya kira wata number, bugu 'daya aka 'daga ya ce. “Duk na tsayar da komai asakesu cikin sirri.†cike da bada umarni yay mgnar yana katse wayan, zai koma ciki sai ga kiran Rabi'ah. Tsaki yaja ya kashe wayar baki 'daya. Inda ya barta nan ya iskota zaune ta yi tagumi. Zama yay ya rungumota jikinsa yana shafa cikinta, ha'di da kissing 'din wuyanta. Kuka ta sakar masa tana fa'din. “Ma'aruf yau ni kake zagi ko?†Matseta yay yana fa'din. “No! Masoyiyata wlh aharzuqe nake bake na zaga ba kiyi hkr, bakisan halin da nake ciki bane, idan na zageki iyayena na zaga tinda ni dake abu 'dayane.†Zatayi mgna wayarta ta 'dauki ringing. Ganin Rabi'ah jikinta na rawa ta 'daga kiran. Ma'aruf yaja tsaki yana fa'di. “Kibi asannu makashinka na tare da kai!†baki ta saki tana kallonsa ha'di da amsa wayar. “Hello 'kawata ykk? Kwana biyu kin 'buya?†Daga can Rabi'ah ta ce. “Uhmm! Bari kawai, y bbyna? Hope kina lfy? Ke 'daya ce nazo yanzu?†Aishatu ta kalli Ma'aruf wanda idanunsa suke rufe ya miqe saman sofa ta ce“A'a ogan na kusa idan ya fita zan kiraki ko kuma ma kizo ai baida matsala.†Rabi'ah tai kicin² rai 'bace ta ce“No! Ki barshi kawai sai anjima.†'Kitt ta kashe kiran. Aishatu tai dariya ta ce“Au yau 'yan kunyar ne da naga kina zuwa idan yana nan.†Ta 'karashe mgnar tana ajiye wayar. Ma'aruf ya ce“Bakida wayo sai duniya ta koya miki hankali.“ Ashagwa'be ta kwanto jikinsa tana sakin kukan takaicin kasancewar shi 'dan kidnapping da safaran mata. “Dan Allah karki qaramin zafi kiyi shiru me ya faru? Cikin kuka ta ce“Damuwarka nakeson sani?†Kai ya girgiza aransa yana fa'din. “Kwanciyar auren mu da duk wani abu da zan miki na kyautatawa, da akasin hakan, sai kin shelawa duniya bare wannan gagarumin lamari. (Haba Ma'aruf wa ya ce maka Aishatu bata san sirrinka ba?😂) “Ni ba abinda yake damuna ki tayani da addu'a kawai.†Kai ta girgiza ta Kama hannunsa suka shiga daga ciki, sosai ta jiyar da shi da'di marar misaltuwa sbd sun jima basu ha'duba. Bayan sunyi wanka sun nutsu suka shirya suka bar gidan zuwa yawo duk 'ko'karinta na son ta ga ta cire masa damuwarsa. Rabi'ah kuwa sai kai komo take ranta 'bace wulaqancin da Ma'aruf yake mata, takaicinta asirin da ta masa har yanzu shiru bai kamasa ba, Malam ya ce da kansa zai kawo kasan kirane zasu masa. *Tchad* Raiyana tajima sosai tana baccin na ban mamaki kafin ta farka. Da idanu take bin 'dakin da kallo, 'dakin baqi na 'kasa. Idanunta ya sauka akan auntie Saro wacce ta rafka uban tagumi, hawaye na zabu akan fuskarta. Raiyana ta zabura tana fa'din. “Aumtie Saro lafiya? Me nake a'dakin saukar baqi? Me ya faru dani? Innalillahi wa'inna ilahir raji'un! Shi kenan wani abin ya sameni ko auntie Saro?†Cike da jin haushinta da 'kyamar halinta, auntie Saro ta ce. “Tirr da halinki Raiyana iyayanmu basu bamu gur'batacciyar tarbiya ba, me kika nema kika rasa aduniya agidan bawan Allahn nan, da har kika yarda kika fa'da halaka, kike son nakasa masa rayuwar 'yarsa 'kwaya 'daya? Ashe duk yadda nake baki shawara baki 'dauka ba? Kika shiga bin bokaya da 'yan tsubbu, kina sa'bon Allah kina shirka kawai dan ki 'batawa Rahma rayuwa. Shin me ta miki ne? Ai yanzu wa gariya ya waya, ke samun namiji irin wannan ba abin alfaharinki bane...†Raiyana ta fashe da kuka tana 'Dora hannunta akai tana zazzaro idanunta ta ce. “Na shiga ukuna! Wa ya lanqayamin sharrin wannan?†Saro cike da takaici ta ce“Aljannu da kika tura musu suka dawo kanki...†Kakaf ta bata labari. Raiyana kanta ta saddda cike da kunya tana kuka tana fa'din. “Kaicona da rayuwata Abien Rahma da kansa ya nemomin magani na warke? Allah sarki na zalumci kaina amman auntie Saro ba laifi na bane wlh kishin Rahma nake duk da tana 'yarsa natsani kulawar da yake bata, ina sinsa kamar na ha'diye shi, kulawar da yake bata, wlh tana min ciwo sosai, shiyasa nayi hakan dan na nisantasu ni banyi dan na cutar da ita ba...†Auntie Saro ta ce“Humm! Mamaki ai cutarwa ta nawa kuma Raiyana ka gama mutum da baqin aljani kace baka cutar da shi ba?†Raiyana ta fashe da kuka tana fa'din. “Yanzu kowa yasan abinda nayi kenan? Wayyo Allah na! Na cuci kaina da rayuwata, auntie Saro ya sakeni ko? Wlh mutuwa zanyi ku tayani basa hkr.†“Ni ban saniba wannan sai ki jira shi, yazo baya 'kasar kije ke kika sani dan kin gama cutar da kanki, ni kinga zan tafi tinda kinji sauqi, bazan iya da kayan kunya ba, Allah ya jisehemu alkhairi.†Auntie Saro ta miqe ta shiga ha'da kayanta. Raiyana tai tagumi tana kallonta har ta gama ta kalleta ta ce“Ni zan tafi.†Raiyana ta miqe tana 'dauka hijabin da ta gani gefen gado ta saka jikinta ba 'kwari ta ce“Bari nazo.†Fitowa tai. Jaddatu suna zaune ita da Hanan Iman na game awayar Hanan suka ga Raiyana tana nufosu. Jaddatu kallo 'daya ta mata ta 'dauke kanta, tana karka'da sanda. Raiyana jiki ba kwari cike da kunya ta zube tana gaida Jaddatu. Ada'kile ta amsa, ba tare da ta kalleta ba. Hanan ta ce“Masha Allah Raiyana ya jikin? Sannu Allah ya qara sauqi.†Raiyana kanta a'kasa ta amsa. “Da sauqi Amin Ngd.†Miqewa tai ta haura sama Jaddatu na binta da harara. Hanan ta ce“Don Allah Ummi ba ruwanki ki saka musu ido ita da Ya Abdul.†Tsaki Jaddatu ta ja batace komai ba, ta maida hankalinta kallon Tv tashar Aljazeera. Raiyana 'dakinta take bi da kallo ya fara 'yar 'kura alamun kenan ta kwan biyu akwan? Hawayen fuskarta ta share ta kwaso sabulu da turare da mayuka da ku'di da turaman atamfa biyu ta sauko. Jaddau na binta da kallo bata tanka ba. Auntie Saro taqi kar'ba ba yadda Raiyana batayi ba, ta ce“Ko ya kike ke jinina ce ba dan ki biyani ba nayi jinyarki na tafi Allah yasa hakan ya zama darasin Rayuwa agareki Allah yasa kin shiryu, yanzu kin gane Wahida ba 'kawar arziqi bace.†Tana gama mgnar ta fice. Sallama ta wa su Jaddatu ta tafiyarta. Raiyana tana kuka wiwi ta gyara 'dakin tsaf ko ina ta sanya turare ta kwashi kayanta ta nufi sama, tana cikin tashin hankali da mugun tsoron tararrabi take bata san irin hukucin da Abie zai 'dauka akanta ba. *Espanol* Wani tamfatsetsan gidane na gani na fa'da, wanda aka ha'da jin da'din duniya, gidan ya ha'du matuqa wanda yake mallakin Rahma a'kasar ta Espanol, Abie ya Gina mata tin lokacin da ta za'bi 'kasar da zatayi karatu, sbd baida burin ta zauna amakaranta ko Kama gidan haya duk irin arziqin da Allah yay masa. Dole idan mutum yaga tsarin gidan ya burge shi tsabar kyau, ya 'kayatu da shuke². Falon yanada girma sosai yasha kayan alatu, tamkar gidan amarya ba 'yar makaranta ba. 'Dakuna kwana ukune manya biyu d'auke da manya gadaje na zamani irin na turawa, sai 'dayan wanda ba komai cikinsa sai katifa da carpet da Tv gefen kitchen yake, nan Meerah mai aikin Rahma take, biyun kuwa sai abin wani corridor ake zuwa ajere 'daya na kallon 'daya tsayawa fa'din tsaruwar 'dakaunan da kujerun ciki da sauran abubuwa 'bata lokacine. Suna isa gida Rahma ta fito ta nufi hanyar falonta. Meearh ta gyara ko ina sai 'kamshi yake tai mata dadda'dan girki sosai suka gaisa cikin mutunci, tana ma Rahma sannu da zuwa da jan trolley bakin 'kofa wacce direbanta ya shigo mata da ita. Rahma tai murmusa lokacin da shiga 'dakin ta ga komai agyara ta murmusa ta ce“Thank you Meerah.†Kai ta jinjina ta ce“Ayi wanka azo aci abinci pls.“ Kai Rahma ta 'daga ta wuce ciki ta fara fatali da kayan jikinta ta 'dauki remote ta kunna Ac ta nufi bathroom. Ruwan 'dumi ta ha'da sosai, tai wanka ta jima kafin ta fito 'daure da towel, kyakkyawan jikinta mai kyan surah na 'digar da ruwa, sanyin Ac sosai yake ratsata. Amman bata wanke gashinta ba dan da safe katin tafiya ta wanke shi. Saloli ta rama ta shirya ta fito falon ta 'dan ci girkin da Meerah ta mata, ta dawo falon ta kunna Tv plasma. Ta zauna tana latsa waya zata kira Jaddatu, sai taga message 'din Abie. Murmushi mai kyau kan fuskarta ta shiga wajan message 'din. _“Hello Babyna ykk hope kina lfy kin iso lfy? I miss you muahhhhh sai na kiraki ina busy bye🥰._ Cikin murna ta shiga mayar masa da amsa. _“Alhmdllh lfy nazo, A'a banida lfy Abie rashin ka ya saka min kasala inata kewarka, Abie rabin raina pls ina jiranka jibin Allah ni kuka zanyi tayi naqi cin abinci idan baka zoba.😢_ Tana tura masa ta kirasa tana ringing ba'a 'daga ba, sai taji wani iri. Ranta ba da'di ta kira Jaddatu suka Sha hira. Kiran Anee ya shigo wayarta ta 'dauka tana lumshe idanunta asanyaye ta ce. “Habibty Anee ykk? Daga can Anee tai tsalle ta dire tana murna ta ce“ina lfy barkan ki da zuwa Habibty, wlh tin 'dazu Rafeek yake damuna yana son ya ganki ya takura min da kira sai munzo.†Rahma ta saki sansanyen murmushi tana dafe goshinta ta ce“Uhmm! Ni wlh Anee acikin ru'du nake shiyasa ban basa fuska, sbd gudun abinda zaije yazo, shiyasa nake baya² amman bari Abie yazo zanyi qoqarin masa tambaya cikin nutsuwa idan na tabbatar da mgnar gaskiyace ba zai yuba naci gaba da kulashi, duk da daman sama² ne nake kulashin, sbd kar na zurma dayawa na dawo na cutu.†Anee ta ce “Me yake faruwa? Ko dai mgnar ce akan kinada aure?†Rahma ta numfasa ta ce. “Eh ita fa! wlh, dan Abie wannan Karon ma ya tunatar dani.†Anee ta ce “Wlh nafi jin wayo yake miki dan ki tsaya kiyi karatu, karki fara soyayya, amman nawa kike da har za'ace kinada miji da 'da'dewa.†Rahma ta numfasa ta ce“Eh hakan nima nafi zargi, amman ki rabu da shi gobe zamu ha'du a makaranta...†*Australia* Abie sai kusan magarib ya samu ya dawo gida, wanka yay suka tafi masallaci su uku, basu dawo ba sai bayan isha'i. Laraba da Ibtisam zaune atsakar 'daki. Laraba ta ce“Ince dai babu abinda ya miki?†Ibtisam ta zaro ido tana girgiza kanta ta ce,“Tabb abinda sai wani shan 'kamshi yake min, wai dan nace ban sonsa, wlh Anna yaban haushi wai ke kinga ranan, yadda yake mata kalaman soyayya ko tsoron Allah baya ji, na baro ku na gudu naje wajansa sbd son da nake masa na tsakani da Allah. Anzo an lanqayawa aljannu qarya hummm!†Laraba ta ce“Ai maganinki kenan ba yau nake ganemiki baqin yaron bazai yi wani abun arziqi ba, amman kika nace wa gari ya waya ga shi yanzu an 'daura aure, toh ke da ubanki wa kikeso yanzu?“ Ibtisam ta zum'buro baki gaba tana rau-rau da idanu ta ce“Ni wlh wannan babban balaraban wanda ya kawomu Allah Anna bakiji yadda nakeji ba akansa sai naji ashema Ja'afar abaya banso shi ba...†Wani irin bugu taji abakinta sai da ya fashe jini take ya fara bin gefen bakinta. Ibtisam kuka take sosai tana 'boyewa bayan Laraba, wadda ita kanta ta gama tsorata da lamarin Tanko. Cikin zafin rai ya ce“Laraba na rantse da Allah idan kika kasowa Ibtisam aurenta aranar zan sakeki karki ce ban gayamaki ba, kiji kuma tsoron Allah adukkan lamarunki, wlh idan kika tunzura yarinyar nan tai abinda Ja'afar ya saketa bani ba ita bake ke na yafe wlh wlh wlh kinji na rantse sau uku na fita daga rayuwarku har abadan idan kinaga barazana nake bismillah Laraba zaki san waye Shamsuddin. ke agidan uban wa kika ta'ba ganin anyi hakan? Kinada miji kice kina son wani? Wanin wanda mafarkinki ma bazai kai can ba, ke ko tsoron Allah bakyaji Ni za ki wulaqanta? Wato duk bayanin da aka miki baki gamsu ba?†Ibtisam ta shiga gorgiza kanta tana kuka tana ha'de hannayenta. Laraba sosai tsoron ganin yadda Tanko ya koma lokaci 'kalilan. Masifa yake sosai kamar ya Ari baki yana 'Kara musu kashedi, daga 'karshe ya ce“Ku tashi Ku ban waje idan kunga dama kuci abinci idan baku ganiba ku kuka sani ke Ibtisam daga nan har mutafi karki sake shigomin 'daki ki zauna wajan mijinki.†Cikin rawar baki ta amsa da“Toh Baba.†Suka fice sumi-sumi. Zaune Abie yake saman sofa ya lume yana waya murmushi 'dauke saman kyakkyawar fuskar shi. Yana sanye da wani yadi mai shegen kyau da tsada fari 'kal, 'dinki ya amshe kyakkyawan jikinsa. “No! Ummiterh wlh sam yau ban zauna ba, yanzu haka hospital zamuje nayi waya da Dr za'a duba yarinyar, koda Baby ban samu nayi waya ba naga kiranta nasan akwai rigima yau ni da ita.†Abie ya 'karashe mgnar yana 'yar dariya ya beqa hannunsa ya 'dauki cup glass me 'dauke da coffee zai kai bakinsa karaf idanunsa suka sauka akan Ibtisam da ta qureshi da idanunta tana matsar 'kwala tana goge gefen bakinta yana fitar da jini. Idanunsa ya janye yana mamkin yawan kallon yarinya. Kur'ba coffee 'din yay, wanda yay daidai da isowar Laraba ta zube tana gaishe sa. Amsawa yay yana miqewa ya ce. Me ya samu bakin Ibtisam yana jini? Kuci abinci sai mutafi hospital. †Ya 'karashe mgnar yana qoqarin barin wajan. Ibtisam cikin janyo numfashi ta gaishe sa bai waiwayo ba ya amsa yana fa'din. “Kici abinci sosai kinji?†Cikin gaggawa ta amsa da “Toh insha Allah.†Tanko ya iso ya zauna yana binsu da harara ya ce. “Zaman me kuke da bazaku je kuci abinci ba?†Miqewa sukayi suka nufi kan dining area. Ja'afar zaune yake sanye da 'kananun kaya wanda suka masa masifar kyau, sun bayyana kaykkayawan jikinsa wanda yake mummur'de, gashinsa luf kwance baqi qirin, sai wani irin 'kamshi yake. Laraba ta zabga masa harara ba wanda ya masa mgna suka ja kujera suka zauna. aladabce ya gaishe da Laraba. Ciki² ta amsa. Ai kuwa sun kasa bu'de kulolin abincin sai kiciniyar sukeyi. Ja'afar dariya kamar zata kasheshi ya danneta ya miqe ya bu'de musu yabar wajan baki 'daya dan suci abinci anutse. Laraba ta ce“Ko ance masa bazamu iyaba ne.†Ibtisam ta kicin-kicin da fuska batace komai ba. Abie yana shiga ciki ya kira Rahma. Bugu 'daya ta 'daga kiran. Kuka ta sanya masa tana kiran. “Abienah!†Kwanciya yay saman sofar bedroom 'dinsa yana dafe goshinsa yana lumshe idanunsa. Ahankali ya amsa. “Na'am Babyna! Pls yi hkr zan miki bayanin abinda yasa ban samu 'daukar kiran ki ba tin yamma, barmin asaran hawayenki masu daraja.†Daga can Rahma tana kwance tsakiyar gadonta ta lullu'be dukkan jikinta da tattausan bargo, yana fitar da 'kamshi idanunta arufe ruf tana shasheqar kukan sannu ahankali. Abie ya ce“Babyna! Kina son tayar min da hankali ko? Wlh kina maqale acikin zuciyata, ban zauna bane, kinsan da zaran na kasance a'kasar nan banda wani sukuni an dameni da meeting da sauran abubuwa. Yi hkr pls kinci abinci ummina?†Daga can ta langwa'be kai ashagwa'be ta ce“Eh ka'dan bana jin yuwa kewarka ta dameni Abienah.†Murmushi mai sanyi ya mata ya ce“Wlh nima Babyna so ki daure ki ha'da ko tea me kauri sai kici ko cake ne OK babyn Abienta?†Cikin cika umarninsa ta ce“Ok rabin raina an gama amman ni dai Abie kazo wlh bazan iya jarabawar nan ba cikin nutsuwa idan ban sanyaka idanuna ba.†Ta 'karashe mgnar kamar tana son sanya kuka. “Ya Salam! Baby ki nutsu pls ai mun gama mgna zanzo don Allah gobe ki shiga aji cikin nutsuwa ki 'dauka abinki na wajan zaune yana kallonki kina zana jarabawarki OK? †Cikin farin ciki ta amsa da “Ok Abiena ina sonka, ina jiranka.†Murmushi yay ya ce“Ok je maza kiyi abinda na sakaki idan mun dawo zan kira video call naga cikin babyna idan yaci abinci.†Sallama sukayi cikin farin ciki. Bayan sun gama cin abinci Abie ya fito ya kira Pa 'dinsa ya ce afito da mota zasuje hospital. Ibtisam tsaye tana kallon Ja'afar yana waya da Mal Adamu sai murmushi yake. Adaqile ta ce“Ana kiranka.†Ta juya afusace. Bai ko kalli Inda take ba har ta fice. Sai da ya gama wayarsa tsaf ya fito cikin takunsa mai burgewa. Abie yay murmushi ya ce“Toh sai muje.†Ibtisam sosai take kallon kyawun farfajiyar gidan, bata qare sanin Abie wani bane sai da suka fito,kallon motocin take guda 2 lumtsuma² taga an bu'dewa Abie baya ya shige baya, ta ga ya yafito Babanta ya du'ko sunyi mgna. Isowa wajansu yay ya ce“Ku shiga muje.†Ibtisam kallon titi take tana yaba tsarin garin lallai masu ku'di sunji da'dinsu, haka jar fata suke rayuwa titina ma kamar gida. Ai suna zuwa asibintin nan ma Ibtisam baki ta saki baki tana kallon tsarin asibitin. Doctor Moha sosai ya tareso yana musu barka da zuwa. Bayan su gaisa Abie ya nuna masa Ibtisam ya ce“Sai ka binci ka mana ita Allah ya sa muji alkahiri.†Da “Ameen†Suka amsa. Dr ya ce su shiga. Ibtisam atsorace take da lamarin ganin irin 'dakin da aka kawota. Ba 'bata lokaci Dr moha ya 'dauki jininta ya bada ya shiga jona mata na'urori wanda ya saka ta firgice baki 'daya jikinta ya 'dauki zanzana hankalinta ya tashi taji marata ta cika da fitsari.... _💃ðŸ»'Yar Ajin Ma Sha Allah🥰_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 3/7/22, 15:35 - Buhainat: ```D A``` ```53&54``` _*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_ Doctor Moha tsaf ya gama bincikar Ibtisam, Alhmdllh! Ba wata matsala ayanzu atare da ita. Haka jininta ma normal basuga ciwon komai ba, acikinsa. Abie da Dr yay musu bayani ha'de da basu result, yafi kowa murna sai ya jishi wasai, sbd kome ya samu Ibtisam shine sanadi. Ja'afar ya ji da'di sosai jin bata sauran matsala a 'kwa'kwaluwarta. Abie yama Dr godiya suka masa sallama suka nufi gida. Ibtisam tinda suka fito daga motar ta kafe Abie da idanu, tana lumshewa, ganin yadda yake takawa cikin nutsuwa yana amsa waya, faffa'dan bayansa ta tsurawa idanu. Wani hawayen takai ci suka taru cikin idanunta, aranta tana astigfar sbd tasan hakan haramun ne, amman ya zatayi mugun sonsa takeji har cikin 'bargonta. Suna shiga falo nan suka zazzauna yayin da Abie umarni kukan sa ya dafo musu shayi me da'di. Ja'afar ma waya yake da Inna Hansatu yana bata labari. Suna gama shan shayin Abie yay musu sallama ya ce zai kwanta ya shige ciki. Ibtisma kamar ta ha'di zuciya, fuuu ta nufi 'dakinsu, ko kayan jikinta bata cireba ta kwanta. Ja'afar ya gama shirinsa tsaf na bacci ya haye saman bed nesa da ita ya kwanta, ya kashe wutar 'dakin. Baki ta zum'buro gaba tana gunguni. Ja'afar tuna mgnar Hussain yay, sai ya yi murmushi, ya sanya hannunsa ya janyota jikinsa, cikin wani irin salo ya mannata jikinsa, ya mata wata irin kyakkyawar runguma, wadda ta sakata jin wani irin abu, amman taurin kai irin nata ya saka ta fara qoqarin janyewa daga jikinsa. Bazato taji hannunsa saman ruwan cikinta, yana shafawa sannu ahankali, ya zura yatsarsa ramin cibiyarta, bakinsa cikin kunnenta, ya sakar mata wani irin rikitaccan numfashi, ha'di hura mata iska yana laso gefen kunnenta cikin tantiranci, still yana murza fatar cikinta zuwa 'kasan marata. Ibtisam amugun gigice ta shiga dukansa jikinta na 'bari sbd abinda yake matan ta kusa rasa nutsuwarta. Cikin wata narkarkiyar murya mai kashe jiki da tafiya da kuzarin mutum, Ja'afar ya ce“Menene? Me kikeso yanzu na miki? Bakya sona? Yanzo me kike so ayi?†Ya 'karashe tambayarta yana sake shigar da ita cikin jikinsa, yana ru'da mata jikinta da wani irin salo mai tafiya da dukkan kuzarin wata 'ya mace. Ibtisam kuka ta saki tana girgiza masa kai, jikinta ya yi mugun sanyi, tana jin wasu irin abubuwa na mata yawo. Sake mata ra'da ya yi lokacin da hannunsa ya kai daidai saman 'kirjinta, masu baiwar dukiyar fulani. Atare suka zabura ha'di da sauke ajiyar zuciya. “Me kike so ayi tinda bakya sona?†Ya tambayata cikin janyo numfashin sa wanda ya fara sama da 'kasa, sakammakon nipples 'dinta da ya kamo da yatsunsa ya fara murzawa, still hannunsa 'daya na yawo da shi saman cikinta, bakinsa cikin kunnenta yana kiran sunanta cikin wata shu'umar murya. Ibtisam ta janyo numfashi da 'karfi dakyar ta ha'do sunansa cikin jan dogon numfashi. “Ja...a...fa....r! D...on Allah...†Bakinsa taji cikin nata wuff ya tura la'bbansa ciki ya shiga yawo da harshensa cikin bakinta ya shiga bata hot kiss me zafin gaske wanda ya gigita tunaninta, still yana matsar dukiyar fulaninta cikin wani irin salo mai gigita mace. Ibtisam 'diff ta 'dauke wuta jin yadda Ja'afar yake gigita mata tunani da salonsa. Baki 'daya jikita sakar masa yana yadda yake so sbd ya kaita duniya mafi da'di. Banda 'Kara A/C da hucin numfashinsu bakajin komai. Ja'afar ganin mutuniyar ta hau network ya saka shi maido baakinsa saman 'kirjinta ya fara mata wani irin wasa da nipples 'dinta da harshensa dukkan biyun yake wasa dasu wanda ya sanya Ibtisam sakin wata irin shasheqa tana shafa kansa ahankali ta shiga kiran sunansa “Mon Amour! Uhmm! Ka bari wlh wani abu na min yawo...†Jin ya fara tsotsar nipples 'dinta yasa ta 'dauke wuta 'diff. Sai wata irin miqa take tana gantsarewa. Bata gama rikicewa sai da taji bakinsa a babban birninta, ta fashe da kuka yadda yake wasa da harshensa awajan yana shan ni'imar da take ambaliya ba qaramin da'di da gigicewa tai ba, jikinta sai rawa yake tana kiran sunansa. Ja'afar masifane bai saurarawa 'kasanta ba yana wasa da shi sai da Ibtisam tai released tana wata irin shasheqa, ha'di da sauke numfashi. Ja'afar 'yan dubaru yay shima har ya samu yay released, yaje yay wanka ya canza kayan bacci. Kallonta yake ta yi flat kwance jikinta amace. 'Daukarta yay cak ya kaita bathroom, ruwa ya ha'da mata ya ce“Sai kiyi wanka tsarki.†Ya fice. Shimfi'dar ya gyara tsaf yay kwanciyarsa, yana sakin wani irin murmushi. Ibtisam kunya duk ta cikata sbd yadda ta dinga masa sambatu. Tana gama wanka ta fito da towel 'daure bata kalli inda yake ba. Gaban madubi taje ta murza mai ta sanya kayan bacci ta hayo gadon tana kumbure² ta kwanta nesa da shi. Janyota yay jikinsa ya beqa hannu ya kashe 'kwan wutar 'dakin. Kiss ya mata awuyanta yana shafa 'kugunta, ra'da ya mata acikin kunnenta. “Je t'aime mon cÅ“ur, kece rayuwata.†Ya 'karashe mgnar yana lasar fuskarta. Araunace Ubtisam ta ce, “Ja'afar ka bari pls.†“Ok†ya furta yana lullu'besu ya lalubo bakinta yana shan la'bban sannu², sai ajiyar zuciya take saukewa. Ahaka bacci mai da'di ya sacesu. Laraba kallon Tanko take yadda ya juya mata baya, sosai yake fushi da ita ta kasa bacci. Ahankali ta matsa kusansa tana kiran kiran sunansa. “Abban Ibtisam! Don Allah kayi hkr, amman bai kamata kace zaka sakeni ka haramta 'yarka akan waccan yaron ba...†Katseta yay, “Dan Allah banson damuwa ki shafamin lafiya, nagaji da baqin halinki, wlh matuqar baki canza ba, dab nake da baki mamaki.†Shiru tai ta matsa jikinsa sosai ta rungumeshi bata sake mgna har 'barawo bacci ya saceta. Kwance yake tsakiyar Royal bed 'dinsa, ya lulu'ba da blanket mai taushi da fitar da 'kamshi. Waya hannunsa yana sakin murmushi idanunsa 'kur kan wayar. Cikin sansanyar murya ya ce. “No! Babyna ban yarda ba maza muga cikin ki idan yaci abinci na sani.†Daga Espanol, Rahma ce cikin shigar kayan bacci riga da wando red masu masifar sul'bi, kanta na sanye da wata irin hula mai shegen kyau ta 'boye dukkan gashinta aciki, tana saman lafiyayyan gadonta, tana daga cikin bargo fuskata ce ka'dai awaje da hannun da ta riqe wayan, kamar dai yadda Abien yake. Ashagwa'be ta ce. “Allah Abiena naci abinci sosai.†Abie yana kallonta yana 'dan lumshe narkakkun kyawawan idanunsa, yana shafa sumar kansa wadda ta sha gyara ya ce. “Ok oya mugani babyna.†Kallonsa take tana langawa'bar da kanta asangarce ta furta. “Shi kenan Abiena ya 'dauki babynsa maqaryaci.†Ta idar da mgnar tana janye lallausan pink bargon da take lulu'be da shi zuwa daidai cinyoyinta, ta miqe zaune ta shafi cikinta tana langwa'bar da kanta gefe ashagwa'be ta ce“Toh Abiena ka gani koh?†Abie ya shafi sajansa yana murmushi ya ce“Uhmm! Babyna ni banga komai janye rigar.†Rahma ta turo baki ta ce“ Promise Rabin raina bazaka sakani cin komai ba adaren nan?†Ta tambayeshi tana raurau da idanu. Kai ya 'daga mata, “No! Baby banyi ba, idan bazaki gwadamin ba shi kenan, pls ki kwanta gobe kunada jarabawa.†Da sauri ta janye rigarta shafaffan cikinta wanda yake fari tass ya bayyana tana fa'din. “Pls Abiena karka kashe wayan kaga fa wlh naci abinci.†'Kurr yama farin cikin nata wanda yake kamar bata cin abinci ramin cibinta ya qurama idanu ya kauda kansa yana fa'din“Baby ummina maza ta shi 'dauko lemo da cake kici agabana idan kina son jibi warhaka mu kasance tare.†Rahma ta shafi cikinta tana kallon Abie ta ce“Pls Abiena.†Wani kallo ya mata ba shiri ta sakko daga bed 'din ta nufi hanyar falo. Cake ta 'dauko ta nufi kan 'dining ta ta'ba flask 'din ruwan zafi taji akwai ta ha'da black tea ta koma 'dakin ta rufe 'kofa. Idanu ya zuba mata yana gyara kwanciyarsa yana sakin tattausan murmushi yadda take cin kawai kasan biyayya take masa. “Baby! Kallonsa tai tana raurau da idanu, ta turo 'dan 'karamin Jan bakinta. Gira ya 'daga mata. “Ya isa babyna Allah miki albarka.†Cikin farin ciki ta farantawa Abienta rai ta ce“Ameen Rabin raina.†Bakinta taje ta wanko ta dawo ta kwanta suna ci gaba da hirasu. 'Barawo baccine ya saceta tana kallon Abienta. Murmushi yay ya katse kiran yana 'Dora wayar saman bedside drower ya karaton addu'o'in bacci ya kwanta. ★★★ Washegari *Tchad* Raiyana hankalinta ya yi mugun tashi idan ta Kira Abie bata samunsa, ga Jaddatu ta sauya mata daga gaisuwarta bata yarda wani abun ya ha'dasu, ta rasa ya zatayi da ranta. Bayan sun gama breakfast suna zaune falon, Jaddatu na kallon labarai tashar Aljazeera kasancewar nan ne tasharta. Hanan ta miqe ta ce“Ummina zan kwanta wlh bacci bai isheni ba Abun Iman ya isheni da kira.†Jaddatu ta ce“Ai kun kusa min kewa dole Abdul yaje morocco ya 'dauko min Najwa, ummiterh ba zuwa zatayi ba.†Dariya Hanan tai ta nufi ciki. Jaddatu ta 'kwalawa Latifa kira. A ladafce ta iso ta rusuna tana addu'ar Allah yasa su rabu lfy. “Jaddatu Rahamu gani†“Yauwa kicema ummu Adnan ta gyara kaza ta min dumbun naman kaza mai da'di da rana, ni shi nake sha'awa, je kawomin dabino 'danye.†Cikin girmamawa ta amsa ta miqe tana hamdala zasu rabu lafiya. Saukowar da takeji yasa ta 'dago kanta,Raiyana ce tana tafiya kamar 'kwai ya fashe mata aciki. Baki ta ta'be ta kauda kanta. Da sallama ta iso. Jaddatu ta amsa tana ma Iman mgna ta ce“Iman ke fa bakyaji kin cikani da qaran game.†Raiyana ta zauna 'kasa kusan Jaddatu ta ce“Don Allah Ummi kiyi hkr ki yafemin wlh banyi dan cutar da su ba, kawai 'kaddarace nayi nadama wlh kunyarku nakeji bansan ya zanyi ba, don Allah ki tayani ba Abien Ummi hkr bazan sake ba.†Jaddatu ta ce“Rayyana ai bani kikawa laifi ba, wannan tsakaninki ne da Abdul and Rahma su kika cutar sune sukeda alhakin yafe miki ba niba.†Raiyana ta riqe qafafunta tana kuka ta ce“Don Allah ki saka baki ya 'dauki koda wayatane, na roqeshi gafara.†Jaddatu ta ce“A'a wallahi anyi na farko anyi na 'karshe, bazan sake shiga tsakanin mgnarku ba ba ruwana ruwansa ya yafe ruwansa ya zauna dake Allah ba ruwana don Allah karki sake min mgnar da ta shafeku.†Latifa ta dire trayn dabino tai gaba. Raiyana tana gefe tana kuka har cikin zuciyarta takejin ta yi nadama. Doorbell aka Danna. Jaddatu ta kira latifa ta ce taje ta bu'de. Wahida ce ta shigo da sallama tana wani washe baki. Rayyana ganin Wahida ya saka ta miqe ta rarumi cup glass da yake ajiye kan table ta bita aguje tana fa'din “Shegiya tsinanniya kin sakani cikin masifa ga aurena na gilgilwa wlh sai na kasheki Allah ya isa tsanina dake.†Wahida ganin Raiyana ta biyota ta zaro idanunta, tana fa'din. “Innalillahi! Kenan bata warke ba?†Aguje ta nufi 'kofar fita kafin ta qarasa wucewa Raiyana ta sauke mata cup glass atsakiyar kanta, ihu ta saki ta wuce aguje kanta na fitar da jini. Aguje ta bita tana fa'din “wlh sai na kasheki muguwa azaluma.†Ihu Wahida take tana “Kukawomin “Dauki mahaukaciya.†Mal Adamu da Abie wanda fitowarsu kenan daga 'bangaransu zasu 'dan fita zagaye a'kafa, suka ga Raiyana na bin Wahida kanta na fitar da jini. Abie 2 yay saurin tare Raiyana ta hanyar shan gabanta ya ce“Dakata! Me ya faru haba kekuwa bakiga kin jimata ciwo ba?†Kuka Raiyana ta fashe da shi ta zube gaban Abie 2 kan guiwarta, tana fa'din. “Abie 2 Wlh tinda nake ban ta'ba zuwa wajan boka ba ko Malam dan nawa wani asiri amman wannan tsinaniyar she'daniya tinda na shigo gidan nan daga mata mgnar inajin ciwon yadda Abdulmajid yake kulawa da Ummi qarama fiye dani komensa baby Ummi shegiya itace ta ban shawaran mukaje wajan wani Malam, akan na mallaki Abie ni 'daya abinda yaqi cinsane na saka aka ha'da soyayyar Ja'afar da Rahma, wanda har yamin zancan sai munyi jima'i buqatata zata biya naqi, nasan shiyasa ma ya karya asirin.†Ta 'karashe mgnar cikin kuka tana sake cewa “Don Allah Ku nema min gafara wajan Abie da Ummi and Ja'afar na gane kuskurena wlh na shiryu dan Allah kar ya sakeni.†Abie2 sosai ta basa tausayi sbd yana son mutumin da zaiyi nadama da gaggawa akan kuskure da ya yi. Abie 2 ya furta. “Hasbunallahu wa ni'imal wakil! Raiyana ta shi ki shiga ciki insha Allahu komai zaiyi daidai fatan dai tsakaninki da Allah kikayi nadama? Cikin rawar murya ta ce“Na rantse da Allah nayi nadama daman Wahida ce ta zugani.†“Abie 2 ya ce“Alhmdllh! Kici gaba da istigfari sbd kinyi babban sa'bo jeki zanyi mgna da Abdulmajid insha Allahu.†Godiya tai masa tana miqewa ta nufi ciki jikinta ya yi sanyi. Mal Adamu ya girgiza kansa ya ce“Allah ya kyauta sha'anin mata sai su dan Allah meye dan uba ya nuna 'yarsa kulawa kije kiyi wannan mummunan aikin kawai dan ya mata aure ta bar miki gidan, Allah ya shirya Ja'afar ya yafema insha Allah.†Abie 2 ya girgirza kansa yana fa'din. “Wlh da wuya Abdulmajid yaci gaba da zama da ita, amman zan gwada neman mata afuwa ban son taje ta shiga wata rayuwar daban sbd tana sonsa zanso ya yafe mata ya sake bata dama ta biyu.†(Zuwaira Ummun maryam) Mal Adamu ya ce“Allah ya amince toh.†Abie 2 ya amsa da “Ameen.†Wahida kuwa da ihu ta fice da gidan tana fa'din mahaukaciya zata kasheta. Ma'aikatan gidan sai dariya suke sbd sun hango Raiyana lokacin da Abie 2 ya tareta. Jaddatu da kallo tabi Raiyana ta kwashe cup glass 'din da ya fashe. Tsaf ta gyara wajan ta koma ta zauna ta sadda kanta 'kasa. Jaddatu bata tankata ba harakokinta take. *Espanol* Misalin 'karfe 5:30 pm suka fito daga cikin class ita da Anee hannunsu sarqafe da juna,suna mgn, Rahma tsantsar gajiya ne atare da ita sai yamutsa fuska take, ji take kamar tai jifa da jakarta tsabar gajiya. Rahma ta yi wani irin kyau sosai doguwar rugar jikinta ruwan sararin samaniya ta amsheta sosai. Ahankali ta ce“Wlh cikina Anee ya 'kulle tsabar yunwa.†Anee ta ce“Ni rabu dani kin fiye kafiya, muje restauranta kici wani tin yaushe kinqi, ai sai kiyi ta jin yunwar.†Rahma ta yamutsa fuska ta ce“Wlh tin safe marata take ciwo kome bayamin da'di pls muje gidana daga can sai na kaiki gida.†Anee batayi musuba suka nufi wajan motar Rahma securities 'dinta biyu suna tsaye jikin motar. Dab da zasu isa wata narkekiyar Jeep baqa wulik ta Sha gabansu. Rahma ta tsaya tana kallon taga wane me 'karfin halin ne. Wata zafgegiyar 'kafa fara tass tana sanye da wani shegen takalmi wanda aqalla ku'dinsa zai kai kimanin dubu 'dari da hamsin a naira, a CFA dubu 'dari da hamsin da biyar. Fitowa yay baki 'dayansa farine dogo 'dan talaulayi mai kyawun gaske kallo 'daya zaka masa kasan cikakken 'dan Espanol ne, sanye yake da 'kananun kaya wanda suka masa mugun kyau, saurayine matashi mai jini ajika, 'dan kimanin shekaru 27. Cikin muryasa mai sanyi da'di ya ce“Hello Baby cute, welcome. †Anee ta tintsire da dariya tana fa'din. “Rafeek wlh ka bayar damu lallai Rahmerh ta daban ce wannan motar ban Santa ba.†Rahma ta kalleshi tana 'dan hararsa ta ce“Ban son sannu da zuwanka ban waje na wuci.†'Kayataccan murmushi ya sakar mata yana matsowa dab da ita yana marerece fuska“Uhmm! Haba Baby cute afuwa ni ya kamata nai fushi.†Zatayi mgna kiran Abie ya shigo wayarta. Ganin me kiran ya saka ta diburburce ta nemi nutsuwarta ta rasa gabanta na fa'duwa ta 'daga kiran tare da kai wayar kunnenta zatayi mgna taji muryar Rafeek yana fa'din. “Baby cute pls kiji dani waye ya kiraki kika gigice haka?†Rahma da sauri ta matsa ta nufi wajan mota tana amsa wayar, muryata na sarqewa. “Hel...lo A...bie Ra..bin rai...na!“ _💃ðŸ»'Yar Ajin Ma Sha Allah🥰_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 3/10/22, 08:08 - Buhainat: ```D A``` ```55&56``` _*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_ Tinda Abie ya ji Rahma ta diririce tana mgna a rarrabe, ya tabbatar da zarginsa. Wato ita ce wani qato yake Kira da Baby cute'n sa? Narkakkun idanunsa ya lumshe yana tura hannunsa cikin yalwatacciyar sumar kansa, wadda ta fara fitar furfura tsirirai, wadda bata fi ka 'kirgesu ba. Wani irin wahalallan numfashi yaja, ya fesar da iskar waje, yana kiran sunan Allah. Rahma jin yadda Abien yake sauke mata numfashi ta cikin wayar, ya tabbatar da ya ji abinda Rafeek yake fa'da mata. Cikin dauriya gabanta na fa'duwa, ta matsa can nesa dasu Anee wacce suke hira da Rafeek suna 'yar dariya. Rahma ta numfasa ta ce. “Abienah! Ina wuni wlh yanzu muka fito da class.†Ta 'karashe mgnar tana 'kif² da 'kananun kyawawan idanunta. Abie ya saki murmushin da yafi kuka ciwo, ya saita nutsuwarsa ya ce. “Am Baby kina jina?†Rahma tamkar tana gabansa ta jinjina kanta, asanyaye ta ce. “Eh Abie Rabin raina ina jinka pls kaji.†“Ok maza shiga mota karki waiwaya karki koma fatan kin gane.†Cike da tsantsar biyayya ta 'daga kanta ta isa wajan motarta suka bu'de mata, ta shiga, asanyaye ta ce“Abienah da Anee zamu tafi.†Abie ya sauke mata numfashi ta wayar yana fa'din“Baby kirata sai ku tafi, idan kin isa gida zan kiraki amman ki tabbatar da kin cika cikin ki OK Baby?†Kai ta jinjina tare da cewa. “Ok Abienah.†'Kitt taji ya katse kiran. Wayar tabi da kallo jikinta ya yi sanyi zuciyarta ba da'di. Number Anee ta dannawa kira. Rafeek ya 'kurama motar da Rahma take ciki idanunsa, ya juyo yana fuskantar Anee ya ce. “Kinga 'kawarki ko? Wlh na rasa yaushe zata ban hnkalinta da zuciyarta mu fahimci juna?†Anee zatayi mgna kiran Rahma ya shigo wayarta, bata 'daga ba ta kalli Rafeek ta ce, “Uhmm! Karka damu Rafeek wlh habibty na sonka, amman yau zan titseta sai naji ta bakinta agame da kai OK?†Kai Rafeek ya jinjina ha'de da sauke ajiyar zuciya ya ce. “Ngd Anee ina jiranki.†Motarsa ya nufa ya bu'de ya shige ya fizgeta da 'karfi ya nufi get. Rahma tabi motar Rafeek da kallo tana sauke ajiyar zuciya. Allah ya gani tana son Rafeek, kawai dai tana gudun abinda zaije yazo tinda ance tana da miji, shiyasa bata sakar masa fuska take basar da shi. Anee har ta shigo motar direba yaja ya sulale daga cikin makaranta Rahma bata saniba, ta yi nisa cikin tunani. Anee ta dafata ta zabura tana marerece fuska. Anee tai dariya ta ce“Duk tunanin Rafeek 'din ne?†Rahma ta kai mata duka ta zabga mata harara. Dariya Anee ta kuma yi... Acan kuwa (Australia) Abie ne yake kai komo tsakani 'kofar falon da yake ha'de da bedroom 'dinsa zuwa 'kofar bedroom 'din nasa. Fridge ya nufa ya ciro bottle 'din faro mai azabar sanyi, ya nufi kan sofa ya zube ya 'balle murfin ya dinga 'daddakawa cikinsa ruwan me uban sanyi, sai da ya sha fiye da rabi ya dire sauran saman table. Idanunsa ya lumshe hannunsa cikin sumar kansa yana caku'dawa, cikin wata irin murya ya furta. “Baby cute humm! Anya zan iya barin ummina taci gaba da karatunta akwai sauran shekaru baby har yanzu yarinya ce bata san me take ba shekaru 18 Ya Rabbi! Abby me yasa ka tirsasani akan na aurar da ummina tin tana 'kwailarta? Me yasa ka 'daura? Uhmm! Haa shine daidai Ya Rabbi! †Miqewa yay ya shiga bathroom bai jima ba ya fito, ya tar da wayansa na famar ringing. Sunan da ya ganine ya saka shi yamutsa fuska, dan Allah yana gani baya ko 'kaunar ganin sunan. Daurewa yay ya 'dauki wayan yay picking 'din call 'dinta. Baiyi mgna ba. Daga can kuwa Chad Rayyana jin Abie ya 'dauki kiranta taji da'di sosai, cikin rawar murya tai masa sallama. Abie ya amsa ha'di da tambayarta. “Ya 'karfin jiki Allah ya qara afuwa.†Rayyana ta amsa “Ameen ngd. Cikin kuka ta ce“Don Alah Abien Ummi ka yafemin na tuba bazan sakeba ka yafeni ina son zama dakai don Allah karka gujeni wlh na gyara halina ka barni na rayu dakai†Ta 'karashe mgnar cikin kuka. Abie kai ya shiga girgizawa kamar tana gabansa, dan sam bazai zauna da wadda zata cutar masa da Rahma ba. “Am kina jina? Karki damu ai na yafe miki haka ummina ma, zamuyi mgna idan nazo ina busy OK? †Rayyana ta share hawayenta ta ce. “Ok ngd sosai Allah ya kawomin kai lafiya.†Da “Ameen†ya amsa ya katse kiran yana ajiye iPhone 'din, ya 'dauki Samsung ya nufi hanyar falo, yana son suyi mgna da Tanko. Ibtisam zaune a falon ita 'daya tana kallon TV tana sanye da doguwar Riga ta atamfa ta mata kyau, sosai ta yi 'daurin ture kaga tsiya. 'Kamshinsa ya kawoma 'kofofin hancinta farmaki. Da sauri ta 'dago kanta, manyan idanunta ta zuba masa ko 'kiftawa batayi, wani irin mugun sonsa take ji, ina ma tanada damar rungumansa. Abie kansa 'kasa yana latsawa waya sai da ya shigo tsakiyar falon ya 'dago kansa. Karaf idanunsu ya sarqe waje 'daya. Kansa ya kauda yana fa'din. “Ya Rabbi! Yarinyar nan anya doctor Moha ya dubata sosai ta warke?†Koda ya yazo saitinta baiyi yinqurin mata mgna ba,ya wuci ya nufi 'kofar fita. Muryata ya ji tana gaishesa. “Balarabe ina wuni? Abie ya amsa bai waigo ba, ya ce“ki kirani da Abie sbd ni babanki ne ko bakiga nakai sa'an Tanko ba? Ko ba komai na haifi 'diyar da ta fiki shekaru.†Ya 'karashe mgnar yana bu'de 'kofar zai fice. Aguje ta iso wajansa ta 'dora hannunta saman handle 'din kamar zata shige jikinsa ta ce“Ni dai wlh Babana ya girmaka yaushe zaka haifeni ni dai wlh bazan ce Abie ba, Balarabe zance sam baka ruwan tsofi, kai ya kamata akiraka 'dan matashin dattijo wlh, ni dai don Allah Balarabe ka kaini hospital kalli hannuna ciwo yake.†Ta 'karashe mgnar ashagwa'be kamar zata shige jikinsa tana matsar 'kwalla. Abie da sauri ya matsa gefe yana kiran sunan Allah sbd yanzu ya karanto meke dawainiya da ita. “Ok.. OK! Ban waje na wuci bari na kira Dr.†Tana matsawa yay saurin wucewa. Ibtisam ta dorqushe nan tana sakin kuka tana fa'din. “Ba wanda zai fahimci me nakeji akansa wlh ba laifina bane ba.†Tanko da yake tsaye a'kofar bedroom 'dinsu yana kallon komai, baki 'daya kunya ta rufesa baima San yanzu ta inda zai fara ba. Isowa yay ya duqa ya 'dago Ibtisam ta miqe. Ganin Babanta hankalinta ya tashi jikinta ya 'dauki rawa sai taji fitsari na son ku'buce mata. Bakinta na rawa zatayi mgna Tanko ya buge bakinta yajata har bedroom 'dinsu. Laraba tana linke kayansu Tanko ya jefo mata Ibtisam. Laraba ta ce“Toh me kuma ya faru?†“Wallahi Laraba na fara tirr da aureki, kinga irin tarbiyar taki ko? Kinga abin kunyar da take son janyo min, babban mutum irin Abdulmajid zata tsaya tana neman raina masa hankali, idan ba dalilin dalili ba ina na isa na zauna inuwa 'daya da shi. Wlh yau 'din nan ba gobe ba zamubar 'kasar nan.†Ya fice fuuuu rai a'bace. Ja'afar yana zaune a compound 'din gidan jikin wasu flowers. Abie nan ya isko shi. Cikin girmamawa suka gaisa, Abie ya ce“Ja'afar je ka fito da Ibtisam sai direba ya kaiku hospital ta ce hannunta na ciwo.†Tanko ne ya iso wajan naso. Abie ya ce“Daman kana wajan kaima?†Tanko ya ce. “Abdulmajid tinda yarinyar nan ta warke don Allah kawai yau mu juya zuwa gida, kuma jirgin Niger direct ba sai mun koma chad ba.†Abie ya ce“A'a ai dole sai goben ni zan wuce Espagne wajan baby kwana 'daya zanyi sai na isko ku Chad akwai hira zamu tattauna akan karatun Ja'afar dan Allah ka hkr muje tchad.†Ja'afar yay godiya ya miqe ya tafi kiran Ibtisam. Tanko ya ce“Toh ba damuwa duk yadda kace haka za'ayi Allah ya kaimu goben.†Abie ya amsa da “Ameen. Tinda Tanko ya fita Laraba ta balbale Ibtisam da fa'da. “Wai make faruwa? Ko so kike ki kashemin auren?“ Ibtisam tana kuka ta ce“Wlh A'a Anna ni bansan meke damuna ba ki min addu'a kawai bana fatan sanadina Baba ya sakeki insha Allah zan kiyaye.†Laraba ta ce“Koma meye kibarwa Allah shine masanin sirri da gaibu kinji?†Kai Ibtisam ta gya'da tana kuka. 'Kofa aka 'kwan'kwasa Laraba ta ce“Tashi kije.†Miqewa tai jiki ba 'kwari ta bu'de 'kofar. Hannunta yaja suka nufi bedroom 'dinsu. Rungumeta yay ya ha'deta da bango ya tallafo kanta yana tambayarta da ido menene. Kai ta girgiza. Hannunta yaja suka zauna bakin bed ya rungumeta jikinsa, ya riqe fuskarta yana lashe mata hawayen fuskarta. Akunne ya ra'da mata. “Me yake damunki fa'damin zan temaka miki?†Kuka ta rushe da shi ta qamqameshi. Kwantar da ita yay ya mata rumfa, ya ha'de face 'dinsu ya 'dora bakinsa saman Nata ya zura hannunsa cikin rigara ya shiga nuna mata wani irin rikitaccan salo wanda ya taso mata da mugun feeling, yadda yake murza nipples 'dinta, yana shafar marata da cikinta zuwa cibinta sai meqa take tana ha'diyar yawunsa da yake shayar da ita. Ja'afar abinda bai mata jiya ba sai da ya amta yau wani irin salo mai gigita mace sai ga Ibtisam tana masa kukan da ta rasa na me tana qamqameshi, ta sakar masa jikinta baki 'daya yana jiyar da ita da'di wanda bata isa ta kwatanta shi ba. Jin tayi released ya zaro bakinsa daga can yana murmushi jin yadda take kiransa Mon Amour. Sai da sukayi wanka ya canza mata kaya da kansa ya rungumeta tai luf jijinsa idanunta arufe cikin zazzaqar muryasa ya mata ra'da akunnenta. “Mon cÅ“ur! Meke damunki? Muga hannun da yake ciwo.†Lamo tai cikin jikinsa bata iya mgna ba sai da ya sake tambayarta ta ce“Na warke.†Hancinta yaja ya sake rungumeta tsam 'kirjinsa yana shafa kanta. Kiran Maghreb ne ya saka ya janye daga jikinta, har ya yi alwala ya tagi masallaci bata miqe ba ta yi tagumi ta rasa meke mata da'di, ko amafarki bata ta'ba tunanin zata so wani ba bayan Ja'afar sbd mugun son da ta masa amman gashi da aurenta ta kamu da matsaneciyar 'kaunar Abie wanda batajin zata iya dainawa duba da yadda takejin 'kaunarsa har cancan 'kasan zuciyarta. Zoben yatsarta da akace shi ya saka mata take kallo tana zubar da hawaye tana qamqame zoben,tanajin tabbas mutuwarta ta kusa sone 'kaunace wacce take cikin jini da 'bargo take masa bata San ya zatayi ba. “Balarabe ya zanyi wallahi tallahi bazan iya rayuwa ba kai ba.†Sai da ta gama sambatunta ta miqe ta shiga ta 'dauro alwala, ta fito tazo ta tayar da sallah. Acan Espanol Rahma suna shigowa gidan saman sofa ta zube, tana maida numfashi ta runtse kyawawan 'kananun idanunta, zuciyarta babu da'di bata jure fushin Abienta. Meerah tazo tana musu sannu da zuwa, ta ce“Madam Rahma akwo miki koda tea ne me kauri kisha kafin kiyi wanka kuyi sallah na jera abinci a dining? †'Kananun idanunta ta bu'de ta girgiza kanta “No! Meerah ki barshi ngd.†Anee ta ce“Wlh baki isa ba Meerah kawo mata tea me kauri.†Meerah ta ce“Toh an gama wlh bata son cin abinci.†Anee ta kamo hannayen Rahma ta 'kura mata idanu ta ce“Haba! Rahma me ya yi zafi haka? Tinda aka kiraki awaya kika canza duk bakida nutsuwa da sukuni meke faruwa? Ko Rafeek ne bakya so har haka?†Rahma ta sadda kanta ta ce“A'a Abie nah ne, fushi yake dani, sbd yaji Rafeek ya kirani da Baby cute nafi zargin hakan.†Sam batajin da'di Abienta na fushi da ita ba. Anee ta gane Rahma ba qara min so takewa Abienta ba bata iya samun nutsuwa Idan Abien na fushi da ita. Anee ta rungumeta tsam tana lallashinta, ta ce“Karki damu Abienki na sonki bazai ta'ba cutar da ke ba, tinda har ya ce miki idan kinada mijin idan bai miki ba zai rabaku ki auri wanda kikeso ai ba matsala yanzu zan fahimtar da Rafeek akan mgnarku ya yi hkr zuwa wani lokacin.†Rahma ta girgiza kanta, “A'a Anee wlh koda ace wanda yafi kowa tsufa aduniya ya kasance makaho kurma Abie ya auramin zan zauna da shi na masa biyayya har 'karshen rayuwarmu, bazan iya bijirewa Abiena ba, kinsan 'kaunar da nake masa? Wallahi bana fatan na ba'kanta masa rai sam bana iya jure fushinsa akaina, kawai Rafeek yay hkr Allah ya basa wacce ta fini.†Ta 'karashe mgnar cikin shasheqar kuka. Dan tana sonsa ba yadda zatayi ne shiyasa take baya² da lamarinsa. Anee ta rungumeta tsam tana jin tausayinta da na Rafeek sbd tasan ba qara min so yake ma Rahma ba. Meerah ta kawo tea 'din Anee ta sakata ta sha sai da ta shanye tass tana ha'da zufa. Wanka ta shiga tana fitowa ana kiran sallar Maghreb tare da Anee sukayi sallah, suna kammalawa bayan sunyi azkhar suka fito falon. Meerah tai serving 'dinsu. Rahma bai fi spoon 3 ba ta yi ta ajiye spoon tana 'daukar cup glass wanda Meerah ta cika mata da lemon zallar strawberry sai ra'ba cup 'din yake tsabar sanyi, ta kafa bakinta sai da ta shanye, ta ajiye tana 'daukar wayanta ta latsa lumber Abie. Ta gaji da ringing ba'a 'daga ba. Goshinta ta dafe tana sauke numfashi. Anee ta cika cikinta dam suka dawo falon, ganin yanayinta ya sanya Anee ta shiga bata labari me da'di sai da ta 'dan sake jikinta kadin Anee ta ce “Muje ki saka direba ya mayar dani gida.†Rahma ta marerece ta ce“Please mu kwana gobe sai mu wuce school. †Anee ta maqale kafa'da ta ce“Wlh bazan kwana ba haka kawai kinsan Ya Zahara da fa'da muje kawai asaukeni.†Rahma ba yanda ta iya ta raka Anee har gida suka jiyo. Abie 2 Rahma ta kira suka Sha fira tana tambayarsa jikin Raiyana ya bata labari, amman bai ce ita ce ta musu asirin ba, ya dai ce mata ta warke ta kirata ta mata barka. Rahma cikin farin ciki ta Kira Raiyana. *Chad* Zaune suke a falon Raiyana ta ra'be dan ko ta saka baki a hira Jaddatu ajiye hira take ta 'dauko wata. Jin ringing wayarta ya saka ta duba ganin lumbar ba suna ta 'daga tare da sallama. Rahma ta amsa tana fa'din. “Ammie barka da arziqi Ashe kin warke?†Raiyana ta saki kuka tana fa'din. “Ummi qarama ki yafemin dan Allah ki gafarceni wlh na tuba zan riqeqi da amana ki tayani roqon Abienki karma ya rabu dani.†Rahma ta ce“Subahanallahi! Haba! Ammi ni wlh baki min komai ba! Kuma idan ma kin min toh na yafe miki, Abie kuwa insha Allah kuna tare bazai sakeki ba! Toh me kika masa ma? Bari zan kirasa ki daina kuka dan Allah.†Raiyana sosai taji sanyi aranta ta share hawayenta ta ce“Ngd sosai Allah ya miki albarka.†Rahma ta amsa da“Ameen ammi ki gaishe da kowa sai anjima.†Jaddatu bata ma kalli inda take ba Hanan ce take bata hkr akan ta daina yawan kukan 'yan aiki na jinta. Jaddatu ta ce“Ta baya ga wasa kenan. Ai gaban 'yan aikin baqaqen aljanun suka fa'di munanan aikinta wannan me zai dameta dan sunji kukanta tana Neman gafara wajan wa'danda ta cutawa...†Abie 2 bayan sun kammala cin abinci dare ya kira Abie 1 lokacin ya raka baqin da yay suna bakin gate bai 'daga kiran ba sai da suka tafi. Da sallama ya fara. Abie 2 ya amsa ha'de da gyaran murya ya ce“Abdulmajid! fatan kuna lfy ya me jikin?†Abie wajan wasu fararen kujeru ya isa ya zauna yana amsawa da. “Lfy lau Alhmdllah ya kowa na gidan? Gobe insha Allah suke shigowa amman ni sai jibi zan biya wajan Ummi.†Abie 2 ya ce“Masha Allah! Abdulmajid kayi hkr dan Allah ka sassautama matarka tayi nadama naga tana son zama dakai fiye da komai arayuwarta.†Abie ya numfasa ya ce“Toh har na dawo zamuyi mgna insha Allah. †Hira suka ta'ba sukayi sallama. Yana dates kiran kiran Rahma ya shigo. 'Dagawa yay tare da sallama. Ashgwa'be ta amsa ta kirasa. “Abie Rabin raina idan na 'bata maka rai ka yafemin ko na samu sassauci azuciyata.†Abie yay murmushi ya ce“Uhmm! Baby cute ko? No! Baki 'batamin raiba amman zamuyi mgna idan na iso gobe oya ki kwanta da wuri kinga tin sassafe kike tafiya school. Fatan kinci abinci?†Shasheqar kukanta yaji cikin kunnensa. Idanunsa ya lumshe yana shafa sumar kansa ya furta. “Ya ilahi! Babyna mene um?†Cikin kuka ta ce“Daman nasan kaji shine duk ka bi ka tayar da hankalinka ka tayar min da hankalina, Sam banida walwala banida sukuni komai baya min da'di sakammakon Abiena na fishi dani, ya hana kasan nutsuwa ya hanani.†Ta 'karashe mgnar cikim shasheqar kuka. “Am Babyna kina jina? Kai ta 'daga kamar yana ganinta. “Yauwa kiyi shiru maza kije kici ka cikinki dam da abinci ki Sha ruwa ko lemo me sanyi ki nutsu na hkr na daina fushin gobe idan nazo zamuyi mgna OK baby love? †Ashagwa'be ta ce“Toh Abie kace ka yafemin, sannan kamin murmushi kace min baby Ummi I love you. †Abie dariya ta 'kwace masa harda riqe cikinsa yana 'kyal'kyala dariya. Rahma kuka ta sakar masa yanajin sautin yadda take buga 'kafafunta 'kasa. Cikin dariya ya ce “Ok..OK! Babyna zan fa'da na yafe miki I love you baby ummina ruhina.†Yadda ya fa'dan ya saka Rahma jin wani irin yanayi tin daga 'dan yatsar 'kafarta zuwa tsakiyar kanta, idanunta ta lumshe ta qamqame jikinta waje 'daya tana sauke ajiyar zuciya wadda sautinta ke fita da 'karfi yana ratsa dodon kunnen Abie ta waya. Asanyaye ta ce“I love you too Abienah Rabin raina, yauwa sai mgnar ammi nah.†“No! Babyna sai nazo zamuyi yanzu ina busy good night ki ci abinci OK? †Kai ta jinjina tare da amsawa“Toh Abienah.†Kiran ya dates yana sakin lallausan murmushi. Musalin 11 Ja'afar zaune gefen bed yana waya dasu Harisu cikin nisha'di yana gayamu su gobe zasu taso. Ibtisam sai turo baki take wai ya hanata bacci. Bayan ya gama yay shirin bacci ya hauro gadon ya rage hasken 'dakin ya kwanta, ya matso jikinta ya sanya hannayensa ya zagaye 'kugunta ya tura fuskarshi tsakanin wuyanta yana jujjuyawa ya Kira sunanta cikin wata irin murya. 'Kam'kame jikinta tai tana sauke ajiyar zuciya. Murmushi yay bai mata komai bakinsu kawai ya ha'de yana mata wani irin fitinannan kissing wanda ya zautar da ita ta rungumeshi 'Kam tana maida masa martani, har bacci ya 'dauke su. Washegari cikin shirin tafiya suka ta shi, Abie ya saka an zagaya gari dasu sunyi kalle² laraba idanunta kamar xasu fa'do waje sayayya sosai Abie ya musu yana taka tsantsa da Ibtisam sbd yadda take qoqarin shige masa shiyasa wajan siyayyar yaqi shiga wajan yana mota Pa 'din Abie ne yake biye dasu. Tanko ganin irin ku'din da Abie ya kashe musu harda kuka ya riqe 'kafarsa yana masa godiya. Misalin 'karfe 1 na rana jirginsu Ja'afar ya 'daga zuwa Chad Abie shi kuma nasu 2 na Rana ya 'daga Australia. Espagne Rahma yau ta ci sa'a 'karfe 3:30 na yamma suka dawo daga school. Murna ta hanata zaune ta hanata tsaye, da kanta tinda tai sallar la'asar ta shiga ma Abienta girkin da ta San yana so fiye da sauran abinci. Sai da ta kamamla komai Meerah ta shiyar kan dining area ta shiga wanka. Bayan ta yi sallar Maghreb Wata irin kwalliya ta cancara wuyanta da kunnen and hannunta ta zuba gold haka yau ta canza sarqar 'kafarta ta saka ta diamond har tafi waccan kyau da tsari. Riga da wando na Pakistan ta saka maroon sunyi mata masifar kyau wani irin 'kamshi take na ban mamaki, ta tufqe gashinta ta Saki jelar har gadon bayanta, ta yafa mayafin kayan. Meerah kanta da take mace ta yaba kyan da Rahma tai da tsarin surata, sosai take mamakin tsantsar 'kaunar da Rahma takewa mahaifinta kamar dai saurinyata ko mijinta irin wannan girkin da 'daukar wanka. Zaune take tana duba lokaci. Zabura tai ta ce“Wayyo na makara zuwa airport maybe muje kusan tare, Meerah na tafi sai na dawo.†Ta 'karashe mgnar tana tafiya abinda taji a Tv yasa tai saurin dawowa baya ta qurama Tv 'kananun idanunta masu matuqar haske da kyau tana kallon labarun da ake, cikinta taji ya hautsuna zuciyarta tai wata irin bugawa lokaci 'daya taji duniyar na juya mata idanunta suna lumshewa kafin ta fahimci sauran bayani ta sulale nan 'kasa sumammiya... _💃ðŸ»'Yar Ajin Ma Sha Allah🥰_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 3/12/22, 00:27 - Buhainat: ```D A``` ```57&58``` _*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_ Meerah da take fitowa daga kitchen idanunta suka sauka akan Rahma ta zube 'kasa. Aguje ta nufi wajanta tana salati, ha'di da kiran sunanta. Gabanta ta zube tana 'dagota tana girgizata ha'di da kiran sunanta. “Rahma me ya sameki? Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un!†Duk ta ru'de ta rasa ya zatayi da Rahma. Idanunta ya sauka akan Tv ganin irin labarin da ake, lokacin ana sanarwa jirgin da ya taso daga Australia zuwa Singapore ya fa'di, sai jirgin Turkey wanda zaije Istanbul shima ya fa'di. Agigice Meerah wacce sam bata fahimci garin da akace ba tsabar ru'du jin ance ya taso daga Australia, ta 'kwalla ihu mai firgitarwa wanda ya haddasa me gadi da securities Rahma suka nufo hanyar falon aguje hannunsu riqe da bindigogi. Ki shin 'kofar suke kamar zasu 'ballata. Meerah ta kwantar da Rahma ta nufi 'kofar aguje ta bu'de. Aguje suka shigo suna tambayarta menene? Agigice take nuna musu Rahma da Tv tana fa'din. “Ya mutu itama ta mutu.†Wajan Rahma suka nufa, tana kwance kamar gawa. Me gadi ya ce“Ki kawo ruwa da sauri.†Robar ruwan da take ajiye saman center table ta 'dauko ta 'balle murfin ta zubama Rahma tana kuka. Bata motsa ko gezau babu alamar zata farfa'do. Securitien ta me suna Adeel yay saurin sunkuyawa ya cicci'beta ya ce“muje hospital karta rasa ranta.†Meerah haka ta bisu aguje ba ko 'dan kwali akanta. Rungume take da Rahma abayan motar tana kuka har suka isa ha'dadd'iyar privet hospital dan a'kasar ma sai wane da wane yake zuwanta. Cikin gaggawa aka amsheta aka shiga emergency da ita. Temakon gaggawa suka shiga bata domin su samu numfashinta ya dawo. Meerah ta kira Anee ta gayama tana kuka ba'a rufe 30 minutes ba sai ga Anee itama kuka take suna leqen Rahma ta 'kofar glass anata fama akanta har yanzu bata farfa'do ba. Securities hankalinsu ya yi mugun tashi jin jirginsu Abie ya yi hatsari. Misalin 9 na dare jirginsu Abie ya diro 'kasar Espagne. Haka kawai yakeji fa'duwar gaba sam baya jin da'din zuciyarsa. Shigar larabawa ce tsaf ajikinsa tamkar balaraben saudiya, kallo 'daya zakawa kayan jikinsa kasa na manyan ku'dine tin daga takalmin 'kafarsa har zuwa agogon gold da yake 'daure atsintsiyar hannunsa. Farin glass ne manne akan fuskar shi. Cikin nutsuwa yake sauko daga cikin jirgin, yana 'ko'karin canza layi. Rahma ya kira tanata ringing ba'a 'daga sakammakon sun baro wayan agida. Direban Rahma ya kira bugu 'daya ya 'daga cike da mamaki, nan ya sheda masa sun iso lfy azo 'daukarsa. Nan ya shedama Adeel suka tafi 'daukansa cikin fa'duwar gaba, basu San irin tashin hankalin da Abie zai shiga ba jin 'yarsa hospital har yanzu bata farfa'do ba. Daga airport kai tsaye hospital suka nufa. Abie ya ce. “He! Ina zamuje ne?†Adeel ne mai 'karfin halin cewa. “Yalla'bai kayi hkr...†Ya basa labarin komai. Wani irin juyawa kan Abie yake yana kira sunan Allah, hankalinsa amugun tashe. Suna zuwa Abie ya nemi abarsa ya ganta, amman har lokacin ba damar ganinta, haka ya dinga kai kome ya rasa me yake masa da'di. Misalin 10 na dare Rahma ta farfa'do tana wani irin fizge² da ihu tana kiran Abie. Likitocin tsaye kanta, allura suka mata nan take bacci ya 'dauketa. Doctor yana fitowa Abie ya taresa da rawar jiki yana tambayarsa. Zofa ya goge, da harshen turanci ya ce“Muje office†Zaune suke Abie na fuskantar Dr. “Yalla'bai zuciyar yarinyar nan tayi mugun bugawa sakammakon razana da abinda taji ko ta gani ya gigitata, har ya hasasa mata suma wanda ta kwashi sama da 4 hours kafin mu samu ta farfa'do, dan haka akiyaye 'bata mata rai, yanzu tana bacci da zaran ta tashi zata farka normal, ga magugun da za'a siyi ta sha su tsawon sati gudu insha Allah komai zaiyi normal. †Baki 'daya Abie baida wata nutsuwa bare kwanciyar hankali, tinda yaga Rahma kwace agadon asibiti, sai ga shi yanzu ana mgnar zuciyarta ta buga duk sakammakon taji jirgi ya yi hatsari tin bata tsaya taji wanda zaije wata qasa bane ba. Numfashi ya sauke ya ce. “Ok Dr ngd bari zan siyo magugunan yanzu, sai akaini wajanta.†Fita yay, sukayi mgna da Adeel, ya fita ba jimawa ya dawo da magugunan masu masifar tsada. Doctor ya nunama Abie yadda zata sha sannan ya ce da ta tashi ayi qoqarin bata koda tea ne amman abari ya huce karta Sha da zafi sosai. Abie ya tura direba da Meerah gida ta 'daukoma Rahma kaya Kala biyu ta tawo da kayan tea da komai harda girgin da Rahma ta shiryawa Abie. Zaune suke sun sakata gaba bacci kawai take Abie na riqe da hannunta wanda baida drip, yana aikin murzawa yana shafa fuskarta. Kallon Meerah da Anee yay ya ce. “Dare ya yi kuje gida ku kwanta Ku huta, Anee a fara ajiyeki sai su Meerah su isa gida OK?†Tana share hawaye ta ce. “Toh Abie Allah ya bata lafiya, gobe zan shigo daga makaranta.†“Ameen†ya amsa suka tafi. Dr ya sake leqowa ya dubata ya fice Abie ya rufe qofar ya shiga toilet ya 'dauro alwala ya fito ya gabatar da sallolin da ake binsa. Koda ya idar nafila ya shiga, wadda sai 2 na dare ya miqe bayan ya yi doguwar addu'a Allah ya ba Rahma lfy. Bakin gadon ya zauna ya rankwafo yana kallon kyakkyawar fuskarta. Drip yaga sauran qiris ya qare ya cireta ya matsar da ita ka'dan ya haye gadon ya shigar da ita jikinsa sosai ya lullu'besu da tattausan bargo wanda Meerah ta kawo. Wata irin ajiyar zuciya yaji Rahma ta sauke tana qara shigewa jikinsa ta tura fuskarta 'kasan wuyansa tana sauke numfashi anutsu irin baccin yana mata da'di. Zagayeta ya yi da hannayensa yana buga bayanta ya manna mata kiss agoshi ya qura mata idanu yana jin mugun tausayinta. Ahankali ya furta“Babyna da kin mutu ina tunanin ba lallai na jimaba zan biki, baki tsaya kinji da kyau ba Abienki kawai kike tunani har kunnuwanki suka jiyo miki jirgin da zaizo Espagne ne.†Kanta ya shafa ya tallabo fuskarta ya kirata cikin ra'da. “Baby ummina!†Ina alluran da aka mata, sosai take aiki bacci take ta qamqameshi. Tofeta yay da addu'ar bacci ya kulle idanunsa ba jimawa bacci ya sace shi. A can kuwa 'kasar Tchad. Jirginsu Ibtisam misalin 8 na dare ya sauka, Yahaya direba da Abie 2 and Mal Adamu sukazo tarbansu. Ibtisam sosai gidan ya burgeta dan yafi ma na Australia tsaruwa da kyau. Bayan sunyi wanka sunci abinci Tanko ya nemi izinin suje gaishe da Jaddatu, Abie ya musu jagora har falon. Jaddatu ana zaune ana jan casbi suka shigo, da sallama. Ibtisam da manyan hotunan Abie da Rahma ta fara cin Karo akowane kusurwar bango wasu suna tare rungume da juna wasun kowa daban sai Jaddatu da wani kyakkyawan tsoho balarabe sai wani guda sun kusa su goma suna cikin anushuwa. Ibtisam tsirawa hoton Abie da Rahma ido tai, yadda suke 'kam'kame da jina suna dariya. Tsaki taja 'kasan le'be duk da kuwa taga tsantsar kamarsu da Rahma, baki ta murgu'da ta janye idanunta daga kallonsu. A'kasa suka zube suna gaisheta. Jaddatu cikin sakin fuska ta amsa tana kallon Ja'afar da yake yanzu ya iya larabci ta ce. “Barka da arziqi Ja'afar, Ibtisam ya jikin? Allah ya 'Kara sauqi na tayaki murna amman don Allah ki kiyaye ko gaba karki sake yinqurin guduwa sbd za'a miki auren dole, idan kin tsayawa kin gayawa Allah tabbas zai miki maganin komai.†Ja'afar ne ya fassarama Ibtisam tinda dukkansu bayan Abie 2 da Ja'afar Tanko da Adamu and laraba da ibtisma ba mai jin larabacin. Ibtisam tai 'kasa da kanta cikin ladabi ta ce“Ngd ummi Allah ya saka da alkhairi.†Laraba ma godiya tai jin yadda Jaddatun take fa'dawa 'yarta gaskiya. Hanan ta ce“Ya Abdul sai ya wuce wajan 'Yar lelensa ko? Amman ya ce gobe zai zo.†Abie2 ya girgiza kansa ya ce“Da wuya har mugani.†Dariya sukayi. Latifa ta ajiye musu lemo da ruwa kayan motsa baki anata hira abin gwanin ban sha'awa hira Ja'afar ne me fassarawa. Rayyana ce ta sauko ganin harda Ja'afar ta zube tana neman gafarasa. “Wlh ba komai na yafe miki Allah ya yafemu baki 'daya.†Da “Ameen suka amsa, sun jima sosai kafin su miqe Jaddatu ta ce“Ja'afar Ibtisam da mamarta ga bedroom can hanyar kitchen su zauna kafin Abdul 'din yazo su wuce.†Ja'afar yay godiya ya fa'dawa Laraba sukayi godiya nan aka ha'dasu da Latifa kasancewad tana jin hausa ita ta kaisu har'dakin da zasu zauna. Ja'afar bayan sun koma 'bangaran Abie2 yamusu sallama yace zaije gidan Baba Tsalha ya kwana wajansu Harisu ya yi kewarsu sosai. Fatan alkhairi suka masa ya tafi. Ibtisam ta baje saman bed tana qarewa 'dakin kallo tana jinjinawa wai nan wajan saukar baqine toh ina wa 'yan gidan gaskiya masu ku'di na morewa inji Ibtisam. Fuskar Abie take mata gezu sai tsaki take ja taji haushin ganinsa da balarabar yarinyar nan. Laraba ta ce“Ibtisam dan Allah ki ajiye hankalin ki,kinji?†Kai Ibtisam da 'daga sbd tasan duk abinda zatayi dan sugane bazasu ganeba gwara ta barma zuciyarta. Baba Tsalha ganin Ja'afar awannan daren ba qaramin farin ciki yay ba, kamar ya goyasa yana tayasa murnar samun lafiyar Ibtisam. Yahuza ya ce“Wai Ja'afar kaga yadda ka zama kwana ukune ko nawa har ka canza baqar fatarka tana sheqi.†Harisu ya kauma Ja'afar duka ya ce“Ba dole ba 'kasar waja ai akwai da'di ga Hutu ga amarya agefe.†Ja'afar bai ce musu uffan ba bayan murmushi haka suka kwanta awannan dare cike murnar ganin Ja'afar. Acan Espagne misalin 'karfe 4 Rahma ta farka tana fizge² tana kuka tana kiran Abie. Cikin bacci yake jin shasheqar kukanta tana kiransa tana karya mutu ya barta. Firgigit Abie ya farka yana bu'de gajiyayyun idanunsa. Riqeta yay gam yana matseta cikin jikinsa, ya tallabo kanta yana girgizawa ahakali yake kiranta. “Baby Ummi! Oya bu'de idanunki ga Abienki tare kuke ban mutu ba.†'Kananun kyawawan idanunta wanda sukayi jajir ta bu'de jikinta na tsuma ta kalli fuskar Abie. Hannunta ta sanye ta shafi fuskar shi taja dogon hacinsa ta 'dora yatsarta akan lips 'dinsa ta shafa bakinta na rawa ta ce. “Ya Allah karka tasheni daga wannan mafarkin da nake kasa na dauwama ahaka Karna tashi ace da gaske jirgin su Abie ya fa'di...†Abie ya girgizata yana shafa fuskarata, idanunta ya gwala mata ya hura mata sansanyar iskar bakinsa ya manna bakinsa saman kunnenta ya hura mata da 'dan 'karfi ya kirata. “Babyna please ki nutsu Abienki ne ba mafarki kike ba, ba jirgin Espagne ne ya fa'di ba, na Singapore ne oya bu'de idanunki kinji Baby.†Ya 'karashe mgnar yana riqe fuskarta da hannayensa. Hawaye na kwaranya saman fuskarta ta mari kanta ta shafa fuskar Abie tana Jan gemunsa ta kai fuskarta dab da tashi tana sunsunawa 'kamshinsa ya cika mata hanci ahankali ta kirasa “Abie Rabin raina!†Cikin farin cikin ya amsa “Na'am Babyna ruhina.†Wani irin kukan da'di ta Saki tana qamqame Abie ta shige jikinsa kamar zata koma cikinsa ta rungumeshi sosai tana kuka iya 'karfinta. Abie ya sauke 'katuwar ajiyar zuciya, yana fa'din. “Ya Rabbi! Oh! Baby pls kiyi shiru nine ga ni kusanki ba abinda ya sameni, yi shirunki kinji?†Ya 'karashe mgnar yana matseta gam yana shafa bayanta bakinsa dab da kunnenta yana hura mata iska cikin 'kofar 'kunnenta. Shiru tai tana sauke ajiyar zuciya tana sake maqaleshi ta tura kanta cikin 'kirjinsa tana shaqar daddan 'kamshinsa. “Baby bari na ha'da miki tea ki sha OK? †Kai ta girgiza tana sake shigewa jikinsa. Dogon gashinta ya tattare mata, ya 'daure da ribbon ya sumbaci tsakiyar kanta yana sake matseta jikinsa ya lullu'besu da lallausan bargo. Sauka numfashinta yaji awuyansa ta kuma bacci cike da nutsuwa ta maqaleshi gam bata barinsa yay 'kwa'kwaran motsi kamar za'a amshe mata shi, ga shi anyi kiran sallah yana son ya yi sallar raka'atanil fajir. Sai da ya bari baccinta yay nisa sosai ya samu ya janye jikinsa ya runguma mata pillow ya sumbaci goshinta ya kamo tafin hanunta ya shafa ya sumaci zoben hannunta yana murmushi yaja hancinta ya sauko ya shige toilet. *Niger Tahoua* Misalin 'karfe 8 na safe. Inna na hura wuta tuyar waina, sai ga Dadda ita da Taslim, suna kwa'da sallama. Inna Hansatu ta kallosu tana amsawa fuska ba yabo ba fallasa. Tabarma ta shimfi'da musu, suka gaisa ta isa ta hura wuta. Dadda ta ce“Hansatu dan Allah ko kinada labarin su Ja'afar tinda duk tare suke? Wlh hankalina ya tashi tin shekaran jiya Tanko ya ce zasu taso har yanzu bana samunsu awaya.†Inna ta gyara zamanta saman kujerata, tuyar wainarta, tana zuzuba mai acikin tandar. “Eh Dadda jiya da dare suka iso Malam ya kira yana fa'damin, Masha Allah Ashe yarinya ta warke barka Allah tsare gaba...†Mahmoud ne ya shigo da sallama yana fa'din. “Ya Ja'afar ga Innar kana jina?†Inna ta washe baki tana fa'din. “Kai Masha Allah yaron albarka tinda safe ya nemi mahaifiyarsa su gaisa.†Ta amsa tana kara wayar akunnenta tare da sallama. Lokacin Ja'afar suna cikin taxin baba Tsalha zasuje gidan Abie. Amsawa yay yana gaisheta ya 'dora da cewa“Innata jiya muka sauka Alhmdllh! Ibtisam ta warke, inna umma deluwa aban ita mugaisa.†Inna ta washe baki ta ce“Masha Allah yaron albarka haka akeson 'da nagari Allah ya maka albarka, ina baaban naka? Deluwa ta yi sammakon zuwa asibiti bata dawo ba 'diyar 'kaninta aka riqe. Ga Dadda zauna kakar matarka tana neman labarinsu Tanko surukinka.†Dadda da Taslim suka kalli juna suna mamakin lamarin innar. “Toh gata bari abata amshi Mahmoud. †Mahmoud ya amsa yabama dadda. Sallama ta amsa suka gaisa cikin mutuntaka, tana tambayarsa su Ibtisam. Ja'afar ya ce“Wlh layinsa tin jiya bai gansa ba amman suna lafiya yanzu idan na isa sai na basa wayana ya kiraku da numberki insha Allah.†Dadda ta masa godiya tai masa barka da arziqin samun lafiyar Ibtisam, sukayi sallama ya kashe wayar jin innar na 'kananun magana. Dadda ta ce “Hansatou zamu tafi mun gode sosai Ashe sun dawo Tchad sai gida.†Ta ce “Eh insha Allah. †Waina zubin farko ta zube musu duka da miya, dadda ta yi godiya inna ta saka Maimou tuyar ta rakasu har 'kofa suka tafi da mamakinta akwai kirki akwai tsiya inna haka take. Suna zuwa gida su Aydah suka baibayesu suna tambayar labarin Ibtisam da babansu. Taslim ta ce“Kai Ramadan kamar kafimu son Baba da Anna da auntie Ibti akanmu.†Labari dadda ta basu sai lokacin hamkalin yaran ya kwanta sukaci wainar suna hirasu suna jiran kiran Tankon. Acan kuwa Tchad. Ja'afar yana zuwa bayan sun gaisa ya basa wayan ya kira Dadda, aka kira su Laraba har su sukayi hira, dadda jin murya Ibtisam harda kukanta dakyar ta lalla'bata tai shiru. Ja'afar sai satar kallon Ibtisam yake lokacin da take wayan. Ku'din ne da suka qare ta basa wayansa suka koma ciki, bayan sunyi breakfast Ibtisam aka koma bacci saman lafiyayyan bed. Ja'afar kuwa can gidansu suka koma su Harisu sun ce bazasu je aiki ba, yau. Falmata ce ta matsa ma Ja'afar tana son ganin Ibtisam, suna son zuwa ganinta ko za'a barsu su shiga gidan? Dole ya rakasu. Ibtisam sosai tai farin cikin ganinsu Falmata da suka tashi tafiya ta ce zata bisu da yamma sai ta dawo, Ja'afar bai hanata ba, murna ma yay zai samu damar ke'bewada ita. A can Espagne Abie dakyar ya samu ya tashi Rahma ya ha'da mata ruwan gumi tai wanka, tai sallah, ya bata tea ta sha ya bata mgani ta Sha. Dr ya dubata ta koma bacci wanda fafur taqi, sai jikin Abienta dole ya hkr ya mannata jikinsa ya lullu'beta ya zagaye hannayensa gadon bayanta tana baccinta anutse. Misalin 11 Meerah ta kawo musu ha'daddan kayan breakfast ta gaishesa ya amsa tana tambayar me jiki ya ce “Da sauqi yauwa Meerah bari naje gida nayi wanka na canza kaya kafin ta tashi zo zauna kusanta.†Ahankali ya zameta daga jikinsa Meerah ta maye gurbinsa. Ai kuwa ya zame jikinsa tana farkawa. Yana dab da fita ta sanya masa kuka tana kiransa “Abie!†Tamkar 'karamar yarinya. Da sauri ya dawo ya ce“Meerah sauko.†Meerah ta sauka ya zauna ya ware mata hannaywnsa tai saurin shigewa jikinsa tai luf, tana kuka ahankali. Bayanta ya buga can 'kasa² yake mata mgna kusan kunnenta. “Baby kiyi shiru ba abinda zai sameni insha Allah sai wanda Allah ya rubuta ba ganiba, taso kiyi breakfast pls kinji Babyna.†Shiru tai ta bar kukan ta yi lamo jikinsa tana saqalo hannayenta wuyansa, ta tsura masa kyawawan 'kananun idanunta wanda suke ciki da ruwan hawaye. 'Shima kallonta yake yana shafa dogon gashinta wanda rabi ya zubo kan fuskarta. 'Dan 'karamin bakinsa ya 'dora saman gazar² 'din gashin idanunta ya sumbata. Idanunta ta rumtse tana kwa'be fuska. “Pls baby ummina abinci ka'dan zakici.†Idanunta ta bu'de ahankali ta bu'de 'dan qaramin bakinta ta ce“Abienah kai kaci wani abun ne?†Hancinta yaja ya ce“Ta ya kina gadon asibiti kike tunanin zan iya sakawa cikina koda baqin ruwa ne babyna?†Zabura tai da 'dan sauran 'karfinta tana son miqewa ta ce“Abie pls kaci wani abun zanci nima wlh.†Cikin farin ciki ya kamata ta zauna sosai ya jingina mata pillow, ya sumbaceta agoshi ya shafi fuskarta, ya sauko ya nufi toilet ya fa'din. “Meerah ha'da mana tea mai kauri sai ki zuba mana abinda kika kawo.†Meerah da gama shagala da kallonsu tai firgigit ta amsa da “Toh Yalla'bai.†Ta shiga kiciniyar ha'da masu tea. Abie ya shiga toilet. 'Kofar aka turo da sallama Anee na gaba Rafeek na baya wanda hango Rahma zaune ta amsa kyau matuqa sanye take da wata Riga da skirt Ash kala kayan Espagane , marar kwaramniya sun 'dan kameta, wanda ya bayyana kyawun surata, kanta bu'de gashinta ya baje gefen fuskarta, tayi wani irin kyau, 'kafarta zuwa 'kwabrinta waje sarqar 'kafarta sai walwala take. Hakan ya saka Rafeek yay saurin wuce Anee, ya nufi wajan Rahma fuskarsa na nuna tsantsar damuwarsa, masoyiyarsa gadon asibiti. Rahma ganin Rafeek amugun tsorace ta zaro kyawawan 'kananun idanunta waje, tana kallon 'kofar toilet.... _💃ðŸ»'Yar Ajin Ma Sha Allah🥰_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 3/12/22, 00:27 - Buhainat: ```D A``` ```59&60``` _*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_ Sosai Rahma ta shiga ru'du gabanta na fa'duwa, ganin Rafeek na dimfarota Abie na toilet. Da sauri ta tan'kwashe 'kafafunta, tana janyo mayafin kayanta ta lullu'be kanta Hannayenta ta ha'de tana roqon Rafeek ya fita, hawaye har ya fara gangarowa saman kumatunta. Cikin rawar murya ta ce“Pls Rafeek ka fita Abiena na nan kaji?†Rafeek ya waiga baiga Abien ba, ya girgiza kansa yana zuba hannayensa cikin aljihun wandonsa ya ce“Haba! Baby cute harda kora? Ai koda ace yana nan bai fita ba, nasan murna zaiyi mai son 'yarsa yazo ganinta tana gadon asibiti.†Duk cikin harshen turanci sukayi mgnar. Dab da ita ya zauna ya qureta da manyan idanunsa, cike da tsananin tausayinta, ya furta “Baby cute sannu Allah ya baki lfy, yanzu Anee take fa'damin na ce sai na biyota, ya jikin?†Rahma kasa mgna ta yi kicin² gabanta na fa'duwa har wata 'yar zufa ta karyo mata saman goshinta. Anee ta zauna tana murmushi ta kama hannayenta,tana fa'din. “Habibty sannu ya 'karfin jikin? Wlh jiya naji tsoron halin da kika shiga, amman yanzu Alhmdllh! Ina Abie ko ya tafi gida yazo? Yanzu me kikeji? Sannu Rahamata. †Ta 'karashe mgnar tana ta'ba wuyanta. Rahma duk ta diririce ta rasa abinda yake mata da'di. Wani irin yawu ta ha'de mai 'daci tana kallon Anee wacce take 'ko'karin amsar tea 'din da Meerah ta ha'da ma Rahma. “Anee pls Rafeek ya tafi Abie yana nan, ke kinsan komai.†Rafeek ya amshi cup glass 'din me 'dauke da tea sai tiriri yake yana fitar da 'kamshi citta da kananfari. Bakin Rahma ya nufa yana hura mata ya matsa dab da ita, ya ce“Haaaa baby cute.†Kai ta girgiza cikin kuka ta bu'de baki zatayi mgna ya kafa mata cup 'din tea 'din, wanda yay dai-dai ta fitowar Abie daga toilet 'din. Ba Rahma ba Anee ma ta firgita da ganinsa, dan bata san yana toilet ba. Manyan shanyayyun idanunsa ya zuba saman hannun Rafeek me 'dauke da cup 'din wanda ya kafa saman bakin Rahma. Rafeek cike da muguwar kunya, ya janye cup 'din daga bakinta ya miqa mata a hannunta, ya sauko ya zube 'kasa yana gaishesa cikin girmamawa cike da kunya kamar yadda yaga Anee ta yi. Abie ya qaraso ya amshi tea 'din da Meerah ta ha'da masa, ya shiga kur'ba da zafinsa, yana Jan kujera ya zauna nesa da gadon, yana amsa gaisuwar fuska asake, yana fa'din. “Anee yayanki ne wannan ban San shi ba? Meerah sake ha'de tea cup biyu mana.†Anee duk ta daburci ta 'daga kanta ta ce“Eh Abie nace zanzo ya biyoni yaga jikin nata.†Ku'bar tea 'din ya kuma yi yana murmushi ya ce“Masha Allah, yaron kirki Allah ya yi albarka, miqe ka zauna mana.†Rahma ta kafe Abie da ido hannunta me riqe da cup na rawa cup 'din na qoqarin su'buce mata. Rafeek ya miqe yaja kujera ya zauna. Meerah ta ha'de tea Abie ya amsa da kansa yana murmushi ya beqawa Rafeek cup 'daya Anee 'daya, suka amsa suna godiya. Kallon Rahma yay yana murmushi ya ce. “Baby ki sha mana ko akwai zafi ne?†Rahma tai 'kasa da kanta tana kallon tea 'din bakinta baki 'daya 'daci yake, hankalinta tashe yake, tasan Abie mugun fushi yake da ita. 'Kamshin turarensa ya kawo ma 'kofofin hancinta farmaki,kafin taji hucin numfashinsa, dab da fuskarta, sai saukar tattausan hannunsa taji saman nata yana janye cup 'din hannunta, kafin sautin muryasa mai fitar da amon da'di ta bayyana dab da fuskarta, yana fa'din. “Sorry baby karki zuba ajikin ki mana. Anee 'kawarki bata son cin abinci tanada lafiya ma bare yanzu. Oya babyna sha tea 'din kinji haaaa pls kar Anee da yayanta su mana dariya Baby taqi cin abinci hannun Abienta.†Ya qarasa mgnar yana 'dago da ha'barta, yana sakar mata lallausan murmushi, yana mata wani irin kallo, wanda ya kusa sakata makancewa, baki 'daya jikinta rawa ya fara, bata san lkcn da ta bu'de masa bakinta ba, ya shiga bata tea 'din. Anee da Rafeek kamar ha'din baki suka sha tea sosai sbd da'din da ya musu. Abie yana tallafe da fuskar Rahma sai da ta sha tea 'din, yana jan su Anee da fira. Farfesun kayan cikine da sinasir Meerah ta girka ta zuzzuba musu a plates, ta basu Rafeek kunya ta hanasa ci, Anee ta amsa tana cin abunta. Abaki Abie yake ba Rahma tana amsa tana ci cikin dauriya, ta gama ya bata ruwa ta Sha ya goge mata baki da tissue, idanunsa ya saka cikin nata ya motsa la'bbansa, “Kwanta maza.†Ba musu ta kamo hannunsa ta damqe anata ta kwanta, ta ce“Abie lullu'be sanyi nakeji.†Fuskarta ya shafa ahankali ya furta. “Ok.†Lullu'beta yay da tattausan bargo ya sumbaci kumatunta, ya miqe yana zuba hannaywnsa cikin aljihun wandonsa, ya ce. “Anee zanje gida na dawo akula da ita, Meerah sai na dawo.†Cikin girmamawa suka amsa. “Toh Abie adawo lafiya.†“Allah yasa†Ya amsa ya beqama Rafeek hannu sukayi musabaha, ya fice ba tare da ya kalli inda Rahma take ba. Runtse idanunta tai tana jin kuka na neman 'kwace mata, ta ce“Don Allah Rafeek ka tafi kaban lokaci zanyi mgna da Abie pls.†Rafeek ya miqe ya dawo kujera dab da gadonta ya zauna yana mgna 'kasa². “Wlh ba inda zanje ina nan har Abie ya dawo, ai tinda yaban fuska yanzu zan bayyana masa kaina, Abienki baida matsala wlh, Baby cute pls ki ban dama na fito aurenki nake son yi...†Cikin zafi ta ce“Ka rabu dani inada miji don Allah.†ta qarashe mgnar tana juya masa baya ta rufe kanta da bargon. Anee dariya tai ta ce“Pls Rafeek ka barta har ta warke yanzu dai mu kula da ita har Abie ya dawo sai muje ka saukeni gida nayi wanka na koma school.†Meerah dai kallonsu take tana dariya. Abie su na zuwa gida wanka yay, ya zauna falo, yana waya dasu Jaddatu da Abie 2. *Gabon* Daga wanka ya fito yana goge jikinsa da towel, wayansa ta 'dauki ringing ya waiga ganin sunan da yake yawo akan screen wayan yaja tsaki, ya 'daga cikin masifa ya ce. “Wai GANAU me kuke nufine? Shin Ana abu dole? Nine babba nace na daina komai na tarwatsa komai Chad 'dinma na daina zuwa, bari kaga.†Ya katse kiran yana huci ya kira number Ja'afar, bugu biyu Ja'afar ya 'daga tare da sallama. Ma'aruf ya amsa ya na fa'din. “Ja'afar! Sannu ya me jikin? Allah ya qara sauqi, ina son Ja'afar ka amshi key 'din motar da ka kaiwa megadi ka riqe na mallaka maka kyauta, bazan sake dawowa Chad ba, yau zan saka asiyar da gidan ku'din abawa marayu sadaka.†Ja'afar da suke zaune shi da su Harisu sai da ya miqe tsaye ya ce“Oga kyautar mota sukutum! me uban ku'di hakan?†Ma'aruf ya numfasa ya ce“Eh na baka sannan ka yafemin na maka laifin da kai kanka baka saniba nasaka kamin wani aiki baka cikin hayyacinka na godema Allah da ya shiryeni tin da jajayen sawuna.†Ja'afar ya ce“Anya kamin laifi kuwa? Gaskiya ban gansa ba azaman mu koda ka min na yafe maka Oga ngd Allah ya qara girma, da kafin Allah ya ha'dani da kai da Abie na tsani alaqa da masu ku'di sbd wulaqancin su amman Ku ba haka kuke ba!†Ma'aruf yay masa godiya ya katse kiran nan take ya kirayi wata number ya gayama mutum yadda za'ayi da ku'din idan an siyar da gidan kayan sawarsa arabama mabuqata. Yana gama wayar ya dinga jin qaran doorbell ba qaqqautawa, yaja tsaki ya qarasa shiryawa cikin dakekiyar shaddah ya fesa turare, ya fito yana baza 'kamshi. 'Kofar ya bu'de yaja baya tiris yana ha'de ransa. Cikin fushi ya ce“Ke! Mayya me ya kawoki bayan kinsan Aishatu na wajan baki agabana da kukayi waya ta ce miki gata zata fita tin safe? Wlh wlh ayau zan tona miki asiri wajanta, tinda ke sakarace baki san amana ba me zanyi mace irinki ko mata sun qare aduniya shashasha! Kawai.†Rabi'ah sanin gidan ba kowa har Uwani aka tafi wajan bikin ya saka tai saurin shigowa ta maida qofar ta rufe ta shige jikinsa ta qamqameshi tana sakin kuka ta ce“Haba! Don Allah mon Cheri meye laifina dan ina sonka? Wlh mugun sonka nake bazan iya rayuwa babu kai ba, ka tausaya min don Allah. †Ta qarashe mgnar cikin kuka tana qara maqaleshi tana Goga masa 'kirjinta. Ma'aruf wani irin 'kamshinta ne ya buwayeshi tin shaqar farko yaji baya hayyacinsa, sosai yakejin feeling lokaci 'daya qamshin ya kashe masa sansan jikinsa, ya kasa 'kwace kansa daga gareta baki 'daya 'kamshin ya 'daga masa hankali ya rasa ma duniyar da yake ganin Rabi'ah yake ta koma masa Aishatunsa sak. Rabi'ah ta maqaleshi ta tallafo kansa ta ha'de bakinsu ta shiga basa hot kiss wani irin sha bakinsa take tana tura masa sweet 'din bakinta tana lalubo lungu da saqon bakinsa, ta kamo hannunsa ta tura cikin rigarta. Wani irin yamm yaji Sam baisan yadda akayi ba ya fara murza mata nipples 'dinta yana lailayawa, suka zube saman doguwar kujera suna haukata juna idanunsa Aishatu kawai yake gani qamshin Rabi'ah ya fitar da shi hayyacinsa take ya fara nuna mata salonsa wanda ya saka ta fara kuka tana maqaleshi tana fa'da masa abinda ni bazan iya rubutawa ba, naga dai sunyi tsirara suna shafar juna kafin su dunqule waje 'daya ya shiga jikinta ya fara haqarta suna ihun da'di baki 'daya sun rikice sai sambatu suke, Rabi'ah wani irin mahaukacin da'di takeji ta qamqameshi tana fa'din“ Wlh bazan iya rayuwa babu kainl ba, ashe abinda Aisha take fa'di gaskiya ne mugun da'di gareka? ga kana rats....yadda nakes... Ma'aruf ka aureni don girman Allah.†Ni ko na ce “Oh! Daman Rabi'ah ba budurwa ba ce ba?🙆ðŸ»â€â™€ï¸ðŸ˜¨ðŸ¤” Can kuwa gidan bikin daman da rana za'a saka ankon atamfa Aishatu Ashe ta manta tata da lace kawai ta zo, ta Kira Ma'aruf ta ce ya biyo mata da anko 'dinta taji bai 'daga kiran ba, har Kira goma, sai kawai ta kira Rabi'ah sbd ta ce mata tana hanya dan ta ce ta biya ta kawo mata itama shiru, dole ta kira Nura direba yazo kai uwani ta kawoma lokacin da yazo Uwani an aikesu kasuwa kawai sai ta fito har yayarta Munnira na cewa. “Aishatu nasan halinki da shiririta kije ki biyema Ma'aruf kiqi dawowa da wuri.†Dariya tai ta ce“Wlh baya gida tinda na kira bai 'daga ba, haba Aunty yanzu zan dawo bikin Mimi ina naga damar wuni agidana Tabb wlh ban 30 minutes zan dawo kinga ya hanani tuqi ya ce sai na haihu, idan su Rabi'ah sun iso don Allah su zauna sai na dawo.†Ta fice tana dariya. Bayan motar ta shiga suka nufi gidan. “Nura Ma'aruf ya fitane? Ina kiransa baya 'dagawa.†Nura direba ya ce“A'a Hajiya yana gida naga motarsa ajiye.†“Ok nasan wani aikin yake.†*Chad* Rayyana zaune saman kujaran bedroom 'dinta ta yi tagumi, rayuwa sam bata mata da'di, an kasa fahimtar irin nadamar da tayi. Number Abie ta 'kurawa idanu ta danna kira. Cikin ikon Allah bugu 3 ya 'daga tare da sallama. Rayyana ta amsa tana gaishesa da tambayarsa jikin Rahma ta 'dora da cewa. “Yanzu ne naji su Ummi na mgnar ance tana hospital, Allah ya bata lfy.†Abie da yake miqewa dan zuwa hospital ya amsa da “Ameen Amin Ngd Rayyana ya jikin naki?†Cikin murna ta amsa “Da sauqi har yanzu tana hospital 'din?†Abie ya amsa da “Eh amman nasan za'a sakemu yau insha Allah. †Addu'a taimasa na fatan samun lafiya ya amsa sukayi sallama. Idanunta kan wayar ta danna kiran Auntie Saro. Har ta gama ringing bata 'daga ba, sai da ta sake kiranta ta 'daga. Dakyar take amsa gaisuwarta. Rayyana ta ce“Auntie Saro! Dan Allah ki sassautamin wajanki nake ganin zan samu sauqi amman kema ga shi kina shareni wlh nayi nadama, ni yanzu ki ban shawara ya zanyi Abdulmajid ya sauko ya zauna dani wlh ina sonsa.†Auntie Saro daga can taja ajiyar zuciya ta ce“Ga irin ranan da nake jiye miki nan ta zo, babu irin nasiha da ban miki ba akan ki ajiye hankainki ki zauna da mijinki kiyi hkr jarabawar da zai miki ta lokaci qalilance, ki kawar da kanki akan 'diyarsa amman fafur kika qi kika biyema Wahida ita gatacan tana aurenta lafiya lau ke zata kaso miki naki, humm! Kiyi addu'a ba abinda ya gagari Allah amman kin tafka kuskuren ba lallai bawan Allah'n ya zauna dake ba!†Rayyana kuka ta saki tana sambatu dakyar Saro ta lallasheta tana kwantar mata da hankali,has taji nutsuwa ka'dan. 'Bangaran Ja'afar kuwa cikin murna da farin ciki suka tafi gidan Ma'aruf dasu Yahuza ya amso motar takardunta da kome suna cikinta, ya kira baba Tsalha suka sanya masa albarka. Ibtisam zaune ita da Binta da Falmata baba Tsalha ya shigo yana washe baki, ya ce“Kuje Ku sanyawa Ja'afar albarka me gidansa ya masa kyautar mota.†Ibtisam baki ta ta'be a'boye tana kauda kanta. Binta ta Kama hannunta suka fito. Ja'afar da kallo ya bita ganin tana hararensa. Kicin² yay da fuska ya dawo Ja'afar 'dinsa sak ya ce“Wuce muje na kaiki gida lokacin shan magani ya yi.†Ganin yanayinsa ya saka ta Sha jinin jikinta, tai 'kasa da kanta. Falmata sabulu da turaren wuta ta ba Ibtisam ta ce zasu zo kafin su wuce Niger. Gaba ya ce ta shiga Su Harisu na baya dan Ja'afar ya ce suje idan sun ajiyeta zasuje yawo sbd yaji da'din kyautar fiye da tunanin mutum. Har suka iso bai kalli idan take ba sbd yaga take takenta sai ya yi da gaske zasu shirya zai shareta daga nan har zuwa bikinsu. Kallon yay daqile ya ce“Fitar min a mota malama.†Kallonsa tai ganin fuska ba wasa tai saurin ficewa daga motar aranta tana fa'din. “ Motar sadakar aikin banza. Eh dai ban sonka sai ka gaji ka sakeni jaraba kawai, ni ban ma San ya akayi na soka da farko ba mutum sai baqin ran tsiya, balarabe mgnarsa ma murmushi ne.†Fuuu tai ciki sashen su Abie 1. Ja'afar basu bar gidan Abie ba sai da ya nunama Mal Adamu moto dasu Tankon and Abie 2 suka sanya masa albarka Mal Adamu ya saka Ja'afar ya kira masa Ma'aruf ya yi godiya amman wayan tana shiga ba'a 'dauka. Yo ina zai 'dauki kwaya yana can agajimare yana yawo.😂🤣ðŸƒðŸ»â€â™‚ï¸ A can Kuwa Espagne Rahma baccin 'karya tai, har na gaskiya ya 'dauketa, Anee da Meerah and Rafeek suke hirasu gwanin burgewa. Dr yazo ya duba Rahma tana bacci ya ga ba wata matsala da zasuci gaba da riqeta ya ce idan babanta yazo yaje office sai abasu sallama taci gaba da shan magani. Anutse ya turo 'kofar bakinsa 'dauke da sallama. Rafeek ya amsa yana masa barka da zuwa Abie ya sha mamakin Rafeek bai tafi ba. Fuska asake ya amsa yana isa bakin gadon ya janye bargon daidai kanta ya ta'ba goshinta ba zafi. Anee ta ce“Abie Dr ya ce kaje idan kazo. Abie zamu tafi Allah qaro sauqi munada lecture qarfe 3 idan mun taso zan biya can gidan.†Abie ya jinjina kai ya ce“Mun gode Allah bada lada.†Rafeek aladabce ya masa sallama suka fita Abie ya nufi office 'din Dr. Takardar sallama ya basu. Merrah ta kwashe kayan ta kai mota tana jiransu. Zaune yake bakin gadon ya sanya hannayensa ya tattarota jikinsa ya tallafo fuskarta ya 'dora 'dan 'karamin bakinsa kan goshinta ya sumbata ya dawo kumatunta, ya sumbata. Manyan kyawawan idanunsa masu matuqar sakata ta yi taushi, ya zuba mata ya zura hanunsa cikin rigarta saman lafaffan cikinta yana shafawa. 'Dan zabura tai tana mutsitsika 'kananun kyawawan idanunta. 4 eyes sukayi da Abienta. Sosai ta kafesa da idanunta wanda suka fara tara ruwa ta kwakwa'be fuska ta zura hannunta cikin rigar ta 'dora hannunta saman nashi wanda yake shafa mata cikinta tanajin wani irin abu na ratsata, gashin da yake kwance abayan hannunsa ta shafa, tana lumshe idanunta ashagwa'be ta ce“Abie Rabin raina pls karkayi fushi dani wahala nakeji kaji?†Cikin wata kasalalliyar murya yay mata mgna dab da kunnenta yana zaro hannunsa waje daga cikin rigarta gudun kar ya kauce arashin Sani. “Babyna me kika min zanyi fushi dake dan kin kira saurayinki yazo ganinki bayan kinsa ke 'din matar wani ce?†Ya qarashe mgnar yana cizon fatar kunnenta. Kukan shagwa'ba ta sakar masa tana qamqameshi ta ce“A'a wlh ban kirasa ba ni dai kayi hkr karkayi fushi dani nafi Sonka akansa ai.†Tallafo fuskarta yay zaiyi mgna ya ga ta kafe jajayen 'kananun la'bbansa da 'kananun idanunta masu saka shi shauki,tana musmus da 'dan 'karamin bakinta, idanunta sun tara ruwa, harara ya zabga mata ta sadda kanta qasa tana wasa zabon hannunsa. Akunnen ya ra'da mata. “Idan na gane kina sonsa Babyna?†Da sauri ta 'dago rinannun idanunta ta kalli Abie sai tai saurin runtse idanunta, sbd yadda bugun zuciyarta ya tsananta kallon da Abie ya mata 'kwa'kwaluwarta bazata iya daukarsa ba, fuskarta ta tura cikin 'kirjinsa tana sauke ajiyar zuciya ta zagaye hannayenta bayansa. Ahankali ta kirasa “Abienah!†Murmushi yay, ya saka mata babban hijab 'din da yazo da shi ya 'dauketa cak kamar baby ya mannata 'kirjinsa ya nufi 'kofar fita. Kallonsa take ba ko 'kiftawa wani irin abu me girma takeji wanda ta rasa meye shi abun ji take tamkar bazata iya rayuwa ba Abienta ba gashi watarana gida mijinta zai badata. Hawaye suka wanke mata fuska ta sanya tafin hannunta tana shafa sajan fuskarshi tana Jan dogon hancinsa. Kallonta yay ya 'daga mata gira, ya ce “No! Bana son kuka bari zamuyi mgna zuwa dare OK baby ummina?†Ya 'karashe mgnar yana 'daga ma gira ya karkace kansa. Rahma tai saurin goge hawayen sai ta tsinci kanta da sakin dariya tana jan gemunsa. Duk inda ya gilma cikin asibitin kallonsu ake cike da sha'awa. Baya ya zaunar da ita Meerah ta zauna kusanta shi kuma yana gaba kusan direba suka nufi gida, Rahma jinta take kamar ma batayi ciwo ba,ta shiga wani irin yanayi me da'di ganin Abienta baiyi fushi da ita ba. A can Gabon kuwa, Nura na isowa bakin gate Aishatu ta ce“Yauwa Nura bari na 'dauko kayan sai mu juya ban 5 minutes. †Ta fa'da tana 'balle murfin motar ta nufi cikin gidan ta qaramin gate ta shiga. Motar Ma'aruf ta kalla ta girgiza kanta ta ce“Ko me ya tsayar da shi, yanzu hka bacci yake hamm wannan mijin nawa 'dan hutune, Allah na gode maka alamun shiriya qarara sun bayyana wajan Masoyi.†Tai murmushi ta nufi hanyar da zata sadata da falon. Ido biyu tai da takalmin mace a'kofar falon, taji 'kirjinta ya buga dammm! Da sauri ta mur'da 'kofar jin ihu ta kutsa cikin falon........! _💃ðŸ»'Yar Ajin Ma Sha Allah🥰_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 3/12/22, 17:42 - Buhainat: ```D A``` ```61&62``` _*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_ ```Wow! 'Yan Paid Group nah wlh banda bakin yi muku gidiya sbd yadda kuke zumabin ruwan sharhi da comments billahi abin na matuqar burgeni, yana sakani nisha'di, hakan na nuna min kuna anfanu da saqonnin cikin labarin da darusan duk kuna 'dauka, My Habibaties ina yinku much love Jazakumullahu Khairan.💃ðŸ»â¤ï¸â¤ï¸â¤ï¸ ``` Babu editing â˜¹ï¸ Abun da idanun Aishatu ne suka nuna mata taqi yarda ta kifawa kanta mari, tana mintsinin hannunta, ta ji eh ita ce ba mafarki take ba, amman taqi yarda da hakan. Cikin 'barin jiki ta qaraso dab dasu idanunta na neman rufewa, haka ta daure ta tsaresu da ido, eh tabbas Ma'aruf mijinta shine saman Rabi'ah 'kawarta aminiyarta wacce ta aminta, ta kamasu tirmi da ta'barya. Baya ta matsa da sauri tana toshe kunnuwanta, daman kuka sam bazata iya ba adaidai wannan lokacin. Cikin fitar hayyaci ta ce“Me ya kamata nayi musu?†Kai ta girgiza ta ce“Babu tabbas ko ba mgna ka zuba ido ta ishi me hankali. Haqiqa na tafka kuskur me girma na auren Ma'aruf sai abu na biyu aminci da Rabi'ah duk da kuwa ana garga'dina akan mugayan halayanta naqi sbd bana shedar abinda idanuwana basu gani ba! Tih wai tin yaushe suke aikata masha'a?†Zaune tai dabas can nesa dasu ta basu baya, jin yadda Rabi'ah da Ma'aruf suke zuba sambatu ya saka ta gigice ta 'dimauce ta haukace ta fita daga sahun mutane dishi-dishi take gani, kunnuwanta sun 'dauke 'dif idanunta sun rufe ruf komai ya tsaya mata, take taji cikinta ya mur'da taji wani abu kamar lema na binta gefen cinyoyinta daga hakan bata sake sanin inda kanta yake ba.! Sai da suka kwashe tsawon 50 minutes suna abu 'daya kafin su samu gamsuwa. Ma'aruf ya mirgina gefe yana maida numfashi, Rabi'ah gabanta taji yana mata azabar zogi dakyar take motsawa sabida caccakar da ya mata bata wasa ba, tasan badan qarfin magugunan da ta shaba ta matsa tabbas da ta jima da sakin kukan wahala. Miqewa yay tsaye yana dafe kansa zuciyarsa wani iri ba da'di, ya kwashi kayansa ya nufi bedroom. Watsi yay da kayan sakammakon ganin Aishatu babu rai cikin jini ya 'kurma wani irin ihu yana fa'din. “Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un! Aishatu! Me ya sameki don girman Allah karki min haka.†Ya 'karashe mgnar yana cicci'barta zai nufi waje, sam ya gigice ya manta ba kaya ajikinsa. Rabi'ah wacce tai mutuwar tsaye tsabar tashin hankali ya sakata sakin fitsari har wani irin amai yake taso mata, ya akayi Aishatu ta dawo? Yanzu Aishatu ta kamata da mijinta suna aikata masha'a? “Wayyo Allah na shiga uku na lalace son zuciya 'bacinta! Ma'aruf tsirara kake ka saka kaya don Allah.†Ta 'karashe mgnar tana saka kayanta tai waje aguje sbd batajin zata iya kwana agarin nan yau sbd abun kunyar da tai babba ne, sai dai toh ina zata? Ma'aruf haka ya maida kayansa cikin najasa ya 'dauki Aishatu yana kuka kamar yaro 'karami ya fita. Nura wanda ya gaji da zaman mota ya fito ya shigo suna zaune me gadi ganin Ma'aruf da Aishatu cikin jini ya 'daga musu hankali. 'Kofa suka bu'de masa Nura da gudu ya nufi motar ya bu'de masa ya shigar da ita shima ya shiga yaja suka nufi hospital. *Tchad* Ibtisam lokacin da ta shigo falon duk suna falon Jaddatu Hanan Rayyana Laraba, duk ana fira. Sallama tai suka amsa, ta gaishesu ta zauna kusan mahaifiyarta. Jaddatu ta ce“Har kin dawo?†Ibtisam bata san me ta ce ba kai kawai ta 'daga Rayyana ce ta fassara mata sbd tana jin hausa. Ibtisam ta kalli hoton Abie wani tam'kememe yana sanye da wata farar shaddah 'dinkin tazarce ya yi masifar kyau, 'kayataccan murmushi akan fuskarshi. Idanu ta lumshe ta sake bu'de ta sauke idanunta akan na shi da Rahma fara'ar fuskarta ta kau, tai saurin kauda kanta tana jin wani irin zafi aranta, sam aganinta basu daceba sbd kyawunsu ya yi yawa duk da ta ga suna Kama, amman dai ta kasa yarda 'diyarsa ce duk da kuwa tasan zai haifetan. Rayyana ta ganeta sarai da gangan ta ce“Ibtisam ya dai? Ko hoton Ummi da Abie ya burgeki?†Murmushin yaqe tai ta ce“Eh sunyi kyau miji da matane ko?†Rayyana taji gabanta ya fa'di tai saurin cewa. “A'a babanta ne.†Ibtisam ta sauke ajiyar zuciya a'boye ta ce“Uhmm! Sunyi kyau.†Laraba ta zubama 'yarta idanu sbd abin nata yanzu ya daina bata mamaki tsoro yake bata. Jaddatu ta kalli Raiyana tana riqe baki ta ce“Ikon Allah Rayyana wani munafurcin kike son 'kullawa kika sauya harshe?“ Rayyana ta miqe ta ce“A'a Allah bada hkr Ummi ba wani munafurci da akayi wlh.†Ta sanya kai ta haye bene. Ibtisam ji tai bazata iya zaman falon ba ta miqe ta nufi bedroom 'dinsu. Laraba tabi bayanta. Tana zuwa ta rufeta da fa'da. “Ashe ke bakida hankali sakarace shin ke mayyace ne Ibtisam ko me? Kina kallon mutum har matarsa ta gane.†Ibtisam ta ruqo idanu ta ce“Oh! Matarsa ce wannan 'din? Humm! Yo dame ta fini idan ba fari da da gashi da shekaru ba, wlh bata fini da komai ba...†Baki Laraba ta buge mata. Ibtisam ta saki kuka ta ce“Don Allah ki rabu dani Anna idan bazaki tausaya min ba wlh tallahi ba laifi na bane ina sonsa ne bansan ya zanyi ba.†Ta fa'da cikin kuka tana shafa zoben hannunta tana kuka. Laraba tagumi tai ta sakata gaba dan ta ga so take ta kashe mata aure da qarfin tsiya. Cikin fusata ta ce“Wlh Allah idan kika kashemin aure ta qarfi Ibtisam bazan yafe miki ba, ki dawo hayyacinki.†Ibtisam ta rungume Laraba ta ce“Ki tayani da addu'a.†*Espanol* Su na zuwa gida Meerah ta ha'dama Rahma ruwan wanka ta sake wanka, ta sanya riga doguwa green colour marar nauyi me qaramin hannu, tana zuba 'kamshi jikinta ba 'kwari, haka tai sallah ta fito falon wanda Meerah ta gyara ta kunna turaren wuta sai uban 'kamshi yake, ga wani irin sanyi me da'di. Saman sofa ta zube tana kiran Meerah. Gabanta zube tana mata sannu da jikin. Rahma cikin sanyinta ta ce“Ina wayana? Abie ya fitane tinda muka zo banjin motsinsa ba?†Meerah ta ce “A'a yaje dai masallaci ya dawo ina ga yana can sama bedroom 'dinsa.†Meerah bata rufe baki ba sukaji qaran takunsa yana nufo falon. Rahma ta 'kurama corridor d'in idanu, tana fa'din. “Meerah jeki aikin ki pls kawomin apple bakina 'daci wlh.†Ta 'karashe mgnar tana langwa'bar da kanta, daidai lokacin suka ha'da idanu, da Abienta. Tsura masa idanu tai yana sanye da jallabiya milk colour tai masa kyau gashin kansa sai sheqi yake, yana zuba wani irin fitinannan 'kamshi. Laptop 'din hannunsa ya ajiye saman center table, ya zauna dab da Rahma ya kamo hannayenta ya sumbata, yana murza 'karamar yatsarta, ya hura mata iskar bakinsa saman idanunta. Firgigit tai ta dawo hayyacinta. Shagwa'be fuska tai tana turo 'dan qaramin bakinta gaba ta ce“Abienah kayi kyau wlh kamar saurayi Abie nah, kamar na qaroma 'yan mata uku ka cike hu'su har Ammi.†Ido 'daya ya kashe mata, yana gyara mata gashin da ya zube gefen fuskarta, ya sumbaci tsakiyar kanta mai fitar 'kamshi man da take anfani da shi. Dab kunnenta ya ra'da mata “Ok kiyi ta kallon Abienki ai nakine ke 'daya Babyn Abinta Ummin Abienta, kul naji bana son wasu matan koda kuwa 'yan gold ne na yafe ruhina ta isheni.†Yadda yake mata mgnar bakinsa dab da kunnenta har fatar bakinsa na ta'bo fatar kumnenta kamar yana goga mata da gangan ya sanya Rahma ta 'kyal'kyale da dariya tana qamqame Abie tana saqalo hannayenta wuyansa ta tsira masa 'kananun kyawawan idanunta tana dariya. Shima kallonta yake ya 'dora hannunsa saman kyakkyawar fuskarta yana shafawa yana Jan siririn hancinta, ya sumbaci idanunta, yana kallon fararen haqoranta casss. Ahankali ya ra'da mata“Pls Baby dariyar ta isa kar ta 'kulle min cikin ki OK? †Kai ta 'daga masa tana sumbatar kumatunsa tana kallon bakinsa ya 'daga mata gira, ya ce“Babyna ce Meerah ta ha'domin coffee me da'di.†Ya qarashe mgnar yana janyo laptop ya kunna yana sake matseta cikin jikinsa. Sumar kansa ta shafa ta sumbata tana fa'din“'kamshi wlh me da'di Abienah.†Ta 'karashe mgnar tana sauka daga jikinsa. Fizgota yay ta dawo jikinsa tana sakin dariya tana cewa“Abie Rabin raina ka karya min hannu wayyo zafi.†Dariya yay ya kamo hannun ya ce“Mugani Babyna sharri.†Rahma kallonsa take tana murmushi ta ce“Abie mgnar ammi wai me ta min ne wai nace karka rabu da ita?†Ido ya kashe mata ya ce“Babyna idan zan wuce bayan kin kammala shan maganinki dake zan wuce bana son karatunki ayanzu OK?†'Kananun kyawawan danunta ta zaro tana kallonsa, ta marerece fuska, ta tallafo fuskarshi tana kallonsa tana Jan dogon hancinsa ta ce“Am da gaske Abienah baka son nayi karatun gida zamuje?†Ra'da ya mata akunnen. “Yes Babyna bana so ki hkr bayan bikin ki zan mayar dake wata 'kasar OK?†Goshinsa ta sumbata ta ce“Ok Rabin raina an gama nima wlh bana so daga yau kaje kawai ka amso takarduna ko?†Ta 'karashe mgnar tana kallonsa. Gira ya 'daga mata ya ce“Allah ya miki albarka Babyn Abientah.†'Yar dariya tai ta janye tana fa'din “Abie bari akawo coffee me da'di.†Ta qarashe mgnar ta nufi hanyar kitchen, da 'dan gudunta, jikinta ko ina na motaswa yake. Abie kai ya girgiza yana fa'din. “Babyn Abienta yarinyar kirki.†Meerah kuwa tana famar wanke apple tana yankawa,Rahma ta shigo kitchen 'din, bakinta 'dauke da sallama. Meerah ta amsa tana fa'din. “Madam Rahma yankawa na tsaya yi.†Murmushi tai fararen haqoranta suka bayyana ta ce“Lah! Ba komai wlh, tsaya ina zuwa.†Kankana ta 'dauko da kanta ta wanke ta yankata fito da strawberry ta yanka mangwaro 'daya tajera tsaf ta ce“Kaima Abie.†Ta fa'da tana 'dora masa coffee 'din. Cikin 10 minutes ta ha'dama Abie coffee me da'di sai 'kamshi yake ta zuba cikin wani irin cup na glass na shan coffee blue ne me shegen kyau, yanada 'dan girma, ta juye coffee'n aciki, ta fito. Zaune yake yana amsa waya yana danna laptop. Rahma ta zauna kusansa har jikinsu na ha'duwa, ta ajiye cup 'din saman table ta kwantar da kanta kafa'dar Abie, ta sanya hannunta 'daya ta zagaye damtse hannunsa wanda yake amur'de tamkar soja, ta sanya 'dayan saman fuskarshi tana ta'ba gemunsa zuwa sajansa, tana kallonsa tana murmushi. Gira ya 'daga mata, yana sakar mata tattausan murmushi, ya janye wayar daga kunnensa ya ra'da mata. “Baby barni na amsa waya, kalli kin riqe min hannun danna laptop. †Ya 'karashe mgnar yana sumbatar gefen kunnenta, yaci gaba da amsa wayar atsanake. 'Yar dariya tai tana zagaye hannayenta bayansa ta 'boya kanta cikin 'kirjinsa. Yafi 12 minutes yana wayar kafin ya gama ya ajiye wayar yana rufe laptop 'din, ya kalli coffee'n yana murmushi. 'Dago kanta yay yana fa'din. “Baby ummina wannan coffee ha'dinki ne ko?†Galala ya saki baki yana kallonta bacci take abinta cike da nutsuwa. Kanta ya shafa ya sake maidata jikinsa ya mata yadda ya 'dagota ya sanya hannunsa ya rungumeta gam. Coffee' ya 'dauka yana kur'ba, wani irin da'di ya gauraye bakinsa ya lumshe idanunsa yana ha'diyewa, ya sake kai cup 'din bakinsa, bai direba sai da ya shanye tass yana santin coffee'n lallai Babynsa kome nata daban yake. Yanka apple 'daya ya 'dauka ya kai bakinsa, ya tauna yana kallon Rahma. Strawberry ya 'dauki 'daya ya gutsira ya kai saitin bakinta ya matsa ruwan ya sauka saman 'dan 'karamin bakinta daidai wajan tsagar hakan yaba ruwan damar fara shiga bakinta. Lashewa tai tana lasar baki. Murmushi yay yakai sauran bakinsa ya cinye ya 'dauki yankan kankana guda ya ci, mangwaro shima yanka guda yaci. Ya miqe da ita ya nufi corridor 'din zai sada shi da bedroom 'dinta. Wani irin sansanyan 'kamshine ya tarbesa tin daga 'kofar yana bu'de 'kofar,ga wani irin sanyi mai ratsa zuciya da ganganr jiki. Ajiyar zuciya ya sauko ya shige cikin bedroom 'din ya kwantar da ita saman royal bed 'dinta ya rufeta da blanket, ya sumbaci goshinta, ya kunna mata A/C ya juya ya fice daga 'dakin. Falon ya dawo ya 'dauki laptop 'dinsa da wayoyin, ya kira Meerah. Cike da ladafi ta rusana tana fa'din. “Ga ni Yalla'bai. “Yauwa ki 'dauke mata kayanta ki saka fridge har ta farka ta yi bacci, me kike girkawa ne?†Meerah ta ce“Madam ta ce“alfatat kawai take buqata na niqa naman rago na zuba wajan gasawa, nayi miyar hanta zallah, kaima ta ce shi zakaci kana son sa, sai lemon inabi shi ta taban umarni Yalla'bai.†Abie ya jinjina kai yana tafiya ya ce“Akwai hantar ne?†“Eh Yalla'bai akwai.†Bai sake mgna ba ya tafi. Miqewa tai ta 'dauki tray'n ta nufi kitchen, dan cigaba da aikinta. Bedroom 'dinsa da take kallon ta Rahma ya shige ya rufo 'kofar ya ajiye wayoyinsa da laptop ya nufi bathroom. Bai jima ba ya fito ya kunna A/C ya haye saman lafiyayyan bed ya kwanta. Ba jimawa bacci ya kwashe sa, sbd daren jiya baiyi wani bacci ba *Gabon* likitoci tsaye akan Aishatu suna famar cefon ranta, wani irin jini take zubarwa abin akwai firgitarwa sosai. Ma'aruf tsaye yake yana kuka mai cin rai yana leqe ta glass yadda likitoci suke tsaye akan Aishatunsa. Duqewa yay yana fa'din. “Astagfirullah Allah na tuba, yanzu da wani idanu zan kalli Aishana naci amanarta amamn ya akayi hakan ta faru? Wlh tin bayan mgna da na mata akan Aisha na wajan biki bansan me nake ba, wa zai fuskanceni wai zai yarda dani? Shin ya zan kira gida na sheda musu Aishata na halin mutuwa da rayuwa ciki wata 6 ana zubada jini! Ya Allah ka yafemin, tabbas alhakine yake bibiyata, ba'awa Allah wayo ban ta'ba zina ba amman na saka anayi ga ta inda Allah ya jarabeni..†Ya 'karashe maganar yana zube awajan yana wani irin kukan nadamar dukkan abinda ya aikata aduniya. tinda yake bai ta'ba zaton zai riski rana me muni irin wannan ba, bai zata rana irin wannan zata ritsa da shi ba, ya yi nadamar zuwansa duniya, ya yi da nasanin abinda ya aikata ayau, ya rasa taya ya aikata zina, tabbas yasan yana aikata mugayan halaiya wanda ya tuba ya ji ya yi nadama, ko ada can ya tsani kusantar macan da ba tashi ba, bai ta'ba aikatawa ba, duk da kuwa yadda manyan 'yan mata suke bibiyarsa sbd Allah ya basa baiwar kalamai na saye zuciyar 'yan mata amman bai ta'ba zina ba, sai dai yasan yana dillancinta sbd Safarah da suke aciki ya tabbata ba mata duka bane suke aikatau idan sunje 'kasar larabawa dayawa zina sukeyi. Zabura yay ya miqe tunawa akwai najasa ajikinsa, kallon likitocin yay ta glass yana zubar da hawaye, ya juya cikin zafin nama gudu². Nura na ganin halin da yake yay saurin bu'de masa bayan mota ya shiga, ya rufe ya zagaya ya shiga ya tasheta ya fice daga hospital 'din. Suna zuwa gida ya kalli falon inda komai ya faru ya runtse idanunsa ya nufi bedroom. Agaggauce yay wanka tsarki ya sanya jalabiya ruwan toka, ya 'daukarma Aisha kayan sakawa ya fito suka koma hospital. Rabi'ah tinda ta iso gidansu ta shige uwar d'aka tai wankan tsarki ta canza kaya ta takure a 'dakin tana kuka tanajin wani irin 'daci cikin ranta ta rasa me yake mata da'di ahalin da ta ga Aishatu ta tabbata ko zata rayu sai taji jiki, idan ta mutu yana nufi ita ce sila? Su na isowa asibitin ya yi dai dai da fitowar doctors wanda yake kanta na goge gumi. Ma'aruf aguje ya taresa yana tambayarsa “Doctor ya matata don girman Allah...? †_Rahmerh ladingo😉_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 3/14/22, 19:46 - Buhainat: ```D A``` ```63&64``` _*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_ Doctor ya sake goge zufar goshinsa ya ce, “Muje office kayi gaggawar saka hannu za'a cire abinda yake cikinta kafin ayi biyu babu.†Ma'aruf kansa ya dafe yana fa'din. Hasbunallahu wa ni'imal wakil LA haula wala quwwata inna billahil aliyul azim.†Jikinsa na rawa yabi bayan doctor yana kuka, suna shiga office 'din ya sanya hannu, aka gama komai aka shirya Aishatu aka shiga da ita 'dakin tiyata. Ma'aruf sai lokacin ya yi tunanin zuwa kawai ya fa'dawa iyayansu. Can gidansu Aishatun yaje ya fa'da, mahaifiyar ta shi ma tana can gidansu Aishar wajan bikin. wanda cikin lokaci qalilin gidan yanayin fuskokin su ya canza zuwa damuwa. Mama Adiya ta shiga tashin hankali harda kuka ta shedawa su Munnira. Munnira ta ce“Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un! Aishar dai mama?†“Eh ita dai muje muga halin da za'a fito da ita.†Hajiyar Ma'aruf hankalinta idan ya yi dubu ya tashi, ga Ma'aruf ya sakata gaba yana kuka. Hajiya Ma'aruf ta kira Alhaji babba ta sheda masa abinda yake faruwa ya ce su fito baki 'daya suka 'dunguma zuwa asibitin. Haka suka tafi hankalinsu atashe harda uwani me aikin Aishatu. Kai komo kawai suke suna jiran fitowar Aishatu. Ana kiran la'asar aka fito da ita, aka kaita 'dakin hutu. Ma'aruf jin anyi nasara ciro yaron ita tana lfy sai dai jininta ya hau sosai tana buqatar hutu, dan har yanzu bata farfa'do ba. Dr ya ce akiyaye duk abinda zata gani ya 'bata mata ranta. Koda suka shiga wajanta bata San wanda yake kanta ba. Akaba su gawar yaron da ba'a gama masa halitta ba. Ma'aruf yana kuka aka binne yaron da shi acan babban gida. *Espagne* Kiran sallar la'asar ya tashi Abie daga dadda'dan baccin da ya 'dauke shi. Wanka yay ya fice masallaci. Rahma kwance ta yi 'dai'-daya baccinta take shararawa. Har Abie ya dawo daga masallaci, ya zauna a falon ya kunna Tv yana amsa waya ya ga shiru bata fito ba, ya miqe ya nufi bedroom 'dinta. Kwance take tana sharara bacci. Bathroom ya wuce ya ha'da mata ruwan wanka masu 'dumi. Zama yay bakin bed ya janye blanket 'din jikinta, ya rankwafo yana kallon kyakkyawar fuskarta. Ya sanya hannunsa ya gyara mata gashinta, wanda ya rufe mata fuska. Anutse ya tattarashi ya 'dago kanta ya 'Dora saman cinyarsa ya kitse mata gashin a 'daya ya saka ribbon, ya sumbaci tsakiyar kanta, ya shafi gefen fuskarta, ya 'dora bakinsa kan kunnenta ya kirata“Baby Ummi! Oya tashi anyi sallah.†Ya qarashe mgnar yana cizon fatar kunnenta. Idanunta ta bu'de tar tana kallonsa, ta turo 'dan 'karamin bakinta gaba. Murmushi yay ya kwantar da kanta saman pillow, ya kamo lallausan hannunta ya miqar da ita zaune ya 'dauke cak kamar 'yar baby ya shiga bathroom da ita, ya direta ya ce“Oya wanka azo ayi sallah, aci abinci OK Babyna?†Kai ta 'daga tana shigewa jikinsa tai lamo, ta 'dago kanta tana kallon kyakkyawar fuskarshi, tana 'kif² da qananun idanunta masu matuqar masa kyau, da sanyasa shauki. 'Yar dariya yay ya ce“Uhmmm! Baby mage oya wanka lokacin sallah zai shige, idan kin gama kome sai ki shige jikin Abienki kiyi luf ba me hanaki Ok.†Janyewa tai ta amsa da “Toh Abie Rabin raina.†Hancinta yaja ya fita ya rufo mata 'kofar toilet 'din. Kayan jikinta ta cire ta shige cikin ruwan 'dumin, wanda yake fitar da wami irin 'kamshi. Abie yana fitowa falon ana danna doorbell 'din falo. Ya nufi hanyar falon. Yana bu'dewa suka ha'da idanu da Anee. Cike da girmamawa ta duqa ta gaishesa ya amsa fuska asake, yana fa'din. “Anee an taso? Ma Sha Allah wuce sai ki shige tana 'dakinta.†Amsawa tai da “Toh Abie Allah qara girma.†Kai ya jinjina ya bata hanya ta wuce ya rufe qofar. Zama yay yana kallon tashar CNN. Meerah ya kira ta kawo masa dabino ya bata umarni ta dafa masa shayi. Anee sanyin da'din 'kamshin bedroom 'din Rahma ya saka lumshe idanu tana fa'din. “Uhmm! Habibty Rahma son sanyi da qamshi.†Ta qarashe mgnar tana zama tana jiran Rahma jin qaran ruwa a toilet. Sosai Rahma tai wanka, ta 'dauro alwala, ta fito, 'daure da towel. 'Kananun kyawawan idanunta ta waro ganin Anee ta iso gareta tana fa'din. “Oyoyo my Anee ashe za ki dawo?†Anee tai dariya ta ce“Dakata! Mage karki fa'domin ajiki ki jiqani da ruwna jikinki.†Murmushi tai tana goge jikinta da qaramin towel, ta ce“Daman kin samu babyn Abie zatayi hugging 'dinki ma.†Dariya sukayi. Agaggauce ta shafa lotion ta saka riga da wando Pakistan orange colour sun mata kyau tsaf ta fesa turare ta yane kanta da mayafin ta tayar da sallar la'asar. Tana idarwa bayan ta yi addu'a ta miqe ta zauna kusan Anee tana sauke numfashi jin kanta na ciwo. Anee ta ce“Rafeek fa school ya iskeni sai munzo naqi wlh bakiga yadda ya damu ba, akanki Habibty ya ce yana kiranki baya sumunki, switch of.†Rahma ta dafe goshinta, tana kallon Anee ta yamutsa fuska ta ce“Wayan inaga Abie ya kasheta ne, pls kici ya ban lokaci kinga Chad zamu koma da Abie ya ce ba yanzu zanci gaba da karuta ba, ni ban iya musu da Abie na ba! Ya ce tarewa zanyi kwanan nan gidan mijina, so kinga abun ya tabbata babu damar naci gaba da alaqa da Rafeek duk da daman sanin matsayina ya saka ban sakar masa fuska sosai, kawai kimina fatan alkhairi wlh bazan qi za'bin Abie na ba, za'binsa tin bansan kaina ba nasan yanada dalilinsa mai qarfi na aurar dani da wuri.†Anee ta jinjina kanta ta ce“Gaskiya my Rahmerh kinada hankali da hangen nesa da biyayya wa Abienki Allah ya saka miki da khairan, ya kuma baki ladan biyayya insha Allahu bazakiyi kuka ba, amman zanyi kewarki idan kin tafi.†Rahma ta rungumeta tana buga bayanta tana zubar da hawaye dan har acikin ranta batajin son mijin nata kowaye, sai dai zatama Abie biyayya haka tana son karatunta hkr kawai tai dan ta farantawa Abie ransa. Hawayen fuskarta ta goge ta ce“Anee muje muyi dinner. †Anee ta miqe tana fa'din. “Nima yau nayi naki banci komai ba.†Murmushi Rahma tai tana cire mayafin kanta ta ajiye saman bed, suka fito. Abie zaune yana cin dabino yana kur'bar shayi yaji motsinsu, bai waigo ba idanunsa kan Tv wayarsa ta 'dauki ringing. Rahma ta kalleshi tana zama kusansa ta zare dabinon hannunsa takai bakinta tana kallonsa yana amsa waya. Kallonta ya yi, yay saurin kai hannunsa wanda ta janye dabinon ya ta'ba goshinta ya ji zafi. “Ya Salam! Baby ba lafiya.†Ya furta yana shafa gefen fuskarta, ya miqe yana fa'din. “Eh Kamal aha'da su kamar yadda nace 'din pls anjima zuwa dare zan kiraka yanzu inada babban uzuri zanba baby magani.†Ya qarashe mganr yana tafiya. Rahma da idanu ta bisa tana murmushi. Hannun Anee ta kama suka tafi kan dining area. Abienta ta fara zubama ta zubama Anee kafin tai serving 'din kanta. Suna tsakar cin abuncin ya iso yaja kuje ya zauna, ya bu'de plate. Sosai sukaci alfatat 'din wanda yaji niqaqen nama, suka Sha lemon inabi. Abie ya bata magani ta Sha suka dawo falo suka zauna Rahma ta canza channel, Abie ya shirya ya tafi makarantar su Rahma, ita da Anee su na zaune suna hirasu harda Meerah. *Tchad* Misalin 'karfe 8 na dare Ja'afar zaune gaban Mal Adamu, suna mgna Abie 2 na gefe, casbi ahannunsa yana ja. Ja'afar sanye yake da 'kananun kaya, wanda suka masa kyau, kasancewarsa namiji me qirar qarfafa, sun fito da mur'daddan jikinsa sai baza 'kamshi yake. Mal Adamu ya ce. “Wlh har na rasa bakin da zan godema bawan Allah'n nan, ya kaiku 'kasar waje neman magani an dace yanzu kuma takardun karatunka yake nema dan samomaka aiki ko cigaban karatunka? Allah ya masa albarka ya karashe da dukkan abin sharri.†Abie 2 da Tanko suka amsa da “Ameen.†Ja'afar ya ce“Eh Baaba inaga karatun yake so cigaba, ni kuma sam ya fita araina gwara kawai aikin 'kasa² dai-dai ruwa dai-dai tsaki. Yanzu idan yazo dole tare zamuje Niger tinda takardon na can.†Mal Adamu ya ce “Toh toh ba laifi Ja'afar Allah ya maka albarka.†Tanko ya ce“Mal Adamu inaga idan muje ayi biki sai kawai yazo da matarsa, ko ta zauna can idan ya yi 'yan watanni sai ya dinga zuwa, inaga zaifi ko?“ Ja'afar ya kalli Tanko da sauri sai dai ya sadda kansa. Mal Adamu ya ce“A'a wannan ba mgna bace, ya za'ayi biki yabar matarsa ya taho? Ai insha Allah tare zasu taho Allah ya tabbatar mana da alkhairi.†Suka amsa da “Ameen.†Abie 2 yay gyaran murya ya ce. “Abdulmajid ya ce ku qara hkr Rahma batajin da'di tana kan shan magani, da zaran ta gama likita ya qara bincikar lafiyarta zasu dawo.†Mal Adamu ya ce“Allah sarki, Allah ya qara mata lfy, ya maidosu lfy.†Abie 2 da Tanko suka amsa da “Ameen.†Ja'afar ya miqe ya musu sallama ya fito yana karka'da 'dan makullin motarsa. Ibtisam ya hango tana zagaye tana kalle² a compound 'din gidan. Cike da mamaki yake kallonta, yana nazarin anya yarinyar nan tana lafiya lau kuwa? Ganin ta nufi rumfar shaqatawa ya tsaya yana kallon ikon Allah har ta shige ta zauna. Wajanta ya nufa fuska ba walwala, yana takunsa mai cike da 'kasaita. Kallonta yay ta sadda kanta tana wasa da zabon hannunta, bata ma san ya shigo ba. Cikin tsawa ya ce“Ke! Tashi koma ciki uban me kikeyi anan?†Ibtisam firgigit tai ta dawo daga duniyar tunanin Abie. Kallonsa tai ta ga yadda ya tamqe fuska ba alamun wasa. Baki ta zum'buro gaba ta ce“Haka kawai nazo inajin yanayi me da'di sai ka korani...†Wata iriyan damqa yay mata ya miqar da ita tsaye, wadda ta sanyata sakin ihu jikinta ya 'dauki rawa ganin yadda fuskarsa take amurtuke. Cikin mugunta ya matse 'kugunta da kakkausar murya ya ce“Maza wuce ciki ni sa'anki ne?†Ya tambaya yana murza mata fatar baki, ta saki kuka tana girgiza kanta ta ce“Don Allah kayi hkr zan shiga gidan.†Hanka'data yay waje cikin tsawa ya ce“Wuce na sake ganin kin fito ahaka ke marar kunya.†Da gudu ta nufi cikin gidan, tana kuka. Tsuki yaja ya tafi ya shiga motarsa ya fizgeta aguje ya nufi gate yana huci, yana 'kudirtawa tabbas sai ya mata horo me tsanani zata dawo hayyacinta. Zazzaune suke afalon anata hira Rayyana wacce taje cikin farin ciki sbd wayar da sukayi 'dazu da Rahma awayar Abie jin yadda Rahma ta sake tana bata labarinba, suna tafe har ita cikin satin nan, ta kwantar da hankalinta Abie na sonta bazai rabu da ita ko meye ta mata ta yafe mata. Shi ne fa Rayyana taji hankalinta ya kwanta dan tasan Rahma 'yar lelen Abie ce tinda tana sonta toh Abie ma zai sota. Ta zage tana basu labarin wata kakarsu wacce take Sudan, idan kana son kaci dariyata ka samo kyankyaso koda mataccene ka ajiye wajan da zata gani har rawar banjo take tsabar tsoro. Idan ta fa'da da larabci sai ta fassara da hausa sbd Laraba wacce ta dage tana tiqar dariya, oh! Mutane basu iya samun waje ba.🤔 Jaddatu ikon Allah take kallo yadda Rayyana ta saki jikinta tana bada labari, ita ko kunyar abinda ta aikata bataji, har ta manta. Hanan dariya take harda riqe cikinta ta ce“Wlh Rayyana da ace anan garin take ko dan naga rawar banjo zamuje mu samo kyankyason mu ajiye agabanta.†Rayyana ta ce“Wlh Hanan anyi muguwa kice rawar banjo kike son gani?†Dariya sukayi Jaddatu ta ce“Kai wlh mutane ba kunya ko ka'dan koda yake ance tabarmar kunya da hauka ake na'deta.†Rayyana ta gane da ita take ta basar da ita taci gaba da labarinta. Ibtisam ce ta shigo tana kuka. Laraba ta ce“Ke fa bakida hankali wlh meye haka kike musu ihu agida? Kinsan dai jajayen mutane basa son hayaniya dan Allah ki bari.†Jikin Laraba ta zube tana rage kukan nata ta ce’Yo ba wancan mugun bane ya mur'demin hannu haka kawai ban masa komai ba, dan naje wata rumfa mai shegen kyau na zauan.†Rayyana ta ce“Waye Ibtisam?†“Ja'afar mana.†Rayyana ta ce“Oh! Abin na masoyana ba ruwana qila akwai abinda kika masa.†Jaddatu ta ce“Me ya faru ne take kuka iyayan jin hausa?†Latifa da take 'daukar tray'n da ta yanko Jaddatu kankana ta gintse dariyartatai maza ta wuce kar abin ya shafet. Rayyana ta gane sarai Jaddatu habaici ta mata ta fa'da mata abinda Ibtisam ta fa'da. Jaddatu ta ce“Wannan yarinyar zatayi ruwan marasa kunya qila ta masa rashin kunyane ai kome bazai gagareta ba tinda ta iya biyosa daga wata qasa tin kafin aurensu.†Rayyana dai bata sake mgna ganin Ibtisam da Laraba suna kallonta sai kawai ta waske ta ce“Ta ce qila kin masa laifi ne.†Ibtisam ta miqe idanunta akan hoton Abie ta nufi hanyar kitchen inda 'dakinsu yake tana share hawaye, tana kisima wani qudiri aranta ta nan kawai takejin zata iya samun Abie. *Gabon* Har goma na dare Aishatu bata farfa'do ba daga dogowar suman da tai, hankaalin iyayanta da 'yan uwanta ya tashi. Ma'aruf daman ba'acewa komai, shi hankalinsa qololuwar tashi ne yay, ko baqin ruwa har yanzu ya kasa Sha, hajiyarsa ba yadda batayi da shi ba amman yaqi ya ce sai yaga tashin Aishatu. Amman doctor ya basu tabbacin zata farka akowane lokaci. 'Bangaran Rabi'ah kuwa tinda take bata ta'ba tsanar kanta da bin mazan da take ba sai yau, ji take kamar ta da'bawa cikinta wuqa amman idan ta tuna makomarta wajan Allah sai ta fasa. Tinda ta dawo daga sallah sai istigfari take taji har Abadan bazata sake zina ba ta tuba da zuciya 'daya ta fasa dukkan halaiyarta, abinda ta yanke ta qudurta aranta tanaga shine daidai shi zatayi, bata ta'ba sanin cin amana idan an kamala haka take sai yau ta yi tirrr da Allah wadaran halaiyarta. *Espagne* Anee sai da sukayi sallar isha sukayi lunch kafin Rahma ta saka direba ya kaita gida. Har lokacin Abie bai dawo ba, Rahma ta cika da kewarsa ga bata san inda ya ajiye mata wayanta ba! Koda yazo ta yi fushi dakyar ya lallasheta sai da ya Kira mata Jaddatu sukayi fire sosai da Hanan kafin 'yan Morocco su ummiterh daga qarshe Rayyana. Misalin 12 na dare, hadari ya ha'du sosai garin sai wata irin cida ake ga tsawa mai figitarwa. Rafeek kwance saman lafiyayyan gadonsa yana juyi banda tunanin Rahma ba abunda yake, adaidai wannan lokacin, mugun sonta yake kamar me, ga shi yana kiranta baya samunta. Sake gwada kiran number nata yay duk da yasan ba lallai ta shiga ba. Cikin sa'a ya ji wayan na ringing ya zabura ya miqe zaune cikin farin ciki. Dai-dai lokacin Abie na kwance saman 'katon Royal bed 'dinsa ya shige cikin lallausan bargo, yana latsa wayan Rahma, kiran ya shigo. Sunan Rafeek ya ga yana yawo saman screen 'din wayan. 'Kirjinsa ya ji ya buga dammm! Picking call 'din yay, baiyi mgna ba, ya kara wayar kunnensa. Daga can Rafeek ya sauke ajiyar zuciya,cikin sansanyar murya mai da'di ya kirata. “Baby cute! I miss you I love you, ya jikin naki? Wlh na kasa bacci tunaninki na azabtar dani, 'dazu na matsawa Anee ta rakoni gidanku taqi, hope kinji sauqi? Pls ki ban dama na bayyana wajan Abie sbd naga baida wata Matsala wlh ina sonki ina son mallakarki nan kusa, hello baby cute kina jina kuwa ko network ne?†Abie tsabar tashin hankali har zufa take tsatsafo masa duk kuwa sanyin A/C da yake cikin 'dakin zuciyarsa wani irin tsalle take tamkar zata faso 'kirjinsa ta fito waje, hankalinsa idan ya yi dubu ya tashi sam bai san abin na yaron ya kai haka ba! Wayar ya kashe baki 'dayanta, yana ciza jajayen lips 'dinsa, yana jin wani irin 'daci acikin bakinsa. Wayarsa ya janyo wacce take ajiye akan bedside drawer, hannunsa na rawa ya Danna wata number ya kira bugu 'daya aka 'daga. Dai-dai lokacin da zaiyi mgna ya ji Ana bugun 'kofarsa da 'karfin gaske. Jin muryar Rahma tana kiransa tana shasheqar kuka yay saurin jifa da wayar hannunsa ya miqe jikinsa na rawa ya diro daga saman bed 'din ya nufi 'kofar...! Washhhh! Wlh ina ciwon kai nai muku typing 'din nan. _Rahmerh ladingo😉_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 3/16/22, 11:30 - Buhainat: ```D A``` ```65&66``` _*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_ ```WANNAN PAGEN SADAUKARWANE GA MUM SAYYED DA MMN ABDULWAHAB AND KHADIJA WLH NAJI DA'DIN COMMENTS 'DINKU NA JIYA TNX SO MUCH ACI GABA DA GASHI GUYS, YANZU AKA SOMA ANZO WAJAN.😉``` Kofar Abie ya murza key ya bu'de hankalinsa atashe. Kafa'dunta ya riqe yana girgizawa, “Babyna me ya faru dake? Tsoron tsawa ko Baby?†Rahma ta girgiza kanta ta fa'do jikinsa tana qamqameshi gam, jikinta sai rawa yake, tana kuka ta ha'da uwar zufa. Arikice ya 'dago fuskarta yana bubbuga kumataunta, ya tsura mata idanu, yana tambayarta “Baby menene? Me ya faru dake pls nutsu ki fa'damin kalleni tare kike da Abienki ba abinda zai sameki insha Allah. Menene Baby?†Rahma ta qamqamshi gam ko 'kwa'kwaran motsi ta hanasa, sai kuka take. “Oh! Ya Rabbi! Baby tsoron ruwane ko cida? Nasan dai ba wani zai iya shigo mana gida ba, toh menene Baby? Oya muje 'dakin naki mugani.†Ya qarashe mgnar yana qoqarin 'ban'bareta daga jikinsa, taqi ta maqaleshi gam. “Baby ki tsaya mana karki kadamu, nutsu ki min bayani OK? †Kai ta 'daga ya janyeta daga jikinsa ya kama hannunta don su shiga bedroom 'dinta ta'ki ta qamqameshi. Cak ya cirata sama kamar 'yar baby ya nufi bedroom 'dinta da ita. Cikin kuka ta ce. “Abie kar muje 'dakina wlh tsoro nakeji awajanka zan kwana mummunan mafarki nayi, wanda ko 'kasar arna abin baya faru kuma bazai ta'ba faruwa ba.†Ta 'karashe mgnar cikin kuka. Abie galala ya saki baki yana kallonta ya tsaya da tafiyar cak, fuskarta ya tsirawa idanu, cikin kwantar da murya ya ce“Ok fa'damin wannan wani irin mafarkine baby? Kina nufin bakiyi addu'a ba lokacin da kika farka kika dinga kuka da famar kiran Abie?†Ya mata tambayar yana 'dago ha'barta ya ce“Kalleni Baby.†Yadda ta ga fuskar shi ba wasa ya sanya ta ha'diye kukanta tana kallonsa ahankali ta motsa la'bbanta ta ce. “Wlh nayi addu'a Abienah kawai na gigice da mafarkin ne.†“Ok fa'damin wane irin mafarkine? Fa'damin idan ba haka ba sauka kije 'dakin ki kiyi addu'a ki kwanta bi khair insha Allah. †Rahma ta qara maqaleshi ta sadda kanta cike da jin nauyin Abien ta bu'de 'dan 'karamin bakinta ahankali ta ce. “Abie zan fa'da maka, wai mafarki nayi ni da kai muna cikin wani irin 'kawataccan lambu, ko ina franni ne tsanwa shar, wasu irin dawakai farare tass na zagaye damu, sai wasu mata masu farin kaya suna hidima damu, da wasu yara maza kyawawa biyu basu fi shekara 3 ba, sai wata 'Yar baby 'yar wata 10 amman tana tafiya irin ta yaran da basu jima da koyan tafiya ba, amman akwaita yawo ko ina shiga take a lambun, haka duk inda zaka tafi kana maqale da ita ko ina gashinta har gadon bayanta, kamarmu 'daya da ita, wai kuma inada cikin tsawon wata 4 duk bamu san da shi ba sai yau anata zabga ruwa babyn ta fita aguje sakamamakon Meerah da ta bu'de 'kofar ta manta bata rufe ba, ta fice hankalina atashe na bita aguje sbd tsoron karka ganta ka 'batama kowa na gidan rai, amman yarinyar ta min nisa ruwan haka ya dinga dukanmu dakyar na kamota tana kyalkyala dariya. Ba'a fi awa 'daya ba zazza'bi ya rufeni hankalinka a tashe mukaje asibiti gwajin farko akace inada ciki wata 4 sakammakon razanar da nayi ina cewa ban yarda ba ya ina goya zanyi ciki wallahi bazan yarda ba sai an zubar, daidai wajan akayi wata irin tsawa na tashi a bacci, don Allah Abie kayi hkr da lafazina wlh abinda ya firgitani kenan duk da nasan sharrin mafarkine amman na ru'de naji tsoro sosai ne.†Ta 'karashe mgnar cikin shasheqar kuka tana kallonsa cike da tsoron hukuncin da zai 'dauka 'kilama, dukanta zaiyi, ya ce ta haukace. 'Kananun kyawawan idanunta ta xaro waje cike da mamaki tana kallon ikon Allah, ganin Abienta na sakin 'kayataccan murmushi wani irin zallar farin ciki take gani akan fuskarshi idan batayi 'karya ba sai ta ce rabon da taga irin wannan murmushin akan fuskarshi tin tana 'yar shekaru 12 tin Jaddi Cheri, sunan da take kiran abdulwahab mahaifin Abie kenan. Mamaki sosai Abien yake bata lokacin da yake sumbatar kumatunta, ya zura hannunsa cikin rigarta yana shafa lafaffan cikinta yana kallonta. Wani iri ta dingaji a 'dan gigice ta riqe hannunsa ta marerecewa, idanunta ya fara tara ruwa ta kirasa“Abie Rabin raina.†Juyawa yay ya shiga bedroom 'dinsa ya murza key ya nufi 'katon bed 'dinsa da ita har yanzu yana shafa cikinta yana wani irin murmushi sam labarin ya mantar da shi tashin hanklin da Rafeek ya jefasa. Rahma ta lumshe idanunta tana tura kanta cikin 'kirjinsa tana shaqar dadda'dan 'kamshin sa tana sauke ajiyar zuciya. Tsakiyar gadon ya kwantar da ita, ya nufi fridge wanda yake nan cikin bedroom 'dinsa, ya bu'de ya 'dauko fresh milk me sanyi wacce ya siyo 'dazu ya 'dauki cup ya tsiyaya sai da ya cika cup 'din ya rufe sauran ya maida fridge ya nufo gadon. Zama yay ya 'dagota tana kallonsa ya tallafo fuskarta ya kafa mata cup abaki. “Oya Baby sha kiji sanyi azuciyarki zan fa'da miki fassara mafarkinki.†Ya 'karashe mgnar yana sakar mata tattausan murmushi, wanda ya sanya jikinta qarasa mutuwa murus. Hannunta ta 'dora saman nashi ta fara sha anutse, tasha fiye da rabi ta janye bakinta tana langwa'bar da kanta. “Abie ya isa.†“No! Baby shanye ji cikin ki kwalam ba komai, laifin Baby Ummu Aymana ne (Fifie) Ta sanya mamarta ruwa ya daketa harda zazza'bi daga nan aka gano 'kaninta ko 'kanwarta Allah masani.†Ya 'karashe mgnar yana murmushi hannunsa saman lafaffan cikinta yana shafawa anutse, still idanunsa cikin nata yana bata fresh milk 'din. Baki 'daya Rahma 'kusosun kanta sun kwance ta rasa gane kan Abie 'dinta 'karshe idanunta ta kulle ta shanye fresh milk 'din, ya kwantar da ita ya mayar da cup saman fridge, sai lokacin idanunsa suka sauka akan wayarsa wacce aka gaji da Alo² aka kashe. Sumar kansa ya shafa ya 'dauki wayar da take yashe saman carpet yay 'yar siririyar dariya ya kashe wutar 'dakin ya, kunna ta gefen gado ya hauro saman bed 'din ya kwanta nesa da Rahma yana murmushi yay dialing number 'dazun, yana kiran Rahma “Babyna zo nan.†Ashagwa'be ta rarrafa jikin Abie ta shige jikinsa luf ta qamqameshi. Blanket ya ja musu ya rufesu ruf kansu kawai ya bari awaje, hannunsa 'daya ya sanya ya zagayeta 'dayan manne da wayarsa. Bugu biyu aka 'daga. Murmushi ya saki me taushi ya ce“Afuwan ihun Babyna ne ya rikitani 'dazun hope kana lafiya? Pls Tarno flight gobe zuwa Tchad insha Allah nake so?†Daga can wani kyakkyawan baturene babba zai kai warin Abie ya maida masa cikin harahen nasu. “Ok Abdul an gama 'karfe nawa?†Abie ya murmusa yana kallon fuskarta ta 'dan hasken 'kwan gefen gadon ya 'daga mata gira ganin ta kafesa da idanu, ya ce. “Da yamma muyi kwana hanya ya kasance na samu sallar juma'a jibin insha Allah a Tchad. †Tarno ya amsa da “Ok an gama yadda kakeso hakan zayi kun gama samun flight amman kwana Canada zakuyi.†Sallama sukayi da Abie. Wayar ya kashe baki 'daya ya ajiye saman bedside drawer, ya sake shigar da Rahma jikinsa ya kirata can 'kasan maqoshi, dab da fuskarta har hancinsu na gamuwa, suna shaqar numfashin junansu. “Baby Ummin Abienta!†Rahma wani yammm ta ji ta sake qamqameshi ashagwa'be ta kirasa. “Abie nah! Ka fassaramin mafarkin kaji?†Hancinta ya sumbata ya tallabo fuskarta suna kallon juna, bakinsa dab da kunnenta cikin kwantar da murya ya ce“Ruhin Abie mijinki kikayi mafarki kuma nasan insha Allah cikin tarin yaran da zaku haifane Allah ya nuna miki ukun da cikon na hu'dun. Ni shaquwar da take tsakaninmu ce ta sanya kikaga fuskata amman azahiri mijinki na sunna kiga gani.†Rahma ta sauke ajiyar zuciya ta shafo sajan Abie ta tura hannunta cikin sumar kansa me taushi tana caku'dawa, ashagwa'be ta ce “Abie naga hotonsa pls Rabin raina kaji?†Ta 'karashe mgnar tana sumbatar goshinsa tana kallon jajayen lips 'dinsa tai saurin 'dora bakinta saman nashi ta sakar masa Sumba ta janye tana kwantar da kanta saman kansa ta kirasa “Abie nah!†Sai ta rushe da kuka. Abie ya furta “Ya Ilahi! Babyna menene? Taho zo nan.†Ya 'karashe mgnar ya 'daukarta dukkanta ya 'dorata saman faffa'dan 'kirjinsa ya 'kam'kameta yana shafa bayanta cikin sigar lallashi, ya tura hannunsa cikin dogon gashin kanta yana yamutswa asannu. Ra'da ya mata akunnenta“Abinda kikeso na tare dake Baby shima sonki yake kamar zai mutu sbd masifar sonki da 'kaunarki, gobe zamu wuce bazan sake baki waya ba sai kin tare, kina son ganin mijinki?†Asakalce ta 'daga kanta tana tura hannunta cikin gashin kansa. “Ok yaushe kikeso?†Ra'da ta masa akunnensa “Wayyo Abie Rabin raina duk kunyarka nakeji ni bazan iya gayaba ka sanya min rana da kanka.†Murmushi yay ya kamo hannunta ya sumbata yana cizon 'karamar yatsarta ta saki 'yar qara tana 'kyal'kyala dariya ta qamqameshi. “Nan da kwana 6 insha Allah zai bayyana gareki OK? Ko kinfi son sai bayan biki? Nafiso ki gansa idan kinji bai miki ba zan rabaku na baki farin cikin ki.†Rahma taji damm! Gabanta ya fa'di dan ji take rabuwa da Abie kamar rabuwa da numfashinta ne, amman tasan dole zata rabu da shi ji take inama ace Ab'ie ya halata gareta, gani take Abienta yafi dukkan mazan duniya komai da ake buqata wajan namiji, ita hakan take ganin Abienta. Daurewa tai ta yi murmushin yaqe ta ce“Allah ya kaimu.†Hancinta yaja ya ce“Ameen Baby ummina.†Manne suke waje 'daya Abie na shafa gashinta ha'di da Sosa mata ta yi luf samansa, tanajin daman su dauwama ahakan, tana jinjinawa Ammi Rayyana ta yi dacen miji. Hannunta ta tura cikin gashinsa tana shafawa. Saukar numfashinta ya ji alamun ta yi bacci, ajiyar zuciya ya sauke ya fara qoqarin kwantar da ita taqi ta maqaleshi. Dariya yay ya sake mata masauki a 'kirjinsa, yana shafa bayanta, ya karanto musu addu'ar bacci. 'Karfe 3 na dare ya farka daga dadda'dan baccin da ya sace shi, ya samu ya janye jikinsa daga nata ya shiga bathroom ya 'dauro alwala. Sallar nafila da ta zame masa jiki ya yi bayan ya idar ya yi karatun Qur'ani wanda saida aka Kira sallar asubah ya rufe Qur'anin ya miqe ya gabatar da sallar raka'atanil fajir yana idarwa yay addu'a ya miqe ya gyarama Rahma kwanciya ya sumbaceta a kumatu ya lullu'beta, dan ta yaye zanin rufar taje qarshen bed 'din duk girmansa. 'Karfe 6 ya dawo daga masallaci. Zaune ya iskota saman darduma sanye da jallabiyarsa milk colour ta yafa mayafinta tana karatun Qur'ani. Ajiyar zuciya ya sauke ya ji da'di har ransa. Kai tsaye saman bed ya wuce ya kwanta yana 'daukan remote ya rage gudun A/C. Idanunsa akan Rahma yana sauraron dadda'dar muryata, suratul Yasin take karantawa. Tana kai 'karshe tai addu'a ta shafa ta miqe ta linke darduma ta mayar dasu ma'ajiyarsu har Qur'anin. Kallon Abie tai tana langwa'bar da kanta ta gaishesa. “Abie nah Sabahul khair.†Abie ya beqa mata hannu ta taho da sassarfa, ya kamata ta hauro saman bed 'din ya janyota jikinsa ya rungume gam ya sumbaci goshinta ya ce“Baby kin tashi lfy? Ya rigima da shagwa'ba magen Abienta†Kai ta 'daga masa tana 'yar dariya. Lullu'besu yay da blanket ya ra'da mata “Muje na ha'da miki tea sai muzo mu kwanta.†Ashagwa'be ta ce“A'a Abie ai kasan sai da rana nake breakfast, kafin mu tashi Meerah ta gama mana komai, ko naje na girka mana?†Hannunsa ya'dora saman lips 'dinta yana shafawa ya ce“No! Baby oya bacci.†'Yar dariya tai ta shige jikinsa ta cusa kanta kafa'darsa tana shaqar qamshinsa. Haka wani irin dadda'dan bacci ya 'daukesu manne da junansu. A can kuwa 'bangaran Rafeek ya shiga tashin hankali jin Rahma ta kashe wayarsa adaren ya Kira Anee dakyar ta samu ta lalla'bashi, akan gobe zata rakashi Gideons da yamma idan ta taso daga makaranta. *Gabon* Har garin Allah ya waye Aishatu ba farfa'do ba, dukkan illahirin families 'dinsu hankalinsu tashe yake. Banda baqin ruwan tea da hajiya take matsawa Ma'aruf ya sha ba abinda yake iya sakawa acikinsa. Kwana ya yi yana sallah yana istigfari akan babban zunubin da ya aikata na zina. Misalin 'karfe 3 na yamma, 'yan gidansu duk suna waje azaune Ma'aruf ya kasa ya tsare yana bakin gadon Aishatu azaune, yana riqe da hannunta me drip yana zubar da hawaye. Motsi ya ji hannun ya fara ya kalleta agigice cikin murna har ya bu'de baki zai kirata sai ya tuni ayanzu ba wanda ta tsana bata son gani sama da shi. 'Ko'karin janye hannunsa yake cikin nata dan ya danna 'yar na'uran da zata janyo hankalin likitocin. Ya ji tana furta. “Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un! Ya Allah karka tasheni daga wannan dogon baccin da nake idan dai har gaskiya ne abinda ya faru ba mafarki nake ba ya Allah ka 'dauki raina na huta...†Ma'aruf ya rufe mata baki yana kuka ya ce“Aishatu don Allah bu'de idanunki muyi mgna kiyi hkr karki tonamin asiri na rantse miki da Allah ban ta'ba zani ba sai jiya itama wallahil azeem bansan yadda akayi ba nayita ki yarda dani don Allah ki bu'de idanun...†Wata irin bangaza ta masa idanunta arufe tana qara rufesu. Ta sake hanka'dashi wanda sai da wajan cs 'dinta ya amsa ta saki ihu tana riqe wajan cikin kuka ta ce“Fita anan na tsaneka bana son ganinka wallahi idan baka fita ba zan zan baka mamaki na tsaneku tsana mafi muni macita amana azzalamai, daman kai na jima ina fa'da maka kai mazinaci ne kana musamin Allah ya isa tsakanina daku, ina 'dan cikina? Kun kashe shi ku?†Ta tambaye shi cikin tsawa har yanzu bata bu'de idanunta ba, sai wani irin numfashi take ja jikinta na wani irin 'bari tamkar me farfa'diya. Ma'aruf na'uran ya danna da 'karfi sai ga likitoci sun shigo aguje. Temakon gaggawa suka dinga bata allurai Dr ya mata nan take bacci ya 'dauketa. Dr ya dinga ma Ma'aruf fa'da. “Me ka fa'da mata wanda ya haddasa jininta sake hawa? Wlh sai kunbi ahankali ayi nesa da abinda bata 'kaunar gani.†Ma'aruf ya share hawayen fuskarshi ya ce“Ok Dr insha Allahu za'a kiyaye Ngd.†Wajan iyayan nasu ya fito yana sheda musu ta farfa'do amman an mata alluran bacci. Hamdalah sukayi duk suka 'dunguma 'dakin da take suka mata addu'a. Hudah da Kabeera sunzo dubata har kuka sukayi jin an ciro yaron bai qarasa isa haihuwa ba. Rabi'ah zaune ta rabka tagumi tana zubar da hawaye tana mgna qasa-qasa. “Don Allah Aishatu ki yafemin nasan na tafka kuskure mafi girma, cin amanar wadda ta yarda dani, mu hu'du muka tasa amman cikinsu kifin sona da yarda dani fiye da Hudah da Kabeerah, amman nice me 'kyashinki da ha'intarki, naqi aure sbd yadda kika 'kwa'daitamin mijinki kike 'kodashi da yabonsa sai naji duk duniya banda wanda nakeso sama da shi. Wani 'bangaran Aishatu kece kika janyo akaso 100 kaso 90% laifinki ne ni laifina cin amanarki, da son abinda duniya da ya min yawa har na fa'da bin maza, har yau na kasa samun hamsha'kin me ku'di daidai Ma'aruf, abinda ya saka kenan na biyo masa ta bayan gida, ki yafemin Aishatu don Allah. †Ta 'karashe mgnar cikin kuka, Rabi'ah kuka na gaba.... *Tchad* Tin bayan la'asar Ja'afar suka zo nan gidan Abie wajan iyayan nasu suna fira cike da nisha'di. Sanye Ja'afar yake da wani yadi me kyau milk colour ya yi kyau sosai sai baza 'kamshi yake. Cikin tsokana ya ce“Baaba ya kamata a'danaka a motar nan gaskiya har Abie 2 ma.†Abie 2 yay dariya ya ce“Ai kuwa sai ka tashi muje zagaya ce. Amman tinda kuka dawo ka gaishe da Jaddatu kuwa? wato (Ummi) ?†Ja'afar ya ce“Eh mana Abie munje mu dukkanmu amman bari naje na gaisheta yanzu.†Tanko ya ce“Yauwa Allah ya maka albarka kuje ku gaisheta.†Abie y murmusa ya ce“Yauwa jeka ka fito sai mufita.†Ja'afar ya amsa da “Toh Harisu kuzo muje.†Rayyana zaune ansha uban 'kunshi bai qarasa bushewa ba, ga me kitso zauna na mata tin wajan 'karfe 2 Rahma ta kirata da wayar Abie cewar zasu taso da yamma amman kwanan Canada zasuyi sai gobe zasu shigo. Kallo 'daya zaka mata kasan tana cikin farin ciki. Ibtisam gefenta zaune tana kallon kitson ya mata kyau sosai. Jaddatu ikon Allah take kallo tana mamkin ko dai Abdul na son matarsa har ya iya kiranta ya sheda mata zuwansa sai kwalliya take? Hanan ta ce“Aunty Rayyana wlh kinyi kyau tsaf abinki iyeee! Lallai anaji da Yayana wlh.†Jaddatu zatayi mgna taji qaran doorbell taga Latifa ta tafi bu'dewa. “Rayyana wai Abien Rahma da kansa ya kiraki ya sheda miki zuwansu?†Rayyana haushin Jaddatu ya cikata amman ta waske ta ce“Eh Ummina ya ce amusu girke² amman ai tinda sai gobe zasu shigo yau bai kamata ayiba ko?â€. Sallamar su Ja'afar ta hana Jaddatu amsawa Rayyana mgnarta. Jaddatu ta amsa fuska asake tana fa'din. “Lale marhabun da Ja'afar yaron kirki, Latifa akawo musu abun motsa baki.†Ja'afar kallo 'daya yama Ibtisam ya ha'de face ya kauda kansa. 'Kasa suka zube suna gaishet ta amsa fuska asake tana tambayarsu gida. Ibtisam ta ce“Harisu Yahuza ina yininku?†Amsawa sukayi fuska asake suna tambayarta Laraba. Rayyana ta zungureta ta ce“Mijin fa?†Baki ta zum'buro gaba ta ce“Jiya dukana ya yi fa!†Jaddatu ta ce“Ke kuma wayonki kenan? Dan uwaki shi mijin naki bazaki gaida sa ba? Kiga ni bana son iya shege, ke uwar 'dakin Nata fassara mata, dan na gano abokanansa kawai ta gaisar.†Rayyana ta gintse dariyarta ta gayama Ibtisam abinda Jaddatu ta fa'da. Kunya taji ta ce“Ja'afar ina wuni.†Kallon arziqi bata ishesa ba. Latifa ta kawo musu lemo da ruwa ta zuzzuba musu, basu jimaba suka fito, dan Ja'afar takaicin Ibtisam ya ishesa. Ibtisam ta kalli Rayyana ta ce“Wai Aunty suwaye zasu zo kiketa kwalliya ha kinga kuwa yadda kikayi kyau?†Dariya Rayyana tai ta ce“Mijina da 'yarsa na jikin hoton can da naga kina yawan kallonsu.†Ibtisam wani 'kululun baqin ciki taji ya tsaya mata amaqoshi. Afakaice ta ta'be baki ta ce“Oh! Su ne? Allah ya kawosu lafiya.†Rayyana ta amsa da “Ameen ya Allah, ina Auntie Laraba kuwa?†Ibtisam ta miqe ta ce“Bari na dubota...†Acan Espagne kuwa su Rahma ba qaramin barci sukayi ba, sai shabiyu na Rana suka farka, bayan sunyi breakfast Abie ya fita, bai jimaba ya dawo, bayan azuhur. Zaune ya isko Rahma da Meerah suna mgna akan tafiyarsu. Meerah ta masa barka da zuwa. Abie ya ce“Fatan kunyi sallah?†Kai Rahma ta 'daga. Meerah ta miqe ta nufi sashenta dan ta 'dan huta sbd har girkin Rana ta kammala. Ashagwa'be ta ce“Abie ina son ci gaba da zama da Meerah aduk inda nake ta ce zata bimu bata son amayar da ita 'kauyensu can Morocco muna tare insha Allahu kaji?†Gira ya 'daga mata ya beqa mata kumatunsa. Matsowa tai ta shige jikinsa ta sumbaci kumatunsa tana dariya. 'Kam'kameta yay yana sauke numfashi da harshen Hausa ya ce. “Ina sonki ina 'kaunarki Babyna muahhhhhh.†Ya sumbaci ha'barta. Idanu ta tsura masa ta shagwa'be fuska tana shafa sajansa ta ce“Abie me kace don Allah ai kasan ban iyaba?†Hancinta yaja ya ce“Na ce kinci abinci.“ Kai ta girgiza ta sake shigewa jikinsa tana jan gemunsa ashagwa'be ta ce“Wallahi Abie kalaman sunfi wannan tambayar yawa. Dariya yay ya ce“Mgnar Meerah ne na ce idan tafi son zuwa Chad ba damuwa ni har na hagoma Abienki 2 mata wlh.†Cikin murna ta maqale Abie tana murna ta ce“Kira min shi mu gaisa daga nan sai Jaddatu sai Ammi.†Wayar ya bata ta kira Abien suna hira... Misalin 'karfe 6 na yamma jirginsu Rahma ya 'daga zuwa Canada, dan dole sai sun kwana a Canada....... *Ba maammaki zuwa yamma na 'karo muku, amman fa sai kun samba'do comments and Sharhi. Ngd mach love masoya.* _Rahmerh ladingo😉_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 3/16/22, 17:36 - Buhainat: ```D A``` ```67&68``` _*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_ Tafiya ce me dogon zango sukayi acikin jirgin. Rahma da Meerah wajansu 'daya, layin manya Abie na ta hannun damarsu, yana lure da dukkan motsinsu sosai Meerah da Rahma suke hirasu cikin annushuwa. Meerah sun 'danci abinci, Rahma kuwa taqi sai da Abie ya taso ya lalla'bata ta sha tea, ya koma wajansa. Tsakiyar dare jirginsu ya sauka aka kaisu hotel 'din saukar baqi ta airport 'din, wanda ke'bantaccan wajene na manyan masu fa'da aji irin su Abie aka saukesu. Abie 'dakinsa daban Rahma da Meerah nasu 'dayane. Sai da Abie ya sanyata gaba taci abinci dakyar tana zuba masa shagwa'ba, ya lalla'bata taci kafin ya fita ya tafi 'dakinsa. Rahma duk sai taji kewar Abienta jiya 'daya da ta kwana manne da shi wata irin muguwar shaquwa ta shiga tsakaninsu haka kawai takejin Abienta shine rayuwarta baki 'daya. Kwance take tana juyi duk yadda taso bacci ta kasa yinsa, zazza'bi taji na son rufeta ga marata na ciwo, wani irin juyi tai tana sauke numfashi ha'di da riqe marata wacce ta 'kulle mata ahankali cikin siririyar muryata ta ce“Aushhhhh cikina Abie nah banda lafiya kana ina?†Ta 'kare mgnar kamar zatayi kuka. Idanunta ta sauke akan Meerah ta ga tana sharara baccinta cikin kwanciyar hankali. Fuska ta yamutsa, ta miqewa tai sauko daga saman bed 'din tana zagaya 'dakin, sai matsar 'kwalla take, dogon gashinta ya sauka har tsakiyar bayanta, Rabi ya rufe mata gefen fuskarta. Tv ta kunna ta zauna saman kujera tana yamutsa fuska. Du'kewa tai tana riqe marata da tai mata wani irin mugun mur'dawa ta saki qara me 'karfi wanda ya tayar da Meerah daga bacci. Saukowa tai agigice ta nufo wajan Rahma ta kamota ta zauna ta zauna kusanta tana tambayarta. “Rahma lafiya kuwa? Me ya sameki ko akira Abie?†Da sauri ta 'daga kanta tana zubar hawaye. Meerah ta miqe ta 'dora doguwar riga akan kayan baccin jikinta, tana famar mata sannu ta murza key ta bu'de 'kofar ta fito. Sam bata san cikin jerun 'dakun ba wanne ne na Abie, kawai tai shahada tai knocking 'din 'kofar da take jerin layin farko, sbd tasan da wuya Abie yay nesa dasu. Aikuwa cikin sa'a nan Abie yake. Lokacin yana tsaka da ibada, Meerah tai knocking, dole sai da yakai raka'a cikon ta biyu, yay tahiya yay sallama, ya miqe gabansa na fa'duwa, ya leqa ta 'yar 'kofar aikuwa ya ga Meerah Hasbunallahu wa ni'imal wakeel!†Ya furta yana bu'de 'kofar. Meerah ta zube tana fa'din. “Yalla'bai Rahma ba lafiya.†“Subahanallahi! Me ya sameta? Muje nagani.†Ya 'karashe mgnar aru'de ya nufi hanyar 'dakin nasu. Kwance saman carpet nan tsakiyar 'dakin suka iskota riqe da ciki ta ha'da zuba. Gabanta Abie ya zube kan guiwowinsa ya 'dagota zuwa jikinsa yana tambayarta. “Baby menene bakida lafiya? Me yake damunki?†Ya 'kare mata tamabayar yana kallon yadda ta dafe cikinta. Cikin ya shafa yana mata sannu. Kuka ta sakar masa tana kiransa. “Abie!†“Na'am Baby sannu kinji, bari na kira aturo likita ya dubaki.†Ya kwantar da ita saman bed ya isa wajan wayar sadarwa ya danna lambobin ya danna kira sanar da ma'aikatan. Wajanta ya dawo ya rungumeta yana mata sannu, yana shafa cikin nata. Ba'a rufe minti biyar ba akayi knocking 'din 'kofar Meerah taje ta bu'de. Doctor ce mace da kanya gwaje² ta shigo fuskarta 'dauke da murmushi. Bayan sun gaisa da Abie ta kalli Rahma wacce take jikin Abie tana famar ciza bakinta tana hawaye, da harshen turanci ta ce“Amaryace?†Tai tambayar tana kallon tsantsar kamannin Rahma da Abien. Abie ya girgiza mata kai. Gwaje² ta fara tana ma Rahma tambayoyi tana bata amsa dakyar. Rubuce² tai ajikin 'dan paper 'din da tazo da shi ba tare da wata kunya ba ta ce“Tanada aurene?†Abie ya ce“Yes.†“Ok gaskiya ayi qoqarin sauke mata haqqinta amugun buqace take abinda ta tara a marata yana dab da mata illah, wannan ai babban kuskure ne ya za'ayi yarinya 'kosasa mai lafiya tana wajan jin da'di tanada miji ace an barta da larura haka. Muje akwai maganin da zan bata dole yanzu sbd kar ta samu babbar matsala amarata.†Ba Abie ba ko Rahma runtse idanu tai tsabar kunya. Meerah kuwa baya ta basu sosai taji kunya. Abie ya Kama Rahma suka fito tana takawa ahankali wata irin azaba marata ke mata. Ganin bata iya tafiya ya cirata sama ya rungume abarsa, yana bin doctor. Wajn zama ta nuna musu ta Kira wayar sadarwa ta bada umarnin a ha'do mata lipton asaka sugar ka'dan aciki, a matsa lemon tsami aciki babba guda. 10 minutes aka kawo Lipton 'din yana tiriri. Maganin ta 'ballo guda biyu ta jefa cikin lipton 'din kallon Abie tai ta ce“Kun dace ka zallar kama amman me yasa kake cutar da ita?†Abie ya dafe kansa ya ce“No! Bazan ta'ba cutar da ita ba! Ni babanta ne bakiga Kama ba? “Masha Allah ka iya haihuwa amman ina mijin nata dan naso idan tasha Lipton nan ya temaka mata yadda zata zubar da ciwon da ya tara baki 'daya.†Abie aransa ya ce“Wannan mata ta gama dani sam batada kunya.†Waske wa yay ya ce“Karki damu Thank you.†Cup 'din ta be'ka masa ya amsa yana hura mata da bakinsa, ya tallabo kan Rahma ya fara bata ta amsa tana sha hawaye na wanke mata fuska dan ba qaramar azaba takeji ba. Tin kafin ta gama shanyewa take wata irin zufa, tana gama sha doctor ta basa sauran maganin ta ce “Zaku iya tafiya Allah ya bata lafiya.†Abie ya amsa da“Ameen Thank you.†Rahma ta langwa'be kanta ta ce“Abie wajanka zan kwana kaji?†“Baby bai kamata abar Meerah ita 'daya ba kiyi hkr ki kwanta da ita kinji?†Kuka ta sanya masa tana kifa fuskarta saman ta shi ta ce“Ni dai naqi da Abie zan kwanta kewarka bata barina bacci.†'Dan murmushi yay ya ce “Uhmm! Babyna rigima.†Baki ta turo gaba tana kallon jajayen la'bbansa tana raurau da 'kananun kyawawan idanunta. Kwantar da ita yay saman bed 'dinsa ya fice. Yaje ya ce Meerah ta rufe 'kofar Baby ta yi bacci wajansa. Hasken 'dakin ya rage ya hauro saman bed 'din yana kiranta. “Baby ya kikeji yanzu?†Fuska ta 'kwa'be tana mirginowa kusansa amman bata ta'ba sa ba ta ce“Wlh har yanzu marata ciwo Abie amman da sauqi sosai maganin yana aiki sosai.†Abie ya matso jikinta ya rungumeta gam ya rufesu da tattausan bargo ya zura hannunsa cikin rigarta bai sauke hanunsa ako ina ba sai saman marata ya shafo ahanki. Wani iri Rahma taji ta sake shigewa jikinsa tana sauke ajiyar zuciya tana kallon kyakkyawar fuskarshi ta 'dan hasken da ya ratso cikin bargon. Bakinsa dab da kunnenta ya kirata “Babyna!†'Kara qamqameshi tai jin wani irin abu na ratsa dukkan sassan jikinta. Kasa amsawa ta yi. Marar ya shiga shafawa ahakali yana murzawa cikin wani irin salo yana ta'bo ramin cibinta zuwa cikinta yana shafawa. Wani irin numfashi taja ta fara nishi ahankali, tana lumshe idanunta. Hannunsa ya fara qoqarin cirowa daga Rigata ta riqe hannunsa, cikin fitar haiyaci ta ce“Abie Rabin raina karka daina wlh ciwo zaiyi idan ka daina.†Sumbatar la'bbanta yay ya mata 'kurr da idanu sonta kawai yake azalzalar zuciyarsa. Cikin tsadaddiyar muyar ya ce. “Babyna kece komai nawa, kece rayuwata zaki tafi ki barni ko?†Bata San ya akyi ba kawai taji ta tura bakinta cikin nasa ta qamqameshi tana hawaye ha'di da girgiza kanta. Ahankali ya shiga juya harshensa cikin bakinta ya ri'ko fuskarta da hannunsa guda still hannunsa 'daya yana saman marata yana shafawa. Rahma tana qoqarin tsotsar harshensa yay saurin zare bakinsa yana lakatar hancinta ya sakar mata murmushi. Ahakanli cikin janyo numfashi tana lashe yawun Abien da yake bakinta, ta ha'diye ta ce“Abienah duk da nasan ba kyau dan Allah ka barni nayi kissing 'dinka ji nake kamar numfashina zai 'dauke pls.†Abie ya ce“Oya baby one minute kawai na baki.†Cike da rawar jiki Rahma ta tallabo fuskar Abie ta ha'de bakinsu sannu ahankali take zagaya harshenta cikin bakinsa lungu da saqo tana lalu'be kamar me neman wani abu, ta tsotsi harshensa ka'dan tana sakin numfashi ta kamo la'bbansa dukan biyu ta fara tsotsa ahankali hannunta saman sajansa tana shafawa. Abie idanunsa ya lumshe yanajin yadda Rahma take tsotsar bakinsa kamar zata cinye amman da'di yakeji matuqa. Marata yake mata tafiyar tsotsa yana shafawa. Sai miqa take tana qamqameshi tana tsotsar bakinsa wanda taji tamkar Zuma aka zuba mata. Abie ya zare bakinsa ahankali yana murmushin yaqe ya ce“Babyna 3 minutes kikayi.†Numfashi ta maida tana marerecewa zata sakar masa kuka. Wata susace ya mata amarata taji abu bull yana zuba, ta qamqame Abie cikin fitar haiyaci ta sake kame bakinsa tana masa wani irin hot kiss wanda ya saka Abien rikicewa sam ya manta kowa da komai ya kamo harshenta ya shiga nuna mata salonsa mintuna ka'dan ya rikita 'yar mutane ta fita haiyacinta. Bakinta ta zare anashi ta fashe da kuka ta ce“Abie nah me yasa ba aure tsakaninmu wallahi ni bazan iya rayuwa da kowaba sai kai Allah ni kai nake so.†Kansa ya dafe ya kamota ya rungume gam yana shafa bayanta ya 'dora bakinsa saman kunnenta, cikin nutsuwa ya furta. “Babyna Abienki kike so?†Cikin kuka ta ce“Eh wlh Abie nah da ace zan sameka na fi kowa murna amman kashh!†Ta fashe da kuka.†“No! Baby bari kuka ko kina son nima nayi kukan um?†Kai ta girgiza tana sake qamqameshi ta tura hannunta cikin sumar kansa. Ajiyar zuciya ya sauke ya ce“Babyna ya zakiyi da mijin naki?†Kuka ta sanya masa tana dukan 'kirjinsa ta ce“Toh ya zanyi tinda 'ya bata auren ubanta...†Bakinsa ya 'dora saman nata kafin yayi wani juyi har ta cafke ta fara tsotsa tana kallon 'kwayar idanunsa hawaye ya zubo mata. Ahankali yake shafa sassan jikinta yana mata massaging, yana Sosa mata kunnenta, sai miqa take ruwa na ambaliya daga 'kansata wanda haka daman Abien yake so ta zubar da lalurata. Har yakai hannunsa zai ta'ba breast 'dinta ya fasa sabida gudun tafka me dukan, wanda baya fata sai ta aminta da shi. Kallon yadda take shan bakinsa yake tana sauke ajiyar zuciya, shi kuma na matsar dukkan jikinta hankali, idanunsa ya lumshe yana sake sanyawa kansa jarumta, sbd baby ta kaisa bango. Can yaji ta tsaya da tsotsar yawuntan na tararowa cikin maqohinsa, saukar numfashinta cikin bakinsa. Ahankali ya bu'de idanunsa yaga bacci take ta 'kwa'be fuska. Bakinsa ya zare anata cikin dubara. Wani irin smile ya saki ya qamqameta yana sumbatar kumatunta ya ra'data mata. “Ruhina my baby Abie mallakinki ne tin kina 'yar 12 years rigimammiya Abien na mahaukatane baki kasance halalinsa ba zai gama shimfi'da dake.†Tsakiyar kunnenta ya sumbata yana jin mugu-mugun sonta da 'kaunarta na zagaye 'bargonsa da dukkan wasu 'kofofun sadarwa na jikinsa. Bargon ya lullu'ba musu yana sakin murmushin farin ciki yasan idan Babynsa ta gane shi ba mahaifinta bane mijine gareta akwai daru amman na 'dan lokaci tinda tana sonsa, shi shedane Rahmarsa bazata iya rayuwa ba shi ba, kamar yadda shima bazai iya rayuwa babu ita ba, bai ta'ba son wata mace ba, bayan Ummul Aymana, mahaifiyarta sai kuma Rahmar, wacce Allah ya dasa masa 'kaunarta tin randa tazo duniya, bai sake son wata mace ba, har yau. Hajiyarsa mai girma da tsayi wacce take cike da qoshin lafiya sai wani irin harbawa take saitin cinyar Rahma, ya 'dan bugeta ya ce“Maida ha'damarki da saura abinciki da lokaci sai baby tasan wacece ita ta aminta 'dari bisa 'dari zama dani kafin ki tafi zuwa gidanki.†Ya 'karashe mgnar yana 'yar dariya, ya qamqame Rahma yana runtse idanunsa. Acan kuwa Espagne Rafeek kamar zayyi hauka, lokacin da sukazo da Anee basu samu su Rahma ba, sai su Adeel wanda aue zasuci gaba da kula da gidan. Anee cikin kuka ta ce“Amman Habibty bata kyauta min ba, ya zata tafi bata fa'damin ba! Toh me ma yasa ita da ko sati batayi ba acekuma ta koma.†Rafeek harda hawayensa ya riqe hannayen Anee ya ce“Don Allah idan ta kiraki ki fa'damin wlh na shirya har Tchad zanje idan dai Abie zai ban aurenta.†Anee ta ce “Insha Allah da ta kirani zan fa'da maka.†Haka suka rabu bayan yakai Anee gidansu kowane zuciyarsa ba da'di. *Canada* Washegari Rahma kasa ha'ada idanu tai da Abie ta gudu 'dakinsu tai wankan tsarki tana kuka ta ya za'ace da ubanta tai romantic, har ta jiqe hakan? Koda tai sallah kuka ta fara harda shasheqa tana ta istigfari akan Allah ya yafe mata. Bayan sunyi breakfast Abie ya shigo 'dakin cikin baqaqen suit wanda suka masa masifar kyau yana baxa 'kamshi takalmin 'kafarsa da agogon hannunsa kawai abin kallone. Rahma ta gaishesa kanta a'kasa. Ya amsa yana murmushi ya ce“Meerah ki shirya kayanku nan da 40 minutes zamu tafi Baby zo mana.†Rahma ta rufe fuskarta da tafin hannuta. Abie ya 'karaso bai damu da Meerah ba ya rankwafo ya 'dora tattausan hannunsa saman nata ya miqar da ita tsaye ya mannata 'kirjinsa ya sumbaci kumatunta, yana shafa cikinta murya 'kasa ya mata ra'da akunnenta. “Babyna menene um? Fa'adamin.†Zagaye hannunta tai bayansa ta 'dago kanta ta kalleshi ta runtse idanunta ashagwa'be ta ce“Abie nah kayi kyau mata duk kalleka zasuyi abin haushi wlh sai na fa'dawa Ammi Rayyana.†Ta 'karasa mgnar cikin kuka tsakaninta da Allah kuka take tana sake shigewa jikinsa. Murmushi yay ya 'dago da fuskarta yana goge mata hawayen ya ce“Ok ya isa My Baby ni bazan kallesu ba kinga kuwa ai sunyi banzar ko My Baby?†Rahma ta sake nrkewa ajikin Abien ashagwa'be ta ce“Toh Rabin raina wa zaka kalla?†Tsakiyar kanta ya sumbata ya manna bakinsa saman kunneta ya sakar mata numfashi me 'dumi sai da ta qamqameshi ta Kira “Abie nah!†“Na'am Babyna ke 'daya zanyi ta kallo kinji?†Cikin murna ta 'daga kanta. Meerah mutuwar tsaye ta yi tana mamkin anya Rahma ba matarsa bace wani 'boyayyan lamarine a'kasa amman ko arna ai bazasu irin abin nan ba idan 'diyarsa ce. Sai dai tsantsar kamar da suke yana bata mamaki. Abie kunya ya ji sosai dan tsakaninsa da Allah ya manta akwai wata halitta bayan su biyu a 'dakin. Janye Rahma yay yana fa'din. “Ku shirya yanzu ku fito muje jirgi baya jira.†'Karfe 9 na safe jirginsu ya 'daga zuwa Tchad, kamar a farko yanzu ma haka sukayi ita da Meerah wajansu 'daya Abie na gefen damarsu, Rahma bacci take tayi matashi da cinyar Meerah wacce take shafa kanta, jin Rahma take kamar 'kanwarta Uwa 'daya uba 'daya. *Gabon* Duk yadda Ma'aruf yake tunanin al'amarin Aishatu ya wuce nan, dan fafur taqi yarda da shi, yana kusantota jikinta zai rikice, dole ya hkr yake baya-baya. Alhaji babba ya nemi jin dalilin abinda ya ha'dasu ta ce ba komai kawai hakan taji ta tsaneshi kawai arabasu bata son zama da shi. Al'amarin ya yi zafi dan anyi lallashin duniya taqi, ta ce zata kashe kanta idan Ma'aruf bai fita daga rayuwarta ba. Munnira zaune kusanta tana riqe da hannunta cikin kwantar da shi murya ta ce. “Aisha don Allah don Annabi ki fa'damin gaskiyar abinda ya ha'daki da Ma'aruf nasan ruwa baya tsami banza?†Aishatu ta ce“Wallahi tallahi har Abadan bazan fa'daba na barma zuciyata kawai dai ya sakeni na yafe shi, na godema Allah ma da 'dan ya rasu.†Munnira ta rufe mata baki ta ce“Ko 'danku ya rasu ai agoge bazaki goge jinin Ma'aruf daga jinin ki ba! Hkr kawai zakiyi ki koma 'dakinki idan kin warke kowace mace da kika gani zaman hkr take agidan mijinta duk da'din da zai jiya miki daman dole wani wajan sai kinyi hkr duk kuwa irin soyayyar da kukewa junanku...†Ma'aruf ne ya shigo yana fa'din. Munnira zan miki bayani da kaina sannan zan mata abinda take so matuqar ta yafemin sannan zata ajiye hankalinta.†Aisha tai saurin runtse idanunta ta juya masa baya, har yanzu mugun sonsa take amman dole zata haqura da shi hkr na har abadan kallo 'daya ta masa taga yadda ya rame ya yi baqi cikin kwana biyu. “Munnira ta ce“Yauwa fa'damin Ma'aruf wlh nayi alqawali zan riqe muku sirrinku.†Aishatu tana son ta masa mgna kar ya fa'da amman ta kasa,sbd tsabar baqin cikin sake masa mgna take arayuwarta. Ma'aruf kakaf bai 'boyema Munnira ba komai abinda ya shiga tsakaninsu da Rabi'ah da yadda 'kamshin turarenta ya gigitashi lokaci 'daya. Ya 'dora da cewa“Munnira komeye ita ce sanadi duk abinda mukayi tsakanin ni da ita har kwanciyar aurenmu sai ta Kira Rabi'ah ta fa'da mata, idan abu na siyomata kafin ya iso gareta yadda ta gansa ahoto kan nakowa ta turama Rabi'ah, idan abinci ta dafa mai da'di kafin taci sai ta kira Rabi'ah kakaf rayuwar aurenmu nida Aishatu ahannu Rabi'ah shin yanzu wa gari ya waya? Ni da ita duk abinda take nasani Ana ban rahoto amman sabida son da nake mata ban ta'ba nuna mata na Sani ba, na rantse da Allah ban ta'ba aikata zina ba sai akan Rabi'ah Allah ya isa tsakanina da Rabi'ah. â€Aishatu kuka kawai take tanajin zuciyarta na zafi haushinsa takeji duk da ta gano ta inda aka samu matsala bakinta ya jaza mata da yarda da 'kawarta shi ya janyo mata. Munnira ta ce“Wala haula wala Quwwata Inna billah! Haka abin ya faru? Wlh Aishatu akaso 'dari kaso tamanin laifinki ne. Kai Ma'aruf kana sakaci da addu'a dan wallahi bazanyi kaffara ba turaren sihirine ka shaqa, alokacin da ka shaqa da kayi addu'a tabaas bazatayi nasara akanka ba aniyarta zata koma mata ne, Aisha hkr zakiyi don Allah karki ce ya sakeki ki yafe masa wlh ba laifinsa bane laifin munafukar 'kawarki ne ai daman ni sam yarinyar bata kwanta min ba idanunta irin na munafukai.†Ma'aruf ya ce“Wlh idan dai zata yafemi ba damuwa zan mata abinda take so.†Ya 'karashe mgnar yana zubar da hawaye ya fice. Kuka sosai Aishatu take ta rungume Munnira tana cewa“Wlh ni dai bazan yafe ba asakeni kawai...†Acan kuwa Tchad. Tin safe ake girke² gidan ya 'dauki 'kamshi, duk wata cima da Rayyana tasan Abie da Rahma naso an girka, anyi lemuka iri-iri, ko ina sai 'kamshin turaren wuta yake tashi. Jaddatu abin dariya yake bata yadda Rayyana ta zage Ana girki da ita, Ibtisam kuwa haushin Rayyana ne ya cikata ko hanyar kitchen bata kalla ba, Laraba kuwa da ita akayi komai. Bayan sun gama girki Rayyana ta kira me make-up aka 'dan'dasa mata kwalliya masha Allah Rayyana ba qaramin kyau ta yi ba, ga wani irin turaren wuta na jiki da tayi wani ratsantsan lace baqi mai adon flowers Ja da fararan duwatsu ta saka, ta sanya wani takami shi ba mai tsayi ba shi ba 'kasa ba ya mata 'dar an zuba gwala-gwalai a wuya da hannu. Misalin 'karfe 3 na yamma jirginsu Abie ya diro 'kasar Tchad. Abraham direban Abie da securities 'dinsa Abbas da Khalifah suka tafi airport 'daukosu,dan Abie ya ce kar kowa yazo tarbansu sai sun iso. Rahma da Meerah na bayan mota ya yin da abie yake gaba motarsu Abbas na bayansu riqe da bindigogi tamkar gwamna. Rahma lokacin da motocin suka shigo harabar gidansu ta sauke ajiyar zuciya wanda sai da Abie ya waigo ya ce“Ya dai My Baby?†'Yar dariya tai ta ce“Abie naji sanyine ganin munzo lafiya nai hamdalah azuciya azahiri na sauke ajiyar zuciya.†Kai ya jinjina lokacin aka bu'de musu 'kofa Rahma ta fito Meerah na biyota. Ma'aikatan gidan suka baibayesu da sannu da zuwa Abie na basu hannu 'daya bayan 'daya suna musabaha. “Baby kuje ciki ganinan shigowa.†Meerah ta janyo trolley suka nufi ciki Rahma hannu kawai take 'daga musu duk wanda ya gaisheta ko ta ce“Ngd.†Daman surutunta baki Abie ne da Jaddatu sai Abie 2 Anee Su Ummiterh, Meerah kwanan nan ne suke hira sosai. “Meerah mu shiga wajan Abie 2 na gansa nayi missing 'dinsa.†Ta fa'da tana nufar 'kofar wanda yay daidai da fitowar Ibtisam wacce ta maidoma Tanko wayarsa sun gama hira da su Dadda. Ibtisam gabanta taji ya fa'di ganin zuqeqiyar balarabiya agabanta, idan ba gizo idanunta suka mata ba ita ce ta jikin hoto rungume da Balarabe. Ibtisam ta ha'diye wani yawu na baqin ciki tana qoqarin wucewa duk yadda taso tama Rahma mgna ta kasa. Rahma har zata shareta sai ta tuna ai tayi ciwon ta'bin hankali qila bata warke duka ba. Ko ba komai Abienta ne sanadi dole ta kula duk abinda yake ajiyar Abienta idan ba haka ba wannan yarinyar tayi ka'dan ta fizge mata kai. Hannun Ibtisam ta kamo ta ce“Ibtisam ko? Congratulation barka da samun lafiya.†Ibtisma ta kalli tattausan hannun Rahma mai wani irin laushi da ya riqe hannunta sai wani shegen fitinannan 'kamshi yake tashi ajikinta qamshin sak taji irin na Balarabe. Yawu ta ha'diye a French Ibtisam ta ce“Bana jin turanci sai French. †Rahma ta saki hannunta tana murmushi da French ta maimaita mata abinda ta fa'di sbd tanajin French sosai. Murya Abie ta daki dodon kunnen Rahma da Ibtisam. “Baby me kike atsaye anan?†Rahma zatayi mgna idanunta suka sauka akan zoben diamond 'din Abie a yatsar hannun Ibtisam. Cike da mugun kishin da bata san daliliba, ta damqe yatsar ta waiwayo ta tsare Abie da kyawawna 'kananun idanun ta ce“Abienah me ya kawo zobenka hannun yarinyar nan?†Ihun Ibtisam sukaji wacce ta dafe cikinta ta fashe da kuka ta sulale zata fa'di 'kasa sai lokacin Abie ya ankare da yarinya, tsaf ya karanceta. Rahma ta tarota tana fa'din “Abie temaka mana wlh ta suma daman bata warke ba ku ka dawo?†Abie ya ce“ No! Matar wani zan kama? Meerah kamata, Baby wuce ciki ki huta umarni nake baki ban son musu oya zo mutafi.†Ya 'karashe mgnar yana wucewa ya fasa ma zuwa 'bangaransu Abien, dan dole sai ya ra'basu zai wuce. Ibtisam jin abinda Abie ya ce ga Rahma na shirin sakinta ta bisa hakan ya saka ta.................. _Rahmerh ladingo😉_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 3/19/22, 18:59 - Buhainat: ```D A``` ```69&70``` _*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_ _Afuwa wlh yau na tashi da wata irin mura ta maqoshi, sam komai baya min da'di, but nayi typing ga dai shi nan so bansan ko bazai maku da'di ba dan kawai dai ina son ragewa ga azumi na gabatowane shiyasa nai maku Ngd_ Ta riqe Rahma sosai tana kuka tana fa'din“Wayyo cikina aunty zan mutu, kaina marata.†Ta 'karashe mgnar cikin kuka, tana dafe cikinta. Rahma macace me tausayi sai kawai ta ru'de hankalinta amugun tashe, ta ri'ko Ibtisam tana mata sannu kamar zatayi kuka, ta ce“Meerah temaka mu shiga ciki inada magani sai na bata idan baiyi sauqi ba sai muje hospital. †Ibtisam da'di ya cikata ganin Rahma zata tsaya tare da ita ta sha magani, ko banza ai ba zata bi balarabe ba. Kafa'darta suka shiga suka nufi ciki da ita, tana kuka 'kasa² Rahma na mata sannu duk ta damu, dan tasan ciwon ciki ba da'di. Abie kuwa bai tsaya jiran Rahma ba, ya wuce ciki. Tsaye yake 'kofar falon doorbell ya danna sau biyu, Jaddatu tana zaune ta washe baki ta ce“Su takwara an iso, Latifa zo bu'de 'kofar.†Rayyana ta miqe cikin rawar jiki ta ce“Ummi bari na bu'de musu.“ Ta kalli Latifa wacce ta fito da saurinta zata nufi hanyar falon, ta ce“Latifa koma aikin ki zan bu'de.†Ta 'karasa mgnar ta nufi hanyar falon tana wani irin taku me cike da nutsuwa sai wani irin fitinannan 'kamshi yake tashi ajikinta. Hanan ta kalli Jaddatu tana dariya ta ce. “Dan Allah Ummi kiba Rayyana lafiya ki saka musu idanu ba ruwanki.†Jaddatu batace uffan ba. Ahankaali ta 'dora hannunta saman handle 'din 'kofar, ta bu'de. Idanu hu'du sukayi da Abie wanda shigarsa ta kusa gigita Rayyana, wai irin mahaukacin kyau ya mata ga wani irin kwarjini na musamman, duk da 'kamshin da yake tashi a ko ina bai hana Rayyana jin dadda'dan 'kamshin Abie na musamman ba! Abie fuskar shi ba yabo ba fallasa yake kallonta, ya ra'bata zai wuce tai saurin fa'dawa jikinsa ta rungumeshi gam, cike da murnar ganinsa take fa'din. â€Oyoyo Habiby sannu da zuwa ina Ummin mu ne?†Daidai lokacin su Rahma suka iso wajan. Wani irin abu ne ya tokare 'kirjin Rahma ganin yadda Rayyana ta ru'kum'kume Abienta 'kam, tana zuba maza sannu da zuwa. Zuciyarta wani irin mahaukacin bugu take wanda ada batajin hakan idan taga Rayyana da Abienta. Dakyar ta iya 'ko'karin janye idanunta akansu daidai Abien na qoqarin 'ban'bareta daga jikinsa ta sadda kanta suna riqe da Ibtisam wacce baqin ciki da takaicin su Rayyana da zafin kishi ya sakata Sam ta manta 'karya ciwo take ta miqe tana hararansu afakaice ta ce“Aunty cikina ya lafa ma zan iya tafiya Ku sakeni.†Rahma daman sam bata cikin hayyacinta ta saki Ibtisam zata wuce Rayyana ta rungumota tana fa'din. “Oyoyo ummina sannu da zuwa ya gajiya? Muje kiyi wanka kiyi sallah kizo kuci abinci.†Rahma ta dake ta qaqalo murmushi ta ce“ammi na sameku lafiya? Ya 'karfin jikin?†Ta 'karashe mgnar tana satar kallon gefen Abie taga wayam baya wajan. Ajiyar zuciya ta sauke. Meerah ta gaishe da Rayyana ta amsa cikin sakin fuska. Suka nufi falon. Ibtisam kuwa tuni ta shige 'bangaransu ranta amatu'kar 'bace. Rungume da Jaddatu ta hango shi yayin da Hanan take kusansa zaune Iman na zaune acinyarsa sai 'kayataccan murmushi yake saki wanda ya bayyana fararen haqoransa dimples 'dinsa suka lo'ba. Rahma ta lumshe kyawawan 'kananun idanunta tana jin bugun zuciyarta na tsananta. Hanan ta taso aguji ta rungume Rahma tana fa'din. “Oyoyo Ummina ta dawo.†'Yar dariya Rahma ta yi tana hugging 'dinta sosai cikin siririyar murya ta ce“Ammi na sameku lafiya?†“Alhmdllh! Baby Abienta.†Fuska ta yamutsa wanda daidai lokacin suka ha'da idanu da Abien ya 'daga mata gira ta kauda kanta tana ha'de face. Da sassarfa ta isa wajan Jaddatu ta ra'ba gefenta har jikinsu da Abie na ha'duwa. Sumbatar Jaddatu tai ta ce“I miss you Jaddati.†Jaddatu ta rungumeta tana buga bayanta, cike da 'kaunarta. Abie ya miqe ya nufi saman bene cikin kuzari yake taka steps. Rayyana ta miqe tabi bayansa. Jaddatu ikon Allah take gani. Rahma tana kallonsu sai ta rufe idanunta ta nutsa kanta 'kirjin Jaddatu. Kayansu ne Ummi Adnan da Latifa suka shigo da manyan trolleys. Jaddatu ta ce“Ku haura dasu sama.†Rahma ta bu'de idanunta wanda sukayi jajir ta miqe tana 'ka'kalo murmushi ta ce “Meerah muje sama.†Jaddatu ta ce“Toh Ku fito ba kuci abinci don Allah.†Kai Rahma ta 'daga zata wuce taji muryar Laraba wacce ta fito tana gaishesu da musu sannu da zuwa. Rahma ta jinjina kanta ta ce“Ngd ina Ibtisam?†“Tana ciki wai kanta yake ciwo.†Rahma bata ce komai ba ta haura sama. Dai dai 'kofar 'dakin Abie takejin mgnar Rayyana a falo dan wannan mgna ba bedroom bane. 'Kirjinta taji ya buga da 'karfi tai saurin wucewa. Falonta ta shaqi wani irin 'kamshi me da'di ko ina fess ta zube saman sofa tana fa'din. “Latifa iyayan gyara ko ina tsaf. Pls Meerah ha'damin ruwan wanka sai muje na nuna miki 'dakin da za ki zauna.†Meerah ta amsa da “Toh.†Ta nufi hanyar bedroom 'din Rahma. Bayan ta cika mata bathtub da ruwan 'dumi ta zuba sabulu na ruwa da turarukan wanka masu 'kamshi, ta ciro sabon towel a ledarsa ta rataya saman abinda ake sarkafe kaya, ta fito. Fitowa sukayi Rahma ta nuna mata 'dakin da yake face da nata ta ce“Shiga akwai komai na bu'kata bedroom ne da toilet ba falo ki duba idan kina bu'katar wani abun kimin mgna, idan kinyi wanka kin shirya kinyi sallah sai fita zuwa cin abinci.†Godiya Meerah ta ma Rahma ta shige ciki yayin da Rahma ta koma ciki. Kwance tayi cikin ruwan tana sauke ajiyar zuciya ta lumshe idanunta. 'Bangaran Abie Yana shigowa falonsa, wayarsa ta 'dauki ringing ya zube man sofa yana amsa wayan, Rayyana ta shigo. Kai tsaye ta shiga bedroom 'dinsa ta ha'da masa ruwan wanka, ta fito har lokacin yana amsa wayan. Kusansa ta zauna ta zare masa takalmin sa ta cire safan, ta kwanto jikinsa tana kallon fuskarsa mai cike da kwarjini uwa uba haiba. Face ya ha'de ya matsar da ita gefe yana ciga da amsa wayansa. Yana idarwa ya miqe zai shige ciki ta riqo hannunsa cikin zubar hawaye ta ce“Dan Allah Habiby karka haramtamin kanka naji na yarda zan zauna dakai daga nan har lokacin da kayi niyar kusantata bazan sake maka rashin kunya ba ko roqon ka bani haqqina don Allah ka yafemin laifin da na maka karka sakeni wlh ina tsananin 'kaunarka Habiby.†Ta 'karashe tana sakin kuka ta rungumeshi. Bayata ya buga ya ce“Ok naji amman pls kibar takurani ina buqatar hutawa zamuyi mgna idan na nutsu OK?†Kai ta jinjina ta ce“Toh Ngd Allah ya qara hucemin zuciyarka dan Allah idan ka fito kazo kaci abinci na girka maka duk irin launin Abincin da kakeso.†Kai ya jinnina mata ya nufi bedroom, ta zauna zaman jiransa ta rabka tagumi. Rahma tana fitowa daga wanka Ana kiran la'asar tai sallah ta miqe ta shirya cikin Riga da sikir coffee brown 'yan indai sunbi kyakkyawan jikinta sun la'be shape 'dinta ya fito sosai ta Saki gashinta har gadon baya ba tare da ta kame ba, ta fesa turare ta canza sarqar 'kafarta ta saka sarka da 'dan kunne na azurfa da awarwaro wanda Abie ya siyamata kwanan nan, sbd ta ce azurfa na burgeta. Sosai tai wani irin kyau, na fitar hankali, takalmi mai ma'dauri ta fito. Anutse take tafiya cikin sanyinta fuskarta Sam ba alamar walwala. Gabanta taji ya fa'di lokacin da tazo dai-dai 'kofar falon Abie, wucewa tai abinta tana share 'kwallar da ta taru cikin idanunta. Meerah ta hango zaune 'kasa kusan Jaddatu suna fira. Tana wucewa hanyar dining area ta ce“Meerah kincin abinci kuwa?†“Meerah ta ce“Eh naci.†Jaddatu ta ce“Rahma lafiyarki kuwa? Abie 2 yazo miki sannu da zuwa ya tafi.†Murmushi tai ta ce“Wlh lfy lau Jaddati wayyo nayi missing 'dinsa bari naci abinci naje na gaishesa.†Ta 'karashe mgnar tana nufa kan dining area. Kujera tajata zauna tana bu'de kululin. Baki ta ta'be sam batajin zata iya cin wani abun. Pizza ta yanka wacce taji 'kwai da hanta da koren tattasa ta tsine albasar ta zubar dan sam arayuwarta ta tsani alabasa. Jug ta 'dauka ta tsiyayi fruit ta ajiye ta yanki pizza tai bismillah ta kai bakinta tana taunawa. 'Kamshin turarensa ya kawoma hancinta farmaki, ta lumshe idanunta tana sake kai pizzar bakinta. Kujera ta ji anja ta kusa da ita an zauna muryasa dab da kunnenta ya ce“Babyna ke 'daya kike cin abinci bakya neman Abienki?†Ya 'karashe mgnar yana zare sauran fizzar hannunta yakai bakinsa yana 'daukar cup 'din fruit 'dinta ya kai bakinsa saitin bakinta da ta kur'ba. Jin murya Rayyana na dariya ta ce“Ummina wai baccine kikeyi akan dining area?†Sai lokacin Rahma ta bu'de kyawawan 'kananun idanunta ta saukesu akan fuskar Abienta wanda ya tsareta da manyan shanyayyun idanunsa. Sanye yake da fararen kaya na shan iska masu masifar kyau da laushi sun kar'beshi sosai, ga wani irin fitinannan 'kamshi da yake. Diriricewa tai ta kauda kanta ta kalli Rayyana tana qaqalo murmushi ta ce“Ammi wlh maganin mura nasha Ashe wai bacci na fara bari naje na kwanta.†Ta 'karashe magnar tana 'ko'karin miqewa. Tattausan hannunsa ya 'dora saman kafa'darta ya mayar da ita ta zauna ya rankwafo sosai jikinta yana mata wani irin kallo wanda ya sakata zaucewa asakalce ta Kira shi. “Abie!†“Na'am My Baby oya sha.†Ya kafa mata cup 'din fruit daidai inda ya kafa bakinsa.†Tsintara kanta tai da 'dora hannunta saman nashi mai cike da gargasa tana shan fruit 'din suna kallon juna ta lumshe idanunta sbd bazata iya jure kallonsa ba, sai 'dumin hucin lumfashinsa yake sauka 'kofofin hancinta . Ta tsinci kanta da zura hannun ckin tafin hannunsa ta nimqe sosai. Rayyaan kuwa tana famar zuzzubama Abie girke² da ta yi masa. Rahma bata ankare ba ta shanye sai da taji ya janye cup daga bakinta tai saurin bu'de idanu taji ya sauke mata la'bbansa saman goshinta, ya yanko pizza ya gutsira ya saka mata sauran abakinta. Daurewa tai tana ci. Rayyana ta zauna kusansa ta ce“HABIBY bismillah!†Rahma tai sauri ta miqewa tana fa'din. ammi zanje toilet.†Abie ya bita da idanu yana girgiza kansa wani irin smile akan fuskar shi. Rahma ta 'dauki mayafin Hanan da yake ajiye saman kujera tana qoqarin saita kanta ta ce“Jaddati bari na gaishe da Abie 2.†Jaddatu ta ce“Yauwa da kin kyauta yazo dubaki kina sama.†Har zata wuce ta hango Ibtisma na leqe kamar ma kukane take, sai ta dawo baya ta nufi corridor 'din. Kusanta ta tsaya da harshen French ta ce“Ibtisam lafiyarki kuwa?†Ibtisam ta share hawayenta ta ce“Uhmm! Babu lafiya wlh ciwon son wani yake neman kasheni ga shi inada miji ga Babana ya ce idan na kaso aurena babuni babu shi, wlh ina cikin masifa da jarabawa, don Allah Balaraba ki temaka min.†Ta 'karashe mganr cikin kuka. Rahma baki ta saki tana kallonta ta ce“Ke bakida hankali kikeson wani bayan kinada aure? Toh wai wayema kikeso?†Ibtisam ta riqe lallausan hannu Rahma tana sha majina ta ce“Wlh balarabe babanki wanda naga kuna kama wanda dai kukazo dazu...†Rahma damm! 'Kirjinta ya buga fizge hannunta tai, ta ce“Na shiga uku! Abie kikeso? Toh wlh bazaki samuba kuji jiraba da masifa, ina zuwa.†Ta fa'da tana juyawa har zata bar wajan ta juyo ta Kama hannun Ibtisam zata zare zoben hannunta. Ibtisam taqi tana fa'din. Don girman Allah karki rabani da zoben nan kiyi hkr...†Rahma bata San ya akayi ba ta 'dauke Ibtisam da gigitaccan mari tana huci ta ce“Zan miki tijara mafi muni da ba'a ta'ba miki ba, ke wacece? Waye ubanki za ki kalli 'kwayar idona ki ce Abiena kike so? Wai ma kinada aure?†Wani irin Jan zoben tai cikin 'bacin rai ta zare shi daga hannun Ibtisam ta zura a yatsarta ta nunata da yatsa. “Ki cire Abie nah aranki bazaki ta'ba samunsa ba.†Ta 'karaahe mgnar tana Jan tsuki tabar wajan. Ibtisam hannu ta 'dora akai tana 'kurma ihuuun da ya janyo hankalin su Latifa suna kitchen. Dasu Jaddatu wanda suke falo. Aguje Laraba ta taho su Jaddatu na bin bayanta. Abie Rayyana ta temaka masa wajan cin abinci tana zuba masa surutu bai tankata ba, abincinsa yake ci. Ta tsiyayo masa fruit ta beqa masa cup ya amsa yana kaiwa bakinsa ya ji hayaniya kamar ihu da kuka ya miqe yana cewa“Lafiya kuwa wa yake mana ihu haka cikin gida?†Rayyana ta ce“Wlh ban saniba bari na dubo.â€. Rahma kuwa fucewarta tai ta nufi fart 'dinsu Abie 2. Abie anutse yake takowa wajan yana kallon yadda su Jaddatu su ka kewa Ibtisam tana birgima 'kasa, jikinta na wani irin 'bari tana fa'din “abamu zobenmuâ€. Laraba ta ru'de ta kamota tana fa'din. “Na shiga uku! Ibtisam aljanu kuma¿ Jaddatu ta ce“Subahanallahi aljanu¿ Latifa ki kirawo Abie 2 don Allah ya temaka mata da addu'a.†Abie iso yana kallon irin abinda Ibtisam take, tana kiran zoben su ya kalli hannunta ya ga babu zoben. Kallon Jaddatu yay ya ce“Ina Baby ummi?†Jaddatu ta ce“Naga zata fita sai naga tayo nan tana wucewa naji ihun yarinyar nan ashe aljanu gareta ka temaka mata da addu'a.†Abie ya ce“Idan aka Baku zoben zaku tafi?†Ibtisam wani irin sanyi ya ziyarci zuciyarta, ta sake 'kandarewa kamar gaske ta ce“Eh balaraba ta mana duka ta mashe zoben.†Abie dariya taso ku'buce masa ya danneta ya ce“Rayyana kawomin ruwan zafi na tofa addu'a aciki axuba masu. Ki biyo min da wayar charger. †Rayyana jiki na rawa ta nufi kitchen. Jaddatu ta ce“Kayi da yaren da zamu gane meke faruwane?†Abie zaiyi mgna da larabci ya ga ibtisam ta miqe zuwat tana atishawa tana fa'din mun tafi amman amaido mana zoben mu.†Abie ya ce“Ummina dan Allah kuje Ku zauna ta ce sun tafi.†Ya 'karashe mgnar yana tafiya. Rahma kuwa tana fart 'din Abie 2 suna hirasu ta saki jikinta ta danne 'bacin ranta. Abie 2 ya ce“ 'Diyar albarka Abienki ya min bayanin komai akan dawowarki tin kafin Ku taso hakan kuma ya yi daidai, nima ina son naga mijin 'diyar albarka.†'Dan murmushi tai tana rufe fuskarta da tafin hannunta. Mal Adamu ya ce“Ina Baban naki muje sannu da zuwa yana sama?†Rahma kallonsa take dan batasan me ya ce ba. Miqewa tai ta ce“Abie ina zuwa zan dawo anjima.†Karo sukayi da Abie a 'kofa ya riqota yana binta da kallo. Cikin raunanniyar murya ya ce. “My Baby haka kika fito bakiga kayan sun kamaki ba? Mayafin baida girma sosai, duk da ya rufeki.†Ya 'karashe mgnar yana janyota bayan 'kofar yana sumbatar goshinta ya 'dora bakinsa 'kasan wuyanta ya ri'ko 'kugunta sosai, ya sakar mata Sumba 'kasan wuyanta. Fuskarta ya tallabo ya kai bakinsa dab da hancinta ya kirata cikin siririyar murya “My Baby! Menene wai kike fushi dani? Oya gayamin Baby.†Ya 'karasa mgnar yana 'dora bakinsa saman nata ya sumbata ya kamo lips 'dinta na 'kasa ya tsotsa second 5 ya saki. Rahma 'Kala bata cemasa ba, da idanu take bisan zuciyarta na bugawa. Qamqameta yay yana sauke ajiyar zuciya ya ra'dama akunnenta. “Oh! My God! Babyna menene pls kiyi min mgna.†Kuka ta sakar masa mai sauti tana son 'kwace jikinta. Matseta gam yay ajikinsa yana sauke ajiyar zuciya yana buga bayanta akaunnenta ya ra'da mata muje 'dakina ki zayyane min laifina muje 'kofar 'kasa OK babyna? †Kafa'da ta maqale tana dukan 'kirjinsa cikin kuka ta ce“Yanzu nakeso waccan yarinyar tabar garin nan bana son su sake kwana a Tchad, sannan kuma karka sake rungume ammi agabana,zuciyata zafi take sai naji kamar na ha'diye zuciya na mutu...†Murmushi yay mai sauti ya sumbaci la'bbanta ya kamo dogon hancinta ya tsotsa, ya kamo hannunta yana kallon zoben da ta amshe wajan Ibtisam. Wani irin sanyi yake ratsashi tare da azababbiyar 'kaunar Rahma. Zagaye hannunsa yay ya qamqameta ya ra'damata. “Ok My Baby amman kinada fitinannan kishi, oya Ruhina rungumeni da kyau pls.†Rahma ta sanya hannayenta dukka biyun ta zagaye gadon bayansa ta qamqameshi sosai. Ajiayar zuciya suka saki atare suna sake qamqame junansu..... _Rahmerh ladingo😉_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 3/22/22, 23:24 - Buhainat: ```D A``` ```71&72``` _*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_ Ibtisan baccin'karya ta fara tana jin Abie na tafiya, bayan Jaddatu da Hanan sun tafi, Ibtisam fara juyi irin zata farka daga baccin. Laraba zata tasheta, ummu Adnan ta ce“Aa kamata mu kaita 'daki har ta tashi da kanta. Kamata sukayi suka kaita 'daki suka fito, Laraba ta sanyata gaba tai tagumi tana zubar da hawaye. Ibtisam ta miqe tana dariya harda riqe cikinta. Laraba ta 'dora hannu akai ta ce“Na shiga uku! an haukata min yarinya, bari na kira Tanko.†Ibtisam ta ce“Wlh da gan-gan nayi Anna, wanna shegiyar balaraba ni zata amshewa zobe ta mareni haka kawai dan muna gidansu.†Anna ta tafa hannayenta ta ce“Ikon Allah! Ibtisam me kikeson zamane? Sbd Allah aljanun 'karya kikayi? Toh wlh sai na gamaki da ubanki...†Rungumeta tai ta fashe da kuka ta ce“Dan Allah kiyi hkr, shi kenan ni ba mai fukantata sbd Allah? †Rayyana cike da murna ta 'dora ruwan zafin, sai wani bubbu'de hanci take miji ya sakata aiki, sai murna take ita MATAR so.😂Ga MATAR so can rungume da mijinta, suna zuba ruwan love.😹 Tana juye ruwan zafin a cup tana 'yan waqoqinta na shuwa arab, Latifa da Ummu Adnan suka shigo, Latifa ta gintse dariyarta, jin yadda Rayyana ta dage tana waqa. Ummu Adnan ta ce“Lah! Auntie Rayyana ai yarinya ta samu bacci har kowa ya Kama gabansa, tana can 'dakinsu.†Rayyana ta ce“Ok shi kenan Allah ya 'kara mata lfy.†Ta fita daga kitchen 'din. Latifa ta tintsire da dariya ta ce “Auntie Habiba matar nan batada kunya,kiga irin tuggun da ta shiryama 'yar me gidan amman wai take wani za'kewa, tana feleqe da bu'de hanci ita matar gida humm! Wlh banjin wai ya qeleta ne, sbd yadda yalla'bai yake son uwar 'dakina da uwa zai ci gaba da zama da ita...†Ummu Adnan ta rufe mata baki tana zunguranta akai ta ce“Bakyajin ngna ba ruwanmu muyi ayukan gabanmu, kinga yau kima ma'aikata girki can 'bangaran kitchen 'dinsu zanji da nan, sbd idan kin fara mitar mgna sai an kamamu za ki daina.†“Toh naji bari na kaiwa Jaddatu shayinta na gado sai na tafi.†Rayyana tana fitowa ta isko Jaddatu na mitar Rahma bata son mutane me ya kaita dukan 'yar mutane harda amshe mata zoben da Abie ya bata lokacin tana hauka. Rayyana bata saka baki gudun hantara sama ta haye domin sake sabon wanka.😹 Banda ajiyar zuciya ba abinda suke saukewa, sunajin bugun zuciyoyin junansu, sun du'kule tamkar abu 'daya. Abie ya janye dogon gashinta wanda ya zubo ya rufe mata fuska,ya sumbaci goshinta, bakinsa ya manna kan kunnenta cikin wata irin tsadaddiyar murya ya ce“My Baby Ruhin Abie kin daina Fushin?†Ya 'karashe tambayar tata yana sumbatar kunnenta cikin ja tsuit. Ajiyar zuciya ta sauke ta 'daga kanta alamar “Eh†“Thank u My Baby Ruhin Abie, muje ki kwanta ki huta amman karkiyi bacci OK?†Kallonsa tai cike da mayen sonsa wanda bata san tana masa ba, ta 'daga kanta. Hannunta ya kama suka fice faga part 'din Abie 2. Wata hanya mai yawan shuke-shuke suka bi hannunsu manne cikin juna. Rahma kallon Abienta take tana jin idan ba Abienta bazata rayuba cikin jin da'di. Tsintar kanta tai da zare hannunta cikin nasa ta rungumeshi ta baya ta saki kuka. “Oh! Ya Rabbi! My Baby zo naji menene?†Ya fa'da yana juyo da ita,gabansa ya rungumeta yana shafa bayanta kusan kunnenta ya mata mgna me taushi. “My baby Ummi menene? Pls fa'damin kinji.†Kanta ta tura tsakiyar 'kirjinsa ta lumshe idanunta tana sauke numfashi dan bata san me zata ce ba. Numfashi ya sauke ya 'dauketa ca'dak kamar 'yar tsana ya mannata 'kirjinsa ya nufi wata kwana sai ga wata 'kofar glass kalar blue. Yatsunsa ya saka ya danna wasu lambobi sai ga 'kofar ta bu'de da kanta, ya sanya kansa ya shige 'kofar da kanta ta rufe kanta. Tsayawa fa'din tsaruwar wannan hamshaqin falon 'bata lokaci ne wani dogon corridor ya nufa kusan tafiyar 4 minutes sai ga shi wata 'kofar nanma lambobi ya danna 'kofar ta bu'de ya shige ta rufe kanta. Steps ya fara takawa anutse. Rahma ta shafi sajansa ta manna masa Sumba kan dogon hancinsa ta tura katan tsakiyar 'kirjinsa, hannunta saman gemunsa tana murzawa. Abie sauke 'katuwar ajiyar zuciha ji yake kamar ya ha'dihe sbd 'kaunarta, da sonta. “Babyna! I love you kinji.†Ajiyar zuciya ta sauke tana murmushi bakinta kusan kunnensa ta ce“Abie Rabin raina karka zautar da Babynka ta kasa gane matsayinka wajanta ta fa'da halaka sbd ina jin sonka ya banbanta da na baya Abie ina son na rayu da kai ya zanyi um?†Ta 'karashe mgnar tana cizon fatar kunnensa tana leqen fuskarshi. Ya Allah! My Baby!†'Yar dariya tai tana kallon kyawawan 'kwayayen fitilun da aka 'kawata silin saman benen dasu tana cusa hannunta cikin sumar kansa ta ra'da masa “Abie Rabin raina Ummina da Ammi sunyi sa'ar miji ni kuma nayi sa'ar....†La'bbansa taji ya tura mata cikin bakinta, duka yana juyawa, yana hura mata wata irin 'dumammiyar iska mai fitar da dadda'dan 'kamshin bakinsa. Lumshe idanu tai tana sauke numfashi, ta fara shan jajayen 'kananun la'bbansa cikin nutsuwa. Key ya saka ya bu'de 'kofar ya shige. Sanyi 'kamshi ya daki hancin Rahma amman bata bu'de idanunta ba anutse take tsotsar la'bbansa har ta janyo harshensa ya sauke numfashi yadda take Sha anutse tana ha'diye yawunsa. 'Kofar bedroom ya bu'de ya shige baya ganin gabansa sosai sabida yadda Rahma take shan bakinsa. Saman Royal bed 'dinsa ya kwantar da ita ya mata rumfa da faffa'dan 'kirjinsa ya tallabo kanta yana shafa gashinta ya tsira mata idanu yadda take shan bakinsa tsakaninta da Allah, kallo 'daya zaka mata kasan tana jin da'din bakin nasa. Bai yi qoqarin tayata ba sbd kar ya rikitata. Abinda yasan zai sakata bacci cikin nutsuwa ya fara qoqarin mata. Ahankali ya zuge mata zip 'din rigarta ya tura hannunsa tsakiyar bayanta yana mata massaging hankali yana yawo da hannunsa 'dayan saman cikinta zuwa marata yana shafawa anutse yana 'dan mammatsa mata jikinta ta yadda zai fitar mata da gajiya. Narke masa tai tana fitar da wani irin nishi still taqi fasa shan bakinsa ta qamqameshi tana amsar irin massaging 'din da yake mata. 10 minutes wani irin dadda'dan bacci ya 'dauketa, bakinta manne da nashi. Wani irin numfashi take saukewa mai cike da nutsuwa. Abie ya tsotsi tsinin harshenta ya zare bakinsa ahankali, yana lashe yawunta da ya 'bata masa baki, ya zame jikinsa ahankali ya gyara mata kwanciyarta ya tattaro mata gashinta ya 'daure mata ya 'kura mata ido bai ta'ba son abu kamar Babynsa ba, ko Ummul Aymana da ya mata sahihin so bai kai na babynsa ba, duk da son da ya mata ne ya shafi babynsa, sai dai ita baby bazai iya sadaukar da ita wa kowaba, kamar yadda ya yi na umminta,sbd yasan Tabbas ita ce sanyin idaniyarsa rayuwarsa jinsa ganinsa komai nasa, tabbas bazai ta'ba son abu kamarta ba. Smile ya saki 'kasa² ya ce“Allah mai hikimomi bila adadin, wato ke 'din abokiyar rayuwatace shiyasa Allah ya hanani Ummul Aymana ya mallakawa Uncle Aliyu suka haifamin ke, suka mallakamin kyautarki, da aurenki tin kina tsummanki, wayyo 'kwai zai fashe Babyna, ya Allah ka jiqan Uncle Aliyu da Ummul Aymana.†Wasu guntayen hawaye ya goge akan fuskarshi yana mugun son bayin Allah nan. Ya shafa fuskarta ya manna mata kiss akumatu, da lips 'dinta me jiqe da yawunsa ya ce“Ina sonki My Baby iyayan kishin Abienta, My Rahmerh Abienta take so tin bata san matsayinta ba, rigimammiyata.†Wani irin annurine akan fuskar shi ya lullu'beta ya shafi kanta harda tofa mata addu'a ya sakko ya kunna mata Ac ya shiga bathroom ya wanke fuskarshi sabida yadda ta goge masa lipstick. 'Kofar bedroom 'din ya rufo sai ya murza key a 'kofar falon, yabi hanyar da ya shigo ya sauka 'kasa ya nufi part 'din Abie 2, sai wani irin lallausan murmushi yake, yana shafa la'bbansa Babyn umminsa ta tsotsesu tass. Da sallama ya shigo falon, suna zazzaune harda Ja'afar wanda zuwansa kenan. Hannu ya basu sukayi musabaha, yana zama kusan Abie 2. Ja'afar ya gaishesa cikin ladabi yana masa sannu da zuwa. Abie ya amsa fuska asake yana fa'din. “Ja'afar na sameku lafiya? Ya hkr?†Aladabce ya amsa. “Alhmdllh! Abie ga mota can compound ogana da na ma aikin tuqi ya ban Ku sanya min albarka acikinta nakeson mutafi Niger. †Abie ya murmusa yana sosa sajan fuskarshi ya ce“Ma Sha Allah ubngiji ya sanya alkhairi muje nagani Ja'afar.†Sosai Ja'afar yay murna shiyasa Abie yake burgeshi sbd baida girman kai. Tanko ya ce“Abdulmajid ya gajiya sannu.†Abie ya amsa da“Alhmdllh! Shamsu na sameku lfy? Mal Adamu ya ce“Lfy lau ya jikin Rahma? 'Dazu ta fita daga nan Ashe batajin Hausa inata tambayarta shirk daga 'karshema ta tafiyarta.†Abie wani irin Smile yay yana fa'din. “Mal Adamu ina Ummi zata koyi Hausa? Nima naci wuya kafin na koya .†Dariya sukayi Abie 2 ya ce“Ya kamata muyi mgna Abdulmajid akan Rayyana kaga kowa anan yasan komai bare nace mu ke'be don Allah Adamu Shmsu Ku tayani basa hkr ya yafe mata yabarta yaci gaba da zama da ita, ka hkr tinda ta gane kuskurenta.†Abie ya shafi sumar kansa yana shaqar 'kamshin babynsa da ya Kama jikinsa yana jin tamkar yanzu ne take wasa da harahenta cikin bakinsa tana zuqe dukkan yawun bakinsa tsabar yadda take mugun sonsa kome nasa so take. Wani yammm! Yaji baida wani buri yanzu sai yaje ya shige jikinta ya lullu'besu da bargo yana shafarta har ta farka a baccin amman ina yanada uzururuka. Abie 2 ya dafashi yana fa'din. “Au sharemu kayi?†Abie ya numfasa ya ce“Haba! Abien ummina kai yanzu aganin ka zama da irin wannan matar ya dace? Wlh inada tabbacin idan abinda yake shirin 'bullowa cikin satin nan ya 'bullo zatayi abinda yafi Nada muni, ba mamaki kwanciyar mage ta min, bandai sallameta ba amman zan sallametan akwai abinda nake jira na gama, zamuyi rabuwar arziqi da ita idan taso.†Abie 2 a 'dan zaman da ya yi da Abie ya gano halaiyarsa mutum ne mai tsayawa akan mgna 'daya. Ajiyar zuciya ya sauke ya ce“Toh Allah ya za'ba abinda yafi zama alkhairi.†Dukkansu suka amsa da “Ameen.†Abie yay gyaran murya ya ce. “Yauwa Mal Adamu insha Allah jibi zaku wuce Ja'afar! Bar mgnar motarka har ka dawo jirgi zaku shiga daga nan har Niger, ka sake biyo jirgi ka dawo dan kawomin takardunka, muga yadda za'ayi.†Tanko da Mal Adamu baki suka ha'da wajan godiya da masa fatan alkhairi. Ja'afar yay 'kasa da kansa yana godiya ya ce“Amman Abie ni wlh cigaba da karatu ya fita akaina, a samomin aiki daidai dani akan kasuwanci yafi min.†Abie ya ce“Ok ba damuwa kaje ka dawo, idan kuma kafi son Niger ka fa'damin gaskiya?†Ja'afar ya ce“Wlh har zuciyata Tchad ta min zanci gaba da zama acikinta.†Abie ya ce“Ma Sha Allah yaron kirki.†Mal Adamu ya ce“Amman idan yaje zai kwana biyu sai anyi bikinsu sai ya taho da matarsa.†Abie ya ce“Ok Allah ya sanya alkhairi za'a samoma gida insha Allah kafin su dawo an sanya musu kome aciki.†Tanko harda kuka wajan godema Abie Mal Adamu sai albarka yake saka masa. Wayoyin Abie dukkansu biyu atare suka 'dauki ringing, ya miqe ya ce“Ja'afar muje naga motar inada baqi yanzu.†Miqewa Ja'afar yay suka fito Abie 2 na jeroma Abie addu'ar gamawa da duniya lafiya. Tafe suke yana amsa wayar suka isa wajan motar Abie ya sanya masa albarka da fatan alkhairi, ya shige mota zuwa uzurorinsa. ★★★ Bayan kwana biyu. *Gabon* Aishatu jiki ya yi sauqi yau aka sallameta da safe, har yanzu tana kan bakanta akan sai Ma'aruf ya saketa. Shi kuma ya ce tai masa alqawalin zata kwantar da hanaklinta, ba zata sanya tunanin aranta ba, sannan zata yafe masa ya yarda zai saketa. Amman taqi bada amsa. Zaune take a 'dakinta na gidansu saman 'katuwar katifa tana sanye diguwar Riga marar nauyi tayi tagumi tana nazarin duniya, bata ta'ba tunanin Rabi'ah zata ci amanarta ba! Wasu irin hawaye masu 'dumi suka shiga ziraro mata akan fuskarta. 'Kamshi turarensa ya kawoma 'kofofin hancinta farmaki, tai saurin 'dago da kanta. Tsaye yake 'kofar 'daki ya har'de hannayensa a 'kirjinsa, hawaye na zuba akan fuskarshi. Kanta ta kauda ta ce“Natsani ganinka don Allah ka fita kaban waje please. †Takunsa taji yana kusantota, ta waiwayo paper fara tass ta gani ahanunsa yana beqo mata, tsaye ta miqe zuwat 'kirjinta na bugun uku-uku.... A can Tchad kuwa Abie ya gama shirya musu tafiya ayau flight 'dinsu zai 'daga 'karfe 2:30 na rana zuwa Niger Tahoua. Abie yaba Rayyana ma'kuddan ku'di sabida sake gwadata, ya ce suje da Ummun Adnan tayoma su Tanko siyayya, cikin ikon Allah dala 'daya bata ciba, ta siyo komai tsakaninta da Allah, Abie kansa ya yaba da siyayar. Ibtisam tana nan haukan son Abie na qaruwa cikin zuciyarta duk yadda taso yaqice shi, abun ya faskara da ganagan take wuni afalon wanda dole idan Abie ya fito zasu ha'du bayan amsa gaisuwarta baya sake kallonta, da ya gane dan shi take wuni sai ya fasa shigowa ta waccan hanyar yanzu yake fita, abinci ma sama Rayyana take kai masa, bakinsa da falon gaishe da mahaifiyarsa. Rahma kuwa fushi take da Abie yaqi korar su Ibtisam, amman da gangan ya qyaleta sai sun tafi ya yi lallashi dan yana kewarta da 'dumin jikinta da zaqin yawunta, kawai shi dai haka yake mutum ne wanda idan baiyi ra'ayin abu ba, toh ba wanda ya isa ya saka shi ya yi, duk tarin son da yakema Rahma bazai ta'ba yarda ta saka shi ya wulaqanta mutum ba, ba tare da babban dalili ba, iyayansu Ibtisam yake dubawa ba wai Ibtisam ba, dan bata gabansa. Rayyana an saki jiki Abie ya sauko duk da ba abinda yake ha'dasu sai gaisuwar mutunci amman tana qoqarin ganin ta goge laifinta.😂 Ja'afar bai sake shiga sabgar ibtisam ba jira yake su koma Niger ayi bikinsu ya koya mata hankali, tara ne yake. Misalin 'karfe 1 na rana dukkansu sun gama shirin tafiya, har sunyi ma su Jaddatu bankwana suna 'bangaran su Abie 2. Ibtisam sai kuka take Laraba ta mata tambayar duniya ta ce kanta ke ciwo, nan kuwa kukan barin Abie take. Jaddatu zaune Rahma kwance saman sofa ta yi matashi da cinyarta tana Sosa mata dogon gashinta, idanunta alumshe. Sanye take da riga da zani na shadda Ash kala da ganin 'daurin zanin ba wai an iya bane. Meerah na tausa mata qafafunta. Latifa ta dire tray'n kayan marmarin da ta yanko musu. Hanan agefe tana waya, Iman tana rungume ajikinta. 'Kamshin turarensa ya kawoma hancinta farmaki. Da sauri ta bu'de kyawawan 'kananun idanunta, masu matuqar haske. Shi da Rayyana ta hangosu suna saukowa anutse suke taka steps. Idanunta ta runtse, lips 'dinta ta ciza da 'karfi, sai da taji zafin har cikin zuciyarta. Kusan Jaddatu ya zauna yana amsa waya, ya gaisheta. Ta amsa cikin sakin fuska. Meerah ta gaishesa, ya amsa. Rayyana ta ce“Ummi 'karama bacci kikeyi?†Rahma muqus ta yi bata tanka ta ba. Meerah ta ce“Eh inaga dai tayi baccin ne.†Abie kallo 'daya ya mata yasan idanunta biyu. Hannunsa ya 'dora saman goshinta. Ajiyar zuciya suka sauke atare ya shafi fuskarta akaikaice ya tura mata, 'karamar yatsar shi cikin bakinta, ta tsinci kanta da lasa tana shirin tsotsa yay saurin janyewa dan kar a ankare da su, ya miqe yana fa'din. Ummi ko zan dawo sai zuwa magarib yanzu sallah zamuyi mu shiga meeting, zanje muyi sallama dasu Mal Adamu. †Ya 'karashe mgnar idanunsa akan Rahma wacce taqi bu'de idanunta, amman ji take kamar tabi Abienta. Jaddatu ta ce“Toh adawo lafiya, wai ni kam me kayima takwara naga kamar fushi take dakai?†Abie ya shafi sumar kansa yana murmushi ya ce“A'a banyi kome ba shagwa'barta ce ta motsa ace mata na fita idan ta farka.†Rayyana harda su rakiya. Ibtisam na la'be daman jiran Abie take ai kuwa tana hangosa cikin murna ta sake mannewa jikin bango. Sai da ya kusa shigowa ita kumaa ta fito aguje kamar an aiketa tana fa'din. “Toh bari na amso...†Abie bai shirya ba yaji ya yi karo da mutum yana qoqarin matsawa yana fa'din “Subahanallahi!â€. Yaji ta shige jikinsa ta 'kam'kameshi ta tura kanta 'kirjinsa ta fashe da kuka tana fa'din. “Wayyo Allah na!!†_*Please 'yan team Rahmaa da Abienta kuyima Ibtisam hkr, wallahi kowane irin mutum akwai 'kaddarasa da jarabawarsa, ba wai ina goyen bayanta bane, A'a wallahi Ibtisam Allah ya jarabeta da mugun son Abie wanda duk yadda taso ta yaqice shi abin yaci tura, kuga barazanar da Tanko ya mata harda yace zai saki mahaifiyarta, amman kamar tunzurata ake matsalar da aka samu 'karancin shekarunta ta kasa ganewa babban zunubi take aikatawa son wani da auren wani akanta, ta jahilci kanta bayan tayi karatun addini daidai gwargwado, dan Allah Ku mata uzuri ta gamu da jarabawa wanda ta ha'du son zuciyarta. Allah ya yaye mata dan ko batada miji yadda Abie yake son Rahma zamansa da wata mace wlh zata cutu sbd zuciyarsa baki 'daya Rahma take so kenen ko agaban waye zai nuna mata so, duk da bance lallai bazai iya son wata koda bai kai na Rahma ba, sbd Allah shine yake zartar da hukuncinsa akan kowane bawansa yadda yaso, kenan baza'a ce bazai so wataba, Allah yasa mudace ya mana mai kyau Ameen.*_ _Rahmerh ladingo😉_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 3/25/22, 22:55 - Buhainat: ```D A``` ```73&74``` _*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_ Not Editing “Wallahi bana gani idanuna wayyo Anna Baba, idona zafi ka fasamin idanuna dan Allah ka kaini hospital.†Ta 'karashe mgnar da yaren French cikin kuka tana sake qamqameshi, tanajin wata irin nutsuwa da sanyi na ratsa dukkan jikinta. (wa'iyazubillah.) Abie cikin zafin nama ya 'ban'bareta daga jikinsa ya ingijeta ya jefar da ita yadda bazata ji ciwo ba! Yana fa'din. “Hasbunallahu wa ni'imal wakil. Kidana hankali kuwa? Ke jahilar ina ce? Bakya jin tsoron Allah ne? Kina MATAR wani haka kawai ki kamani ni muharaminki ne? Sakara kawai. Bu'de idanunki nagani wallahi ko yanzu na miki shegen duka na karya miki wuya ki mutu Ja'afar ya huta da zama da jahilar mace irinki sakara kawai, bu'de idanun maza nagani munafuka!†Abie yay mata mganar cikin mugun 'bacin rai yana zaro mata manyan idanunsa. Ai Ibtisam take ta shiga hankalinta ta miqe zaune daga wurgin da abie yay da ita, tana bu'de idanunta tana kuka, kallo 'daya tai masa tai saurin sadda kanta jikinta na mugun rawa, wani irin mugun kwarjini ya mata, ga tsoronsa da ya gama mamaye dukkan illahirin jikinta. Abie da sassarfa yabar wajan yana dafe goshinsa, azahirin gaskiya ya tsani yarinyar sbd shi mutum ne mai 'kyamar abinda duk yake na haramun, sannan ya tsani mutum mai son kansa dayawa, ta gudo daga 'kasarsu domin Ja'afar sbd son da take masa, yanzu alamunta 'baro² ya nuna tana sonsa, me hakan yake nufi? Tsuki yaja aransa yana fa'din. “'kasashen duniya dayawa ana ganin kimata, da darajata nafi 'karfin ki zubar min da kima wlh, sakaran yarinya kawai, da batasan me take ba!†Nutsuwarsa ya saita ya shigo falon Abie 2 da sallama. Amsawa sukayi, Abie 2 na murmushi ya ce“Wai baka fita wajan meeting 'din ba?†Abie ya basa hannu sukayi musabaha ya murmusa ya ce“Wlh sai yanzu idan na fito daga masallaci zan wuce.†Hannu yaba Mal Adamu da Tanko and Ja'afar yana fa'din. “Ina muku fatan alkhairi Allah ya saukeku lafiya.†Ya 'karashe mgna yana zura hannunsa cikin aljihun wando dakekiyar shaddar jikinsa Green ya zaro 'daurin 'yan deux milles 'dauri uku ya be'kama Mal Adamu ya ce“Kaida Shamsu da Ja'afar kowa 'dauri 'daya ayi hidimar biki lfy sai munyi waya, Ja'afar ina jiranka fa!†Baki 'daya 'kasan 'kafafunsa suka zube suna godiya, da masa addu'u sabida ku'dine wanda dukkansu kowa zai ishesa sabgogin bikinsa har agama ba wanda ya nemi wani abun.†Sallama yay musu jin ana shirin tayar da sallah nan masallacin gidansa. Laraba baki da hanci ta Saki tana kallon uban 'daurin ku'din da Abie yaba mazan ita banda ita ko meyasa ya hanata? Abie ya ce“Ai sai mu hanzarta zuwa masallaci kar atayar da sallah da mun fito sai muwuce airport nayi rakiya.†Cike da murna dukkansu suka fito domin zuwa masallaci daman sunada alwala. Ibtisam kuwa tinda ta kalli Abie ta sadda kanta bata 'dago ba saida ta ga ya shige ciki ta miqe tana zubar da hawaye, ta nufi cikin, amman bata shiga ba sai da ya fito ta nufo ciki nan taci Karo dasu Abie 2 zasu masallaci. Jikin Laraba ta fa'do ta fashe da kuka mai cin rai tana fa'din.“Amatsayinki na mahaifiyata kimin addu'a Allah ya yayemin abinda yake damuna dan Allah.†Laraba ta ce“Ibtisam ki dawo hankalinki tashi kiyi sallah da sun dawo zamu wuce ni ina hutune. Kinga mutumin nan ya rabamusu uban ku'di wlh ko sisin kwabo abi ban ba, ikon Allah.†Ibtisam ta ce “Balarabe ko?†Laraba ta ce“Eh amman nasan Babanki zai bani.†Ibtisam ta share hawayenta ta miqe tayo alwala daman tana sanye da hijib madedeci tahau darduma ta tayar da sallah. Abie ana idar da sallah ya shige moto tare da securities suka fice. Yahaya ne ya kaisu Ja'afar airport Abie 2 'dan rakiya, shi daau Yahuza, suna nan sai da jirginsu ya cira sama suka nufi gida. Ja'afar da Ibtisam wajan zamansu 'daya amman ko kallo bata ishesa ba, sabgogin gabansa yake. *Gabon* Aishatu sosai jikinta yake rawa gabanta yana fa'duwa, ganin paper 'din hannunsa tasan sakinta yay. Danne abinda takeji tai ta sanya hannunta wanda yake rawa ta amsa tana fa'din. “Allah yasa haka yafi alkhairi.†Ta 'karashe mgnar zata zauna, taji ya fizgota ta fa'do jikinsa ya rungumeta ta baya, ya 'dora ha'bar akan kafa'darta, cikin kwantar da murya ya ce“Yanzu don Allah kinason na sakeki?†Fizge jikinta tai tana nunasa da 'yar yatsa ta ce“Karka raina min hankali mana, kana nufin ba sakin nawa kayi ba?†Sake damqota yay ya rungumeta ya ce“Wlh bazan iya sakin ki ba! Don Allah ki yafemin zan dai barki har lokacin da za ki sauko dawo gida wlh Allah ban ta'ba zina ba, abinda dai da na fa'da Munnira shine gaskiya wlh bana haiyacina komai ya faru ki fahimceni dan Allah.†Jikinta ta janye ta zauna tana bu'de takardar, da abinda ta fara cin karo ya sanyaya mata jikinta. BAN HKR MY AISHERðŸ‘ðŸ½ðŸ˜­ HMM! KI YARDA DA NI. A dukkan lokacin da dare ya yi, ki d’aga kanki sama ki kalli sararin samaniya, za ki ga wani tauraro yana saukowa izuwa gare ki, karda ki yi mamakin me ya sa haka ya faru? Ki yarda da ni, hakan zai iya faruwa a zahiri domin kuwa ni ma na yi hakan har ta kai ga na same ki. INA SON KASANCEWA A TARE DA KE HAR ABADA my Aisher. A lokacin da na samu soyayyarki sai na ji tamkar ni ne na fi kowa sa’a a duniya. A dukkan sanda na rintse idanuwa na sai na hango ni tare da ke muna tafiya a bisa gajimare. Idan na kwanta bacci sai na yi mafarkin mun zama mata da miji. Ina sonki, tare da son kasancewa a tare da ke har abada. Ki Huta Lafiya. A CIKIN IDANUWANKI AKWAI WANI SIRRI. Sama cike take da taurari masu hasken da ke haske duniya a cikin kowanne dare. Amma haske mafi haskaka fuska da yaye duhun zuciya, na gan shi ne a cikin idanuwanki. Ki Kula Min Da Kanki. Ina Son ki. HARSHEN ZUCIYA. Furanni na furta kalmomin yabo a kanki a dukkan lokacin da na shiga lambu mai d’auke da ‘korama gami da korayen ciyayi da bishiyu masu d’auke da tsintsaye. Sukan rera baitukan yabo a gare ki, cikin harshen da zuciya ce kawai ke iya fahimtarsa. Ina Son Ki. BA ZAN IYA RAYUWA IDAN BA TARE DA KE BA. A mafarki da kuma a cikin soyayya babu abun da ba zai iya faruwa ba. Ina son ki sosai hakan ya sa nake ji tamkar ba zan iya rayuwa idan ba tare da ke ba. Ba na fatan rasa ki a rayuwa ta, domin kuwa a dukkan lokacin da na rasa ki, na tabbatar da rayuwa ta za ta shiga garari. Ina Son Ki kuma ba zan tab'a canjawa a kan hakan ba, don Allah ki yafemin my dawo kamar da nayi miki alqawalin zama dake bisa amana, ina sonki my Aisher.†Ajiyar zuciya ta sauke a'boye amman azahiri tai kicin² da fuska ta miqe ta shige toilet ta banko 'kofar. Murmushi yay ya juya ya tafi. Rabi'ah wasa² tana cikin tashin hankali duk ta fige ta lalace komai baya mata da'di, sai tayi yin'kurin zuwa ganin Aishatu sai ta fasa gabanta na fa'duwa amman ta 'dauki alqawalin zuwa dubata da neman gafarata idan abun ya lafa. *Niger* Inna Hansatu an kasa zaune an kasa tsaye anata murna Ja'afar da babansa zasu zo, an yanke zabbi guda uku manya anyi farfesu an dafa macaroni da shankafa, an gyara musu salad da kwai anyi kunun gyad'a kai abun Masha Allah. Sadiya tazo ta Kama mata girkin da Deluwa Maimou ta 'kwal'kwale gidansu tasa tana turaren wuta abin gwanin ban sha'awa ta share 'dakin Ja'afar ta goge an canza zanin katifa, Mahmoud ya wanke wanda yake kwana Asama. Can ma Dadda da yaran sunzo sun gayara gidansu Laraba, Taslim Masha Allah, ta share 'dakunan ta goge ta kunna turaren wata, Dadda ta sayo zakatu biyu aka yanka ita da Taslim suka 'Dora girkin. Dadda tana mota miyar Taslim ta ce“Don Allah Dadda ki daina zatayi 'karni fa!†Aydah tai dariya tana fa'din. Kince Dadda bata iya girki ba.†Dadda ta ce“Barta Aydah 'Yar ashatta ko uwata ta gwadamin girki bari na kammala muci kuji.†Taslim tai dariya ta ce“Yo abinda duk Rabin miyar nice ni da nafi Auntie Ibtisam ma iya girki.†Dadda tace“Ai shagwa'bar ta barta iya girki ja'ira ai Ja'afar zai ga tab'ara.†Dariya sukayi bayan sun kammala firkin bayan Maghreb sunyi sallah Dadda ta zuba musu sukaci suka 'koshi dam nan suka Kama hira dan Dadda na tare dasu sa iyayansu sun zo sai ta wucce gida. Inna Hanssatu zaune an kakkame an sha wanka masha Allah ga 'kunshin gargajiya ansha 'kafa da hannu, gida ko ina sai baza 'kamshi yake. Deluwa ma ansha kwalliya ba laifi tana 'kofar 'dakinta da yaranta. Abinci Hansatu ta raba, Mahmoud na gefe ta kirasa. “Mahamoud! Zo 'dauki naka kai da 'yan uwanka, Maimouna zo kema ga naku. Deluwa matso muci.†Maimou ta ce“Yaufa akwai kwasar ganima, bari muci kafin su Baaba su zo suci su rage muci sauran.†Inna Hansatu ta ce“Ai sai kici uwar cikin ci tinda ubanki ya bayar da ku'di.†Deluwa tai gum da bakinta tana gun abincinta kar ta tofa tasha gori. *Morocco* Wata dattijuwa ce zaune a'kalla zata kai shekaru sittin da biyu, sai wata 'yar matashiya wacce bazata wuce shekaru 28 ba sai dattijo zai kai shekaru saba'in yana waya cikin harshen larabaci yana sakin murmushi. Sai wasu kyawawan twins maza zasu kai shekaru 9. Falon kawai zaka kalla kasan an tara dukiya. Tv suke kallo tashar Aljazeera ana labarai, yayin da yaran nan game suke a wata Tv plasma suna tsereran jirgi. Ummiterh ta ce“ Yaro kuzo ga Abien Ummi yau mu ko neman mu baiba wai sai mun koma can gidanmu, don Allah tinda Abbunku bayanan ai gwara mu cashe anan ko?†Ai kuwa aguje suka nufo mahaifiyar tasu suna dariya, suka rungumeta suka bata Sumba suka miqe suka isa suka kewaye kakan nasu suna cewa ya basu wayan su gaisa da Abien ummi. Zainabu dattijuwar ta kaima Ummiterh duka ta ce“Zahra bakyajin mgna wlh ke wai bakisan kin girma ba?†Ummiterh tai dariya ta Abby kace uncle Abdul mun kusa zuwa Tchad. †Wayar ya bek'o mata yana murmushi ya ce“Abdul Zahra da mayya ce idan ta kamaka kasheka zatayi.†Abie daga can wanda yay luf bayan mota suna hanyar zuwa gida agajiye yake lilis ga yunwa ga bacci tin fitar azuhur bai dawoba sai yanzu kusan tara na dare, duk da tseraiya lokacin da take tsakaninsu. Gyaran murya yay ya ce“Ai ni ummiterh ba ruwana dake matuqar bazaki koma gidanki ba, kinga na gaji ga bacci yunwa duk nakeji zamuyi mgna gobe OK?†Ummiterh ta ce“Toh naji ga Twins na nemanka.†“Ok ban Ammi muyi mgna sai ki bani su.†Ammi ta basa sukayi mgna ta basa yaran suka ta'ba hira ya dates kiran.†Abby ya ce“Toh fah lokaci ya yi Abdulmajid matarsa yakeso ta tare Allah ya jiqan Aliyu.†Ya shafe 'kwallar idanunsa. Zainabu ta ce“Hakan yafi ai amman ina dalili ace sai ta gama karatu ai da sauranta dukanta Rahma nawa take, yanzu zata San mune muka haifi mahaifinta.†Ummiterh ta share 'kwalla ta ce“Damuwata da batasan suwaye 'yan uwan Ummul Aymana ba, duk da an barsa amatsayin kune Abby amman ai dole zata san gaskiya, 'yan uwan mamarta an kashesu a yaqi wasu kuma har yau ba'asan Inda suke ba.†Abby ya ce“Zahra kin fiye mgna ai dukkanmu zamu tafi Tchad dole ayi komai agabanmu har bikin sai anyi zamu dawo Abdulmajid haka ya ce shi da Rahamu, amman ke ki tambayo mijinki idan y'a barki.†Ummiterh ta zumb'uro baki gaba ta ce“Ai zai barni ma.†*Tchad* Zazzaune suke a falon tin bayan da suka gama abincin dare. Rayyana acin ubansu kwalliya, sai baza k'amshi take. Rahma sanye da wata riga maroon color ta yi kyau sosai rigar tabi jikinta kanta ko 'dan kwali babu, amman ta tuf'ke gashinta, ta yi kyau sosai duk rigar simple ce. Doorbell aka danna Rayyana zuwat ta miqe ta tafi. Rahma ta bita da kallo. Hanan ta ce“Ummi! Ashe su Jaddatu Zainabu sun kusa zuwa?†Jaddatu ta kur'bi shayi ta dire cup 'din ta ce“Eh munyi mgna da Abbyn Ummiterh.†Hanan tai dariya ta ce“Kenan zata fashe? Anata min 'kumbiya² nasan komai wlh.†Rahma ta rungume Jaddatu tana murna ta ce“Jaddati Ashe shiyasa 'dazu ummiterh ta kirani tana cemin tayi mafarki tazo Abienah ya korata kuji sharri.†Dariya sukayi Jaddatu tana cewa “Ki share ummiterh ja'irace uwar banza.†Rayyana tana bud'e 'kofar Abie ya bayyana. Taso rungumeshi ganin yanayin yadda ya tsare gida. Murmushi tai masa ta Kama hannunsa ta ce“Habiby barka da zuwa, fatan dai kana lfy? Ya gajiya? Wlh duk na damu tin azuhur da ka fita sai yanzu, hope lafiyarka k'alau?†Ta 'karashe mgnar cikin nuna tsantsar damuwa idanunta har ya kawo ruwa. Abie ganin yadda ta nuna damuwarta da shi yasa ya kamo 'dayan hannunta yana murmushi ya ce“Lafiya lau ai daman dai kinsan nakan zarta hakan wani sa'ain hope kowa lfy?†Kai ta jinjina ya Saki hannun suka jera falon. Rahma na jin takunsu ta waiwayo idanunta suka sauka akan nashi, tai saurin ha'de face ta juya kanta, tana 'ka'kalo murmushin yaqe ta Kama hannun Iman tana fa'din. “Baby gobe za'a mana zanen henna me kyau kina so?†Cikin murna Iman ta ce “Eh Auntie ina so.†Murmushi Rahma tai ta sumbaci goshinta, ta kalli Jaddatu ta ce“Kema kina so ko Jaddati?†Jaddatu ta ce“Allah rabani da abin kunya, ko ran aurenki ai irin na tsofaffi zanyi.†Dariya suka sanya, sallamar Abie ta katse musu dariyarsu. Jaddatu ta ce“Abien Rahma sai yanzu? Sannu.†Kusan Jaddatun ya zaune yana amsar gaisuwar Hanan Iman na masa oyoyo ta zauna zaman cinyarsa. Rahma ta dake ba tare da ta kalleshi ba ta ce“Abie sannu da zuwa.†Taja bakinta ta tsuke. Abie ya amsa yana tambayarta“Baby kinci abinci?†Kai ta 'daga ha'di da cewa“Eh†Rayyana sama ta haye domin ha'da masa ruwan wanka. Hanan ta ce“Yayana ashe mun kusa baqi?†Murmusawa yay ya ce“Wannan ummiterh 'karamar uwata akwai baki kamar aku. Hanan iyayan gulma mijinki dai ya kusa saukowa daga daji atattara atafi.†Rahma kallonsa take cike da mugun sonsa da 'kaunarsa, take kallon yadda 'kananun la'bbansa ke motsawa yana mgna anutse. Karaf idanunsa ya fa'da cikin nata, kauda kanta tai tana Kama hannun jiddatu, cikin saita nutsuwarta take fa'din“Jaddatu kalli faratanki sun fara tsayi.†Abie kallonta yake cike da mamakin yadda ta sharesa, tana sambgogin gabanta. Miqewa yay ya ce“Ummi na shiga zan watsa ruwa na kwanta sai da safe.†Jafdatu ta ce“Abinci fa Abdul? †Sajansa ya shafa ya kafe Rahma da idanu ya ce“Rayyana zata kawomin Ummi nagaji ne. Babyna sai da safe bye.†Ya 'karashe mgnar yana juyawa ya fara tafiya. Rahma ko kallonsa batayi ba, tana cigaba da hirata da Jaddatu. Ya na shiga Rayyana tana 'ko'karin fitowa, sukaci karo. “Wayyo sorry ban ganka ba! Shiga kayi wanka sai muje kaci abainci.†Kai ya jinjina ya ce“Ngd ki kawo min nan nayi ko spoon 3 nayi, ki ha'domin coffee mai da'di please.†Cikin murna ta ce“Ok an gama afito lafiya.†Ta sumbaci hannunsa ta fice, shi kuma ya shiga bedroom. Kayan jikinsa ya rage ya shiga bathroom. Rahma sai kallon Rayyana take tana kai komo wajan ha'dawa Abie abinda zaici, ta jima tana dafa coffee kafin ta juye cikin cup glass me kyau, taje man dining area ta ha'do komai a tray ta haye sama. Abie ya jima yana wanka kafin ya fito da towel 'daure a 'kugunsa, qaramin towel yana goge jikinsa. a falonsa ta ajiye tray'n saman center table, ta zauna jiransa salin halinsa batayi gangancin shiga bedroom ba. Acan Niger kuwa 'karfe 9 na dare jorginsu ya sauka, taxi suka shiga Mal Adamu da Ja'afar taxi 'dinsu daban kasancewar su ba 'daya ba. Fa'din farin farin ciki wajan Inna Hansatu ba'a magana ganin yadda Ja'afar ya qara zama qato ga wani irin haske da baqar fatar sa ta yi. Can ma Dadda kamar ta goya Ibtisam ganin yadda ta ciko ta sake fari. Ammaan sai taga Ibtisam 'din Sam batada walwala. Bayan sunci sun sha Dadda ta qarama Laraba da Tanko ban gajiya ta ce. “Ta miqe ta ce“Ibtisam zo muje can gidana mu kwana sai musha hira.†Aikuwa kamar jira take ta miqe cike da zumu'di ta ce“Daman akwai labaein da zan baki Dadda...†Tanko ya ce“Mama ki 'kyaleta ba Inda zata.†Dadda ta ce “Toh shikenan mai 'diya.†Tanko ya ce“A'a ba haka bane zan miki bayani gobe insha Allah.†Dadda ta musu sallama ta tafi Ibtisam ta fashe da kuka ta nufi 'daki tana fa'din. “Ni daman ba'a 'kaunata.†Laraba ta ce“Oh Allah ni Laraba naga abinda ya isheni bai ishi Allah ba! Tanko yarinyar nan anya tana hankalinta kuwa? Wlh inaga kamar bata dawo hankalinta ba?†Tsuki yaja ya ce“Dallah rufemin baki tin ban wulaqantaki cikin 'diyanki ba! Wa yaja duk abinda yake faruwa?†Muqus Laraba tai bata sake mgna ba. Ja'afar tsabar gajiya yana gama con abinci yay wanka ya rama sallah ya kwanta, yanajin Mahmoud na basa labari yay banza da shi dan buqatar hutu yake. A can Tchad kuwa Rahma ganin Rayyana ta koma sama 'dauke da tray wani irin abu ya tirniqe Rahma ta kasa control kanta ta miqe tama Jaddatu da Hanan sallama, daman Meerah ta jima da tafiya. Dab da zata iso 'kofar falon Abie ta ji mgnar Rayyana tana fa'din. Please My Habiby ka 'dan qara spoon 'daya kaji,daure don Allah haaaa na saka maka.†Wani dammm! Rahma taji 'kirjinta ya buga da sauri, ta rumtse idanunta wani irin zafi takeji wanda yake tasowa daga 'kasan zuciyarta. Shirun da taji hakan ya tabbatar mata Abie ya bu'de sweet 'din bakinsa Ammi na basa abinci aciki 'kilama ta dinga lashe masa wanda ya 'bata masa baki. Da Sauri ta bu'de idanunta ta dafe bango ta fara tafiya taji sautin muryar Rayyana tana tafa hannu ta ce “Bravo! habibina muahhhhhhh! Toh amshi coffee ka Sha.†Zamewa Rahma tai 'kasa dab'as ta wanda sai da bayanta ya bugu da qofar falon wacce take rufe ta bada sautin alamun an bugu da ita, ta saki 'dan qara tana dafe 'kugunta tare da cewa“Ushhhhhhhh! Bayana.†tana toshe bakinta kar ajita........... _Rahmerh ladingo😉_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 3/29/22, 16:56 - Buhainat: ```D A``` ```77&78``` _*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_ Washegari Abie ya na fitowa daga masallaci, ya biya dan tashin Rayyana ya isko tana sallah, ya ji da'di sosai ya zauna ta idar suka gaisa ya ce“Yauwa zanje Cameron amman ayau zamu jiyo komin dare, 'karfe 8 flight 'dinmu zai tashi.†Ya 'karashe mganr yana miqewa. Rayyana ta ce“Allah ya kaiku lafiya ya dawo daku lafiya, zanyi missing 'dinka. Please zanje gida idan ka amince da rana don Allah habiby?†Abie ya 'dan kalleta ya ce. “Ameen amin Shkuran, Ok kije ba damuwa, agishe da su Saratu.†Godiya tai masa harda rakoso bakin 'kofa riqe da hannunsa. Zaune ya isko Rahma sanye da jallabiyarsa fara 'kal sabuwa ta mata kyau ta yane kanta da hiraminsa tana karatun Qur'ani. Sosai hakan ya masa da'di ya shiga ya watso ruwa, ya fito 'daure da towel a'kugunsa, yana goge murdadd'an jikinsa mai cike da gargasa, Masha Allah Abie yanada kyan fata Sam bazaka ta'ba cewa ya yi shekaru 40 ba bare 50 cif. Rahma tana gama karatun ta 'daga hannu tana addu'a tana zubar da hawaye. Bayanta ya sunkaya ya'dauka Qur'ani ya kaita ma'ajiyarta ya dawo ya zauna bayanta ya sanya hannayensa ya zuro ya ha'de da nata yana amsawa da “Ameen Ya Allah Babyna.†Rahma yadda Abie ya kanainayeta ya rungumeta, danshin ruwan jikinsa na shigarta yana goga mata sajan fuskar shi, agefen fuskarta yasa bakinta ya bara farawa, tsikar jikinta sai yamm take, dakyar ta 'karasa addu'ar tana hawaye suka shafa. Ya juyo da ita gabansa ya na wasa da hawayen fuskarta. Rahma idanunta ta runtse sbd kallon Abie fa'duwar gaba yake sakata Sam bata Saba ganin ba Riga ba, duk da tasan yanada babban 'kirji batasan cike yakeda gashi haka ba. Can 'kasan maqoshi ya furta“Ya Salam! My Baby yanzu ni kam me na miki? Daga masallaci nake fa! Please Ruhina ki daina min asaran hawayenki na tuba, Oya fa'damin me nayi yanzu zo na shanye hawayen sai naji dalili. Oya sanya hannunki ki zagaye bayana rungumeni gam kinji My Baby.“ Ya 'karashe mgnar yana tallabo fuskarta da dukkan hannunsa biyu, ya mata qurr da shanyayyun idanunsa, baisan wani irin so yake mata ba, jinta yake tabbas idan babu ita bazai ta'ba rayuwaba. Rahma sanya hannunta duka biyu ta yi ta zagaye bayansa, ta rungumesa gam, tana fa'din“Abie nah me yasa nakeson koda yaushe na kasance da kai kuma ajikin ki? Bayan nasan hakan bai dace ba amman na kasa Hana kaina, Abie wane irin so nake maka don Allah?†Ta idar da mgnar cikin shasheqar kukan zallar shagwa'ba. Abie ya ra'da mata akunnenta. “My baby kul kiyi kuka maza had'e hawayenki, banson kukanki farin cikin ki na har abadan yakusa, insha Allah. Irin son da nake miki kike min My Baby.†Ahankali ya shiga lashe mata hawayen ya tura hannunsa cikin dogon gashinta yana caku'dawa, sai ajiyar zuciya take saukewa. Ahankali ya ra'da mata. “My Baby kina son kiyi breakfast da sweet lips 'dinki?†Kallonsa tai ta zaro hannunta 'daya tana shafa fuskar shi tana Jan dogon hancinsa, ta sauke yatsunta biyu saman lips 'dinsa ta shafa ta zura masa yatsarta manuniya cikin bakinsa ahankali cikin yanayi na shaukin so da yake kwasarta ta ce. “Abie Rabin raina! Cijeshi please. †Yanayin yadda tai mgnar da yadda take juya yatsarta bakinsa tana nemon yawunsa ta yi wasa ya saka shi jin wani irin yanayi mai girman gaske. 'Dan ciza yatsarta yay ta kalleshi tana lumshe idanunta tai 'yar dariya ta ce“Abeinah qara cizawa wlh kamar Susa naji sam ba zafi.†'Kara jizawa yay ahankali. Ta sake tura masa yatsu biyu suka zama uku ta manna bakinta saman kunnensa ta ce“Abienah so nake ka ciza da 'karfi pls Rabin raina kamin abinda nake mana.†“No! Baby wlh bazan iya ba.†Kukan shagwa'ba ta sakar masa acikin kunnensa tana sake qamqamesa. “Wayyo ni Abdul Majid dole dai mu tarkata kayanmu tafi honeymoon baby rigima zatayi sosai tabbas.†Rahma kuwa tsabar rigima da yake cinta sam bata ji me Abie yake fa'da ba. Miqewa yay da ita jikinsa, yana 'dan cicciza yatson hannun nata yana tsotsarsu kamar sweet shiru tai tana sauke ajiyar zuciya. Kwantar da ita yay saman bed, ya shigar da ita jikinsa yana famar tsotsar yatsun nata, tana 'yar dariya tana shafa fuskar shi. Fuskata ya tallafo ya ce“Oya kiss me my baby.†Rahma ta ha'de face 'dinsu cikin shaukin begensa ta ce“Abie idan ka sabamin ya zanyi bayan ka aurar dani? â€Gira ya 'daga mata ya birkitata ya sakar mata nauyi yana mata cakulkuli, ha'di da sumbatar wuyanta. Dariya take 'kyal'kyalawa tana maqalqaleshi tana fa'din “Abie nah ka bari wayyo Abie nah cikina zai 'kulle.†Sai da ya ji ta gaji li'kis tana son sakin kuka ya barta yana dariya, da Jan dogon hancinta. Mirginawa tai ta haye saman 'kirjinsa ta yi 'dare² tana qamqameshi tana sauke numfashi ashagwa'be ta ce. “Abienah 'kishi ma nakeji bari naje nasha ruwa na dawo.†Abie ya maqaleta yana mata ra'da akunnenta. “No! Baby bari na kawomiki akwai a falo Bby zanje Cameron yau zan dawo komin dare kalli agogo bakwai ta gota 8 flight 'dinmu zai 'daga kiyi breakfast da wuri pls kinji babyna.†Ya 'karashe mgnar yana sumbatar kunneta ha'di da hura mata iskar bakinsa yana wasa da dogon gashinta da ya baza shi, sosai yake son gashinta koda yaushe 'kamshi na musaman yake ga samtsi da tsayi. Rahma ta maqaleshi cikin sanyin murya ta ce“Abienah an bika.†Tai mgnar yara, dariya Abie yake ya ce“ Please babyna ai bazan kwana ba, wai an bika oh baby ummina.†'Kin barin jikinsa tai dole tana jikinsa yaje falon ya bata ruwan ta Sha suka dawo ya kwantar da ita yana lallashinta har ta barsa ya shirya tsaf cikin wata dakekiyar shaddah Coffee brown, wacce ta fito da asalin kyawunsa da cikar zatinsa da haibarsa, Uwa uba kwarjininsa. Yana fesa turare Rahma ta rungumeshi ta baya tana shaqar 'kamshinsa. Ashagwa'be ta ce“Abienah ka ha'du wlh.†Juyo da ita yay ya rungumeta gam ya sumbaci tsakiyar kanta, ya ce“I love you My Baby, ki kularminda kanki har na dawo, pls kici abinci ayau sosai OK? †Kai ta 'daga tana son sakin kuka. “No! Baby pls oya smile.†Murmushi tai ta ce“Abienah duqo ka'dan kaji. “Tsawonsa ya rage sukayi daidai yana ri'ko 'kugunta gam. La'bbansa ta kamo tana tsotsa ahankali tana shafa sumar kansa. Abie ya lumshe idanunsa yana murza 'kugunta aransa yana fa'din. “Wayyo Allah na!! Baby karki kawomin aiki.†Jin ta kamo harshensa kafin ta fara ya kamo nata yana tsotsa ya fara susutata da special kisses 'dinsa tayi lak'was tana sauke numfashi. Ahaka ya samu ya mata dubara ta koma bacci ya lullu'beta yana dariya ya 'dauko sabuwar da ya siya mata irin wacce iPhone 13 pro Max number 'yan Morocco da lambobinsa sai na Jaddatu da Hanan da Abie 2 ka'dai aciki, ya ajiye mata saman bedside drawer ya sumbaci goshinta, ya ajiye mata key kusan wayar ya bu'de drawer ya zaro ku'di masu yawa ya fito ya janyo 'kofar bedroom 'din. Yana fitowa falon Rayyana tana shigowa 'dauke da tray. Fuska asake ta ce“Har ka shirya? Pls kasha koda tea ne karka tafi haka.†Ta 'karshe mgnar tana dire tray'n saman center table. Abie wanda ya kara waya a kunnensa ya zauna kusanta, yana gyaran murya, ya mata nuni da ta ha'da masa tea 'din. “Wa'alaika salam Abraham a fito da mota zuwa airport na shirya a hanzarta na makara wani uzuri ya riqeni.†Abraham da ga can ya ce“Yalla'bai ai motoci sunfi awa Ana jiranka muna tunanin lafiya ma, sauran minti 20 jirgi ya tashi a hanzarta yalla'bai.†Abie ya dafe kansa aransa yana fa'din.“Laifin Babyna ne toh ya zanyi da rigamammiyata. Azahiri ya ce “Ok†'Kitt ya datse kiran. Number Abbas ya kira yana 'dagawa ya ce“Ku shirya ganinan.†'Kitt ya 'dates kiran. Rayyana ta beqa masa tea wanda yaji kayan 'kamshi yasha madara da Milo. “Ngd†Ya furta ya amsa ya yi kur'ba sau uku ya ce“Zan tafi na makara lokaci ya shige amshi kima su Saratu tsaraba Yahaya direba ya kaiki bance kiyi tuqi ba.†Amsar ku'din tayi me uban yawa tana kwararo godiya ta ce“Abien Ummi ku'din sunyi yawa.†“No! Ba yawa na tafi muje zan rufe 'kofar.†“Habiby ka bari na gyarama bedroom da nan falon.†“A'a Rayyana ki barsa pls ki matsawa baby taci wani abun idan ta fito.†Rayyana ta 'dauki tray'n ta ce“Ok habiby an gama Allah ya dawo dakai lafiya.†Da “Ameen.†Ya amsa suka fito ya murzawa 'kofar key ya zare ya jefa aljihunsa suka sauko 'kasa da Rayyana suna magna. Parlour'n ba kowa agurguje ya biya wajan Jaddatu ya gaisheta ya mata sallama ya fito ya tafi. Abie tsabar makara yau bai tsaya amsar gaisuwar ma'aikatan gidan ba hannu kawai yake 'daga musu ya shige motar suka nufi airport. Minti uku da zuwan Abien jirginsun ya 'daga zuwa Cameron. *Niger* Misalin 'karfe 10 na safe, Ja'afar tsaye cikin shigar 'kananun kaya, yana fesa turare mai sanyin da'din 'kamshi, wayarsa ta 'dauki ringing. Ganin Harisu ya saka ajiye kwalbar turaren ya 'dauki wayar yay picking call 'din tare da sallama. Daga can Harisu ya ce“Abokina fatan kun sauka lafiya? Ga Baba Tsalha nason magana dakai.†Ja'afar ya amsa sallamar yana fa'din. “Alhmdllh! Oh! Mon dieu! Pardon Harisu, wallahi tin safe bacci nake, tinda na dawo daga masallaci, yanzu ma Inna ce ta tayar dani, fatan kuna lafiya! Ina Yahuza har yanzu baku fita ba? Bani Baban.†Harisu ya ce“Lafiya lau eh yanzu zamu fita, ga Baban. †Ja'afar ya gaishesa cikin girmamawa baba Tsalha ya ce“Daman dan muji kun isa lafiya ya gajiya?†Ja'afar ya ce“Baba ina tune daku da anjima zan saka Kati na kiraku, Alhmdllh! Baba.†Sun 'dan ta'ba hira sukayi sallama, Ja'afar ya jefa wayarsa cikin aljihun wandonsa,ya fito ya nufi cikin gidan nasu. Innah mai waina ana zaune bakin nan awashe kamar gonar auduga, Mal Adamu ya baje musu tsaraba, ma'kota sai shigowa barka dazuwa ake. Mal Adamu ya Innah Hansatu turaman atamfa biyu masu kyau da takalmi da mayafi biyu, sai turaren wuta na jiki da na 'daki. “Oh! Allah haihuwa me albarka Ja'afaruna ya janyo mana alheruruka Masha Allah Malam mun gode Allah ya qara rufa asiri.†Mal Adamu ya amsa da “Ameen Hafsatou.†Ya beqama Deluwa nata kamar yadda yaba Innah Hansatu haka ya bata. Godiya take tana fa'din. “Ubangiji ya qara arzi'ki da hanya ta alkahiri.†“Ameen ya Allah. Maimunatu ga naki abayace da lufaya keda 'yan uwanki duk 'iri 'daya ne sai ki ajiyemusu duk wacce tazo ki basu.†Ja'afar ne ya shigo da sallama. Maimou ta miqe tana murna ta rungumeshi tana dariya, ta ce“Ya Ja'afar ashe haka ka zama Allah jiya kallon duhu namaka, sannu da zuwa Ya Ja'afar kalli kayanmu da Baaba ya kawoma.†Janyeta yay yana hararata ya ce“Ke banson iskanci ji yadda kika cikuikuiye min rigata.†Inna Hansatu ta ce“Ai wlh baqin buzuna ni wannan 'dabir ta runguma ma bana sonta sai kace wasu larabawa.†Murmushi Ja'afar yay ya ce“Inna idan basu rungumi yayansu wa zasu runguma? Baaba ina kwananku?†Mal Adamu ya amsa shi da Deluwa fuska asake Deluwa na tambayarsa “Ya gajiya Ja'afaru?†Zama yay kusan Innarsa ya ce“Tabi jiki Umma.†'Yan 'kanninsa suka gaishesa ya amsa yana tambayarau karatu. Innah ta 'dauko masa shayin da ta ha'da masa yaji madara an sayo masa biredi ta soya masa wainar 'kwai. Ja'afar ya fara ci yana danna waya. Mal Adamu ya ce“Hafsatu da Ja'afar har kwai aka soya masa mu aka soya mana awara da kunu.†Dariya tai ta ce“Haba! Ina laifi.†Murmushi yay ya ce“Ja'afar idan ka kammala sai leqa ka gaka ya MATAR taka ya ta kwana ko?†Fuska ya ha'de shi fa ya fita sabgar yarinyar bai ta'ba zaton Ibtisam zata iya sauya halinta ba, amman ba mamaki tinda tin farko ita ta nuna masa so yay saurin tarar numfashinta amman sai ga shi tana son raina masa hankali zai koya mata hankali. “Tom Baaba insha Allah.†Ya amsane amman ba wai zaije bane. Innah Hansatu ta ce“Ka gaisheta da jiki idan kaje.†Deluwa ta ce“A'a baza'ayi haka ba zamuje ni dake mu dubota dan Allah Hafsatu.†Mal Adamu ya ce“Kwarai kuwa zakuje.†Ja'afar yana gama breakfast 'dinsa ya miqe ya fice zai zaga gari, ya dawo ya ce yaje. Ibtisam tinda ta tashi yau batajin da'din jikinta, wani abu takeji ya danne mata 'kirjinta, daurewa kawai take, haushin kowa takeji yau agidan, tin safe ta fito tai breakfast ta'ki. Tanko ne ya shigo da sallama hannunsa 'dauke da baqar leda 'danyan kifini ya siyo da kayan miya. Laraba suna zaune saman tabarma sunata kallon kayan da Tanko ya fito musu tsaraba yaran harda nata Tasha mamaki dan bata San dasu ba,bakinta yaqi rufuwa. Taslim ta ce“Baba sannu da zuwa gaskiya Baba kayanmu sunyi kyau Masha Allah, mun gode kowane na gwada sunmin gaskiya wannan 'kasar akwai kaya masu kyau.†Tanko ya zauna yana fa'din. “Madallah Taslim Allah miki albarka. Laraba ga kifi amana farfesun kifi sai adafa shinkafa 'yar Cotonou. Ina Ibtisam?†Laraba ta ce“Tana 'daki taqi cin komai wlh ba yadda banba.†Miqewa yay ya nufi 'dakin. Kwance take ta du'kun'kune waje 'daya ta 'daga kanta sama tana kalon silin 'daki. Tanko ya shigo yana kiranta. “Ibtisam!†Za'bura tai ta miqe zaune tana rarraba idanu. “Wai Ibtisam kasheni kikeso kiyi? Me ya sauyaki haka lokaci 'daya? Wallahi kibi duniya asannu ina jiye miki nadamar da batada anfani wlh kin ban mamaki kin jahilta kanki kina Neman hallakar da kanki kina son wani da auren wani akanki? Kin kyautama kanki ke yanzu dan Allah idan ba daliliba me ha'dinki da babban mutum kamar Abdulmajid mutumin da Jar fatarma masu ku'din maza da mata ba da kowa yake alaqaba, idan ba dalilin dalili ba ina za ki gansa? Mutumin da jansin Ku ba d'aya ba kike neman jefa kanji halaka, wlh ki dawo hayyacinki tin kafin na 'daukar miki hukuncin da zai miki tsauri, tashi kije kici abinci, wallahi ina kan bakana matuqar kikayi abinda yaron nan ya sakeki Allah bani bake sakara marar tunani.†Kuka take tana basa hkr ya ce“idan kina son na hkr ki saki ranki kamar da kar na sake ganinki ahaka.†“Insha Allah Baba zanyi ka tayani da addu'a.†Hannunta ya Kama suka fito da kansa ya zuba mata abincin ta fara ci ba dan tanajin 'dan'danonsa ba, dan ta farantawa mahaifinta ne, ga 'kirjinta na ciwo. Tana idarwa ta daure ta saki jikinta suna sake duba kayan. Acan Tchad kuwa sai shabiyu Rahma ta farka daga bacci, ta shiga tai wanka ta fito da towel ta goge jikinta ta shafa lotion 'din Abie ta zura jallabiyarsa sai lokaci idanunta suka sauka akan sabuwar wayar waccan baqa ce wannan kuwa pink kala ce. Tsalle Rahmaa tai ta ce“Wow! My Abie sabuwar waya ka siyamin? I love you Rabin raina I kiss you My Abie.†Ta 'karashe mgnar tana sanya santalelan farin hannunta ta 'dauki wayar akunne take an cikata da charge, ta shiga contacts taga lambobin family 'dinsu ne kawai, kuma sabon layine. 'Yar dariya tai ta yi far da 'kananun idanunta masu matuqar kyau da haske. Number Abby Morocco tai dialing. Bata jima ba tana ringing aka 'daga tare da sallama. Rahma ta nufi falo tana amsa sallamar ta ce“Tsoho mai ran 'karfe matarka ce nayi sabon layine sabuwar waya kasan kuma aikin waye.†Daga can kyakkyawan dattijon mai nutsuwa da kamala ya ce“Aff ya wuce Sojanki, ga Zainabu tana nemanki wai yaushe za ki zo?†Rahma ta karkatar da kanta gefe ta ce“ Abbyn Ummana kace Zainnunu me ta ajiyemin wlh zan shigo wannan satin idan Rabin raina Abie ya yarda. Yaushe Auntie Saleeha zata dawo da Yemen ne?†Dariya ya yi ya ce“Zai ma yarda amman muma ai munkusa zuwa, Auntin ki sai azumi fa ta ce anan zatayi azumi nna da wata hu'du kenan.†Rahma ta ce“Pls Ku jira nazo sai mudawo tare ina Ummiterh ne dasu Irfan iyayan surutu?†Abby ya ce“Basa nan sun fita, ga Zainabu.†Rahma ta amsa tana tsokanarta sun jima suna hira ta tsinke kiran ta kira numbers Abienta duk basayi kamar ta yi kuka ta nufi 'kofar falon ta bu'de taji gam da key. Sai lokacin ta tuna ta ga key kusan wayan, ta koma ta 'dauko ta ajiye saman center table ta koma bedroom 'din ta wanke toilet tas ta fesa turaren toilet ta gyara masa bedroom tsaf daman ba alamar datti, ta gyara shimfi'dar gadon ta goge TV plasma, ta kunna turaren wuta ta fesa na 'daki, ta koma toilet ta zuba kayan acikin (machine à laver) ta wanke masa kayansa na jiya wanda su ka d'aine masu datti sai na barcinsa ta shanyasu a abin shanyar toilet, ta fito ta rufe bedroom ta fito ta gyara falon tsaf nan ta kunna turare ta goge TV'n falon da fridge, tsaf komai a muhalinsa sai 'kamshi kawai ke tashi ta bu'de 'kofar ta fito ta murza key ta zare ta haye sama. Agurguje ta shirya cikin Riga da wando jeans da wata crazy 'din riga yellow ta mata kyau kamar yadda jeans 'din ya zauna Masha Allah sai 'kamshi take ta sanya slippers a qafarta ta fito. 'Dakin Meerah ta buga taji shiru ta gane tana 'kasa. Jaddatu ta hango zaune tana waya sai washe baki take. Kallo 'daya tama Rayyana ta kauda kanta, tsaf shirinta tana cikin blue shadda tayi kyau komai blue ne ajikinta har jaka. Hanan ta ce“A'a kaga Autar Abienta yau fa kwalliya ta yi kyau.†Iman ta tarbeta da gudu Rahma ta 'dagata tana murmushi ta ce“Abbyn ummina na gaisheki keda Jaddatu da ammi Hanan.†Ta 'karaso falon ta, zauna tana ajiye Iman ta ce“Ammi Rayyana barka da safiya . Ammi Hanan ina kwana?†Ta 'karashe mgnar tana kwantowa jikin Jaddatu ta sumbaci kumatunta ta ce“Masoyiya Jaddatu fatan kina tashi lafiya? Da wa kike waya?†Rayyana cikin sakin fuska ta amsa gaisuwar ta ce“Baby zaki rakani gida mu yini?†Kai ta langwa'bar ta ce“Kashhh! Ammi da Abienah na nan ne sai muje kinga kuwa ban ta'ba zuwaba wataran zanje.†Murmushi Rayyana tai ta ce“Ai kuwa zamuje wataran ummi qarama.†Rahma ta miqe tana amsa gaisuwar Meerah ta ce“Meerah pls a 'dan gyaramin 'daki wlh na gaji na Abie na gyara. Latifa! Pls zo kuje ki Kama mata.†Ta 'karashe mgnar ta nufi corridor 'din da zai sadata da dining area. Rayyana baki da hanci ta saki tana kallon Rahma har ta 'bace mata, lamarin yarinyar na bata tsoro matuqa, sai ta dinga mata gani² kamar ba matar uabanta ba, tamkar kishiya haka take ganin abinda Rahma take mata. Meerah da Latifa suka haye sama dan cika aikin uwar gidan tasu. Jaddatu na gama waya Rayyana ta ce“Ummi zanje gida amman bazan kai dareba.†Jaddatu ta ce“Ikon Allah ashe dai har yanzu da saura toh agaida mutanen gidan.†Rayyana jiki asanyaye ta amsa sukayi sallama da Hanan ta fita. Hanan ta ce“Iman jeki wajan Auntinki ta baki chocolate.†Cikin murna ta tafi. Hanan ta ce“Kai Ummi don Allah ki daina mata hakan shi wanda ya ajiyeta idan yana bu'katar zama da ita fa!? haba!†Sandar hannunta ta d'aga zata kwa'da mata ta matsa nesa tana dariya. “Ke! Jiddah bana son magnar banza wato kece munafukarta ko? Wlh zan sa'ba miki korar kare zan miki ki tattara ki koma Morocco kafin mijinki ya dawo munafuka na tsani matarnan wallahi idan ma zama zaiyi da ita ya rabamu ai yanada gidaje bana son ganinta Sam.†Hanan tai muqus taja bakinta ta tsuke sanin halin uwar tata. Rahma tana gama breakfast ta dawo falon ta zube jikin Jaddatu tana nuna mata wayar da Abie ya siyamata sabuwa. Jaddatu ta ce“Yauwa 'dan albarka ya kyauta, kuma ta yi kyau sosai.†Rahma na murmushi ta shiga camera suka fara salfie. Sama ta koma ta nemo number Anee a cikin kundinta na ajiye numbobi, ta sanya ta Kira tana zubewa saman sofa a falonta, yayin da su Meerah Duke aikin goge-goge har sun gama.na bedroom. Cikin sa'a kiran ya shiga. Anee lokacin suna tare da Rafeek a compound 'din gidan Auntie ta, ya zo mata magiyar ta ha'dasa da Rahma har wata 'yar rama ya yi,duk ya susuce rashin samun layin Rahma. Anee ganin number kamar ta Chad ta 'daga tana “Hello! Waye?†Rahma ta 'kyal'kyale da dariya ta ce“Habibiyarki ce dallah can yau Rabin raina Abie ya siyamin sabuwar waya, ya amshe waccan har layin, kinsan My Abie akwai rigima, ni *Baby Abie rigimata* ma zan dinga cemasa wollah.†Ta 'karashe mgnar tana 'kyal'kyala dariya. Anee ta ce“Innalillahi! Wallahi Rahma bakida mutunci Allah ganinan inata nemanki kamar nayi hauka bana samunki kuma banda number Abienki bare na kirasa hope kina lafiya? Wai yaushe kika zama 'yar iska baban namu zakina cema Baby rigima? Yau kam Habibyta a farin ciki kike, meye sirrin Rahmatah?†Anee ta tambayeta itama tana sakin dariyar farin cikin samun 'kawar tata. Rafeek jin Anee ta ambaci Rahma ya warce wayar cikin zafin nama ya kai kunnensa cike da 'dauki da farin cikin samunta.......! _😩Duk yadda naso naje Inda nakeson zuwa banzo ba yau, dole na hkr, wai nagaji wlh Tabb rubutu masifa ne.🤣_ _Rahmerh ladingo😉_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 3/29/22, 16:56 - Buhainat: ```D A``` ```79&80``` _*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_ Cikin 'daukin samunta da son jin muryata, Rafeek ya bud'e baki zaiyi mgna,yaji zazzaqar murya Rahma tana siririyar dariya. Dan bata san meke faruwa ba, ta sake sakin siriryar dariya, ta ce“Wlh Anee Abie ne ya bani irin wani farin ciki yau, inajin nisha'di sosai billahi.†Rafeek wani suman da'din jin sautin murya Rahma ya kusa yi, cikin zumu'di ya ce“Baby cute shi ne kika tafi kika barni da kewarki ko? Kinsan irin halin da na shiga? Yanzu ma nazo gidansu Anee ne, naji ko tanada labarin ki, sai ga shi nazo a sa'a Alhmdllh! Ykk baby cute nah?†Rahma daga can ta zazzaro kyawawan 'kananun idanunta, ta ce“Rafeek! Ykk? Wlh tafiyar kai tsaye ta sameni shiyasa.†Ajiyar zuciya ya sauke ya ce“Na azabtu wlh baby cute, pls ki ban dama na fito neman aurenki bazan hanaki karatu ba.†Rahma ta ce“Kayi hkr zan nemeka idan buqatar hakan ta taso, amatsayin yanzu matar wani ce ni mahaifina ya 'dauramin aure kuma bazan bijire masa ba, pls karka kirani muyi hkr kawai.†Tana gama mgnar ta katse kiran ha'di da kashe wayar baki 'daya. Rafeek jin Rahma ta katse kiran ya sake kiranta hankalinsa a tashe, amman switch of. Anee ta amashi wayarta tana fa'din. “Abinda nakeson kwatanta maka kenan, kayi hkr Rahma tanama mahaifinta biyayya sosai ba lallai ta saurareka ba.†Wasu zafafan hawaye ne suka shiga zarya akan fuskarshi. Ya ce“Me yasa zatayi min haka? Ban wayarki na 'dauki number tata.†Anee ta girgiza kanta ta ce“'kilama sbd kai aka canza mata layi, sbd Rahma bata tsayawa da maza kai ka'dai naga tana kulawa.†Haka ya tafi ransa a 'bace gani yake kamar taci amanarsa ne. Anee ta shiga gida tana sake gwada number Rahma bata shiga. A can kuwa Chad Rahma wayan ta ajiye saman center table, ta sanya hijab har 'kasa ta sauka 'kasa ta nufi 'bangaran Abie 2. Auntie Saro zaune a falo tana ma Umaima 'yarta gyaran gashi ta shigo da sallama. Auntie Saro ta amsa tana kallon Rayyana, cike da mamaki ganinta ba akwai, Umaima ta miqe ta rungumeta tana mata sannu da zuwa. Rayyana ta zauna kusan Saro tana murmushi ta gaisheta. Auntie Saro ta amsa ba yabo ba fallasa. Rayyana ta ce“Kai Auntie wai meye kike ciccin magani?†Saro ta ce“Umaima jeki waje ki qarasa aikinmu.†Fita tai ta fuskanci Rayyana ta ce. “Wai ya na ganki haka ziqau? Ko ya hkr ne?†Rayyana ta 'kyal'kyale da dariya ta ce“Lah! Wlh ya yafemin baiyi fushi ba, jiya 'dakina ya raba dare.†Auntie Saro ta ce“Ikon Allah! Shi kuwa wane irin mutum ne kina nufin ya sauke miki nauyin da yake kansa?†Rayyana akayi fari da idanu, ta ce“A'a amman ya kusa.†Saro ta ce“Humm! Raiyanatu kenan toh Allah ya jishemu alkhairi.†“Ameen Auntie wlh ba wata matsala, yanzu ma shiyasa aka kawoni ya ce kar nayi driving da kaina, ga sakonki ya ce na siyo muku tsaraba ni kuma na kawo miki ku'din.†Auntie Saro ta amsa tana jinjina kai tabbas akwai abinda yake jira kafin ya sallameta sam bata yardaba, wai ya hkr. Saro ta ce“Masha Allah mun gode sosai Allah ya saka da alkhairi.†Rayyana ta amsa da “Ameen.†Nan suka fara hira duniya. Abie zaune yana kallon Tv casbi a hannunsa, Rahmatoubulie ta bu'de 'kofar ta shigo da sallama. Abie2 ya amsa yana fa'din. “Diyar albarka kece yanzu da Rana?†Murmushi Rahma tai ta zauna kusansa tana gaishesa ta ce“Abie inata kewarka mun jima bamuyi hira ba sosai azahiri sai a waya.†Dariya yay ya ce“Aikuwa dai 'diyar albarka, Abienki ya yi tafiya ko?†“Eh Abie2 amman yau Latifa bata zo ta gyarama falo ba? Bari idan naje zan turota, ko Meerah.†'Yar dariya yay ya ce“Yanzu nan ina wata dau'da?†Rahma ta ce“Abie2 bakaga wayana ba me kyau irin waccan Abienah ya siya min bari na 'dauko kagani.†Ta miqe kafin ya yi mgna ta fice. Abie2 ya girgiza kansa yana murmushi. Acan Niger Da yamma su innah Hansatu suka tafi ganin Ibtisam. Zaune suke a tsakiyar gidan, Taslim ta 'dora girkin yamma, Ibtisam zaune kusan Laraba, su Aydah na sabgogin gabansu. Ramadan ya kalli Ibtisam ya ce“Wai aunty meke damunki kalli yadda kika zuge?†Laraba ta ce“Kaikuwa Ramadan dukama yaushe ta warke. Ibtisam ta ce“Ni kaga ba abinda yake damuna kawai yanayin rayuwane...†Sallamar su innah hansatu ya katse mata mgna. Laraba ta amsa tana fa'din. Marabanku da zuwa, Ibtisam 'dauko babbar tabarma.†Ibtisam ta miqe tana Jan tsuki aranta taje ta kawo tabarmar da shimfi'da suka zauna ta duqa ta gaishesu. Deluwa ta ce“Sannu ya jikin? Allah ya qara sauqi.†Ibtisam ta amsa da“Ameen.†Ta miqe ta nufi 'daki, innah ta bita kallo ganin yarinyar fuska ba walwala. Yaran dukansu suka gaishesu. Laraba ta zubo musu ruwan sabuwar Randa me sanyi, ta zauna suka gaggaisa, innah batayi tunanin Laraba zata tarbesu haka ba. Ibtisam kuwa haushinsu takeji shiyasa ta shige 'daki sai da zasu tafi ta fito ta rakasu har bakin titi suka samu abin hawa. Da dare bayan sallar isha Map Adamu yazo har nan gidansu Ibtisam shi da Tanko suka tsayar da ranan biki sati uku masu zuwa. Yana zuwa gida ya gayama Ja'afar akan ya fara ha'da kayan lefe biki sati uku masu zuwa. Da toh ya amsa dan bai Iya jayayya da mahaifinsa. Acan Chad kuwa Rayyana bayan la'asar tazo, da ita aka ahiga kitchen tana temakawa Ummu Adnan da Latifa wajan girki, ta ha'da lemuka masu dad'i na 'ya'yan itatuwa, sai bayan maghrib suka kammala kome aka jera saman dining area, aka shiga wanka. har 8 na dare Abie bai shigo gari ba. Zazzune suke akan dining suna cin abinci, sai qara apoon kakeji. Rahma ta sauko tana tafiya jikinta sanyi qarai, sanye take wani jeans 'din da Riga irin me yankaken hannu, tanada igiyoyi na 'daurewa wanda suke jere ta 'dauresu baqace jeans 'din kuwa blue ne, ta raba kanta gida biyu ta 'daure, shigar tai mata kyau, sai baza 'kamshi take. Meerah ta kalla zaune 'kasan carpet tana cin abinci. Meerah ta ce“Madam tin wajan uku na yamma da kika haye sama sai yanzu?†Rahma ta yamutsa fuska ta ce“Wlh fa! Duk banjin da'dine Abienah shiru har yanzu.†Ta nufi kan dining area 'din. Da idanu take binsu kowa cin abinsa yake. Idanu suka ha'da da Rayyana Rahma Sam batada niyar mata mgna ko tambayar yaushe ta dawo dan basu ha'duba. Kujera taja ta zauna, kusan Jaddatu. Tana fa'din. “Shine kuke zubama cikinku abinci Abienah baya gari baza a tsaya aga dawowarsa ba.†Ta 'karasa mgnar ashagwa'be tana murgu'da 'dan qaramin bakinta. Jaddatu ta ce“Eh lallai fa! Abien naki idan yayi tafiyar wuni sai ta kaisa sati haka kawai sai mu hana cikinmu abinci.†Hanan tai dariya tana yagar cinyar kaza. Rahma ta ce“Ngd Jaddatu ba kome ai sai kuje kuyi taci, ni dai nasan komin dare zai dawo.†Ta 'karashe mgnar tana tsiyayar lemon 'ya'yan itatuwa ta sha. Rayyana ta ce“Ummi kici abinci mana pls.†Kai Rahma ta girgiza ta miqe tabar musu wajan, ta zauna falo. Har goma na dare bai zoba Rahma ta haye sama ta shige 'bangaran Abien ta murza key na falo ta shige bedroom ta kunna turaren wuta ta fesa na feshe ta haye saman Royal bed 'dinsa ta 'kure gudun Ac ta shige lallausan bargo tana latsa wayanta, sai da taji bacci sosai yazo ta ajiye wayan kusan kanta, ba jimawa bacci ya 'dauketa. Shabiyu saura su Abie suka shigo Chad. Koda suka shigo gida shabiyu ta gota. Parlor'n shiru ba kowa ya murza key, ganin dare ya yi ya kashe 'kwayayen wutar falon ya haye sama. Key ya zaro ya bu'de 'kofar falon, ya shigo bakinsa 'dauke da sallama. Ya maida 'kofar ya murza key. Dadda'dan 'kamshi ya baibaye 'kofofin hancinsa, ya lumshe idanunsa ya bu'de ya nufi bedroom. Yana bu'de 'kofar wani 'kamshi ya daki hancinsa, idanunsa suka sauka saman kyakkyawar fuskarta bargon da ta rufa ya yaye tana rungume da pillow wayarta dab da fuskarta saman pillow'n. Ajiyar zuciya ya sauke ya maida 'kofar ya rufe ya tako har tsakiyar 'dakin. Remote 'din Ac ya 'dauka ya rage gudun Ac. Zama yay bakin bed ya rankwafo ya sumbaci kumatunta da la'bbanta ya shafi fuskarta ya ce“Allah sarki abar 'kaunata, kewar Abienki ko?†Cikin baccin tai juyi bakinta ya motsa ta ce“Uhmm! Baby Abienah.†Idanu Abie ya zaro yana 'kunshe dariya sa, bai san lokacin da haye saman bed 'din ba, ya janye pillow ya shige jikinta, yana kanainayeta da faffa'dan 'kirjinsa, ya manna bakinsa saman kunnenta cikin siririyar murya ya furta. “Na'am Babyn Babyn ta.†Ya sumbaci gefen fuskarta. Ji yay ta 'kam'kameshi gam tana jujuya fuskarta 'kasan wuyansa, cikin mayen bacci ta ce“Please Baby Abie rigimata ka dawo.†Abie duk ya sukurkuce ya furta“Ya Salam! My baby sunan ya min sosai ga ni gabanki ajikin Abienki kike ba mafarki bane kike.†Shiru bata motsaba ya gane mafarki take baccinta ya yi nisa, kwantar da ita yay ya sumbaci goshinta, ya sauko daga saman bed 'din. Kayansa ya cire ya 'daura towel ya nufi bathroom. Sosai yay wanka ya fito ya shirya kasan cikin wasu lallausan kayan bacci ya fesa turare, ya zauna bakin gadon yana qarema jeans 'din Rahma kallo na jikinta da rigar sun masa kyau, ya so ciremata ya saka mata kayan baccinta na jiya da yaga ta wanke, harda nasa. Matsowa yay sosai ya janye rigarta farin shafaffan cikinta ya bayyana, ya sanya hannunsa saman cikin ya shafa, ya furta. “Ya Allah! My Baby tunanin Abie ya hanata cin komai haka ta kwanta baiwar Allah. †Ya 'karashe mgnar yana janye hannunsa daga saman cikinta ya miqe ya bu'de 'kofa ya fice. 'Kasa ya sauko, ya nufi kitchen dan yasan Rahma bazata ta'ba cin abinci yanzu ba. Ruwan zafi ya 'dora ya ha'da mata tea ya zuba uwar madara Nido da Milo, babban cup glass ya cika ya 'dauki cake wanda bai yankewa agidan. Sama ya koma ya ajiye saman 'dan 'karamin table ya zauna ya sanya hannunsa ya 'dauketa ca'dak ya 'dora saman cinyarsa. Tallabo fuskarta yay yana shafawa yana kiran sunan, bakinsa dab da fuskarta. “My Baby ummina! Oya bu'de idanunki ga Babynki.†Ya fad'a yana 'daukar cup 'din ya kur'bi tea 'din ya bud'a bakinta ahankali ya 'dora bakinsa saman nata ya shiga juye mata tea 'din yana shafa gashinta. Rahma ta jima da tashi tai muqus kamar mai bacci jin Abienta na bata tea daga bakinsa ya sanya ta shiga ha'diya, tamkar mai baccin. Abie ya ce“My Baby wane irin bacci kikeyi haka yau?†Ya fa'da yana sake kur'bar tea 'din ya ha'de bakinsu ya juyemata tana ha'diya. Murmushi Abie yay sabida ya gano ta farka. Cake ya gutsira ya tauna ya ha'de bakinsu ya tura mata, yaji ta shiga tsotsewa tana ha'diyewa. Kamar wasa sai da Abie ya gama ciyar da ita ta hanyar 'dura mata sai da taji ta 'koshi,ta bu'de idanunta ta 'kyal'kyale da dariya tana ruqumqumeshi tana kallonsa. Abie ya ce“My Baby ai kin kyauta, na fasan idanunki biyu, tunda naji kina ha'dawa da harshena kina tsotsa sai kin jima kafin ki saki.†Kumatunsa ta sumbata, tana Jan gemunsa tana tatta'ba sajansa. Ashagwa'be ta ce“Baby Abienah I miss you so much ka rungumeni kewarka yau ta kusa kasheni.†Abie ya sake matseta jikinsa ya tallabo fuskarta ya ce“Wallahi da tunaninki na wuni acikin zuciyata, kamar zan zauce Babyna.†Cikin farin ciki ta qara shigewa jikinsa sai kuma ta sakeshi tana saukowa 'kasa ta Kama hannunsa ta ce“Baby Abienah muje kaci abinci pls.†Wayo ya mata ya ce“Babyna naci mana ai saida naci na hayo sama.†Kai ta langwa'bar ta ce“Baby toh coffee? †Sanin sai ta sauka 'kasa ta dafo masa ya ce“Ruhina nasha ai da naje dafo miki tea na data nasha acan.†Ajiyar zuciya ta sauke ta Saki hannunsa ta 'dauki cup 'din da ta Sha tea da sauran cake ta fitar falo ta dawo ta shiga toilet tai brush ta fito ta hauro saman bed 'din ta zauna kusa da Abie wanda ta isko yana duba wayanta. Wani kallo ya watsa mata wanda ya sanya hantar cikinta ka'dawa. “Baby Anee kika Kira ko Rafeek?†Jikinsa ta shige ta ce“Wlh Abie Anee na Kira ni banda number sa, ka kirata kaji na manta banyi saving number ba.†Ajiyar zuciya Abie ya sauke ya ce“Kashe wuta kizo mu kwanta dare ya yi.†Sauka tai ta kashe wutar duhu ya bayyana, Abie ya kunna 'kwan fitilar gefen gadon, ta hayo ya janyota jikinsa ya ce“Baby kayan bacci fa?†Shigewa jikinsa ta yi ta ce“A'a Abie ni banso Abie marata ciwo.†Ta fa'da ashagwa'be. Ruf ya rufesu da lallausan bargo cikin siririyar murya ya ce. “Haba!? Mugani My baby. †Rigar ta janye tana kallonsa ta 'dan hasken. Hannunsa ya 'dora saman cikinta ya zarce mara ya shafa ahankali, ta 'kam'kameshi tana sauke ajiyar zuciya. Cikin wata irin murya ya kirata. “My baby ummina!†Yadda ya kirata da yadda yake shashafa mata Mara yasa ta Saki wata irin shashe'ka ta sauke ajiyar zuciya. Akunnenta ya ra'da mata “Babyna mijinki da jibi zai bayyana da uzuri ya taso masa yanzu sai nan da kwana 8 insha Allah, ya ce ki shirya tarbarsa, alambu zaiyi shigar fararen kaya, shaddah me maiqo 'dinkin manya anyin aiki da bluen zare zai maqala baqin glass a fuskarshi zai sanya rufaffan takalmi sai agogon silver 'daure atsintsiyar hannunsa, dogone mai fa'din 'kirji yanada yalwar sumar kai kamar bai kwana biyu ba, saman kilishi zaki sameshi a zaune an jramasa kayan marmari agabansa.†Ya 'karashe mgnar yana zare hannunsa daga marata ya tallabo fuskarta ya ce“Baby kina jina?†Kai ta 'daga tana zubar da hawaye ta ce“Abie ba shi nake soba kai nake so wallahi.†Ta rushe da kuka. Abie ya matseta jikinsa ya ce“My Baby naji ni kikeso yanzu a 'kaddara ba nine mahaifinki ba za ki iya zama dani matsayin mijinki?†'Kirjinta taji ya buga damm! Tai saurin kallonsa ta ce“Wayyo Baby wallahi da nafi kowa murna toh amman bazan samu hakan ba, tinda hakan zai nuna cewar ni shegiyace tsintata kayi, gwara na zauna yadda Allah ya tsara kana matsayin ubana.†Sumbatar la'bbanta yay ya ce“Ai zallar kamar da muke dake ya isa ya nuna miki ke 'din jinina ce kull na kuma jin kina ha'damin kanki alayin shegu.†Qamqameshi tai tana dariya ta ce“Yo ai kawai ina fa'dane, Baby ina sonka kaji wai kowane uba da 'yarsa haka sukeyi kamar ni da kai um Baby Abienah.†Abie ya ce“Naji My heart nima ina sonki ina 'kaunarki. No! Baby ko shugaban arnan duniya bazai haka ba da 'yarsa ta cikinsa, bare Abienki cikakken musulmi.†Rahma ta ce“Toh Baby Abienah...†“Shiiiiiit! My baby nan da kwana takwas Babyna ta san waye Abienta gareta daga ranna za'a fara shirin bikin ki wata 'daya kawai za'a saka. oya bacci Abar sona ina sonki My Baby †Rahma ta qamqameshi duk da magnar Abien ta kasa gane me yake nufi. Bakinsa ta lalubo tana Sha abinta anutse har lumshe idanu take. Abie bai hanata bata ya shiga shafa kanta, yana wasa da gashinta har bacci yay nasarar 'daukarsu. ★★★★★★ ★★★★★★ Bayan kwana 8 *Gabon* Aishatu tana ta samun sauqi agidansu, Ma'aruf kullun sai yazo sau uku safe rana dare, Aishatu har yau bata sakar masa fuska ya jiki ma sai idan agaban iyayanta take take amsawa. Yau gidan nasu shiru ba kowa sai ita da Uwani, wacce ta dawo nan wajan Aishatun da zama. Kwance take saman doguwar kujera idanunta arufe kuma ba bacci take ba. 'Kamshin turarensa ta fara shaqa kafin sallamarsa ta iso konnenta. Adaqile ta amsa ba tare da bu'de idanunta ba. Uwani da take gefe zaune qasan saman carpet ta gaishesa. Amsawa yay yana tamabayarta. “Ina 'yan gidan?†Ya 'karashe tambayar yana zama kusan Aishatu. “Sun tafi sunan Najwa.†Ta basa amsa tana miqewa ta fice. Ma'aruf ya ce“Oh! Na manta wlh.†Ya 'karashe mgnar yana 'dago Aishatu. Fizgewa tai zata miqe ya matseta jikinsa, yana mata ra'da akunnenta. Sallama sukaji murya da sukaji ne ya sanye suka 'dago da sauri. Rabi'ah tsaye ta jema ta rame tayi fari fat kamar batada jini ajikinta. Aishatu ta 'dauke kanta ta miqe zata nufi bedroom Rabi'ah ta bita aguje tasha gabanta ta zube ta riqe qafafunta tana kuka ta ce“Don Allah ki yafemin wallahi tinda na zalumceki na kasa nutsuwa banda lafiya.†Aishatu ta fizge 'kafarta tace“Kanki kika zalumta bani ba kije na yafe miki Allah ya yafemu baki 'daya, amma bani bake, don Allah karki sake zuwa Inda nake.†tana gama mgna ta shiga bedroom ta murza key. Rabi'ah wacce tinda ta shaqi turaren Ma'aruf taji kanta na juyawa zuciyarta na tashi, ta toshe hanci ta ce. “Ngd daman ban cancanci zama da mutanan qwaraiba.†Juyowa tai domin taba Ma'aruf hkr taga wayam baya nan. Miqewa tai ta fito zuciyarta na mugun tashi jiri na 'dibarta. A'kofar gidan ta zube tana kelaya amai kamar zata zubar da kayan cikinta. Haka ta daure ta samu abin hawa ta koma gida zazza'bi ya rufeta wuni tai tana amai hankalin mahaifiyarta ya tashi ta Kira yayansu Rabi'ah da yake yanada 'Yar motarsa suka kwasheta zuba asibiti. Gwajin farko likita ya sanar dasu tana 'dauke da ciki na kwana goma Sha shidda. Ba Rabi'ah ba yayanta ma zuciyarsa ta kusa bugawa, bare mamarsu da ta kasa cewa komai har sukazo gida ta kasa magana. Rabi'ah ji tai duniyar na juya mata komai ya tsaya mata cak... Mamarta da yayanta suka shiga jibgarta kamar Allah ya aiko akan ta fa'da musu wa ya mata ciki yaushe ta fara bin maza basuda labari? Rabi'ah tana kuka ta ce“Wlh idan na fa'da tsinemin zakiyi mama dan Allah kuyi hkr...†Wani wawan bugo Murtala ya mata sai gata qasa a sume... Acan Chad kuwa cikin kwankin da suka shu'de Abie baya samun zama kullun yana tafiya Rahma tayi kewar har ta gaji sam baya zama sai ya yi kwana biyu baya gari Rahma ta dawo bacci 'dakinsa, cikin kwanakin sau biyu suka kwana tare. Rayyana kuwa ta ajiye hankalinta shariyar da Rahma take mata ta watsar abin baya damunta kowa sabgarsa yake, tinda taji Rahma nada miji yana tafe ta dinga janyota ajikinta tana koya mata kissa da kisisina Rahma kallonta take sbd tasan idan mutum na sonka ba sai ka zaqe masa ba dayawa, bare ita bata son mijin umarnin Abienta take bi. Abie kuwa da Rayyana banda gaisuwa irin ta da ba abinda yake ha'dasu da Abie sbd bayama zama yanzu. Yau tin safe Rahma take cikin zullumin ganin mijin nata ita Sam bata sonsa amman tasan Abie ubantane bazata samesa ba matsayin miji ba. Kowa agidan yau yasan mijin Rahma zai bayyana, Rayyana tafi kowa farin ciki ita ce da kanta ta kira me makeup tai ma Rahma an mata zanen Jan lalle me shegen kyau, anyi girke-girke da lemuka kala². Misalin biyar da Rabi aka shirya komai a can lambu kamar yadda Abie ya bada umarni tin jiya da zaiyi tafiya. Idan ka kalli Rahma sai ka qara kallon sabida wani irin kyau da ta yi. Misakin 'karfe 6 na yamma Zazzaune suke a falon, Rahma tana sanye da doguwar riga milk colour, an 'kawatata da adon sequence stones masu 'dan banza kyawu. Rayyana sai washe baki take ta ce“Ummi amman me yasa Abienki ya za'bi surikinmu yaje Lambu?†Rahma tai murmushi ta ce“Banda masaniya ammi.†Jaddatu ta ce“Oh! Kina son Sani ne? Ki bita can Inda za ki fi gane yaren ga shi kuwa wajan ciyayine ko mutum ya suma sanyin wajan da kukan tsintsaye zai tashe sa ba sai an zuba masa ruwa ba.†Jaddatu ta 'karasa mganr tana dariya. Rayyana ta ce“Ikon Allah! Ummi me zai sumar Dani abun alheri sai dai suman da'di ko?†Hanan ta ce“Auntie Rayyana rabu da Ummi.†“Ba shakka arabu dani ganin idonta gobe idan su Yaya Mustapah sun shigo Tchad. †Rayyana zatayi mgna wayar Rahma ta 'dauki ringing, ganin sunan Abienta ne Cikin murna ta 'daga da sallama. “Abie I miss you tin jiya shiru sirikinka zaizo baka gari, inata kewarka baka ko tausayina?†Daga can yay murmushi yana cin fruit salad cikin taushin murya ya ce“Babyna abar kaunata oya taho wajan mijinki ya iso, kina son 'dan rakiya ko ke 'daya za ki?†Rahma tai narai² da idanu ta ce“Inda ma kana nan sai ka rakani bari naja Meerah tana part 'din Abie2 tana masa gyara, bari na biya mu wuce, amman Baby Abienah ai da ya biyo cikin gida ya gaishe dasu Jaddatu da Abie 2 ko?†Murmushi yay ya ce“Zai shigo dake ai dan tabbas sai an sume masa ya sani.†Rahma ta 'kyal'kyale da dariya ta ce“Kai Baby Abie sai kace naga dodo?†“My Baby fito yamma ta yi sosai fa! Sannan kin sanya dogon hijib ban yarda ki ratso 'katon compound 'din gidan nan ahaka ba, 'karti su kallemin Babyna.†'Kitt ya yanke kiran. Rahma ta sauke ajiyae zuciya ita kam Abienta take so ba waninsa ba amman ba yanda ta iya. Rayyana galala ta saki baki tana kallon Rahma, Baby wai. “Tabb ikon Allah!†Rayyana take fa'da aranta, azahiri ta ce“Ummi baqon ya iso ba?†“Eh ammi†Ta fad'a tana miqewa ta sanya hijab 'din hannunta, har 'kasa ba'a ganin komai nata sai 'kafarta da fuskarta. “Jaddatu na tafi yazo.†Jaddatu baki har kunne ta ce“Masha Allah sai kin dawo.†Rahma tai murmushi ta nufi hanyar falo. Anutse take tafiya cikin takunta mai cike da nagarta, tamkar batason taka 'kasa, duk ya kasance gidan babu 'kasa sai wajan lambu. 'Kofar Abie2 t kalla har zata shiga sai ta wuce kawai ta tafi abinta. Zaune Abie ya ke cikin 'kawataccan lambu, iska na ka'dawa sanyi qarai ga 'kamshin franni kukan tsintsaye na tashi, saman wani tattausan kilishi tamkar wani basarake. Fuirt salad yake ci har yanzu anutse, yana sakin tattausan murmushi, sanye yake da kayan da ya fa'dama Rahma, wani irin fitinannan 'kamshi yake tashi ajikinsa wani irin mugun kyau yay kayan ba qaramin fito masa da asalin kyawunsa yay ba. Rahma tinda ta shigo lambun takejin matsanecin fad'uwar gaba. Wajan ta nufa tana hangosa zaune, ya juya baya. “Ya Allah!†Rahma ta furta tana qara sauri sbd idan ba gizo idanunta suke mata bayan irin na Abienta ta gani sbd ko cikin dubun maza Abienta na daban ne tana ganesa ta bayansa ba lallai sai ta gaba ba. Nesa da shi ta tsaya tana sake kallon bayan da sumar kansa tabbas Abientah idanunta suke mata gizo. Tsuki taja ta ce“Sharrin sabone ina ba Baby bane kawai mararin ganinsa nake rabona da shi tin jiya da asuba. Toh me yasa nakejin 'kamshinsa ahancina?†Idanunta taji hawaye tai saurin gogewa. Nutsuwa ta sanya ma kanta ta 'karaso cikin nutsuwarta tai masa sallama, ta cire takalmin 'kafarta ta hau saman kilishin mai taushin gaske ta zauna can 'karshen kilishin kanta 'kasa tana jin gabanta na matsanaicin fad'uwa ta gaishesa“Barka da zuwa ina yini.†Tana jin 'kamshin Abienta na shigar kowace gab'a ta jikinta. Sai lokacin Abie yay gyaran murya ya amsa “Wa'alaiki salam barka my baby matata...†Rahma ta 'dago kanta 'kirjinta na dukan uku². Tsaye ta miqe jikin na rawa tana nunasa da yatsa bakinta na rawa ta ce“A...bie...nah!....Kai....ne..mi...ji...na..!?†Ta tafi luuuu zata zube 'kasa tuni idanunta sun lumshe. Cikin zafin nama ya miqe ya tarota yana murmushi ta fa'do saman 'kirjinsa...... _Rahmerh ladingo😉_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 3/30/22, 21:20 - Buhainat: ```D A``` ```81&82``` _*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_ Sama ya cirata kamar 'yar baby yana sakin wani irin shegen murmushi, wanda yake bayyana ma'anoni da dama. Kwantar da ita yay saman kilishin ya zauna ya miqe 'kafafunsa, ya 'dora kanta saman cinyarsa ya 'dauki bottle 'din Faro me sanyi, ya bu'de ya zubo ka'dan acikin hannunsa, ya shafa mata afuska. Wata irin ajiyar zuciya ta sauke ha'di da fashewa da matsanecin kuka, tana fad'in. “Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un! Shi kenan, ta faru ta qare wayyo Allah na!....†Ta 'kurma ihu tana son fizge jikinta. Abie yay saurin rungumeta 'kam ya rufe mata baki, da tafin hannunsa ya ce“Baby bakya farin ciki da na kasance mijinki.†Cikin kuka ta ce“Don Allah Abie ka daina tsokanata wlh nayi qarama da 'daukar irin wannan lamarin zuciyata tarwatsewa zatayi. Nasan wasa kakemin Abie ina mijina don Allah?†Ta 'karashe mgnar tana ha'de hannayenta cikin wani irin kuka. Abie ya tallabo fuskarta atafin hannunsa, ya zuba mata idanunsa, cikin wata irin sansanyar murya ya ce. “ My Baby 'dago kanki ki kalli cikin idanuwa za ki iya ganin gaskiya ko 'karya za ki karanta.†Rahma tana gunjin kuka ta 'dago ta jefa idanunta cikin na Abie, ta masa 'kurr da 'kananun kyawawan idanunta wanda tsabar tashin hankali ya saka suka 'kara 'kan'kancewa, sukayi jajir. Abie ya hura mata iskar bakinsa me fitar da 'kamshin fuirt salad 'din da ya ci. 'Kiftawa tai tana sake tsaresa da ido gaskiya ta gani cikin idanunsa babu alamar wasa ko 'karya acikin idanunsa. Tsintar kanta tai da jin muguwar kunyarsa, ashe duk ta'bara da take zuba masa ba ubanta bane? Zuciyarta ta ce“Idan ubanki ne ya zai kwana gado d'aya dake har ki dinga kissing 'dinsa yana naki? Sannan ya za'ayi 'ya taso ubanta irin son da kike masa? Akunnen ya ra'da mata. “My Baby kin yarda ni mijinki ne?†Kasa motsi tai ta runtse idanunta, tana sakin kuka ta ce“Abie toh suwaye iyayena? Don Allah tsintata kayi ko ya akayi?†Abie ya mannata a 'kirjinsa ya ce“Bari kukan ki nutsu zan miki bayani, 'kanwata matata kuma 'yata, duk ke'daya gaskiya my heart kinada gata dayawa. Ke 'kanwa ce gareni Uncle Aliyu 'kanin Ummi ne duk na girmesa amman uba yake gareni shine 'karamin su, su ukune wajan iyayansu, Abby shine babbba yanada shekara 5 a haifi Ummina,daga nan Allah bai sake basu haihuwa ba, har sun cire rai sun zata basuda rabon haihuwa dayawa, dan lokacin kakarmu nada shekaru arba'in da 'daya kakanmu nada shekaru hamsin da bakwai lokacin Abby da Ummi duk sunyi aure har an haifeni lokacin aka haifi uncle Aliyu wanda kakan ninmu sun fitar da ran sake haihuwa, duk da ba shekarunsu ya wuce ba ganin an kwashe shekaru dayawa. Randa aka haifi mahaifinki ranan kakarmu Zahra ta rasu wajan haihuwa ko jaririn bata ganiba, raino Aliyu ahannun Abby da Ummi amman ammi Zainabu take shayar da shi sbd yaqi kama nonon ummina, sai na Zainabu sbd maganin da likitoci suka bata na kawo ruwan nono har yau ba kowa yasan uncle Aliyu 'kanin Ummi da Abby bane kowa kallon 'dansu yake musu kakanmu kafin ya rasu ya ce ma Abby ya riqeshi tamkar shine mahaifinsa ya basa kyauta, shiyasa Abby suke masa kallon 'da sbd yadda suka basa kulawa da tarbiya fiye da Saleeha da Ummiterh duk da sai da ya girma ya yi wayo sosai aka haifi Saleeha kafin ummiter, na tsakuro miki labarin ne dan ki nutsu kisan ke 'din jinina ce sannan....†Rahma ta katse Abie cikin kuka ta ce“Abie daman su Abby Morocco ba iyayan Ummita bane? Toh suwaye dangin mamata tinda kaima dingin Baba nane?†Yatsarsa ya 'dora saman bakinta ya ce“Shiiiiiiiit! My babyna kinmin alqawali za ki ajiye hankalinki idan na baki labarin OK? †Kukanta ta ha'diye ta sadda kanta ta ce. “Abie nayi insha Allahu, amman inajin kunyar Jaddatu Ashe ba kakata bace uwace gareni kuma surukata, amman nake ta zuba mata shagwa'ba inata tsokanarta, da wani ido zan kalleta?†Abie 'Yar dariya yay zaiyi magana yaji kiran sallar Maghreb, ya riqo fuskarta yana share mata hawayenta 'kasa-'kasa ya ce“My Babyna dan Allah idan mun shiga karki sauya daga yadda kike OK? Shiru tai ta kasa amsa masa. Akunne ya ra'da mata. “ Yau zamu kwana tare zan baki tarihinmu baki 'daya Ok?†Tsintar kanta tai da 'daga kanta tana wasa da yatsun hannunta. Tausayi ta basa yasan yanzu dole sai ya yi fama kafin ta dawo kamar da. Miqewa yay tsaye ya kamota ta miqe ya rungumeta tsam. Akunnenta ya ra'da mata “Please My Baby hugging me.†Kasawa tai ta runtse idanunta. Kamar zai mata kuka yana sauke mata numfashi cikin kunnenta ya ce“Please My Baby.†Hannayenta ta sanya bayansa ta rungumesa gam ta fashe da kuka. “Oh! My God! Ummina! Yi shiru ko kinaso nima nayi kukan um?†Kai ta girgiza, ya ce“Toh yi shiru pls karki rufemin 'kofa zan shigo 'karfe tara.†Shiru tai tana tura kanta cikin 'kirjinsa tana sauke ajiyar zuciya. Robar ruwan faron ya 'dauko ya bu'de ya tallabo fuskarta ya kafa mata abakinta. Ahankali ta dinga shan ruwan sanyi na ratsa zuciyarsa. Ta Sha sosai ya janye daga bakinta ya cirata sama ya rungume abarsa ya fara tafiya yana kallonta. Rahma ta lumshe idanunta ta saqala hannayenta wuyansa, har suna shaqar hucin junansu. Wata keb'antacciyar hanya Abie ya bi wacce take kusa da wannan 'kofar glass 'din blue. Lambobin ya sanya da yatsarsa 'kofar ta bu'de ya shige ta rufe kanta. Rahma idanunta ruf arufe, har ya fita daga wannan 'bangaran ya shigo 'bangaransu. 'Karan makulli taji ya bu'de 'kofar falonsa ya shige, ya rufo 'kofar. Saman sofa ya zaunar da ita, ya sumbaci kumatunta, ya cire mata hijib. “Ya Rabbi! Babyna kinyi kyau, zan biya kwalliyar nan yau, ka'dan zan biya,pls karki amsar kyautar.†Rahma kamar zata nitse 'kasa takeji, wasa yake da yatsun hannunta sunsha Jan 'kunshi. ya ce“My baby kinji an tayar da sallah, bari na hanzarta.†Bedroom ya nufa ya yi alwala ya ce. “Oya shiga kiyi sallah.†Asanyaye ta ce“Abie zanyi a qasa wajan Jaddatu.†'Yar dariya yay ya ce“Ok taso muje, amman kinsan zamuyi mgna zuwa can dare OK?†Kai ta jinjina ba tare da ta kalleshi ba.†“Ok good my baby kwalliya ta yi kyau pls karki cire rigan. †Hijabinta ya sanya mata Yakama hannunta suka fito. Falon 'kasa ba kowa ya ce taje wajan Jaddatu, ya wuce masallaci. *Niger* Shagalin biki ake ba qaqqautawa, Ibtisam sai gyaran jiki ake mata, ta yi wani irin kyau sai dai rame, Laraba da gaske gyaran 'yarta take, wanda Karime ce ta zo da me gyaran amarya tin daga Cameron. Ja'afar har yau bai ta'ba zuwa wajan Ibtisam ba, ya basu Sadiya sun ha'du lefe ba laifi, akwai 6 lace da atamfa da abaya dukkansu guda arab'in jaka da takalma jaka man shafawa turare pant bra mayafai hijab kayan makeup kai Masha Allah Ja'afar ya yi qoqari, sosai 'yan uwa suke son barka da kayan. Yau da safe aka kai kayan, gidansu Laraba sai da ya cika tabb Karime sun masu tarba mai kyau. Laraba da ta ga kayan ta jinjinawa Ja'afar. Misalin 'karfe 8 na dare Ja'afar ya fito da part 'dinsu sanye da 'kananun kaya, wanda suka masa kyau, sai baza 'kamshi yake. Da sallama ya shiga gidan nasu. Mal Adamu na zaune yau girkin innah Hansatu ne, yana cin abin a 'kofar 'dakinsa tana masa fifita sbd yau zafi ake sosai yafi na kullun, Ja'afar ya gaji da yin wanka, akwai alamun hadari. Sallamar suka amsa. Ja'afar ya zauna kusan Mal Adamu ya gaishesu, ya 'dora da cewa “Ga ni Baaba.†Mal Adamu ya ce“Ja'afar ban sanka da mugun haliba, Ashe duk zaman nan da muka dawo wajan kwana goma baka ta'ba zuwa gidan su yarinyar nan ba? Ni ka 'dauka dattijon banza?†Ja'afar ya ce“Baaba kuyi hkr na tuba hakan bazata sake faruwaba, ina bata wajene tasha iska†Innah tace“Kamar ya tasha iska? Ko rashin kunya take maka?†Ja'afar ya ce“A'a Innata†Mal Adamu ya ce“Tashi kaje ka cire 'kananun kayan ka saka manyan kaya kaje ka dubata ka gaishe da iyayan nata ka shiga har cikin gidan kaji na gayama.†Ja'afar ya amsa da“Toh Baaba an gama.†Sallama yay musu ya fita. Wani yadi ya saka kalar ruwan zuma ya masa kyau sosai ya 'dauki ku'din keke napep ya fita. Ibtisam zaune sai ciccin magani take, tama k'i kllon kayan tin safe har yau, sanye take da riga da skirt na atamafa sun 'dan mata yawa sbd uwar ramar da tayi. Karime ta kalleta ta ce“Wai ke kam kashe kanki zakiyi ko me? Ta shi dan ubanki kije ki bu'de kayan ki kalla wallahi ni ba ruwana da rashin lafiyar 'karya ki sai naci ubanki, wane irin mugun haline kika 'dorama kanki?“ Laraba ta ce“Wlh tin abunta na burgeni har ya fita araina sam Ibtisam yanzu ta daina burgeni na tsani mutum mai taurin kai.†Miqewa Ibtisam tai ta nufi 'dakin tana matsalar 'kwalla. Karime ta ce“Humm! Laraba daga baya kenan, nayi imani da Allah irin turbar da kika 'dora 'yarki ne tahau kai ta zauna.†Laraba ta ce“Wlh atsakaninta da Ja'afar sai dai asha jini na, ban ta'ba zugata ba, yaron da bana sonsa ta nace nan, harda guduwa wajansa, taje ta gamu da hauka.†Karime ta ce“Eh naji hakane amman kece sila, sbd kece kikayi asirin da Tanko da Dadda suka amince za'a aura mata Alhj Jamilu, sanadin haka ta gudu. Kyarr nake kallonki wlh ba yadda za'ayi Dadda da Tanko suna cikin hayyacinsu su amince auren Jamilu da Ibtisam.†Laraba tai wuri² da idanu. Sallamar Ja'afar ta kar'de filin gidan. Karime ta amsa cikin sakin fuska tana fa'din. “Bismillah shigo.†'Karaso yay ya tsugunna ya gaishesu suka amsa suna tambayarsa mutan gida. Karime ta ce“Munga abin arziqi Allah yasa ayi damu. Taslim kawo masa ruwa.†Yaran duk suka gaishesa Taslim na tsokanarsa “Ya Ja'afar ango.†Murmushi yay, ya musu sallama ya ta tafi wajan da suke hira da Ibtisam can hanyar waje ya tsaya. Ibtisam najinsa batada niyar fitowa. Taslim ta zo kiranta. “Aunty anata jiranki fa!†Miqewa tai sbd bata son hayaniya ta yafa 'dan mayafi ta fito ranta a'bace, ta nufi hanyar wajan. Tsaye ta isko shi yana latsa waya. Can 'kasa tai sallama, ya amsa ta gaishesa a daqile, tana kallonsa. Sallamar ya amsa gaisuwar kuwa ko kallonta baiba. Tabarma ta kawo ta shimfi'da yaqi zama. “Ka zauna mana.†“Ban buqatar hakan, yanzu ma badan cika umarni mahaifina ba, kinyi ka'dan ki ganni anan.†Baki ta murgu'da masa ta riqe 'kugunta ta ce“Sai akace ina buqatarka ko? Ni wlh da zaka sakeni sai nafi kowa murna...†Wata irin fizga ya mata ya matseta jikin bango ya riqe kanta, game bakinsu ya yi ya kamo la'bbanta ya shiga tsotsar mugunta ya zura hannunsa cikin rigarta ya damqo breast 'dinta guda yana murzawa cike da mugunta kamar zai ciremata su. Ibtisam jikinta rawa yake tsabar azaba wani irin fitsari taji yana bin cinyarta sabida yadda yake tsotsar lebenta kamar zai ciresu da zafi² yana yi yana cizawa,yana murza nipples 'dinta, ya kamo harshenta yana cizawa ha'di da tsotsar mugunta 'karshe ya 'dure mata yawunsa ya toshe mata hanci ta ha'diye, ya ingijeta ta fa'di 'kasa ya ce“Aduk lokacin da 'kazamin bakinki yay yun'kurin min rashin kunya ko furta Kalmar saki wlh sai na linka wannan azabar da na miki ki kiyaye ni ba 'dan iska namiji bane nafi 'karfin wulaqancinki, kinci darajar mahaifa da na sakekin na samo wacce tafi hankali tarbiya nutsuwa addini sanin ciwon kai.†Yana idar da mgnar ya sa kai ya fice yana takunsa normal cikin nutsuwarsa waya ma ya 'daga yana tafiyarsa. Ibtisam wani irin kuka ta saki tana riqe breast 'dinta bakinta na mata zogi la'bban sun kumburo, wani irin tsoron Ja'afar ya shigeta lokaci 'daya. Cinyarta ta shafo taji harda fitsari ta yi. Miqewa tai tana kuka bata bi takan tabarmar ba ta ta nufi cikin gida ta 'dauki buta ta shiga toilet tai tsarki ta fito bakinta kamar zai fa'di dan azaba haka 'kirjinta. Karime da Laraba na tambayarta. “Lafiya meye kike riqe 'kirjinki?†Cikin kuka ta ce“Kasheni yazo yi Allah ya isa ban yafe masa ba.†Ta idar da mgnar cikin kuka ta ta nufi 'daki, ta cire kayan jikinta ta canza wasu,tana jama Ja'afar Allah ya isa... *Gabon* Rabi'ah lokacin da ta farfa'do ta ganta kwance a falonu sanyi takeji ta yunqura ta miqe. Mama ta ce“Wlh idan baki fa'damin uban da ya miki ciki ba zan tsine miki albarka ayau.†Rabi'ah tana kuka ta ce“Tirrr da halina kaicona kaicon rayuwata, son zuciya 'bacinta, wlh mama nayi nadama sosai, don Allah idan kinji wanda yay min karki tsinemin. Ba kowa bane sai Ma'aruf mijin Aishatu 'kawata amman shima bada son ransa bane abin ya faru....†Wasu tagwayen Mari mamar ta sauke mata tana fa'din. “Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un! Rabi'ah ashe karya na Haifa ban saniba? Ke yanzu ki rasa mutumin da za ki watse da shi sai mijin Aishatu yarinyar da ta 'daukeki tamkar ciki 'daya kuka fito? Wlh gwara na kasheki na huta.†Dukanta ta shiga baji ba gani, Murtala ne ya shigo kamar daga sama ya riqe Mamar yana tambayarta, nan ta zayyane masa komai, tana kuka ta ce“Tinda mahaifinku ya rasu ya barmin Ku Allah ne shedata na Baku tarbiya daidai gwargwado kaida kake namiji ma baka lalace ba sai ita 'kaninta ma Alhmdllh amman ita ta zamemin annoba ta zubar da darajarta akan titi.†Murtala ya ce“Kiyi hkr mama haqiqa ta zubar mana da martaba da daraja ta gidanmu Allah shedane ko hannun 'Yar wani ban ta'ba riqewaba bare ta kaini ga lalata bare aya ta sauka akan Ƙanwata. Ni da kaina zan samu mijin na Aishatu tinda abun ya zama dole ya Sani ba yanda muka iya....†Aishatu kuwa tin bayan tafiyar Rabi'ah ta watsar da batunta agefe ta shiga sabgoginta, ba yadda Ma'aruf bai ba ta bu'de masa qofa taqi, dan yau da ta gansu waje 'daya sai taji abun ya dawo mata sabo. Acan kuwa Tchad Rahma kamar wacce 'kwai ya fashewa aciki haka ta shige bedroom 'din Jaddatu, ta isko suna sallah. Alwala ta shiga ta 'dauro ta fito ta shimfi'da darduma kasancewar Jaddatu akwai yawan siyan darduma. Salla ta tayar jiki ba 'kwari. Jaddatu tana lazimi tana kallon Rahma tana sallah, murmushi tai tasan za'a rina idan Rahma ta gane Uwa take mata kuma surukartar. Rahma na azkhar Hanan ta ce“Ummi ina mijin naki ko rowar kansa yake mana? †Rahma ta sadda kanta kunya takeji sosai abin yamata girma sosai. Jaddatu ta matso ta rungumeta tana murmushi ta ce“Na roqeki daughter karki sauya min bazanji da'di ba ni ba surukarki bace uwace sannan abarta akakar banson surukunta takuramin zaiyi don Allah. †Rahma ta tsinci kanta da wata irin kunya ta rungume Jaddatu tana sakin kuka. Hanan tai dariya ta ce“Ai fa kuma.†Dakyar Jaddatu ta samu ta lallasheta tai shiru har sukayi sallar isha, suka fito falon wanda dakyar Jaddatu ta fito da ita. Suna zama Rayyana ta fito bakinta yaqi rufuwa ta zauna kusan Rahma ta ce“Wai ina sirikin namu?†Rahma ta kalleta idanunta na kawo 'kwalla ta girgiza kanta. Rayyana ta ce“Subahanallahi me ya faru?†Jaddatu ta ce“Wallahi ke kam kin Iya tone² sai kin tone wuqar yankan ki, haba kiba yarinya lafiya dole ne sai ya shigo nan? Ya tafiyarsa.†Rayyana ta ce“Allah bada hkr Ummi nayi shiru.†Rahma ta kalli Meerah ta ce“Meerah don Allah ki Kira Latifa kuje lambu Ku kwaso kayan da kuka kai...†Abie ne yay sallama ya shigo falon. Suka amsa sallamar. Rayyana ta Saki baki galala tana kallonsa ta ce“Abie Ummi yaushe ka shigo gari?†Kusanta ya zauna da gangan yana sakar mata tattausan murmushi wanda ya kusa sumar da ita. Rahma tana satar kallonsa ta kawar da kanta tana wasa da yatsun hannunta. “Baby ba sannu da zuwa ma?†Rahma duk sai ta rikice kanta a'kasa ta ce“Abie sannu da zuwa.†Jaddatu ta bu'de baki zatayi magana Abie ya tari numfashinta. “Don Allah Ummi yi shiru. Rayyana me aka girka ne yunwa nakeji?†Rayyana akayi fari da idanu ta ce“akwai couscous da jar miyar kaji sai Shawarma akwai jalof 'din macaroni, sai dambun naman rago.†“Ok muje naci ayau banci komai ba.†Rahma tai saurin d'ago da kanta. Karaf idanunsu suka shige na juna. Gira ya 'daga mata ta sadda kanta. “Baby zo muje kici abinci pls.†Jaddatu ta ce“A'a jeka kaci kai zamuje anutse muci namu, mu girkin surukinmu zamuci.†Abie ya nufi hanyar da zata kaisa kan dining area, Rayyana na biye da shi. Aikuwa girkin da aka Abie wanda aka kai masa lambu bai Ciba shi sukaci abinsu a falo, wanda sai da Jaddatu tama Rahma Jan ido kafin ta ci. Abie zaune a falon yana waya ya ce“Eh Abby insha Allahu sai kunzo ba, Allah ya kaimu goben, ai ummiterh akwai 'kwawa ta nace sai ta biyoku, da Saleeha naso azo da ita, amman ba halin zuwa, OK bye sai da safe.†Kallon Rahma yake wacce ta miqe ta nufi hanyar bedroom 'din Jaddatu. “Yauwa Baby ummina zo hau sama amshi key 'daukomi wata leda mai kaya aciki.†Rahma ta juyo da sauri tana matsar 'kwalla, ta gane wayo zai mata. Dole ta dawo ta amsa ta haura saman. Jaddatu ta ce“Kawai dan kaba yarinya wahala ga matarka nan.†Rayyana haushinsu duka takeji dan Rahma ta zame mata annoba, komai ita kamar matarsa. Rayyana ta ce“Uhmmm! Ummi ai ba komai.†Hanan ta miqe ta kama hannun 'yarta tace“Ni kam sai da safenku.†Abie ya miqe ya ce“Shi kenan Ummi bari na amso abuna sai ta dawo.†Jaddatu ta ce“A'a kace taje ta kwanta nima shigewa zanyi goma fa ta wuci zaman tsegumin me zanyi.†Abue ya 'kyal'kyale da dariya yana tafiya dan ya gano da Rayyana take. Rahma tana shiga falon tana shiga dube² bataga Leda ba, ta shiga bedroom nan ma bataga ledaba. Fitowa tai da niyar tafiya. A 'kofar falon sukaci Karo. Abie ya ri'kota ya kamo 'kugunta ya ha'deta 'kofar yana kallonta. Cikin wata irin murya wacce ta sake nutsa Rahma a kogin sonsa ya ce. “Sorry My heart bi sannu ki nutsu muga kan naki ban jimiki ciwoba.†Yadda yay magnar ga shi kusan kunnenta ne sai taji dukkan jikinta ya Saki ajiyar zuciya ta sauke tana son kwacewa ya matseta gam. Hijab 'din ya cire ya tsura mata idanu kamar yau ya ta'ba ganinta. Rahma ta ce“Banga ledarba sakeni na tafi.†Sama ya cirata ya murzawa qofar key, ya nufi bedroom. Rahma kasa mgna tai da idanu take binsa, ya zaunar da ita saman cinyarsa yana 'kare mata kallo yana riqe da 'kugunta. Kanta a'kasa cikin sanyin jiki ta ce“Abie zanje wajan Jaddatu na kwanta.†Fuskarta ya riqe ya kamo hannunta yana murzawa yana shafa 'kunshin Jan lallen. “Kalleni My Baby.†Kasa kallonsa tai kanta qasa. Iska ya zuqa ya duqo dab da fuskarta fesar mata da iskar. “Yau bazaki kwan da Abien ki ba?†Kallonsa tai da sauri idanunta na tara ruwa ta 'daga masa kai tana lumshe idanunta. “Ya Salam! Ni wai me kike haka Baby? Duk 'dan guntin bayanin da na miki baki gamsuba?†Cikin kuka ta ce“Na gamsu Abie kawai dai ni ka barni naje na kwana wajan Jaddatu.†“Ok bakya son sanin asalainmu da yadda akayi kika zama mallakina, um my baby?†Shiru tai tana wasa da yataun hanunta. Yatsarta ya sanya bakinsa yana tsotsa . Kallonsa tai ta sauke ajiyar zuciya tai 'kasa da kanta, cikin sanyin murya ta ce“Don Allah Abie zanje wajan Jaddatu.†Ta 'karashe mgnar muryata na rawa tana son sakin kuka. Hancinta ya lakata ya ce“Jaddatu dai kakar 'ya'yana da za ki haifamin ce ah toh kice za ki je wajan umminki kuma surukar ki.†Kunya sosai taji, ta sinne kanta. Zaunar da ita yay saman bed ya miqe ya shiga bathroom. Sai da taji qaran ruwa alamar ya fara wanka, ta miqewa tai sa'daf_sa'daf ta bu'de 'kofar bedroom ta fice aguje. Jikin 'kofar falon ta tsaya tana maida numfashi, ta Kama key zata bu'de 'kofar taji Ana bugawa Rayyana na fa'din. Don Allah Habibyna ka bu'de ni wlh wajanka zan kwana pls, wlh ina buqatar ka sakani bacci irin na rana.†Rahma gabanta taji ya fa'di tai saurin zare key 'din daga jikin 'kofar tana hararen 'kofar, ta yi tsaye ta kasa motsawa daga wajan, hakan Rayyana bata fasa knocking 'din qofar ba tana kiran Abie. Rahma taku taji abayanta, sai taji Abie na fa'din. “Ok my Rayyanat ganinan zauwa sorry wanka nake.†Da sauri Rahma ta juyo tana 'boye hannunta me key. 'Daure yake da towel iya 'kugunsa, mur'dadd'an jikinsa, abayyane faffa'dan 'kirjinsa mai yalwar gargasa sai 'digar da ruwa yake. Rahma wani yammm zirrr taji ajikinta, tai saurin kauda kanta tana sadda kanta ta sake matsawa da baya-da-baya tana mannewa da 'kofar. Abie kamar bai gantaba yay ya tsaya gabanta har jikinsu na ha'dewa ya zura hannunsa ta 'kugunta yana lalubar key jikin 'kofar babu. Matsar da ita yay yana fa'din. “My love Rayyanat kin fiye gajan hkr key nake nema na bu'de miki.†Rungume Rahma yay, ya 'dauketa cak ya matsar da ita daga bakin 'kofar. ya mananta da qofar bedroom ya manna bakinsa saman kunnenta, can 'kasa ya furta. “My Baby ina key zan bu'de ma matata 'kofa?†Tsikar jikinta ta tashi tai kicin² da fuska ta ce“Nima ban ganiba shi nake nema zan fita najita tana buga maka 'kofar kamar zata ballata, kawai kace baka ga key 'din ba.†Wani irin murmushi yay me 'kayatarwa ya sumbaci kunnenta ya riqo ha'barta yana mata wani irin shu'umin kallo, ya ce“No! Tana buqatata bari na 'dauko wani akwai, ke sai ki fita ita ta shigo.†Ya 'karashe mgnar kamar gaske yana qoqarin sakinta. Ai Rahma jin Abie na qoqarin sakinta ta qamqameshi ta fashe da kuka tana fa'din. “Abie cikina ciwo wayyo marata zata 'balle kaina ciwo bana gani sosai, kaini 'daki ka dubamin idona wayyo bana gani!†_Rahmerh ladingo😉_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 3/30/22, 21:20 - Buhainat: ```D A``` ```83&84``` Wata irin dariya ta kamashi amman ya daure ya ha'diyeta, ganin zallar kishinsa qarara wajan Babyn tashi. Ya rufe mata baki da tafin hannunsa ya na mata mgna 'kasa² dab da kunnenta ya ce“Subanallahi my Baby duk ciwon wannan ke 'daya? Na shiga uku! Muje na dubaki, kin fasa tafiya wajan Ummin?†Kai ta 'daga. Murmushi ya yi ya 'dauketa ya nufi 'kofar falon yana mata ra'da. “Toh my baby kiyi shiru kar kiyi motsi Rayyana tajiki ba ruwana, zance mata banga key 'din ba.†Ya 'karashe mgnar ya zura hannunsa cikin tafin hannunta yana murza key 'din hannunta yana murmushi. Rahma Kanta 'kasa idanunta rufe ta kasa ko motsin kirki, tsabar kunya Abie ya Kama key hannunta. Cike da borin kunya murya can 'kasa ta ce“Abie kayi hkr saukeni na tafi wajan Jaddatu..." Bakinsa kawai taji anata yana jujjuya mata harshensa, ha'di da hura mata iska. Idanuwa ta zaro waje tai saurin rufewa tana girgiza kanta, tana son janyewa amman ina ya hanya dan ya kame harshen yana tsotsa cikin wani irin yanayi. Kuka ta sakar masa, ya zare yana rufe mata baki. Cikin janyo numfashi ya tsaya a 'kofar ya ce“Please Rayyana kije banga makulliba, kaina ciwo yake bana son hayaniya.†Bai jira me zata ceba ya juya bedroom. Rayyana kuwa tin 'dazu ta kasa kunnen sai takejin kamar tare da mace yake, jin abinda ya ce ya sanya ta du'ke wajan ta saki kuka tana fa'din. “Wai yaushe zanji da'din aure ne? Yaushe Abdulmajid zai 'yanta na zamo kamar kowace mace mai 'yanci?†Miqewa tai ta nufi 'bangaranta tana kuka tana qara nadamar baqin halinta ya janyo mata komai. Bathroom ya direta ya ce“Oya wanka kizo mu kwanta.†Kanta qasa har ya fita ya rufo mata 'kofar. Shiri yay cikin kayan bacci milk Kala ya fesa turare ya haye gado. Rahma ganin ba sarki sai Allah tai wanka ta goge jikinta ta maida rigar jikinta yanzu kunyar Abie takeji bazata iya ta'bara da take masa da ba. Koda ta fito kanta aqasa sum-sum, ta tsaya nesa da bed 'din. Da wutsiyar idanu yake kallonta. Miqewa yay ya sauko ya iso wajanta ya kamo hannun ya mannata jikinsa ya zuge zip 'din rigar zai fitar ta riqe hannunsa tana girgiza kanta. “No! Baby rigar ta yi nauyi takuramin ke zatayi.†Ba yadda ta iya tanaji tana gani ya cire dogowar rigar ya sanya mata rigar bacci wata fitinanniyar rigar bacci iya guiwa wacce ya siyomata sunfi guda ashirin irinsu, komai nata abayyane. Da kansa ya kwantar da ita ya kashe 'kwan wutar 'dakin ya hauro saman bed 'din. Rungumeta yay ya ce“Daga yau na miki alqawali bazan sake kwana dake ba sai bayan bikin, yauma dan na baki labarin asalinmu ne.†Ya 'karashe mganr yana sumbatar 'kasan wuyanta, ya shafi gefen fuskarta, ya ra'da mata. “My Baby pls ki barni zanyi wasa dake ka'dan ko na nutsu na baki labarin kinji Baby please. †Rahma yadda yake mata mgna akunne yana Goga mata sajansa a'kasan wuyanta yana sauke mata numfashi duk sai taji wani irin shaukinsa na kamata, ta dai basar ne bata tankasa ba. Bakinta ya kamo yana Sha anutse ya tura mata harshensa ta kasa tsotsa. Hannunsa taji saman 'kirjinta yana janye rigarta, ba zato taji yana lasar nipples 'dinta, sai taji yana tsotsa cikin wani fitinannan salo, ya 'dora hannunsa saman 'dayan, sai kawai jikinsa ya 'dauki rawa yana tsotsa yana kiranta. “My Baby Ummi my heart pls pls pls my baby barni nasha.†Wata irin gigicewa Rahma tai tsoro ya kamata jikinta ya 'dauki 'bari, ta dinga ture kansa tana girgiza masa kai dukkansu rawa jikinsu yake cikin fizgo numfashi tana sakin kuka ta ce“Abie bari don Allah kaji zaka ciremin kan...†'Kam'kameta yay yana tsotsa ahankali yana rawa jiki, ji yake idan ya saki mutuwa zaiyi. Rahma kukan ta daina tana sauke numfashi jin yau Abienta na shan breast 'din kamar yaro ya kwana ya wuni bai Sha nonon uwarsa ba. Zafi takeji amman ganin baki 'daya ya bada rayuwarsa wajan kamar yanajin da'din abun ya sanya ta hkr tana sauke numfashi tanajinsa har sautin qara yake Saki kamar jariri. Bakinsa ya zare yana qamqameta yana sauke numfashi ya ce“I love you My Baby na hkr badan na 'koshi ba,daga yau bazan sake ba sai mun tafi honeymoon, pls kicemin Babynki.†Raham kanta ta 'boye cikin 'kirjinsa, bata iya cewa komai ba. Murmushi yay ya ce“Ki temakeni ki cire kunyar nan, mu gini rayuwa me da'di.†Sake shigar da ita yay cikin jikinsa yana shafa bayanta, yay gyaran murya, ya ce“My Baby kina jini?†Kai ta 'daga. “Kamar yadda kika sani sunana Abdulmajid nine babban 'dansu wanda bayana an haifi 'kannena sama da biyar suna mutuwa daga bayane aka haifi Hanan. Mu biyune Allah ya ba iyayanmu, kowa yasan mahaifinmu a 'kasar morocco Abdulwahab shahararran me ku'dine. Tinda na taso banda buri sai na son zama sojan qasa da qasa. Cikin hukuncin Allah kuwa mahaifina ya tsayamin nayi karatu me nisa har na cimma burina na zama cikakken babban soja, wanda alokacin mata suka addabi rayuwata sbd kyawun da Allah ya min ga Ku'di ga zubina irin wanda kowace mace take son mijinta ya kasance. Sai dai kashhh! Anyi rashin sa'a ni mata basa gabana, aikina kawai nake burina na kare k'asata. Ana cikin haka aka turamu kwantar da wata tarzoma da ta tashi a iran wanda an kashema 'kasashe dayawa sojojinsu. Mahaifina yaso hanani gani yake idan na tafi na tafi kenan. Amman haka kawai naji ina buqatar zuwa 'kasar cike da 'kwarin haka muka tafi. Kwananmu shidda ana bata wuta wanda Allah ya bamu nasara sosai duk an kashe mana mutane mutum ashirin da biyar, muna murna ranar da zamu tafi, sai ga Kira daga sama, an turama wani 'kasurgumin 'kauye ance an addabi mazauna wajan, alokacin ance an kashe sama da rabin garin an kashe sojojin saura ka'dan. Haka muka 'dunguma zuwa 'kasurgumin 'kauyen nan. Abinda muka iske ya yi mugun girgizamu, 'kwarorin jama'a muka iske, anyi ma jama'ar garin kisan gilla.†Ajiyar zuciya ya sauke tuna halin da ya tsinto Ummul Aymana alokacin tana cikin mutane da suka samu damar ceta ita ce ta uku ka'de wanda suka tsira, ahannunsu. Rahma jin Abie ya yi shiru ta 'dago kanta cikin guntun hasken ta kalleshi. Idanu suka ha'da yana mata 'kur da idanu. Idanunta ta lumshi zuciyarta na tsanaita bugawa, ta ce“Abie pls kaji?†Face 'dinsu ya ha'de yana 'dora hannunsa saman 'kirjinta. Riqe hannunsa tai, ya girgiza kansa, cikin wata irin murya ya ce“Pls my baby, bar Abienki kinji?†Rahma ajiyar zuciya ta sauke ta janye hannunta daga saman nashi. Hannunsa na damar duka taji ya zura arigar yana shafar 'kirjinta anutse yana sumbatar dukkan fuskarta. Ajiyar zuciya ta sauke tana jin yadda yake shafar breast 'dinta anutse. Dakyar ta iya jarumtar kiransa. “Abie pls labarin cigaba.†Ahaka yaci gaba da bata labarin hankalinsa yaji ya kwanta, a yanayin bai ta'ba zaton dukiyar fulanin babynsa sunka haka girmaba ga taushi. Muryasa kanaji kasan yana cikin wani yanayi da yake masa da'di yay gyaran murya ya ce“My Babyna kina jina?†Kai ta 'daga tanajin yadda yake shafar mutanan nasa, ahankali, yana sauke numfashi, idan ta ce batajin da'din yadda yake shafasu ta yi 'karya, kawai dai nauyinsa takeji bazata nuna masa yanayin tanajin da'din ba. Abie ya sake gyaran murya hannunsa na ririta mutanen nasa. “Kina ji My Baby?†Rahma ta 'daga kanta,tana sauke ajiyar zuciya. “A 'kauyen *Abyaneh* Mun shiga tashin hankali 'bangaran da aka turamu mutum uku kawai muka ceta, biyun basu kwana ba suka mutu 'dayan na cemin mutafi da ita duk an kashe danginsu karmu barta don allah mutafi da ita, matashiyar budurwa 'Yar kimanin shekaru 20 wacce muka taho da ita ahaukace sakammakon ganin anyima iyayanta da yayunta da kanninta kisan gilla. Ataqaice ni aka damqawa amanarta muna zuwa Morocco na kaita asibitin mahauka, Ana bata kulawa Ana magani sai da ta shafe shekara 'daya kafin ta samu lafiya. Nan ta sake bani labarin Iran da 'kauyansu tabbas duk wani danginsu da ta Sani take taqama an kashe mata su. Ummi da Abbuna sune suka amsheta da hannu biyu cike da tausaya mata suka maidata tamkar 'yarsu. Ummul Aymana kyakkyawace tanada 'kananun idanu tamkar naki sai da farinta baika namuba...†Rahma ta rushe da kuka ta qamqame Abie ta ce. “Wayyo Allah Abie mamanace shi kenan yanzu ba inda zaka nemomin dangin mamana Abie?†Shiiiii! My baby bari na gama baki labarin zan nemo miki mgnar gaskiya ina zargin Abie 2 'dan uwan mamanki ne, sabida idan kin lura duk a hotone kika santa akwai kama shi da ita, abinda yasa nake zargin ko shine, sbd na koma 'kasar sau uku an tabbatar min akwai yayan ummul aymana ana zargin baya gari aka kawo harin sbd tsabar kamar da yake da mamarki idanu kawai yafita shiyasa na k'yalesa sai ta fashe na tambayesa tarihinsa. Kafin shekara ta rufe soyayya muke me tsafta nida Ummul Aymana kowa ya Sani cikin danginmu har an saka auremu, ban ta'ba son wata 'diya mace ba sai ita, ina mata son so, haka itama tana sona tana gudun duk wani abun da zai 'batamin rai.... Sai dai kashhh! Ashe 'kanin Ummi anmu Aliyu ya mutu akan sonta bamu saniba. Ana sati 'daurin auremu aka kwantar da shi hospital ya kamu da ciwon zuciya me tsanani, wanda ance idan ba'a basa abinda yakeso ba zai iya rasa ransa. “Babu yadda bamuyi ya fa'damana damuwarsa ba, ya ce babu komai, kawai ciwone. Nine nama Dr mgnar akan cewar ya masa dubara ya gayamasa ko meye insha Allah zai temaka masa. Ai kuwa ya gayama likita wata yarinya yakeso kamar ya mutu, amman 'dan yayarsa ne zai aureta bikin ya kusa dan haka ya riqe masa amana ya yi alqawalin zai cireta aransa. Lokacin da Dr ya sanar dani na shiga tashin hankali, matuqa sbd son da nake mata ba na wasa bane, amman tuna ceton rai zanyi wa 'kanin mahaifiyata kawai sai naji 'kwarin guiwar zan iya barmasa ita. Shirye² ake tayi na biki ba wanda na gayama 'kudirina, sai Ana kwana uku biki na samu Ummul Aymana na mata bayanin kome na roqi alfarma akan ta maida duk wani so da take min akan Aliyu mu ceto rayuwarsa, a 'daura auren da shi. Kuka dai ba wani abuba ta Sha, ta rungumeni cikin kuka tana fa'din. “Sojana bazan qi duk abinda yake jininka ba, na amince amman bazan ta'ba daina 'kaunarka ba, sbd sonka ajinina yake tin kafin ka shigo rayuwata nake ganinka a barcina, sai dai don Allah inaso kamun alqawali idan Allah ya bamu haihuwa da Aliyu muka samu mace lokacin nasan ka fara manyanta amman zamu baka ita bakada mata sama da ita, tin tana tsummanta zamu baka ita pls kace ka yarda ina kwa'dayin jinina ya 'hada zuri'a dakai Soja.†Ajiyar zuciya nayi na janyeta ajikina na riqe hannayenta na ce. “Wlh Aymana tin baki Haifa ba har naji son abin na ratsa jinin jikina, na amince Allah ya tabbatar da alkahirinsa.†Ta amsa da “Ameen Soja.“ Haka kuwa akayi ranar 'daurin aure Aliyu na can kwance harda su aman jini kawai sai shelar 'daurin auren akaji tsakanin Ummul Aymana da Aliyu kowa yasha mamaki banda Abbuna da Abby dan na musu bayani sun kuma gamsu. Aliyu labarin da ya zomasa gabaki 'daya komai NASA daina aiki yayi harda suma sai muka kwasa muka nufi asibiti dan dama ya 'buya agida ya dinga aman jini bamuda labari,sai lokacin da akazo masa da labari muka riakeshi ahalin mutuwa ko rayuwa. Aliyu kunya ta hanashi sakewa da Aymana sai bayan sati da aurensu shima dan ta sameshi ta masa bayanin duk yadda muka tattauna dan da kanta ta kirani tana gayamin kunyarta yakeji baya ko iya magana da ita, nan nine nake sakawa ta janyosa jikinta ta nuna masa batada wanda take so aduniya sama da shi. Aikuwa kafin wata 'daya wata irin shaquwa sukayi soyayya suke bazawa suna mutunta juna da gudun b'acin ran junansu. Bayan wata bakwai da aurensu Aymana ta samu ciki mai laulayi Aliyu kamar zaiyi hauka aikima FASA zuwa yay sai da Abby ya masa da gaske ummina ta ce ya dinga zuwa laulayi ne ba abinda zai sameta, ko ya dinga kawota gidanmu ko can gidansu Ammi Zainabu na kulawa da ita. Cikinta na 'kwari laulayi ya sarara mata, sai lokacin ta masa bayanin yadda mukayi da shi akan idan macace zasu bani, ai kuwa yafi kowa farin ciki. Ranan haihuwa na zuwa bata Sha naquda me tsayi ba, ta sauka lafiya 'yan biyu ta Haifa mace da namiji, macan sak tamkar nine na haifeta, 'kananun idanun Aymana kawai ta 'dauko sai irin kalar fatar Aymana sai dai kin fita fari, amman idanunku iri 'dayane. Namijin shikuma Abby ya fito sak kamar an tsaga Kara, uncle Aliyu yana qorafi ni da Abby mum amshe masa yaransa ba wanda yay Kama da shi.†Ajiyar zuciya Abie ya sauke ya shafi gefen fuskar Ramha, yana shafo 'kasan marata ta qamqameshi ta ce“Abie pls cigaba da labarin.†Fuskarta ya tallabo atafin hannunsa ya kamo la'bbanta yana tsotsa. Rahma aranta ta ce“Wayyo Abie zai haukatani kome nasa so sweet banda tsotsar breast. Bakinsa ya zare anata yana ma'kaleta ya manna bakinsa akunnenta ya sumbata ya ce“Tin lokacin da na ganki bayan an miki wanka an sanya miki kayan sanyi naji matsanaiciyar 'kaunarki so kuma irin na aure karki 'dauka so na jini kawai. Ni aka beqoma kace na ra'da miki suna, nan nasan nayi son kai Zainabu ya kamata na saka ko Aminatu sunan mahaifiyar Aymana amman sa na ra'da miki sunan Ummi Rahmatullahi. Sai dai kowa ya yi murna dan Aliyu ya ce shima da ban za'ba ba shine k'udirinsa. Namiji kuma ya ci sunan Mustapah Abby. Ranan sunanku anyi shagali sosai na kashe ku'di na fitar hankali tin ranan sunan agaban kowa Aliyu ya ban kyautarki sukutum da kayanki nine na roqi alfarma tinda banda mata ga shi inayawan zuwa yaqi su riqemin ke har nayi aure ko kiyi wayo idan kin isa yaye zan amsheki. Haka kuwa akayi sun amince suna shayarmin dake, amman kullun sai nazo na dubaki na miki wasa kina 'bangala dariya lokacin kinada wata shidda amman idan nazo dakyar nake dubara na tafi kuka kike kamar za ki suma abin idan ya isheni dole 'daukarki nake mutafi wajan aiki tare sai yamma na maidoki nanma rigima sabuwa. Alokacin ne aka matsamin nayi aure sai kawai na 'dauki abata mu qarata. Sam banjin zan Iya aure sai naji tamkar naci amanarki Babyna...†Rahma ta fashe da kuka ta qamqame Abie tana jin sonsa da 'kaunarsa na sake linkuwa cikin zuciyarta. “Sorry Babyna yi shiru kiji abubuwan da suka dinga faruwa sabida ke da yadda na soki kika soni tin bakisan kanki ba kike sona na Sani.†Hannayenta ta sanya saman fuskarshi tana shafawa tana zubar da hawaye. Sumbatar hannun yay ya ce“I love you my baby.†Rahma ta sake shigewa jikinsa ta kasa mayar masa kunya takeji. “Kina cika shekara gudane Ummul Aymana ta tayar da hankalinta, akan suje Iran ko zasu samu sauran danginsu akwai Baban yayansu baya gari abin ya faru, suga ko ya dawo, wanda duk zaman da tai bata ta'ba gayamin sai lokacin tace an kashe kowa nata, nine na gano azuwan da nake ab'oye akwai yayanta baya garrin abin ya faru. Aliyu bai musaba ha'damin kayanki ya kawomin ke har gida yace sun yayeki yanzu Abby qarami zai dinga shan nono. Aliyu kamar yasan bazasu dawoba, ya kamo hannuna ya damqamin ke ya ce“Abdulmajid! Ga 'kanwarka matarka 'diyarka har Abadan mun baka ka ri'kemana ita amana don Allah don Annabi ka zama mijinta ubanta yayanta kartayi kuka ina son Ummi fiye da komai amman wallahi nasan sonda kake mata ya linka nawa na ni ubanta gatanan na baka halaka malak zan jaddadawa Abbu karda amanta Kaine mijinta yayanta ubanta uwarta.†Jikina yay sanyi lokacin ke kuma.kin ma'kalemin sai wasa kike da sajan fuskta kina gwalam-gwalamtu na Yara. Yadda ya gayamin haka ya gayama Abbu da Ummina Abbu ya gyara zama ya ce. “ Nayi alqawali tana cikawa shekara shabiyu zamu 'daura musu aure Aliyu kace na gayamaka rubuta ka ajiye indai ina Raye Abdulmajid mijin Rahma ne.†Aliyu ya ce“Ngd Abbu mu zamu muje muyi ahirin tafiya sai mun dawo,ammaan dan Allah Soja kayi aure kodan sabida yarinyarka kasan bazata yarda dasu Ummi ba kasan halinta.†Jikina ya yi sanyi na ce“Insha Allahu zanyi amman dan baby ummina zanyi ko my baby?†Nan take kika 'kyal'kyale da dariya kina 'daga kai dan sam bakisan ma me ake nufi ba. Abbu yaji da'di sosai shine ya nemomin mata 'diyar abokinsa dan ni kam naqi nemowa. Zuwaira ba laifi kyakkyawace ga hankali da nutauwa, Ashe na arone ta ya'bawa kanta, wai Ashe ta jima tana haukan sona sai da aka saka biki da komai wata biyu auren saura sati biyu su Aliyu suka tafi Iran da niyar kwana biyu su dawo ayi biki dasu, amman ina Ashe ajalinsu yake kiransu, lafiya suka isa Iran sunata murna suna cikin bus 'din da zata kawosu 'kauyen *Abyaneh* Aka taresu baki 'daya ba wanda ya tsira aka musu yanka rago har mustapah me shan nono da sauran Yara basu tausaya musu ba.....†Abie ya qarashe mgnar muryasa na rawa hawaye ya wanke masa fuska. Rahma wani irin rikitaccan kuka ta Saki jikinta na tsuma tana sake riqe Abien tana buga kanta saman 'kirjinsa... Muryasa na rawa ya ce. “My Baby kiyi hkr ki daina kukan wallahi nima yi zanyi zuciyata ta yi rauni....†Bakinsa ta rufema da tafin hannunta cikin kuka ta ce“Na yarda na rasa komai nawa banda kai Abie duk da ban gama sauraren labarin ba, amman Abie kaine komai nawa, Kaine ni nice kai, wallahi na hkr da neman dangin ummina har Abadan wannan qasa ba wajan zuwabane ummina ma Allah ya 'kaddara ita 'din a can za'a halicceta, na hkr...†Ta 'kara mgnar cikin wani irin kuka. Abie ya miqe zaune ya 'dorata akan cinyarsa, ya tallabo fuskarta cikin kwantar da muraya, ya ce“My Babyna pls ki nutsu na qarasa miki labarin kimin alqawali bazakiyi kuka har na gama OK?†Kai ta 'daga tana matsalar 'kwalla. Sumbatar la'bbanta yay ya ce“I love you my baby.†Ba mamaki na sake dawowa zuwa yamma. Dan haka a samba'do comments.😉 _Rahmerh ladingo😉_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 3/30/22, 21:21 - Buhainat: ```D A``` ```85&86``` Luf tayi ajikinsa tana sauke numfashi, tana jin yadda hannunsa yake yawa tsakanin cikinta da 'kirjinta. Hannunta ta 'dora saman hannunsa, cikin sanyin murya ta ce“Abie! Kaci gaba min da lbrin kaji?†Cike da tausayinta ya goge mata hawayen fuskarta, ya ce“Ok my baby kinyi alqawali bazaki sake kuka ba, har na gama? Sannan karki katseni pls kinji Matar babynta?†Ya ra'da mata. Kunya taji ta sunne kanta 'kasa. “Baby!†ya kirata yana kwantar da ita, ya kwanta ya shigar da ita cikin jikinsa, yaja musu tattausan bargo,yanzu hannunsa na cikin sumar kanta yana yamutsawa, suna facing 'din juna, amman Rahma bata iya kallonsa, har yanzu zafin kisan gillan da akama iyayanta takeji matuqa, tana daurewane kawai sbd karta tayarma da Abienta hankali. “Kinaji Babyna?†Kai ta 'daga tana 'dora hannunta saman fuskarshi, tana tattab'awa, kamar me neman wani abun. “Alokacin da labarin mutuwarsu yazo min wallahi tamkar zanyi hauka aranan, ga shi ke kuma aranan wani irin rigima kike min kuka ba qaqqautawa, kin qi kowa ya rab'eki sai ni, ga shi nine zanje 'dauko gawarsu ajirgin da gwamnati ta bayar sabida shugaban 'kasarmu Nada labarin komai. Haka na barki hannun Ummi kina kuka natafi. Wlh yadda naga gawarsu Inda aka killace nayi kuka idanuna har basa ganin kirki. Abby da Zainabu suma sukayi lokacin da muka dawo dakayar aka samu suka dawo hayyacinsu har suka samu damar musu addu'a Abby 'karami kamar ka kirasa ya amsa duk da an masa yanka rago. Hummm! Bayan rasuwarsu da sati biyu akayi bikina da Zuwaira wanda nace na fasa, amman Abbu ya rufeni da fa'da shi da abby da Ummi da Zainabu, haka na hkr ba'ayi shagaliba, sbd rashin da aka mana rai uku lokaci 'daya. Zuwaira kwananta biyar ba abinda ya shiga tsanina da ita sai gaisuwa, tana sonki tana nuna miki kulawa, duk da ke awajena kike amman duk safiya zata shigo 'dakina ta miki wanka tin kina kuka bakyaso ganin bata FASA ba kika hkr amman bakya yarda ta tafi dake 'bangaranta. Satinta biyu na yaba da irin kulawar da take baki tana nuna miki tsantsar kauna duk da bakya wani yarda da ita, hakan yasa na fara sakin jiki da ita, har takai ga na sauke mata haqqinta, amman aranan sai da kikayi bacci saman 'kirjina kamar kullun, na samu na kwantar dake na runguma miki follow naje gareta, badan so ba sai dan sauke haqqinta tinda ban kamata da wata mummunar halaiyaba alokacin da zai hanani sauke haqqinta. Haka rayuwar tamu taci gaba muna zama na amana kamar yadda ta nuna har tsawon shekara 'daya lokacin kinada shekara biyu, kin fara yarda da ita, ka'dan, sbd yadda take baki kulawa, ta 'daukeki kamar 'diyarta ashe zamba cikin aminci ta mana. Auremu shekara biyu ta samu ciki, nayi murna sosai za ki samu 'dan Uwa, sosai nake bata kulawa har Allah ya sauketa lafiya, ta haifi yaro namiji mai Kama dani da dake sak, kawai idanu yafi ki, kinyi murna sosai ranar, sbd bazan mantaba na fito daga wanka kenan ina goge jikina kika shigo 'dakin dawowarki da school kika isko jaririn. Ta baya kika rungumeni kina murna kina fa'din. “Abienah nayi qani sai mudinga zuwa makaranta tare ko?†'Daukarki nayi ina murmushi na beqa miki kumatuna kika sumbaceni, na ce“Toh oya fita na saka kaya sai ki dawo karki sake shigowa 'daki ba sallama.†Da gudu kika fita. Ashe la'bewa kikayi jikin 'kofa baki tafi falo ba, na kammala shirina ina bu'de 'kofa na ganki, raku'be kina shan yatsa. Sunkayawa nai na 'daukeki muka koma ciki na zaunar dake kan cinyata, na ce“Baby Ummi daman la'bewa kikayi?†Kai kika d'agamin. Na tallabe kumatunki, ina kallonki kamar wata babbar mace haka na fara miki mgna na ce“Kinyi 'da ba 'kaniba 'danki ne Babyna ki yafeni naso ace kece zaki fara haifamin yara sannan kece zaki fara sanin Abineki ya sanki amman Zuwaira ta miki shigar sauri kiyi hkr haka 'kaddaramu tazo.†Sam bakisan Inda mgnata ta dosa ba, kika rungumeni kina ta'ba fuskata kina dariya kika ce“Abienah sunan 'kanina irin naka za'a saka kaji?†Ba tare da bata lokaci ba kuwa na amsa miki da “Toh my babyna muje na masa hu'duba da Abdulmajid.†Ranan naga farin ciki wajanki, wanda hakan nakeso har Abadan. Zuwaira na zaune kusana, Kina maqale ajikina ina rungume da babyn na masa kiran sallah akunnensa na ra'dama masa suna, na kalleki na ce“My Baby yaronki an saka masa sunan da kikeso?†Dariya kikayi kina shafa fuskana kika sumbaci kumatuna kina dariya kika ce“Yeee Abienah nayi Abie babba da Abie 'karami.†Dariya muka saka ni da ke, na kalli Zuwaira wacce ta kafemu da ido sai naga kamar hararenmu take, na shafi fuskarta na ce“Zuwaira ya dai ko bakiyi farin cikin sanyama yaron naki sunana ba?†Harara wasa ta min tana 'Yar dariya ta amshi babyn tana shayar da shi ta ce“Haba hubby wlh naji da'di ai ka nemi shawara kafin ka ra'damasa farin cikin Ummi shine namu hubby.†Naji da'din bayaninta na rungumeku ku ukun inajin da'di da farin cikin samun mace tagari. Bayan suna ta tafi wanka gida dagani sai ke nima tafiya tasomin dakyar kika yarda na kaiki gidan Ummi daga can kullun ake kaiki wajan baby ki wuni ki dawo. Bazan ta'ba mantawa bayan ta dawo daga wanka muka 'Dora zaman lafiya, satinta biyu ranan da dare bayan na fito daga wajanta na zauna a falo na kunna Tv ina kallon Al'jazeera sbd ciwon da kaina yake, sai naji ihunki daga bedroom 'Dina, aguje na tafi. Ashe mafarki kike kina shure² kina kirana kina fa'din. “Abie zai mutu za'a kashe shi don Allah ka temaka masa wayyo Abie zai mutu.†Aguje na iso na kamaki ina girgizaki ina kiranki. 'Daukarki nai muka fito falo na rungumeki ina tofa miki addu'a can naga kin dawo normal kin rungumeni kina sauke numfashi kika tambayeni“Abienah ina Abie 'karami?†Kanki na shafa na sumbaci goshinki na ce“Yana bacci shi da mamarsa daga yau idan kinyi mafarki ki dinga addu'a kamar yadda na koya miki kuma daga gobe makaranta zaki na zuwa shekaru biyar kin isa ki shiga makaranta islamiyya.†'Yar dariya kikayi kina maqaleni, nace“Ta shi muje mu kwanta.†Kafa'da kika maqale kika ce“Abie anan zamu kwana.†Ban Musa miki ba na kwanta kan sofa na 'doraki 'kirjina kika rungumeni gam ina shafa bayanki nan kiga shiga min hira ina biye miki muna 'kyal'kyala dariya, duk kinbi kin caku'demin gashina, kamar daga sama naji ihun Zuwaira tana kuka ta fito ta nufomu tana fa'din. “Abien Ummi Abie 'karami baya motsi...†Wata irin fa'duwar gaba naji na miqe kina jikina na zaunar dake na nufi 'dakin Zuwaira aguje har ina Neman fa'duwa. 'Daukarsa nai Kallo 'daya nama yaron na gane ya mutu sabida a 'kalla naga gawa arayuwata tafi dubu, gaba da gaba, ta sojoji ma bazan Iya lissafata ba.†Numfasawa yay ya sake shigar da Rahma jikinsa wacce take kuka tana qamqameshi. “My Baby pls yi shiru mana kiji me ya faru.†Kai ta girgiza cikin kuka ta ce“Abie ina son babyn duk da na kasa tunano komai.†Bakinta ya kame, yana jujjuya harshensa aciki ba tare da ya tsotsaba, yana buga bayanta ha'di da shafa gashinta. Ajiyar zuciya ta sauke ta 'dan kalleshi ta sake shigewa jikinsa ta sanya hannayenta ta zagaye bayansa, itama ta shiga buga bayansa. La'bbanta ya tsotsa na second 7 ya zaro bakinsa yana lashe yawunta da ya biyosa. Bakinsa ya manna saman kunnenta cikin wata irin murya mai tattare da abubuwa dayawa, amman damuwa tafi yawa. Hannunsa cikin gashinta 'dayan abayanta, ya ce“Uhmm! My baby kinsan me ya faru bayan mutuwar Abdulmajid?†Ahankali ta girgiza kanta tana buga bayansa. “Baby keda Zuwaira sai na rasa wa zan lallasa duk kun fita hayyacinku, ita mutuwar 'danta, ke kuma rashin ganinsa ya sanya baki 'daya kin tayar mana hankali sai an dawo da Abie qarami, na kwantatan miki idan mutum ya mutu baya dawowa amman ina kinqi sam. Sai bayan wata uku kika dawo normal wanda har lokacin Zuwaira da ni mun kasa manta yaron. Bayan mutuwarsa da wata 5 nayi wata tafiya sai dai na kwashe wata uku ba nan, ranan da zan dawo na cika da muranan ganinku da yake dasu Ummi, 'kin fa'dawa kowa nayi na ce surprise zan muku . Abinda na isko a cikin falon ya rikitani da gigitani, Zuwaira tana jibgarki kamar Allah ya aiko tana fa'din. “Shegiya me idanun munafukai, na tsaneki sbd ke na rasa 'Dana jin kuna dariya keda mahaukacin uban riqonki na fito aguje ashe na toshe Abdul hanci da pillow ban saniba, na shagala da kallonku sai da kuka gama haukan na koma na iske yarona baya motsi. Ga buqatar mahaifina bata biya ba, na son mu mallaki dukiyarku tin yaron da muke taqama ya mutu, ga shi na rasa ciki kusan shekara 'daya wlh ke kam kin zame min annoba na tsaneki tin Randa kika zabarma yarona sunah...†Wata irin gigitacciyar tsawa na buga mata jikina na rawa na nufi wajanta. Kekuma kika miqe aguje kika nufi wajena kina kuka kika rungumeni kina nunata. 'Daukarki nayi na rungume ina kallon jikinki duk ya yi ja. Zuwaira idan nace jikinta ba jini alokacin tsabar tsoro baby banyi 'Karya ba! Sbd ta diririce baki 'daya tsoro ya shigeta, ta rasa me zatace kawai ta fashe da kuka ta yi zaman 'yan bori. “Ngd Zuwaira da abinda kika min kije duniyace zata koya miki hankali, kisani ni bazan tozarta ki ba amman na gama zama dake, Allah zai sakamin 'dana da kika kashemin, babyna bansan iya lokacin da kika 'dauka kina zalumtarta ba, ba zan ta'ba zama da macan da bata son Rahma ba, kije na sakeki Saki uku bana buqatar zama dake har Abadan. †Ina gama mgnar na juya na nufi bedroom kina rungume ajikina sai ajiyar zuciya kike saukewa. Zuwaira ina jinta tana ihu kamar mai aljanu ta ce bazata bar gidan ba, sai na maidata. Wanka na miki na shiryaki nima.nayi wanka na zabar mana kayan sawa kusan Kala ishirin na zuba acikin trolley na 'dauke ki muka fito. Har lokacin tana falon. Biyomu tai da gudu na sanya qafa na hanka'data ta fa'di na wuceta. Kai tsaye gida muka tafi na zayyane musu komai amman bance ta kashe 'danta ba na ce dai bazan zauna da MATAR da batason Baby ba shiyasa na dates igiyar aurena akanta. Baby haka muka dinga rayuwa nida ke ba yadda ba ayiba na qara aure naqi har kikayi wayo shekarunki goma cif Abbu da Abby suka sanyani gaba akan dole sai na sake aure, ni kuma nafison abarni na kula da karatunki na boko da na addini har ki zama budurwa na auri abina amman sunqi. Dan lokaci kinyin wayo sosai na hanaki kwana wajena tin kina kuka har kika dangana kikayi fushi kika koma wajan ummi, amman shaquwarmu kullun gaba take daman ina yawan tafiye². Akwai wata Naja'atu amakarantar ku malamace wannan kuma kinsan mgmar baby tinda ke kika ha'damu sabida kirkin da take miki duk da har yau bakinsa asalin abinda tai ba na Hana afa'damiki tinda lokacin kinje Yemen Hutu abin ya faru.†Cikin za'kuwa Rahma ta ce“Yauwa Abie bayan irin kirkin da take miki muka fara gaisawa daga nan har tambayeka kana sonta zaka aureta sai taci gaba da kulawa Dani zata dinga koyamin karatu agida.†Sumbatar kumatunta yay ya ce“Yes my heart, bayan kin amince nayi shawara dasu Abbu sunfi kowa farin ciki, ina samunta ta amince ba 'bata lokaci akayi bikinmu, itama banyi gaggawar kusantarta ba na zuba mata idanu akan duk wani motsinta kuma yarinyar tayi jarumta bata ta'ba nunamin tana son na bata haqqinta ba, saima kulawa da take baki wadda ta linka zuwaira. Tsawon wata uku ahaka na gama dukkan jarabawar da zanma Naja'atu wlh ban kamata da laifi ko 'dayaba akanki da kan dukiyata. Hakan ya saka na shiga nuna mata soyayya na sauke mata haqqinta da yake kaina, bayan kwana 6 da fara saninta, ban sakeba sai da ta warke bayan mun raya sunna munyi wanka na ro'keta ta yafemin lokacin da na 'dauka ban bata haqqinta ba. Kallona tai tana shigewa jikina tana shafa fuskata ta ra'damin akunnen. “Sweetie ni kai nakeso ba kome ba burina na kasance da kai har Abadan na mallakeka ni 'daya muyi rayuwarmu wlh ina kishinka bazan jure ganin wata ta rab'eka ba, zan riqemaka kaina da yarmu baby Ummi da wanda zan haifama nan gaba ka'dan Amana.“ Murmushi nayi nace“Allah ba ki iko Naja'atu ngd Allah ya miki albarka.†Ta amsa da “Amin sweetie, tana kame bakina. Haka rayuwa taci gaba...†Shiru Abie yay jin shasheqar kukan Rahma tana qamqameshi. “Ya Salam! Baby me nayi kuma? Fa'damin pls kinji Ruhina?†Kukan ta ha'diye ta sake qamqameshi cikin sanyin murya ta kirasa. “Abienah Rabin raina Babyna!†Wani irin sanyi ya ziyarci zuciyar Abie ya amsa da “Na'am My heart my baby Mah chocolate. Muahhhh I love you kinji Tawan.†Sosai Rahma ta samu nutsuwa daman batasan ya akayi ta kece masa da kukan ba. Akunne ya ra'da mata“Kin hkr My Ruhi?†Kai ta 'daga tana sake shigewa jikinsa tamakr zai gudu. Sumbatar tsakiyar kanta yay ya ce“Shkuran Babyna. Haka rayuwarmu ta ci gaba da tafiya sam Naja'atu bata nuna kishinta akan yadda kike min shagwa'ba bakida wajan zama sai ajikina idan ina gida sai dai kuma idan karatu take koya miki, hakan ya qaramata daraja ashe dai ita tafi zuwaira mugunta sbd ita ba da gangan ta kashe 'dantaba jin dariyarmu yasa ta manta tana rungume da pillow ta sakeshi sai saman fuskar 'danta. Ajiyar zuciya ya sauke. Auremu shekara biyu har lokaci ban ta'ba kamata da laifi ba, kumanbatayi cikiba har lokacin tana min qorafi sai na ce mata komai daga Allah ne, kuma alokacin ne kika cika shekaru shabiyu kin fara zama 'Yar budurwa duk da alamun budurcin basu fara bayyana ba. Ana Baku hutun makaranta kika matsa zakije wajan Saleeha Yemen Inda take aure wanda lokacin bata wuce shekara da aure ba dan ke kallon 'yan gidansu uncle Aliyu kike dangin mamarki sabida hakan families 'dinmu suka tsara har sai kin girma kafin kisan gaskiya, shiyasa kike 'daukarsu iyayan Aymana ni kuma mahaifinki Jaddatu kakarki wanda kece kika dasa mata Jaddatu. Kasancewar Hanan ba ahannun ummi ta girmaba tana Yemen hannun yayan Abbu bai ta'ba haihuwaba 'kanin matarsa Haleesa take aure shiyasa abu dayawa bata saniba agame da sha'aninmu tasan dai ke 'diyar Aliyu ce bata san ajiyayyar mgnar aurenmu ba, da yake rabonta a Morocco Allah ya ha'data da miji a nan gida sojane, can yake da zama kinsan labarin auren bayan kinada shekaru tara akayi shi tare mukaje bikin, tanada shekara akayi na Haleesa ummiterh kumaa duk tana gabansu duk ita ce 'kanwar Haleesa ita karatu ta yi me tsayi, fatan kin gane bayanina my baby?†Kai Rahma ta jinjina, tana shafa sajansa. “Cikin shiri na fito ina zaune a falo ina waya da commando, kuka shigo keda Naja'atu niqi² da kayan tsarabar zuwa Yemen, har iman lokacin tana rarrafe bata iya zaman da yaron Haleesa kin musu tsaraba. Kina zuwa kika 'dare saman cinyata kina maida numfashi. Kanki kika tura cikin 'kirjina ashagwa'be kikace“Abienah na gaji wlh, duk laifin Momy ne wai sai mun tsaya wajan wasa mukayi wasanmu yanzu duk jikina ciwo yake.†Kika qarasa mgnar dab da fuskata kina kallona 'kur kamar sabuwar halitta. 'Yar dariya nai na kamo hannun Naja'atu na zaunar gefena na kwantar da kanta kafa'data,na ce“Iyayan wasa sannunku ya gajiya?†Naja'atu ta saqalo hannunta wuyana tana kallo cike da tsantsar 'kaunata ta marerece can 'kasa ta ce“Sweetie pls tausa wlh nagaji.†Sanin bakiji mgnar ba na ce“Ok an gama amman sai anjima jirginsu Baby ya tashi ko?†Cikin murna ta ce“Shkuran Sweetie ta sakeni tana zama 'kasa saman carpet ta fara bu'de mana kayan tana numanin ni kuma ina miki tausa bayanki zuwa 'kafafunki kinyi lamo jikina idanunki a lumshe. Nasan duk kina tune ko babyna?†Rahma ta 'daga kanta cikin sanyin murya ta ce“Pls Abie na 'kagu ka fad'amin me Momy tai kamar baya inata bin kanka.†Kwaikwayon mganarta yay ya ce. “Nan take bacci ya 'daukeki na kwantar dake saman sofa na sauko 'kasan muna duba kayan, nan muka lalace wajan romance daga massaging, na 'dauketa muka shige ciki. 'Karfe biyar muka nufi gida da kayanki kin shirya domin kimasu Abby sallama. Daga can muka biya gida ka musu sallama, nan muka isko Zaidu mijin Hanan dan daman da shi zan ha'daki. Jaddatu ta ce“Toh takwara ki gaishe da kowa na Yemen banda rashin jini ki kula sosai kinji?†Kika 'daga kanki kina kallon na 'daga miki gira. Zamu tafi Abbu yay gyaran murya ya ce“Abdul Ku dawo tanan idan kun dawo daga airport harke Naja'atu.†Cike da ladabi muka amsa muka tafi. Sai da jirginku ya tashi muka dawo gida, wanda kewarki ta isheni. Zaune muke gaban Abbu da Ummi. Gyaran murya yay ya ce. Abdulmajid ayau bayan sallar juma'a na sauke nauyin da yake kaina, na cika alqawalin Aliyu da Ummul Aymana, na aura maka 'yarsu, sai ka riqeta amana, har zuwa lokacin da zata girma. Naja'atu kiyi hkr nasna kowace macace idan an mata haka zataji ba da'di amman kiyi hkr dole tinda kina cikin families 'dinmu kisan matsayin Rahma wajan Abdul 'kanwarsa ce ba 'yarsa ba yau ta zama mata garesa don Allah kici gaba da mata kallon 'ya ba kishiya ba.†Ba Naja'atu ba nima na girgiza da labarin kum wlh masallaci 'daya muke zuwa sallar juma'ah masallacin da yake mallakinsa kawai yau sai naga nayi latti sai na tsaya na barikin sojoji nayi sallata. Naja'atu kallo 'daya na mata naji taban tausayi duk da ta yi namijin qoqari wajan danne kishinta da tashin hankalinta amman ina dole zaka gane ta shiga tashin hankali. Kanta k'asa ta ce“Allah ya sanya alheri Abbu ba komai.†Jaddatu ta ce“Allah ya miki albarka gaskiya Abdul ka samu mace tagari.†Adaren kwana nayi ina lallashinta sbd taban tausayi kuka kawai take tana cewe“Kishinka nasan shine zai kasheni duk radda Ummi ta girma muna jerawa matsayin kishiyata.†Kalamai na mata masu kwantar da hankali har ta 'dan sakko. Bayan tafiyarki da kwana 6 wani irin matsanecin ciwon ciki ya kamani wanda anyi likita banji sauqi ba Abbu ya ce mu dawo gida adinga addu'a. Kwananmu biyu naji sauqi Ummi da Abby da Naja'atu murna sosai sukeyi. Ana gobe zamu tafi gidanmu cikin dare naji Naja'atu ta raba jikinta da nawa ta sauko daga gadon tana kallona sai nayi kamar irin bacci yamin mugun 'dauka, kirana tai nayi shiru nazata fitsari zatayi sai naji ta bu'de 'kofa ta fita. Zatona shan ruwa zata, falo jin ta jima bata dawoba na miqe na fito wayam bata falon. Kitchen na nufa nan ma batanan, na fito naji magana 'kasa² kamar ana waya, muryar Naja'atu kuma 'dakin Abbu ba ummi ba. Gabana naji ya fa'di nai saurin isa 'kofar na Kara kunnena. “Yauwa Ku shigo na kammala nawa saura naku na bu'de 'kofar shigowa gidan na bu'de ta falon Ku farama medagi jina-jina Ku 'daure shi yadda komai zai tafi 'daidai. Ga shegen tsohon gabana na luma masa wuqa Ku Kuwa tsohuwar zaku shaushauta min, karku kasheta nima Ku yankeni ka'dan sai Ku yanki mijina ka'dan amman sai kun 'daureshi sojana mai masifar 'karfi ne...†Idan nace miki ina fitar da numfashin kirki ko akwai sauran jini ajikina alokacin na miki 'karya, sabida wani irin razanannan ihu nai nama 'kofar bugu 'daya duk 'kwarinta sai gata 'kasa na shiga aguje ina kiran“Abbuna...†Cak na tsaya ina kallon Naja'atu riqe da wuqa sharkaf da jini 'kafarta 'daya saman halittar Abbu ta caka masa wuqa aciki da ma'koshi ko ina jini yake zuba ajikinsa baya motsi...†Wani irin kuka ya ku'bucema Abie ya 'kam'kame Rahma jikinsa na rawa. Rahma ta ce“Innalillahi wa'inna ilahir raji'un! Abie sabida ni aka kashemana Abbu? Ta 'karashe mgnar cikin wani irin matsanicin kuka. Wani irin kuka suke rungume da juna ba maiba wani hkr.... _Rahmerh ladingo😉_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 3/30/22, 21:21 - Buhainat: ```D A``` ```87&88``` Sai da sukayi kukan su suka gaji ba me rarrashin wani, kafin Abie ya yi jarumta ya miqe zaune, janye Rahma daga jikinsa, yay ya sakko daga saman bed 'din, ya ware mata hannayensa ya ce“Taho My Baby muyi hkr kinji?†Kai ta jinjina masa ta rarrafo ta miqe tsaye ta sakko ta shige 'kirjinsa. Zagaye hannayensa yay bayanta, ya matseta sosai, itama haka tai suna sauke ajiyar zuciya, ajere-ajere. Sun jima ahaka kafin Abie ya zareta ajikinsa, ya kunna 'kwan wutar 'dakin, ya zaunar da ita bakin bed, ya sumbaci kumatunta, ya shiga bathroom. Bai jima sosai ya fito ya Kama hannunta yana qarema rigar baccinta kallo 'yar mintsina komai nata waje. Cike da jin kunya ta sinne kanta ta runtse idanunta. Murmushi yay ya miqar da ita tsaye yaja har qofar toilet ya ce“Oya kiyi alwala ki fito.†Kai ta 'daga ya bu'de mata 'kofar ta shige. Ta 'dan jima ka'dan ta fito 'daure da towel, tana noqe², sanye da jallabiya ta iskoshi, yay 'yar dariya ya kamota ya sanya mata jallabiyar hannunsa, ta mata ya yane mata kanta da mayafi, ya shimfi'da musu dadduma. Sallar nafila da yake duk daren duniya wadda gajiya bata hanashi yinta sai dai ko halin ciwo, yaja su raka hu'du, fiye da awa 'daya suna zaune yana kwararoma iyayansu addu'a itama tanayi. Shafawa sukayi ya miqe ya kamata ya ciremata jallabiyar ya warware mata mayafin ya saka mata rigar bacci, ya 'dauketa ya kwantar saman bed. shima ya canza kaya zuwa na bacci ya rage hasken 'dakin ya hauro saman bed 'din ya 'dorata 'kirjinsa ya lullu'besu da bargo yana shafa bayanta, ya kirata cikin ra'da. “My Baby ummina!†Rahma ta amsa cikin sanyin murya da “Na'am Abie.†Sbd tusayinsa take matuqa yanzu fiye da kanta, dan ita 'din tasan ba marainiya bace tinda tanada Abienta, sai dai taso ace iyayanta na raye tanajin 'duminsu, amman Allah baya barin wani dan wani yaji da'di. “My baby bacci kikeji ko?†Hannunta ta tura cikin sumar kansa tana shafawa ta ce“A'a Abie qarasa min labarin pls.†Murmushi me ciwo ya yi ya ce“Ok Babyna. Naja'atu tsabar firgici da tashin hankalin da ta shiga alokacin bakina ya yi ka'dan na zayyano miki su, sai dai na kwatanta, dan zaune tai kusan gawar riqe da wuqar ta kasa motsawa, na iso jikina na tusma ina ta'ba Abbu ina ya mutu, saman gawar na zube ina wani irin kuka ina kiran sunansa. Can kuwa kafin sukai ga ta'ba megadi sojojin da suke tsaron lafiyata sun dam'kesu sun saka musu ankwa, ko mantawa tai akwai jami'an tsaro agidan masu kulawa da lafiyata, sannan gidan Abbun kansa akwai security. Ashe ihun da nayi sunji wasu na tare da 'yan fashin. Ahalin da suka iskomo ya gigitasu, Naja'atu jini ya 'dauketa ta shiga beqa musu wuqar tana fa'din. “Nice na kashe Abbu ya aurama mijina yarinyar da na Rena ina mata kallon 'yarsa don Allah kuce ya yi hkr kar ya sakeni...†Wani soja ya kifa mata gigitaccan mari wanda yasa tai shiru sabida bataji ba gani. Handkerchief wanda ya mareta ya sanya ya amshi wuqar hannunta, ya cema sauran sojojin. “Ku kaita mota ko ha'data da sheguncan.†Kasa cewa komai nayi kallonta kawai nake ina mamakin abinda ta aikatama mahaifina. Hanawa nayi akai Abbu hospital sbd yariga ya mutu, ita kuma amman Ana kai su Naja'atu police station dole 'yan sanda suka zo suka tafi damu da gawar hospital, sai bayan mun tafi na saka aka kawo Ummi wacce tashin hankali ya saka ta suma sai asubah ta farka a lokacin an gama bincike an gano Naja'atu ce ta kashe Abbu aka bamu gawar nida Ummi muka masa wanka zuwa 7 na safe gidanmu ya cika da jama'a ba masaqar haqqi, labari yaje kunnensu Haleesa da Hanan nace su bari sazo anutse tinda kin tafi can su zauna dan Allah idan zaki dawo kuzo tinda yanzu ba gawar zasu iske ba. Humm mahaifin Naja'atu da kansa ya tsine mata albarka haka uwarta bayan kwana uku da rasuwar Abbu kotu ta yankewa Naja'atu hukuncin kisa sbd cikakken shedu. Mutuwar Abbu bata 'karasa wata 'dayaba naji na tsani 'kasar da take mahaifata baki 'daya, na fara bincike 'kasar da take akwai larabawa amman wa'danda suke marasa arziqi dayawa, kuma wacce take cu'de da baqar fata. Nan goggle nasamu sunan Chad na fara bincike. Cikin lokaci 'kan'kani na tarkata kan dukiyata, wacce take mallakina wacce nake nema da zufana dan ina manyan Business ga aikina na soja, wanda ina samun albashi me yawon gaske. Randa nace nabar aikin soja na mayar musu da komai nasu har manyana sai da sukayi kuka, ba ka'dan ba. Na gayama Abby shawaran da na yanke akan barin 'kasar Sam bai hanani ba, sbd yasan naji zafin kisan gillar da Naja'atu tama mahaifina. Ni na fara zuwa Chad kai tsaye gida na nema mai kyawu da tsari na siya, na kuma sayi 'katon fili wanda nakeson na za'bi kalar ginin da nakeso. Ina dawowa na siyar da gidana na bar 'katon gidan mahaifinmu wanda nasan dole zamu dunga zuwa, dukiyar abbu kuwa duk abanki sbd nida Hanan ne 'ya'yansa, na 'dauki mahaifiyata muka koma Chad. Cikin wata 'daya na fara haraka business 'dina, Haleesa da Hanan dake kuka zo Chad kina ta famar tambayata Naja'atu na dai ce miki mun rabu Abbu kuma ya rasu kikayi ta kuka. Na nema miki makaranta me tsada kikaci gaba da karatunki, karatun Qur'ani kuwa da sauran litattafan addini malami na 'dauka yana koya miki agida. Cikin shekaru hu'du a Tchad da nayi, nayi suna sosai kamar wanda akace arziqina agarin yake abun har tsoro yake bani ashe da ba arziqi gareni ba, cikin shekarun nan nayi gidaje uku manyan amman wannan da muke ciki yafi girma, nayi companys biyu kowa kaji yana kiran sunana inada manyan abokan kasuwanci k'asashen duniya da dama wanda nake zuba hannun jari a companynsu. Ni dake shaquwarmu tafi ta da, ina 'dan tuna miki an miki miji ki riqe kimar kanki kisan kinada aure, sai kiyi dariya ki rungumeni kice. “Abienha wasa kake na Sani ai.†Ni kuma nayi murmushi na sumbaci kumatunki na ce“Iya gaskiyar na gaya miki Babyna.†Sanin ke d'in halalinace ban damuba da duk irin shigewar jikina da kike ban ta'ba sakawa araina ba, inajin wani abu game dake dan nasan akwai lokaci. alokacin ne kuma kika kammala secondary school, kika ce Espagne kikeson karatu sai da na fara siya miki gida a can tamfatsetsan sa na 'daukeki na kaiki alokacin ne kuma mata suka addabeni wlh ni kuma bana son ko mgnar so wata mace tamin, shiyasa duk nacinsu sukayinsuka barni, amman Rayyana ta addabi rayuwata duk da ganina na mata wahala amman tsabar naci irin Nata sai da ta samu ganawa da Ummi ta shiga jikinta wataran har wuni take zuwa nan ta yi ta mata hidima ta zamar kalar tausayi anfi shekara ahaka ban ta'ba ko amsa gaisuwarta ba, ummina tausayin Rayyana yasa ta sameni ta min mgna akan nayi hkr na aureta tinda karatunki da saura sosai, ba duka mata suka taru suka zama 'dayaba ta jaraba Rayyana ta ga tsakani da Allah take sona, kawai dai na bita da toh ne amman zuciyata San bata kwanta min da ita ba. Kamar wasa Ummi ta tisoni gaba lokacine kuma na siyi gida a Australia me azabar kyau, na kuma siyi filinki anan Chad wanda zan Gina asibitin Yara babba da sunaki. Ganin Ummi ta matsamin na samu Rayyana na gindaya mata sharu'dana akan bazan kusanceta ba sai naga yadda zamanmu ya bada, ban kuma San ranan ba, sannan karta dinga shiga sabgana idan bani ne na nemeta ba, na haramta mata zuwa sashena har sai idan nine na nemeta karta kuskura ta tambayeni na sauke mata haqqinta tinda na fa'damata gaskiya, banda takurama 'diyata idan tazo hutu,duk ta amsa da ta amince cikin 'dauki, nan na saka aka gyara musu gidansu ba laifi na siya musu kujero da kayan kallo da komai aka zuba agidan, sai lokacin nake fa'da miki kikayi murna sosai amman lokacin kuna jaraba ba damar zuwa. Bayan magnar da wata 'daya aka 'daura aurenmu, Sam banyi wata gayyar jama'a ba sosai wajan 'daurin aure. Farkon zuwanta sosai ta kwantar da kanta tana bin dukkan dokokin da na gindaya mata, tanama Jaddatu biyayya sosai komai ita kemata, amman hakan bai saka na yarda wani abu ya ha'damu ba,iya gaisuwa har ta cika wata biyar ko shidda ne na manta alokacin kuka samu hutu kikazo sai dai naga kamar babu ruwanki da ita sabgar gabanki kike duk da kuna mutunta juna, azuwanki ne bai fi satiba ta fara min qorafin sai na bata haqqinta wanda lokacin 'koshi ya gama ratsata ga jin da'din duniya wanda ni kaina nasan tana buqatar namiji, naso sallamarta amman ina ganin bai daceba. Akuma zuwanki ne na fahimci tana masifar kishinki sosai sbd yadda take ganinmu dake komai nawa kece ashine ta 'kulla wannan tuggun da zuciyata takusa bugawa, wanda Allah ne kawai ya dubi zuciya sbd da shi ka'dai na dogara ya kuma ce mu dogara da shi zai yayema dukkan damuwarmu sai dai wani lokacin rashin ha'kurinmu yake sanya muga kamar mun roqi Allah bai amsa mana ba, amman da zamu tsarkake zuciyarmu idan munada buqata wajan Allah idan mun roqesa mubar wasiwasi tabbas zamuga sakammako mai kyau, kamar yadda na amshi jarabawata akanki da soyayyar Ja'afar da nayi gajan hkr ko amatsayina na mai ku'di nace na 'dauki mummunan mataki, akansa kafin na gano tuggun Rayyana ne toh da nine zanyi nadama ba Rayyana ba, amman ina sane na shareta na sakamata idanu ban fasa gayawa Allah Rana tsaka ta tonawa kanta asiri bayan Allah ya warware 'kullun da ta muku. Ajiyar zuciya ya sauke ya ce“Tana sona amman tanada son zuciya abin duniya take so tabbas nan gaba idan ta samu waje zatayi abinda yafi na farko kina zaman 'diyata ta cutar dake bare matata, banida burin ha'daki da kowace mace ke 'daya kin isheni rayuwa, zaman da nayi da ita darajar mahaifiyata ce yasa na zauna da ita, amman tin bayan da asirinta ya toni ta matsa na saketa daman jira nake kisan matsayinki ta kuma sheda hakan agaban kowa kafin na saketa na bata jari ta qara gaba, idan kuma tazo da hauka sai na fasa ta qara gaba ina duba maricinta ne da yayarta tanada kirki ba wai dan halinta zanyi ba. Baby kinji dukkan abubuawan da suka faru arayuwarmu.†Ya 'karashe mgnar ya tallabo fuskarta yana kallonta, murmushi 'dauke akan fuskarta. Itama kallonsa tai ta jinjina masa kai cikin sanyin mgna ta ce“Abie ashe ammi ce ta ha'dani da yaron nan? Taje na yafe mata amman Abie karka saketa sbd dani pls kaji?†Hararenta yay ya sanya bakinsa saman la'bbanta ya cijeta ka'dan, ta saki qara tana qamqameshi ashagwa'be ta ce“Abie Rabin raina zafi.†akunne ya ra'da mata, “Sorry my baby ko za ki ramane?†Ya tambayeta yana cizon fatar kunneta ahankali. Qara ta saki tana fa'din“Wayyo Abie zafi fa!†Yanayin yadda tai masa mgnar ya saka shi shiga wani yanayi na shauki. “Baby muyi bacci pls, rugumeni gam musha bacci, pls ki cire kunyata don Allah muzama kamar baya OK my baby?†Rahma rungume Abie tai bata basa amsaba ta lumshe idanunta. “Uhmmm! My baby toh kiyi addu'a.†Ya 'karashe mgnar yana sake shigar da ita jikinsa, suka dun'kule waje 'daya kowane na karanto addu'ar bacci. Ba jimawa bacci ya sacesu. Asuba tagari. Washegari. *Gabon* Murtala A jiya bai rumtsaba sai da ya gana da Ma'aruf, abinda ya faru kuwa ajiya shine... Misalin qarfe tara na dare, zaune yake acikin falonsa, yana sanye da kayan shan iska. Tv ya qurama idanu amman azahirin gaskiya, tunanin duniya yake da irin abubuwan da shuka, sai da ya tuba 'kaddara zina ta ha'dashi da k'awar matarsa. Kansa ya dafe yana fa'din. “Astagfirullah wa'atubu ilaik, ban ta'ba aikata zina ba duk da kuwa yadda mata suke min tallar Kansu, sai ga shi nayita ta idan ban zataba na tafka abin kunyar da ba zai goguba...†Knocking 'din 'kofar falon akayi ne ya sanya, ya miqe yaje ya bu'de 'kofar. Kallon Murtala yay kallon rashin Sani. Sallama Murtala yay masa ya beqa masa hannu. Ma'aruf ya amsa sallamar yana beqa masa hannu, sukayi musabaha. Murtala ya ce“Nasan baka saniba? Wata muhimmiyar mgana ta kawoni wajanka.†Ma'aruf ya ce“Ok bismillah.†Ciki suka shiga ya nuna masa wajan zama, Ma'aruf ya ce“ina saurarenka.†Murtala ya ce “Mgna ce akan 'kawar matarka...†Nan Murtala ya zayyane masa komai da ake ciki. Ma'aruf yana zaune sai ga shi atsaye yana Kama sunan Allah ajere² har baisan adadin ba, dakyar ya iya fa'din. “Hasbunallahu wa ni'imal wakeel lahaula wala quwwata Inna billah.†Zaune ya yi aqasa yana dafe goshinsa wasu zafafan hawaye suna sauka saman fuskarsa yana kiran sunan Allah, idan dai kwanakin da aka fa'da kwanakin cikin ranan suka aikata alfasharsu da Rabi'ah. Kuka me ciwo ya Saki yana fa'din. “Rabi'ah kin cuceni wace irin masifa ce wannan cikin shege nine nawa wata. Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un! don Allah tashi kaje naji.†Murtala yanayin da yaga Ma'aruf ya basa tausayi amman kuma tuna zina sukayi Allah ya basu goranta. Murtala yana fita Ma'aruf ya Kira Aishatu. Har ta katse bata 'daga ba, a Kira na Tara ta 'dauka cikin masifa ta ce“Malam lafiya wa†Kukan Ma'aruf taji yana fa'din. “Aishatuna haqiqa abubuwan da na aikata sune suke bibiyata duk da na tuba na watsar, bazan 'boye miki ba nayi zaman babban 'dan kidnapping da safara acikin matan da ake safarasu akwai yarinya d'aya wacce tayi ciki alokacin tana kuka ta ce min idan har da haqqinta Allah ya nuna mata 'karshena ya hukuntani da irin hukincin da zanji kunya aduniya Allah yasa na samu tabon da zai bini har lahira wanda za'a nunashi agareni. Alokacin duniya na gayamin 'karya nayi dariya ban damuba na saka mayar da ita wajan iyayanta na samu labarin cikin ya zube har ta auri babban mutum, tabbas mummunan kalamanta gareni sunyi tasiri, Aishatu sabida son da nake miki da tsoron makomata wajan Allah yasa na watsar da koma amman Rabi'ah ta jefani halaka, yanzu yayanta ya fita wai ciki gareta Iya kwanakin na ranan da kika kamamune ya zanyi da raina? Don Allah ki temaka min da mafita baki 'daya rayuwar ta isheni nafi buqarta mutuwa, akan rayuwa Aishatu ki temaka min.†Aishatu na zaune sai da ta miqe tsaye, zufa ta karyomata jikinta rawa kawai yake, bata ta'ba shiga tashin hankali irin wannan ba, ko randa ta gansu turmi da ta'barya bataji wannan tashin hankalin ba, iya la'bbanta ta ce“Ciki?!†Komawa tai ta zauna da'bas hawaye ya wanke mata fuska, ahankali ta ce“Ma'aruf ka gama tozartamana families baki 'daya. Ina zuwa daina kukan.†Wayar ta kashe ta miqe hijab ta saka ta 'dauki ku'din taxi ta fito falon, mahaifiyarta ta kalla ta ce“momy zanje na dubo Ma'aruf baida lafiya.†Kai ta girgiza ta ce“Ku dai kuka Sani sai kin dawo.†Tana fita ta samu taxi ta hau. Zaune ta iskoshi yana kuka har yanzu sbd baki 'daya baisan me zaiyi idan ba kukan ba. Jikinsa ta fa'da tana kuka ta ce“Kaga abinda ka jayomana ko? Me zamucewa duniya? Wai tin yaushe kuke alfasha?†Riqeta ya ce“Wlh Randa kika ganmune kuma bana hayyacina.†Kai ta jinjina. “Don Allah zan baki maquddan ku'di ki kai mata ta zubar da cikin.†A'a ba ruwana bazaka 'doramin alhakin kashe raiba, ai zunubin sai ya muku yawa dole zata haifeshi idan Allah yace...†Zaiyi mgna ta ce“Wlh idan ka zubar da cikin nan bani ba kai, abun kunya kunyi ai shikenan kawai. Ni zan koma zanje har gidan gobe na mata kashedi itama.†Tana gama mgna ta zame jikinta ta tafiyarta. Dukkansu ba wanda yay bacci kowa damuwace aransa ba ya Rabi'ah da Ma'aruf... Acan kuwa Chad Rahma Abie na tafiya masallaci ta gudu 'bangaranta tai wanka ta yi sallah, ta kwanta tana tunanin rayuwar Abie da ita, haka bacci ya saceta. Abie yana dawowa ya isko bata nan. Sai kawai ya tafi 'bangaran Abie 2. Abie na zaune yana karatun Qur'ani. Abie ya zauna yana latsa waya har ya 'kare suka gaisa, Abie 2 ya ce“Yau hira safe na samu?†Abie ya kalleshi ya murmusa ya ce. “Eh don Allah me sunana kasan wata mata Aminatu da 'yarta Ummul Aymana? Akwai 'kanninta da yayunta amman duk an kashesu.†Abie 2 ya miqe tsaye jikinsa na rawa ya ce“Sun kashemun kowa ance Aymana ita ta tsira na nemeta aduniya na rasa daga baya akace sun koma Iran ankashesu da mijinta da 'danta. Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un!†Ya qarashe yana fashewa da kuka, ya zauna zaman raqumma yana kuka. Abie ya ce“Don Allah kayi shiru kana ina alokacin?†Abie ya ce“Nine babba mu 7 ne Ummul Aymana itace mace acikin maza mu shiddane, mun samu karatun boko da addini me zurfi duk da muna talakawa, 'kasarmu Iran ta kasance 'kasar da ba kwanciyar hankali, kullun mutanan 'kasar cikin zullumi suke barin mu 'yan 'kauyen anfi kashemu. Ina karatu acan babbar birninmu sbd qoqarina na kammala.na samu aiki na saya mana gida a can birni na kwashe iyayena da qannina, ashe hutun da nazo na tafi asatin masifar ta sauka a 'kauyenmu basubar kowaba sai masu kwana gaba. Na shiga tashin hankali kusan mahaukaci nazama banma San 'kashashen da na shiga Neman Aymana ba, har Sudan naje har Nigeria naje na watsar da karatun Abu wasa tin ina saurayi nake yawon duniya inada shekaru arba'in da 5 nazo 'kasar nan banda yawon bara babu abinda nake banda wajan kwanciya sai kango idan ruwan sama yazo haka yake kusan qarewa akaina sabida 'dakin zana ne gareni shekaruna 4 anan ayanzu inada shekaru 49 aduniya wlh ban ta'ba sha'awar aureba sbd nasan ba mai aurena, sbd talaucina na zama tsohon 'karfi Rana tsaka Allah ya ha'dani da Rahma yarinyar albarka ta temakamin tamkar ta sanni.†Ya 'karashe mgnar yana kuka. Abie ya rungumeshi yana buga bayansa ya ce“Alhmdllh! Haqiqa Allah shine sarki gagara misali wanda baida abokin taraiya, 'kudurar ubamgiji yawa gareta Allah qarawa Annabi daraja. Abdulmajid! Rahma da kake ganinta 'diyar Ummu Aymana ce.†Wani irin juyi Abie2 yay yana kallon Abie cike da mamaki, Abie ya ce“Wallahi nine wanda ya ceto Ummu Aymana daga Iran na.kawota Morocco.†Wani irin kuka Abie ya fashe da shi ya rungume Abie yana fa'din. “Don Allah kirawota na rungumeta naji gumin 'diyata jinina dangina families na da ta ragemin aduniya, Abdulmajid Allah ya biyaka da gidan Aljannatul Firdausi, wlh zan iya rantauwa irinka Baku kai gomaba a duniya ba, ba banza nakwjin yawan fa'duwar gaba akan 'diyar albarka da farko na 'dauka da sonta na kamu, amman ashe ba haka bane son da nake mata naji ya babanta da son aure ashe jini nace.†Abie ya ce“Please kabar kukan godiya zakama Allah, ba kuka ba barci take bari naje na tadota.†Abie ya 'karashe mgnar yana sakinsa ya miqe ya fice. Sosai ya yi mamakin 'kofar falo a bu'de kai ya girgiza ya wuce bedroom. Kwance take ta k'udundune cikin blanket tana shara baccinta. Blanket 'din ya janye ya sanya hannunsa ya cicci'beta sama yana juyi da ita, yana sumbatar ta a wuyanta yana fa'din. “Oya my baby bu'de idanunki yau ba baccin safe, bu'de na baki labari.†Rahma tai miqa ajikin Abie tana bu'de kyawawan 'kananun idanunta, wa'danda suke cike da bacci ta kalleshi ta kwa'be fuska ta ce“Wayyo Abie bacci pls.†Ta 'karashe mgnar cikin jin kunyar miqar da tai, ta kauda kanta sbd kallon da Abie yay mata ya kashemata jiki. “Uhmm! Babyna ki daina min wannan miqar wlh zanyi wani abun. Albishirnki?†Rahma ba tare da ta kalleshi ba ta ce“Goro.†Kiss me na fa'da miki.†Ashagwa'be ta ce“Abie kunya nakeji wlh.†Sauketa yay ya zaunar da ita saman bed, ya rankwafo ya tallabo fuskarta ahankali yana qara kusanto da fuskarshi dab da tata yana mata wani irin kallo, wanda yasa taji duk gashin jikinta na tashi atsorace ta ce“Abienah me zakayi.†Dai dai lokacin ya kawo bakinsa dab da nata cikin kasalalliyar murya ya shagwa'be ya ce“Babyna bakinki zan Sha pls.†Zatayi mgna taji har ya tura mata la'bbansa duka cikin bakinta ya kamo 'kungunta da hannun 'daya. La'bbansa kawai yake goga mata acikin bakinta yana sauke mata hucin numfashinsa yana hura mata iskar bakinsa. Sai taji ya kamo harshenta yana tsotsa anotse yana murza 'kugunta. Idanunta alumshe Sam batayi yunqurin hanasa ba, tanajin yadda yake wasa da harshenta yana bata yawunsa had'iya kawai take tanajin kissing 'din kamar zata makance dan da'di, amman kunya ta hanata Kama masa. Hannunsa taji acikin rigarta ya kamo mutumin yana shafawa. Idanu ta bu'de tana son zare bakinta yaqi, kallo 'daya ta masa tai saurin runtse idanunta tana sauke numfashi. Dole ta barsa yay wasansa son ransa ya barta. Dariya taji yana mata lokacin da ya saketa ya zauna kusanta kamo kanta ya yi ya 'Dora bakinsa saman kunnenta ya mata ra'da yana shafa wuyanta zuwa kanta. “My heart ke 'dince special mugun sonki nake kina burgeni komai naki na daban ki dinga hkr da Rabin ranki haka fa zamu rayuwa cikin so da kauna ki Saba da fitina ta zan koya miki ba maganar kunya, oya canza kaya muje wajan Abie 2 na nuna miki wani Abu.†Ya 'karashe mgnar yana tsotsar 'kasan wuyanta. “Wayyo Abie ka bari wlh nauyinka nakeji.†Dariya yay ya ce“Uhmm! Da zaran na baje kulina an wuce wajan idanu zan bu'de miki My Babyna.†Da kansa ya canza mata kaya, jallabiya ya saka mata ya yane mata kanta da mayafi ya sunkuceta ya goyata bayansa. Kanta ta tsinta da 'yar dariya ta maqaleshi. Tafiya yake yana mata hira amman ta kasa basa amsa sumar kansa take shafawa idanunta arufe ta ce“Abie baka tsoron Ammi ta ganmu?†Ashe Rayyana na la'be duk tsotsar da Abie yama.Rahma akan idanunta, lokacin da ya haura saman ta bu'de 'kofarta da niyar zuwa wajansa ta gaishesa ganin ya nufi 'dakin Rahma ta bisa dan taga lafiyar Rahma ganin jiya kamar batada lafiya. Abinda ta ga Abie yanama Rahma ne ya girgizata taji duniyar na juya mata ta toshe bakinta tana tsaye tana kallonsu kamar dole sai da suka gama yana shiryata ta fito ta sauko ta la'be 'kofar 'dakinta tana kuka tana tunanin me zatama Rahma ta huce. Daidai 'kofar falonsa taga ya ajiye Rahma ya ce“My Baby tsaya na 'dauko laptop. †Rahma ta 'daga masa kai ya bu'de falon ya shiga. Raham murmushi tai tana binsa da kallo har ya shige. “Rahma!†Rayyana ta kirata da 'karfi. Juyowa tai ta Saki fuska tana amsawa da “Na'am ammi ina kwana? Kedawa kike kuka?†Rayyana ta ce“Nida ubanki Yar kutumar uba shegiya munafuka tsohuwar karuwa, ashe iskanci kuke keda uban naki shiyasa kikaqi karatu kika dawo kuka tare kuna zina shikuma shiyasa yaqi sauke nauyina ashe 'diyarsa yake ci yan buro uba shego yan iska.†Rahma ta zaro 'kananun kyawawan idanunta waje wanda sukayi ja tsabar b'acin rai tana fa'din. “Innalillahi wa'inna ilahir raji'un!...†Bata rufee baki ba Rayyana ta yi kukan kura ta damqo wuya Rahma ta shaqeta sosai tana kishinta ta ce“Na rantse da Allah sai na kasheki dan ubanki karuwa kwartuwa me bin mazan mutane.†Rahma tsoro ya cikata abinka da 'yar hutu bata Saba fa'daba ita yadda zata 'kwaci wuyanta ahannun Rayyana take qoqari ta kasa ga shi bata Iya ihu sbd shaqar da ta mata bata wasa bace. Abie na fitowa ya yi mugun gani ya Saki laptop aguje ya isa yana fa'din. “Innalillahi wa'inna ilahiri raji'un, shi kenan ta kashemin ita.†Wani irin mari ya gaurama Rayyana wanda take taga wuta na gilmawa ta Saki Rahma tana 'kurma ihu. Rahma wacce take neman sumewa sabida azaba ta tafi luuuu zata fa'di Abie ya tareta ta fa'do jikinsa ya 'dauketa sama ya jefata bayansa ta qamqameshi tana sakin kuka Mara sauti ta ce“Abie mutafi ka 'boyeni kasheni zatayi dan Allah kaini wajan Jaddatu.†Abie ya ce“No! Babyna bari naci ubanta tukun ashe ita 'din ba 'yar arziqi bace. Ke kin isa ki ta'bamin matata mafi daraja, kinsan wacece Rahmata gareni? Duk tuggun da kika shirya baya bai isheki ba yanzu rayuwarta kike nema? Ashe tuban muzuru kikayi? Ai dama hali ajikin rai, Toh jeki na sakeki saki uku bani ba ke wlh na fasa miki duk abinda zan miki, yanzu nakeso kibar min gidana kafin nasaka amiki korar kare. Baku iska kun rabani da Ruhina ba, abadant ita 'din tawace. Azzaluma da ni kika buga kin tsira amman Baby tafi 'karfinki wallahi.†Yana gama maganar yasa ya tafi. Rayyana wani irin ihun kuka take tana fa'din. “Wlh baka isaba zama daram agidan mijina akan kwartuwa zaka korani...†Wani irin baya² ya yi ya dawo ya harbi bakinta da 'kafa sai ga jini. Rahma ta qamqameshi tana kuka. Tafiya yay yana kiran waya. Rahma ta warce wayar ta kashe. “My baby bani wayata.†Kuka ta sanya amsa ta ce“Ka barta na yafemata Abienah, don Allah karka 'bata ranka ina lafiya Abie.†Shiru yay yana taka steps. Sai da yaje dab da Inda za'a yi hangosu daga falon ya saukota ya rungumeta yana dubata ya shafi fuskarta ya ce“Ina yake miki ciwo babyna?†Rahma ta tsura masa idanu sonsa kawai yake 'dawauniya da ita. “Babu Abie dan Allah tinda dai ba abinda ya sameni ka rabu da ita ta tafiyarta kar akamata pls Baby.†“Ok naji Babyna oya muje wajan Abie 2.†Hannunsu maqale cikin na juna suka sauko ba kowa a falon daman kuma yasan sai wajan 9 ko Jaddatu ta fito. ummun Adnan da Latifa ya 'kwalama Kira. Sai gasu daga kitchen suna shirya abinci breakfast. Zubewa sukayi suna gaishesa ya amsa. “Ku shiga Ku sanya Raiyana gaba ta fito umarni na Baku idan taqi Ku Kira Meerah na can sama hawa na 2 ta temaka muku Ku fito da ita har harabar gida.†Cikin girmamawa suka amsa suka nufi sama,Abie yaja hannun Rahma suka fice zuwa wajan Abie 2......... _Rahmerh ladingo😉_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 3/30/22, 21:21 - Buhainat: *Yauwa lokaci ya qore akwai sauran labari, bazai yiba na kammalashi a page biyu ko uku dan haka mu ha'du bayan sallah insha Allahu, wlh aikin gyara gidana zanyi gobe da jibi, Ngd kuyi hkr dan Allah.* ```D A``` ```89&90``` Aslm please wlh ba Editing ina uzuri sosai idan kukan typing errors afuwan.ðŸ‘🽠Rayyana kuwa tinda su Abie suka barta, ta zube wajan bakinta na fitar da jini, sai biegima take, tana bori sai sambatu take tana fa'din. “Wallahi Abdulmajid ban sakuba, shin wai ya akayi naji yana cewa matarsa? Agidan uban wa uba ya ta'ba auren 'yarsa..? Kan buro uba wallahi ba'a isa ba, duk duniya ba mai rabani da mijina, wlh ban sakuba, Saki uku lokaci guda azaman Saki guda yake, dolene ka maidani 'dakina naci uwar shegiyar munafukar yarinyar nan, daman can shiyasa bana sonta sabida ina kallon idanunta naga tana ruwan karuwai munafukai, wayyo Allah na!! Jama'ah kuzo an sakeni Saki uku wlh bazan bar gidan nan ba akan karuwa...†Meerah ce taji ihun da kukan daga can ta bu'de 'kofa ta fito, ta sauko gudu sauri² ta iso wajan Rayyana tana fa'din. “Subahanallahi! Auntie me ya faru?†Tana qoqarin Kama Rayyana. Cikin zafin nama ta miqe ta wanke Meerah da mari ta ce“Uban babanki ya faru shegiya munafuka, sai naci uwarku keda munafukar karuwan uwar gidanki...†Latifa da Ummun Adnan ne suka iso suna fa'din. Haba! Auntie me kikeyi hakan?†Takalmin 'kafarta ta cire ta jefa musu tana kuka ta ce“Karku ta'bani ni wallahi duk na tsaneku ace duk kuna gidan nan bakusan me akeba? Abie da Rahma suna iskanci bakuda labari dan na kamasu ya sakeni Saki uku wlh ban sakuba ina sonsa...†Latifa ta ce“Au sharrin da za ki k'ulla musu sbd ya sakeki? Ai wlh yamun daidai dan nasan ba kin tuba dan Allah bane...†Rayyana ta ce“Ke! 'Yar aiki zanci ubanki ki tsaya a matsayanki na 'yar aiki nan ba huruminki bane.†Bugo ta kaima Latifa, Latifa ta tare ta 'dauketa da mari ta hanka'data ta ce“Ai tinda Yalla'bai ya cika aiki alqur'an ba sassauci Ummun Adnan kuka mata mufitar da alqaqai wa za ki buga? Tab ni wlh sai muyi damben mutuwa ban tsoronki, Meerah shiga 'dakinta na da 'dauko hijabi mu cika aikin oga sbd nasan bazata fita da 'kafarta ba.†Aikuwa Rayyana na ihu Latifa ta riqe 'kafafunta sabida shegen 'karfine da ita. Ummun Adnan da Meerah suka Kama hannayenta tana ihu suka 'dagata sama suka nufo 'kasa da ita. Jaddatu da Hanan tsaye suna kallon hanyar bene. Jaddatu ganin su Latifa da Rayyana kamar sun 'dauko kayan wanki, Jaddatu ta ce“Lah! Me nake gani ni Rahmatu? Latifa meyake faruwa?†Latifa suna tafiya ta ce“Oga ya ce“Muje mu fito da ita mu rakata har filin gidan, wai ya koreta taqi tafiya.†Jaddatu ta ce“Kai Masha Allah Abu ya yi kyau, wani mugun abun ta shuka musu asaman ko? Rayyana kan atafi bari kiji Rahma matar Abdul ce ba 'yarsa ba ayau zan saka ranan tarewansu, muguwa azzaluma kinso 'bullo mana ruwa Allah ya jiqanmu, Aqara gaba abarmin yarana su hutu yanzu lokacin hutunsu ne ya 'dauki abarsa su tafi yawon bu'de idanu, agaishemin da dandab'asa duk da ita ba irinki bace.†Rayyana ihu take tana kuka ta ce“Allah ya isana kun ha'inceni ban yafeba...†Latifa ta buge mata baki suka jata suka fice da ita tana ihu. Hanan ta girgiza kanta ta ce“Allah kyauta wane wulaqanci yafi wannan? Rayyana banso kukayi rabuwar rashin arziqi da Ya Abdul ba.†Jaddatu ta ce“Yo ai ba 'diyar arziqin bace, dole anuna 'dan hali muje muyi kwanciyarmu kan abin kari ya kammala.†Komawarsu 'daki daman ihun ya tashe su. Duk nisan gate sai da suka kaita har bakin gate suka ajiyeta suka juyawarsu. Rayyana irin kallon da taga Ana mata yasa ta fice daga gidan tana kuka. Abie 2 na zaune ya zubama qofar falon idanu, su Abie suka shigo da sallama. Abie ya amsa yana hawaye ya warema Rahma hannayensa. Hannun Abie ta matse tana kallonsa ta ce“Abienah naje wajan Abie2 ? Me ya samesa yake kuka?†Abie ya matsa hannunta sosai cikin nashi, ya mata ra'da akunnenta. “My Baby my heart eh jeki, shi ne yayan Ummul Aymana, congratulation my baby naji da'din samun jinin mahaifiyarki zaku rayu tare.†Rahma ta qamqame Abie ta ce“Ngd ngd ngd Rabin raina.†Ta sakeshi ta fashe da kuka da gudu ta nufi wajan Abie2. Jikinsa ta fa'da ta 'kam'kameshi tana kuka, ta ce“Allah sarki Abie2 nah ashe dai Abien nawane, Alhmdllh! Allah na godema zan rayu da jinin mahaifiyata, Abie2 ina sonka don Allah ka kasance tare da mu har abdan bazan barka ka koma Iran ba bare akashemin kai. Naso na rayu da ummata nasan macace me kirki zata riritani zan mata shagwa'ba zan dinga tsokanarta na zubawa da gudu tana bina tana ku kamomin ita yarinyar nan batajin magana fa! Wlh ina son ummina ina son Abbana ina son Mustapah, ina son Abienah amman son Abienah ayanzu na daban ne duk son da nake musu na ha'damasa shine kowa nawa sai yanzu da na sameka Abie2, kai zan ba rabin 'kaunar Abienah.†Abie2 shima kukan yake ya rungumeta ya ce“Nima bazan tafi ba 'diyar albarka muna tare insha Allah, Abienki shine uwarmu shine ubanmu dole ki masa son so amman ai shine mahaifinki ko.†Abie zama yay gefensa ya tallafe kumatunsa da tafukan hannunsa ya zuba musu idanu yana kallonsu kamar Tv, bai hanasu kukan su ba sunata sambatunsu. Rahma ta basa dariya sabida ta kasa amsa tambayar da Abie 2 ya mata. Numfashi yaja yay gyaran murya ya ce. “Toh dai kukan ya isa haka pls ai Baby bazata amsa maka tambaya ba, bari na baka tarihin ha'duwata da Ummul Aymana...†Abie nan ya tsakura masa labarin Aymana na ha'duwarsu da soyayyarsu da sadaukarwa da yama Aliyu zuwa haihuwar Rahma da basa ita da sukayi da 'daura aurensu da Abbu yay da kashe shi da Naja'atu tai, da dalilin zuwansa nan. Abie2 ya ce“Innalillahi wa'inna ilahir raji'un! Abdul Majeed sannu kai kam na daban Allah ya halicce ka acikin mutane, wlh bansan Kalmar da zan gayamaka ba, komai ka wuce akiraka tsakanina da kai kawai nayi ta maka addu'a da fatan alkahir har numfashina yabar gangar jikina, ban ta'ba murna da farin ciki ba irin na yau naji da'din 'diyar albarka matarka ce ba namijin da ya cancanta ya zauna da ita matsayin mijinta sai kai, kaine uwata Kaine babanta yayanta 'kawarta komai nata.†Abie ya murmusa yana jinjina kansa, ya kamo hannun Rahma ya zare wayarsa cikin hannunta, yana latsawa. Rahma ta kalleshi ta kalli Abie2. Abie2 Yay murmushi ya ce. 'Diyar albarka 'dagani na wanko fuska†Rahma janye daga jikin Abie2 tana goge fuskarta. Hanyar bedroom ya nufa. Kallon Abie tai yana waya. “Hello yauwa a ha'doma komai na breakfast akawo mana 'bangaran Abie2.†Katse kiran yay, ya danna number Abby morocco. Ringing biyu aka 'daga. Da hannu ya yafito Rahma yana 'daga mata gira, yana mata nuni tazo kusansa. Kanta ta kauda ta 'daga kafa'da ta ce“Naqi awajan babana nake.†'Yar dariya yay yana kallonta cike da so ya fara amsa wayar. “Hello Abby! Baku taso ba?†Daga can Abby ya amsa da. “Ai jirginmu sai 10 na safe zai taso insha Allahu, ina rigiman manka?†Abie ya ce“Gatanan ta ha'du da babanta ta shareni ina kiranta.†Yanayin da ya yi mgna ya sanya Rahma juyowa ta kalleshi tana girgiza kanta. Abby yay dariya ya ce“Wani uban kuma? Abie ya ce“Wlh dattijon da yake gidana ashe yayan Ummu Aymana ne, daman najima ina zargin hakan ban dai tabbatar bane.†Abby ya ce“Masha Allah naji da'di yarinyar mu ta sake samun gata.†Sunyi 'Yar hira yaba Rahma wayan akunyace yau ta gaisa da Abby ba kamar daba, har yana tsokanarta. Abie2 na fitowa Latifa na shigowa da 'katon tray shaqe da kayan breakfast, da sallama. Leda ta shimfida saman carpet ta ajiye tray'n atsakiya ta gaishe da Abie2. Abie ya ce“Yauwa Latifa fatan kunyi aikin da na baku?†Cike da ladabi ta ce. “Eh Yalla'bai ai tin yaushe har 'kofar gate muka kaita.†Abie ya jinjina kansa ya ce“Masha Allah Ngd tashi kije.†Rahma da kallo take bin Latifa har fita. Abie ya ce“Baby sakko mu karya, ha'dama.†Baki ta zumb'uro ta sauko kusan Abie2 ta zauna ta ce“Abie2 kaga Abie ya saka na kori ammi ai bai kyauta ba ko?†Kallonta Abie 2 ya yi cike da mamaki ya kalli Abie wanda ya zubama Rahma idanu yana mata kallon mamaki. Abie2 ya ce“A'a baka kyauta ba me ta yi?†Abie ya harari Rahma ya ce“Uhmm! Wlh kashemin ita ta kusa na isko ta shaqeta da bana kusa ai shikenan.†Abie2 ya ce“Subahanallahi bata kyauta ba.†Rahma ta ha'da musu tea me kauri ta zuba musu farfesun kan rago kubus gefe ga soyayan dankalin turawa normal ba kwai. Akunyace take ci sabida kallon da Abie yake mata. Can ciki kuwa Jaddatu baccinsu suke cike da nutsuwa. Yayin da Rayyana tana can kamar mahaukaciya sabuwar kamu. Gidan nasu ta fa'do aguje tana ihu da kururuwa, Auntie Saro a kitchen tana ha'da breakfast taji ihun Rayyana. Fitowa tai ta ce“Ke! Lafiya me ya faru na shiga uku.†Rayyana ta riqe Saro tana kuka ta ce. “Ya sakeni Saki uku kawai dan na kamasa da 'yarsa suna alfasha wlh kamasa nayi yana tsotsarta, kawai dan na fa'data da bugu ya sakeni, don Allah Auntie ki temaka min na koma ina sonsa.†Saro ta ce“Ta faru ta qare nasan za'a rini bakyajin mgna 'kun'kurus tafaru ta kaqare, amman 'karya kike koda kin kamasu na yarda akwai 'boyayyan al'amari, ba wai yana alfasha da ita bane, wannan mutumin baka shedar 'dan Adam amman wlh ban yarda zai aikata zina ba, duk wanda ya kiyaye dokokin Allah da wuya ka sameshi cikin masu aikata alfasha, bare babban zunubi irin wannan.†Rayyana ta ce “Ya ce wai na isa na kashe masa mata uwarsa ta cemain wai Rahma matarsa ce ba 'yarsa ba, 'yan aiki aka saka suka min 'daukar 'yan wanki suka fiyo dani waje, yaushe Rahma ta zama matarsa?†Saro ta kamo hannunta suka shiga ciki zaunar da ita tai ta kawomata ruwan sanyi ta bata Tasha ta kamo hannunta ta ce“Abinda zan gayamaki anan shine kiyi hkr ki cire Abdulmajid aranki wlh najima da ciremiki shi arai, da nasan abinda kakiyi zaiyi wuya yaci gaba da zama dake daman irin ranan nan ya miki tanadi dan haka wlh karki kuskura kice zakibi malamai sbd ba aure tsakaninku Saki ukune kiyi hkr ki dage da istigfari ki tsarkake zuciyarki wlh za ki samu muji kiwa Allah ki Santa zuciyarki hkr ina jiye miki aikin da nasani irin wanda kikayi kwanaki ki manta da rayuwar da kikayi da shi ki fuskanci gabanki yanzu ki Kama kanki don Allah, daman can ALLAH ne ya 'kaddara akwai aure tsakaninku amman ai ba sa'an aurenki bane, sai dai kashhh! Damar da ya baki kikayi wasa da ita dan haka shawarata kiyi hkr ina jiye miki aikin da na Sani wlh idan kika je kika gingimo babban aiki ba hannuna ba 'kafata kiyi tawakali da mabuwayi gagara misali sai komai yazo miki a sauqi.†Rayyana sosai jikinta ya yi sanyi ta share hawayen fuskarta ta ce“Na miki alqawali zanyi aiki da shawaranki duk da ina masifar sonsa zan jure na Kama rayuwa sabuwa yanzu na kuma yarda ni ce na janyo kome ya faru dani zanyi qoqarin gyarawa.†Saro ta rungumeta ta ce. “Naji da'di sosai Allah ya shige mana gaba adukkan lamarinmu.†“Ameen.†Rayyana ta amsa, nan ta kwanta sbd ciwon kan da take Saro ta tafi ta qarasa girkinta. Can gidan Abie kuwa cikin farin ciki aka wuni,su Jaddatu da suka samu labarin Abie2 yayan Ummin Rahma ne, Rahma tana kusan Jaddatu wuni guda sai dai ta kasa sakewa irin na da, Abie kuwa ya fita sha'aninsa zuwa companynsa, su Meerah kuwa anata girke² tarbar baqi. *Niger* Misalin 'karfe 6 na yamma. Ibtisam zaune, can gefe abinta tana qanqaran faratanta, har yanzu 'kirjinta zafi yake mata, haka la'bbanta basu idasa sacewa ba kamar yaune ya mata muguntar. Tsaki taja ta ce“Mugun banza Allah sai ya saka min, ban yafe ba.†Laraba dasu Karime akan kunnansu abinda data fa'da. Karime ta ce“Wlh zakici ubanki wannan mugun halin bazaki kaiki ko inaba sai nadama, kibi a sannu fitinanniya kawai.†Laraba kam batace uffan ba dan tana mgna Karime ta ce ita ta koya mata. Taslim ta ce“Aunty Ibtisam anata shiryaki kina baqin hali wlh duk kyan amarcin naki zai zube ai.†Miqewa tai daman tana sanye da hijab ta ce“Na tafi gidan Dadda nan gidan ba mai 'kaunata.†Karime ta ce“Ai za ki dawo jeki Allah kiyaye.†Aydah ta biyo bayanta suka tafi. Dab zasu karya kwanar gidan sai ga Ja'afar saman mashin yana tuqi yana waya sai murmushi yake, sanye yake da 'kananun kaya. Sauran ka'dan ya bugeta yay saurin taka burki ya 'dago da niyar basu hkr dan baima lura da suba. idanunsu ya ha'de waje 'daya. Take Ja'afar ya ha'de fuska kicin² yana mata shegen kallon rainin wayo. Ibtisam kuwa gabanta ya fa'di, tsoronsa ya shigeta ga wani irin kwarjini da ya mata, ya yi masifar kyau. Kanta ta sadda k'asa tana Jan hannun Aydah zasu wuce. Aydah ta ce“Yaya Ja'afar ina wuni lah! Gidanmu zaka? Mu kuma zamuje gidan Dadda.†Ja'afar ya Saki fuska ka'dan ya amsa gaisuwar ya ce“Aikenku akayi ne?†“A'a Auntie ce kawai zataje shi ne zan rakata.†“Ok.†ya ce yana kallon Ibtisam, ya ce“Wa kika tambaya? Ko zaman kanji kike?†Kallo 'daya ta masa ta sadda kanta 'kasa tana wasa yatsun hannunta ta ce“A'a zanje amsa abune†“Koma toh gida wlh na sake jin labarin kin fito kinsan halina, ware anan 'yar rainin hankali. Aydah na hanata Ku koma gida kinji yarinya me hankali, ki gaishemin da Nadra da Taslim.†Ibtisam ta saci kallonsa ta juya suka koma gida, ya kunna mashin 'dinsa yay gaba. Da kuka ta shigo gidan tana fa'din“Yanzu Ana gani wannan baqin mugun zai kasheni da basin ciki baza'a raba aurenba.†Karime ta jefa mata takalmi ta ce“Anqi araba dan ubanki keda shi mutu ka raba uwad mugun hali. Aydah ya akayi kuka dawo?†“Umma da Ya Ja'afar muka ha'du ya koromu gida ya ce ba'a zuwa gidan Dadda wa ta tambaya tinda ba aukenta akayi ba mu dawo gida.†Laraba ta ce “dakyau wlh yayimin daidai.†Ibtisam d'aki ta shige tana turo baki. Inna suna zazzaune Deluwa na girki anata hira. Ja'afar ya shigo da sallama da qatuwar leda ahannunsa, ya beqama Inna Hansatu. “Kai Masha Allah har an gama 'dinku nan?†Ja'afar ya ce“Eh innata ai Saidu bai wasa da cika alqawali, ki cire naki ki ba umma nata ga na Baaba a ajiye masa bari na watsa ruwa.†Ya fa'da yana sauke numfashi ya juya zuwa 'bangaransa. Deluwa ta ce“Allah ya maka albarka Ja'afar ya tsare manat kai gabanka da bayanka.†Ya amsa da “Ameen umma.†Innah aka ranga'da gudu“Allah saka maka da alheri baqin buzuna.†Maimou ta ce“Wlh da nasani daman can nakai.†Deluwa ta ce“Su Sadiya kuwa can suka kai Ja'afar ya tamabyo musu.†Ja'afar yana fitowa daga wanka Ana kiran magarib yay alwala ya tafi masallaci. *Gabon* Bayan sallar magarib Aishatu ta sulale ta tafi gidan Rabi'ah. Zaune take atsakar gida ta yi tagumi ta rasa abinda yake mata da'di arayuwatar,kamar amafarki taji sallamar Aishatu. Da sauri ta 'dago kanta ta kalli hanyar shigowa gidan, ta ga ita ce. Mamarta ta ji ta amsa sallamar. Cike da jin kunyar Aishatun, tana fa'din. “Aishatu kece agidan namu? Sannu da zuwa wuce ciki mana.†Aishatu fuska sake ta amsa kamar ba komai, ta nufo wajan Rabi'ah wacce ta kasa motsi kamar ruwa ya cinyeta. Dakyar ta miqe tana cewa“Mushiga ciki.†Aishatu ta bita abaya ba tare da ta tanka mata ba. Kai tsaye 'dakinta suka shiga, ta nuna mata gefen katifa. Zama tai ta ce“Ya jikin? Allah ya raba lafiya, yauwa ba wai wata alaqa ta kawoni wajanki ba, a,a nazo na tunasar dakene, karki kuskura ki amince idan Ma'aruf yazo miki da mgnar zubar da ciki, kiji tsoron Allah kibar cikin nan ki haifeshi ba'a San me abinda aka Haifa zai iya zama ba, nan gaba, dan haka kuji da zunubin zinar ma, na barki lafiya.†Rabi'ah tai saurin riqe Aishatu tana kuka ta ce. “Don Allah Aisha ki yafemin, naji kin yafemin ki sake yafemin.†Karki damu ai ni baki cuceniba, kanki kika cuta, wlh ba komai na yafe miki, duk meson Allah kaima ya dinga yafema kura-kuran-ka toh ka yafema mutum duk girman laifin da ya maka, dan haka ni ban riqeki ba.†Tana gama mgna ta janye jikinta ta fito. Sallama ta ma mama ta tafiyarta. A can Gabon kuwa da yamma Abie ya Kira motar ma'aikata masu kwasar kaya aka kwashe duk wani abun da ya sanya ya mallaakawa Rayyana aka kaimata gidansu, ta ci kuka kamar ranta zai fita, dakyar Saro ta lallasheta ta hkr. Sai kusan Maghreb jirgin su Abby ya sauka Chad, Rahma murna bakinta ya kasa rufuwa, dadi takeji sosai batada iyaye amman 'yan uwan mahaifinta nada yawa ga yayan ummanta araye. Abie yaba su Abby labarin komai akan Abie2 nan murna ta qaru, kowa kagani farin ciki yake. Misalin 'karfe 9 na dare bayan sun gama cin abinci anyi gaishe-gaishe yaushe gamo, harda Abie2, zaune suke a falon anata hira Rahma sanye da riga da skirt maroon colour sun mata kyau sosai tana zaune ta jinjina kanta jikin Abby, Zainabu na shafa kanta, tana murmushi take cewa“Wai ni Rahamu takwaraki yanzu 'Yar kunya kukene?†Jaddatu ta sanya dabino abakinta ta ce“Humm bari wlh tin jiya da ta gane komai abu ya cakule taqi sakewa dani ni kuma wlh bazanyi surukunta da ita ba, takuramu zaiyi.†Abby ya yi dariya yana lakatar hancin Rahma ya ce“Gaskiya kam, yauwa Abdulmajid yanzu dai zamu tsayar da ranan biki sati uku insha Allah da zaran anyi sai mu wuce...†Ummiterh tai ihun murna kamar wata yarinya qarama, tana fa'din. “Hakan ya yi daga gobe zan fara gyara 'diyata zan shiga kasuwa na siyo komai ba sai an 'dauko me gyara ba.†Zainabu ta ce“Ai keda Hanan daman zaku gyarata tinda kun Iya ni Ku barmin wani 'bangaran.†Hanan ta ce“Ummiterh gobe sai muahiga kasuwa insha Allah. †Jaddatu ta ce“Nima zan aiki Latifa akwai abinda zata siyomin na gyara 'diyata.†Abie ya yi wani irin murmushi na farin ciki ganin dukkansu kowa burinsa ya gyara masa babynsa, ya shafi sajansa ya ce“Masha Allah kowa burinsa ya gyara 'yar gidan Abie.†Rahma tai saurin kallonsa, idanunsu ya sarqe, ya kashe mata ido 'daya da 'daga mata gira, tai saurin sadda kanta, kunya kamar ta nutse 'kasa ta miqe jiki ba qwari ta nufi 'dakin Jaddatu. Abie2 farin cikin Gatan da Rahma take Sha wajan dangin mahaifinsa ya sakashi kuka dakyar Abie ya rarrashe shi ya Kama hannunsa suka fita. Abie kwance saman makeken gadonsa sai juyi yake kewar Rahma ta addabeshi yana ta kiranta yaqi d'agawa, dan lokaci tama yi bacci wanda tana jikin Jaddatu rungume. Tsuki yaja yana caku'da sumar kansa ya furta. “My baby pls kizo ko 'duminki naji.†Yajima kafin bacci ya sace shi. ★★★★★★ ★★★★★★ Bayan kwana 7 Tin randa su Abby suka zo rabon da Abie da Rahma su ke'be, wasan 'buya take da shi, idan zataje wajan Abie2 suyi fira sai ta tabbaatar baya gidan take tafiya, dan ta dawo 'kasa wajan Jaddatu. Abie duk wayonsa da dubara ya kasa ke'bewa da Rahma, dan Jaddatu ma ta saka masa ido bata son ya b'ata musu shirinsu da suke fara mata yau tsawon kwana 6. Wani irin tsumi Zainabu da Jaddatu suke mata, Ummiterh da Hanan kuwa gyaran jiki da turare suke mata, tun tuni ta fara canzawa jallabiya Jaddatu take sakata ta saka har 'kasa sannan kullun fuskarta akwai niqab, kome nata sun rufe mata hannunta safar hannun 'kafarta safar 'kafa, basa buqatar Abie yaga komai nata sai ran bikinsu. Abie kamar ya yi kuka idan ya ha'du da Rahma a falo komai nata baya ganinsa sai idanunta. Abie ya cika alqawali ya samoma Ja'afar gida 'dan 'karami me kyau 'daki uku da kitchen da toilet akwai 'yar 'karamar rumfa ta ajiye mota, gidan tsaf me kyau ya zuba musu komai aciki Masha Allah Allah ya biyasa da alkhairinsa. Acan kuwa Niger yau take sallah, dan yau ake bikinsu Ja'afar idan kaga yadda ina ake hidimar biki abun sai ya burgeka, su Yahuza sun iso yin daren jiya, tare ake shagalin biki dasu. Ja'afar ya ce baishagalin komai suna nan 'bangaransa da abokansa, ya samu gida me kyau ya Kama haya kasancewar ba jimawa zasuyi ya dai kamane kafin su tafi Ku'din wata 2 ya bada shi da ko wata bazai ba, can akaje aka shiryama Ibtisam kayanta daman katifa ce babbar sai carpet da labulaye da tarkacan kayan aiki, tinda daman Abie ya cema Tanko kar ya siyi kaya sosai zai zuba musu komai anan. Yau Laraba baki yaqi rugowa sai sutturo ake sauyawa. Ibtisam kuwa ansha kyau Masha Allah ba 'karya, an tauma ta taumu sai zuba take Tasha murza tayi wani irin kyau na ban mamaki. shegiyar ba gayyar 'kawayen da ta yi ko mutum daya duk Taslim ce ta gaiyato 'kawayenta, suke gwangwajewa. Kowane 'bangare anyi bajinta dan Mal Adamu Sa ya yanka haka Tanko ko almajiran inguwa sunsan yau anyi biki na 'ya'yan gata. Misalin 'karfe 8 aka gama shiryata don zuwa 'dakin mijinta, banda kuka ba abinda take. Laraba da Tanko sun sata gaba da nasiha sun ja mata kunne sosai, Tanko ya ce“Don Allah ki zauna da mijinki lafiya kiyi nayi bari na bari don Allah ki fitar Dani kunya Ibisam ki temakeni ki zauna lafiya da mijinki.†Cikin kuka ta ce“Insha Allahu Baba.†Rungumeta yay ya sanya mata albarka. Laraba ta qara da tata nasihar da sanya mata albarka kafin Karime, nan ta kamata suka fita tana ihun kiran Babanta da Anna. Taslim ma.kuja take shi kenan ta rabu da 'yar uwarta. Haka aka sakata mota suka tafi tana kuka kamar ranta zai fita, Karime na lallashinta, dan tasan kowace amarya tana tsintar kanta cikin wannan yanyi. _Rahmerh ladingo😉_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 5/3/22, 13:18 - You added Firdausi Yunus Ce 5/3/22, 17:51 - Buhainat: ```D A``` ```91&92``` Gidane 'dan madedeci me kyau na talaka, ashafe da siminti ko ina 'dakuna guda biyune kowane akwai toilet avijinsa kitchen atsakar gida. Karime na ri'ke da hannunta suka shigo falon, su Ramlat duk suna zazzaune suka tarbesu cikin sakin fuska, suka gaisa suka musu jagora har bedroom 'din. Katiface inci shabiyu shimfi'de tsakiyar 'dakin an shimfi'da carpet, 'dakin sai 'kamshi yake. Saman katifar Karime ta zaunar da ita akwai jama'ar ango sosai awajan. Sadiya tana tsokanarta. Yayarmu a bu'de mana fuska mugani.†Maimou ta ce“A'a aunty Sadiya barta har Ya Ja'afar yazo da abokanansa.†Karime nasiya ta qara mata zasu tafi, Ibtisam ta riqesu gam tana shar'bar kuka ta ce. “Dan Allah mamata karku tafi.†Karime ta zauna ta ce“Ai tafiya ya zama dole kiyi hkr, kowace mace da haka ta faro.†Dakyar suka tafi suka barta Shamsiya 'diyar Karime sai Ja'afar yazo sai ta tafiyarta. Ja'afar kuwa su na can abinsu da bokanansa, sunata hirasu. Yahuza da Harisu su suka siyo manya-manyan zabbi agshe guda biyu, juice yoghurt aybah. Sai wajan 11 saura suka shigo gidan. Falon ba kowa dan su Sadiya kusan tare suka tafi dasu Karime. Amutunce akayi siyan baki suka musu nasiha, da za'a tafi da Shamshiya Ibtisam ta riqe tana kuka, ta ce“Dan Allah karki tafi.†Ja'afar ya riqeta ya ce“Shamsiya jeki.†Suna fita ya ce“malama imun shiru wai kukan me kikene haka? Ko duk 'kiyayyar tawace?†Ita kam shiru tai sbd azabar da ya mata ranan tsoron masa rashin kunya take. Murmushi yay ya saketa yaje ya rufe gidan, ya dawo ya rufe falon ya 'dauko plate da cups ya zuba naman aciki ya ce“Zo kici.†Kai ta girgiza gabanta yana fa'duwa ta cw“Naqoshi.†Cinya ya yago yana ci ya ce“Ki dai ci dan ba wai zan jira ki huta ba ah toh.†Hawaye ya wanke mata fuska tausayin kanta take sosai. Kusanta ya dawo ya ce“Haaaaa bakinki.†Bu'de bakin tai ya saka mata ba wai dan tana soba sai tsoron hukuncin da zai mata. Sannu ahakanli yake bata tana ci, yana bata yoghurt, taci ka'dan ta fara kuka ta qoshi. Kafa'da ya maqale yaci ya yi nanir ya kwashe kayan, yakai kitchen yazo Kama hannunta suka nufi d'aki jikinta na rawa. Wanka ya yi ya sanya jallabiya ya sakata tai wanka ta 'dauro alwala ta mayar da kayan jikinta. Sallah ya jazu raka biyu ta godiyar Allah ya kamata ya mata addu'a ya mata tambayoyi game da addini yaji ta amsa ya jinjina kansa ya ce“Ashe tsabar rainin hankaline kika 'daukeni d'an iskanki ko? Zamu fitar da rainin ai yanzu.†Kuka ta fashe masa da shi, tana ha'de hannayenta ta ce“Don Allah kamin rai wlh banida lafiya.†Miqar da ita yay yana murmushi ya ce“Uhmm! Rai nima Allah yamin kamar yadda ya miki ta ya ni zan miki rai?†Kayan bacci ya saka mata shima ya saka ya kashe wutar 'dakin ya ce“Zo mu kwanta bacci nakeji.†Jin abinda ya ce ta isa bakin katifar ta 'dosana mazaunanta baki² gabanta na fa'duwa. Ji tayi ya janyota ta kwanta ya matseta jikinsa. Baki ta bu'da da niyar mgna taji ya ha'de bakinsu, ya shiga bata hot kiss yana yawo da hannunsa cikin sassan jikinta, wani irin wasa yake da ita na fitar hankali, wanda Ibtisam Sam ita abin baya mata da'di azabar tsoro ya shigeta. Ganin hakan ya sanya ya mata ra'da akunnenta “ki Saki jikinki wasa kawai zamuyi ban miki kome amman idan kinqi zan miki irin na ranan.†Ibtisam jinsa kawai take amman tsoro ya cika mata ciki. Salon da ya fara matane ya sanyata sakin ajiyar zuciya, amman tsoron bai barta ba taji da'din ba, tin tana gane me yake har ta kasa ganewa, sbd abubuwan sun girmi tunaninta, tsaf taji numfashinta na qoqarin 'daukewa, bata tashi sanin me yake faruwa ba sai da taji, an shigeta tamkar an tsaga gabanta da reza. Wani irin gigitaccan ihu ta saki me firgitarwa tana masa magiya. “Dan Allah kayi hkr na tuba karka kasheni Ja'afar ka tuna nice Ibtisam d'inka wacce kake so, me na aikata gareka na yankar min naman jikina, Ja'afar kayi hkr dan Allah..†Bakinta ya damqe, yana wani irin gurnani sabida albarka da yake kwasa, ya kasa saurara mata Sam ya tafi duniyar da bai isa ya dawoba sai yaji kome ya kammala, ihu take tana dukansa da yago shi kuma gurnani kawai yake yana sanya mata albarka yana zuwa da dawowa.... Washegari. Ibtisam azaba ta isheta sallah ma bayan Ja'afar ya mata wanka ya gasata sallama azaune ta yi. Ganin kamar yajimata ciwo suka tadi hospital aka duba bataji ciwoba gefe² ta gwarje sbd 'kin tsayawa da tayi ya yi anutse. Kwance take saman 'kirjinsa yana mata massage sai hucin zazzab'i take duk da an mata alluran, Tasha magani. Cikin shasheqar kuka ta ce“Don Ja'afar ka kaini wajan Anna da Baba ni nasan suna buqatar ganina kafin na mutu, sbd abinda nakeji ba natashi bane, indai wannan abar daji an turamin baza'a ragetaba da ka sake mutuwa zanyi ...†Dariyarsa ya danne ya d'ago da fuskarta yana shan hawayen fuskarta ya ha'de face ya ce“Wlh idan bakiyi shiru kinyi bacci ba, zan qara kawai sai awuce wajan..†Cikin rawar jiki ta rufe masa baki da tafin hannunta ta ce“Kayi hkr wlh mutuwa zanyi nayi shirun bacci ma zanyi kaji.†Gira ya 'daga mata yana kamo la'bbanta yana tsotsa, anutse yana mata massaging tana kukan zuci ba halin yi na waje. Minti shabiyar ya ji saukar numfashinta. Zareta yay ajikinsa ya sumbaci goshinta ya ce“Ina sonki duk da kin sauya nasan yanzu na sauyaki kuma, Allah ya miki albarka da kawomin Abu mafi daraja.†Ya 'karashe mganr yana murmushi yana shafa fuskarta rufeta ya yi ya rage gudun fanka ya shiga ya yi wanka ya saka wata shaddah mai shegen kyau milk ya shirya ya fito ango sak. Waya ya 'daga ya Kira Maimou ya ce tazo ta zauna da Ibtisam idan ta tashi ta kirasa ya dawo. Ba jimawa ta zo sabida ba nisa cikin unguwa 'dayane, shi kuma ya fita. *Tchad* Yau tin safe Abie ya 'danawa Rahma tarko, amman har rana bai samu wata hanya da zai damqota ba. Misalin 'karfe 2 na rana, Rahma kamar kullun tana sanye zum'buleliyar jallabiya, wacce ta rufe mata komai nata, hannunta sanye da safa, haka 'kafarta, fuskarta sanye da niqab. Zaune take kusan Zainabu ta kwantar da kanta saman kafa'darta, ashagwa'be ta ce“Wlh ni dai na gaji da lulub'in nan.†Jaddatu ta ce“Zainabu me ta ce? Dan Allah Rahma zo naji 'duminki wai shin surukunta dole ne? Gaskiya ni kam ban 'dauki baqon al'amarinki ba.†Abby da shigowarsa kenan dariya ya yi ya ce“Ai zata koma normal.†Rahma ta sunne kanta bata iya mgna ba, ta miqe ta nufi hanyar falo. Jaddatu ta ce“Wajan Abie2 ne ko?†Rahma akunyace ta ce“Wlh Jaddatu jiya bamu ha'duba zan gashesa.†Hanan ta ce“Kije kusha fira kamâ€. Kai Rahma ta 'daga ta tafi. A 'kofar fita suka ha'du da Meerah zata shigo ta kaima Abie2 abincinsa. Rahma ta riqe kafa'dunta ta ce. “Yauwa Meerah pls ki kawomin abinci part 'din Abie2 zan 'danci ka'dan.†Meerah ta “Ok an gama ninja.†Tana tsokanar Rahma. 'Yar dariya Rahma tai ta ce“Toh ya zanyi Meerah zan jure kome akan Abienah.†Meerah ta jinjina kanta ta ce“Allah ya barku har aljannatul Firdausi. †“Ameen.†Rahma ta amsa tana wucewa. Anutse take tafiya tamkar tana tsoron qasa. Abie kuwa duk abinda ya faru a falo ya gani, ta CCTV camera a falonsa yana zaune yana waya. Ganin Rahma ta fita ya kuma san Inda zataje ya miqe cikin rawar jiki yabi bayanta, ta waccan hanyar wacce yasan zai cinmata. Rahma na qoqarin tura gate 'din Abie2 ta shiga, taji an cirata sama. Baki ta bu'de zatayi ihu, taji ya toshe mata baki fice da ita. Allah ya So sa hanyar ba lallai ya gamu da kowaba. 'Kofar nan me lambobi ya saka lambobin ta bu'de ya shiga ta rufe kanta. Wannan hamshaqin falon ya zaunar da ita saman sofa, ya tsugunna gabanta ya kama 'kafar zai cire safar ta riqe hannunsa muryata na rawa ta ce.“ Please Abie karka ciremin ka barni yadda sukeson ganina.†Kai ya girgiza ya cire safar yana kallon yadda 'kafafun suka qara kyau, da wani irin taushi, 'dayar ya cire me sarqa ya shafi cikin 'kafar, ta zabura tana kallonsa ta cikin niqab. Shima idanunta yake kallo, yana shafa cikin 'kafar yana mata tafiyar tsutsa. Cikin sanyin murya ya ce“My baby ashe zaki Iya kwana 8 ina gari kina gari bamuyi mgna ba? Ko a falo kin Kama kin 'boyemun kanki, me yasa? Ai kinsan ni ke nakeso ba gyaran jikinki ba.†Ya 'karashe mgnar yana sumbatar cikin 'kafar, ya Kama qaramar yatsar 'kafar yana tsotsa. Rahma ta ce“Abie ka bari don Allah.†Ta fa'da muryata na rawa. Safar hannun ya fitar ya cire niqab 'din. Tsaye ya miqe yana lumshe idanunsa sabida fitinannan 'kamshin da yake fita jikin Rahma, ga wani irin mugun laushi da fatarta ta qara. Akasalance ya ce“Oya hugging me.†Rahma ba yadda ta iya haka ta miqe akunyace ta shige jikin Abienta, ta zagaye hannayenta bayansa. Wata wawar ajiyar zuciya suka sauke atare, suna qamqame junansu. Abie ya ra'da mata akunnenta cikin kasalalliyar murya. “I miss u my baby I love you muahhhhhh!†Ya 'karashe mgnar yana 'dago kanta ya tallafo fuskarta ya ce“Ke fa my baby?†'Kananun kyawawan idanunta ta lumshe sbd kunya bazata iya kallonsa ba, atausashe ta ce“Abie muje ka fitar Dani wajan Abie2 zanje.†Sama ya cirata ya zauna da ita saman sofa tana cinyarsa azaune. Ya riqo fuskarta ya fara sumbatar dukkan fuskarta yana gayamata wasu shu'uman kalamai masu kwantar da zuciyar masoyi. Qara rungumarta yay yana murza tafin hannunta hannunsa 'daya saman fuskarta yana shafawa ya furta. “My baby ina ma a ce na kasance da ke a duk bugun numfashina, kaunarki ce take kara tasiri a ruhina, babban burina na ga bayyanar fitar murmushinki a kan wannan kyakykyawar fuskarki, ya kuma zamana ni ne sanadin hakan. Bana son Allah ya kawo lokacin da za ki fushi da ni sosai kaina ba zai dauka ba, hakika Allah ya wadata ki da abin da mata da yawa suke nema sun rasa ke kanki kin san a cikin jinsinku, mata irinku kadan ne da a ce na iya rubuta labari da a kan fuskarki zan rubuta littafi mai suna kyauta daga Allah, kuma na san zan samu bayanan rubutu kamar guda uku 1,2 da 3.†Ya 'karashe mgnar yana 'Dora bakinsa saman nata kamar zaiyi kissing 'dinta sai ya FASA ya sumbaci la'bbanta ya dawo kumatunta da goshinta, ya ha'de face 'dinsu yana sha'ka mata numfashinsa, me fitar da 'kamshi. Rahma sosai kalaman Abie suka sanyata shiga wani irin shaukinsa da begensa Uwa uba 'kaunarsa ta 'Kara hauhawa acikin zuciyarta, kawai matsalar kunyarsa take ba kamar baya ba. Lamo tai acikin jikinsa tanajin kamar su dauwama haka. 'Kasan wuyanta taji yana lasa ha'di da tsotsa, sai ya manna bakinsa cikin kunnenta ya sumbata. Idanunta lumshe ta janyo numfashi ta kirasa. “Abie please ka bari.†Cikin wata irin murya ya ce“My baby pls ki barni kinji?†Ya qarashe mgnar yana janye rigarta. Shiru tai jikinta na rawa sbd yadda yake tan'dar kunnenta hannunsa 'daya gadon bayanta, yana murzawa ya 'dage rigarta baki 'daya santala-santalan cinyoyinta awaje. Qoqarin cire rigar yake ta sanya masa kuka jikinta na rawa, ta ceâ€Kamin alkawali fa! Don Allah karka min komai.†Bai saurareta ba, ya cire rigar daga ita sai mini skirt da bra ya kwantar da ita yay saman sofa yay mata rumfa da faffa'dan 'kirjinsa ya tallafo fuskarta cikin rawar murya ya ceâ€Don Allah baby kiyi hkr ki barni ji kiji yadda zuciyata take bugawa akan sonki da 'kaunarki, da muradinki.†Ya 'karashe mgnar yana zubar da hawaye wanda suke 'diga saman kyakkyawar fuskarta. Rahma jin 'dumin abu yasa ta bu'de idanunta da sauri, ganin Abienta na hawaye ya gigitata ta runqumqumeshi cikin kuka ta ce“don Allah Abie ka yafemin wlh kayi duk abinda kakeso Dani na yarda amman karka min asaran hawayenka.†Murya na rawa ya ce“Kin yarda nayi kissing 'dinki duk Inda naso?†Kai ta 'daga ta ce“Eh Abie karkayi kuka.†Bakinsa ya 'Dora saman nata ya tura harshensa cikin bakinta ya shiga juyawa sannu ahankali ya fara shan tsakiyar bakinta yana lalibo gefe² 'karshe ya kamo harshenta, yana tsotsa yana ha'dawa da la'bbanta. Rahma idanunta ta kullo tana jin tsotsar har kwanyarta sosai yadda yake mata wasa da harshenta da yawunsa takejin da'di, sannu ahankali ta tsinci kanta da kamo la'bbansa ta fara tsotsa. Ajiyar zuciya ta sauke jin hannunsa saman dukiyar fulaninta yana shafawa ahankali yana sauke ajiyar zuciya, ahankali yake lailaya mata nipples 'dinta, still yana shan bakinta tana shan nasa. Dukka biyun ya kamo yana wasa dasu Rahma har kanta taji na qaiqayi tsabar da'di take taji 'kasanta na zuba sbd tsabar da'di, nishi ta fara masa abakinsa. Bakinsa ya zare anata ya tallafo fuskarta da hannu 'daya 'dayan yana murza nipples dinta sannu². Cikin ra'da ya ce“My baby menene? Pls bu'de idanunki ki kalleni.†Ya k'arashe mgnar yana lasar wuyanta zuwa idanunta, still yana murza nipple dinta da shafawa. Rahma idanu ta bu'de cikin mayen da'din da takeji ta kalleshi ta kasa mgna. “Please My Ruhi menene gayamin kar nayi kuka.†Rahma dakyar ta iya bu'da baki ta ce“Abie da'di.†Sai ta lumshe idanunta hawaye na zubowa. Bakinsa ya kafa saman idanun yana tsotsa ya maida bakinsa saman nipples 'dinta ya fara zagayawa da harshe yana hura mata iskar bakinsa, sai miqa take take tana sauke ajiyar zuciya. Ahankali ya fara tsotsa, hannunsa 'daya na murza 'dayan. Kuka ta sakar masa tsabar gigita ta qamqameshi ta ce“Wayyo Abienah ka bari zan mutu wani abu na yawo akaina Abienah pls ka cire.†Abie da zare bakinsa ganin Rahma.zata zauce masa ya rungumeta yana maida numfashi yana buga bayanta da shafa gashin kanta ya manna bakinsa akunnenta. “My Baby sorry na daina yi shiru amman dole zakiyi hkr ki Saba wlh inason rayuwarmu ta zama abin kwatance ni dake ki jure na koya miki abubuwa masu matuk'ar anfani tsakanina dake amman naga hakan bazata samuba, dole sai munbar qasar gaskiya zanyi qaryar wani babban taro ya tasomin a Australia wanda zan 'dauki tsawon lokaci acan, a matso da bikin mu mgnar gaskiya bazan hkr ba bana tare da Babyna har tsawon sati biyu kafin biki bari naje na rikice musu a maidosa kwana 5 daman yau kayan lefenki suke isowa daga Dubai, kin amince Babyna?†Rahma tai lamo jikin Abie idanunta arufe ta girgiza kanta. “Baki amince ba?†Shiru tai. “Shi kenan babyna na hkr abarsa hakan.†Rahma jikinta yay sanyi ta kasa mgna sai ajiyar zuciya take saukewa. Hannunsa ya maida cikin rigarta yana wasansa cikin nutsuwa yana sauke numfashi. Rahma shiru tai tana jinsa bata hanaba sbd da'din da yake ratsata satar kallonsa tai, karaf suka ha'da idanu. Ido ya kashe mata ya ce“I love you. †Kanta ta sadda tana runtse idanumta, ta sauke numfashi ta ce.“Abie zan tafi.†Hannunta ya kamo yana murzawa ya ce“Ok tashi kije amman ki Sani wlh ranan ba saurarawa karma ki kuskura kimin magiya bazan jiba.†Janyeta yay daga jikinsa ya matsa gefe ya 'dauke rigatar ya bata. Akunyace ta saka tana kallonsa kamr ba Abienta ba duk ya ciccije mata yana 'daure fuska. Fuskata kwa'be ta matsa kusansa ta shige jikinsa ta fashe da kuka ta ce“Don Allah Baby kayi hkr kaji?†“Uhmm! Su Baby manya ba komai tashi kije.†Kiss ya mata agoshi ya 'dotara saman cinyarsa ya mayar mata da safar qafa da ta hannu ya 'daura mata niqab 'dinta, ya kamata ta miqe yaja hannunta suka nufi qofar fita. Kallonsa take cike da 'kaunarsa. Labobin ya danna qofar ta bu'de ya matsota jikinsa ya riqe 'kugunta ahankali 'kasa-'kasa ya ce“My baby kinsan ina sonki ko?†Kallonsa tai tana 'daga kanta ta shafi fuskarsa ta ce“Dan Allah Abie karkiyi fushi da babynka kaga Kaine komai nawa.†Ta 'karashe mgnar akunyace tana sadda kanta gami da sauke ajiyar zuciya. 'Dan murmushi yay ya shafi 'kirjinta ta 'dago da sauri tana kallonsa ya turata waje ya ce“Bye I love you ki gaishe da Abie2.†'Kofar ta ga ta rufe tsaye sororo cike da mamakin Abineta idan ta gane fushi ya yi da ita, toh me ta masa ne? 'Kwalla ta ji ta ciko mata cikin idanunta Sam sai taji kome baya mata da'di, ta juya ta ta fara tafiya kamar wacce 'kwai ya fashi mata acikinta. Can kuwa 'bangaran Meerah ta ha'doma Rahma abincita ta kawo wajan Abie2 ta isko bata nan, sai Abie2 nacin Abincinsa. Ta ajiye yake tambayarta. “Wa kika kawoma abinci kuma Meerah?†Kanta 'kasa sabida yadda dattijon yake mata kwarjini, tana wasa zoben hannunta ta ce“Madam na kawoma abincinta ta ce na kawomata nan.†Abie ya ce“Oh! Toh shi kenan jeki ai zatazo.†Sum-sum ta fice, ya bita da kallo sabida yarinyar na burgeshi akwai hankali sosai, kodan ta 'dan manyanta ba irinsu Latifa bace. Bayan ya gama cin abincin ya wanko hannunsa ya 'dauki carbi yana ja. Rahma ta shigo bakinta 'dauke da sallama. Abie ya amsa fuska sake ya ce“Sai yanzu abincin kusa minti talatin ajiye na jiranki, 'diyar albarka?†Rahma ta zauna kusan Abie2 ta kwanta da kanta kafa'darsa tana sauke ajiyar zuciya. Abie ya kalleta yanajin 'kamshi Abie ya cika wajan, ya 'kumshe dariyarsa ya ce“Ni kuwa Babyn Abie yau yana gari kuwa?†Idanu ta shiga rarrabawa cikin muryar tausayi ta ce“Na kwana biyu bamuyi mgna ba, abinda fushima yake dani, ni gaskiya Abie2 ban saniba ko yana garin.†Ta 'karashe mgnar cikin kame². Abie2 ya kwashe da dariya sbd daga mgnar tata ma idan kanada hankali da tunani kasan ta ha'du da wanda ake tambayar tata. Rahma ta fashe da kuka ta miqe zata fice Abie ya kamo hannunta ya zaunar da ita kusansa ya ce“Yi hkr 'diyar albarka na daina daman zamuyi mgna dake tin jiya naso muyi sai baki leqoba, ni kuma ban kiraki ba...†Rahma ta goge hawayen fuskarta cikin farin ciki ta ce“Yauwa Abie Allah yasa akan Meerah ne...?†Kallonta ya yi cikin rashin fahimtar mgnar ya ce “Meerah kuma 'diyar albarka.....?†_Rahmerh ladingo😉_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 5/4/22, 21:23 - Buhainat: ```D A``` ```93&94``` Rahma ta gyara zamanta tana kallon Abie2 ta ce“Wh Abie2 Meerah dai.†'Dan murmushi yay ya ce“A'a wlh 'diyar albarka, ba mgnarta zan miki ba, tinda bansan me zance miki ba. Zanyi miki mgna ne akan keda mijinki ne, kinga dai Masha Allah 'yar gata kike gaba da baya, suna sonki duk farin cikinki suke so, abunda suke miki ko mahaifiyarki da mahaifinki suna da rai iya abinda zasu miki kenan. Ni amtsayina na babanki yayar mahaifiyarki, ki 'daukeni tamkar nine Ummu Aymana, ina son don Allah ki zauna da Abdul Majid lafiya, ki masa biyayya iya biyayya ki kula da shi kamar yadda ya kula dake ki kiyaye duk abinda baya so, ki kasance me tsananin biyayya agare shi ki kyautata masa kamar yadda ya kyautata miki, duk abinda ya kasance yana sonsa don Allah ki tirsasawa zuciyarki son abin domin ki masa shi, matuqar bai sa'bawa addini ba, Abdul Majid dalilinki ya rasa abubuwa masu mahimmanci arayuwarsa, 'dansa ubansa da dai sauransu, wallahi bazan kaffara ba sonda 'dan uwanki mijinki yake miki yafi wanda iyayanki da ni nake miki zai iya rasa dukkan abinda ya mallaka harma da rayuwarsa akanki, shin wannan mutumin 'diyar albarka kinada kamarsa ne?†Kai Rahma ta 'daga cikin sanyin jiki, idanunta na tara ruwa, ta ce“Babu Abie2 kuma insha Allahu zan kiyaye dukkan abinda ka lissafomin, zan kasance mai basa kulawa da dukkan iyawata.†Abie2 ya ce yauwa Ngd Allah ya miki albarka, Abdul Majid nason kulawaki da tattalinki, gare shi bai ta'ba jin da'sin aureba da kwanciyar hankali sbd sonki kawai ya Sani acikin zuciyarsa, ki zama mai hkr da juriyar zama da shi na har Abadan duk da nasan zo mu zauna zo mu sa'bane watarana dole a samu matsala tsakanin ma'aurata toh da hakan ta faru karki yarda kiyi fushi da shi ki cije ki daure kici gaba da kulawa da mijin ki idan ta Kama ki basa hkr ki basa, dole zan fa'da miki gaskiya sbd nine matsayin mahaifiyarki da kike gani ayanzu.†Rahma ta jinjina kanta ta ce. “Nagode Abienah insha Allah zan kiya. Ta kamo hannunsa tana fuskantarsa ta ce“Dan Allah Meerah bata ta'ba burgeka ba?†Abie2 ya ce“Ikon Allah! Babyn Abie yau kuma da wace irin mgna kika zo?†Rahma tai murmushi ta ce“Ni wlh sonake ka aureta tanada hankalina nasan bazata qika ba don Allah idan ka amince zuwa dare zan mata mgnar.†Abie2 shi kunya ma Rahma ta basa ya kasa mgna. Dariya tai ta ce“Abie2 shiru ma mgna ce bari kaga naje muyi mgna da Meerah nasan bazata qiyaba, sai muyi mgna da Abie.†Ta 'karashe mgnar cikin murna tana miqewa, ta fice harda gudunta tana tsalle. Abie2 kai ya girgiza yana murmushi. Rahma tana shirin Kama handle 'din 'kofar falonsu Abie na bu'dewa waya manne kunnensa, yana mgna yana sakin murmushi, ya sake sabon shiri wani hatsabibin yadi ne blue ajikinsa sai baza 'kamshi yake. Rahma ta tsareshi da idanu, ganin naso wuceta ba tare da ya mata mgna ba. Hannunsa ta riqo, ta shiga gabansa kamar zata shige jkinsa, ta marerece fuska, tana kallonsa kyawun da ya mata yasa ta manta da 'yar kunya take da shi. Asangarce ta kirasa. “Abienah!†Ajiyar zuciya Abie ya sauke, yana damqe hannunsa cikin nata me 'dauke da safa yana murzawa ayanzu Babyn nasa baya son abinda ya rabasa da ita nan da can. “Hello pls Nasir zan kiraka.†Ya katse wayar yana zurata cikin aljihun wandonsa ya amsawa da. “Na'am My Baby menene um?†Kasa jurewa kallonsa tai ta sadda kanta 'kasa tana wasa da zoben yatsarsa, cikin sanyin murya ta ce“Uhmm! Abienah karkayi fushi dani pls kaji? Idan laifi na maka ka yafemin.†Jikinsa ya shigar da ita yana 'dago kanta ya janye niqab 'din fuskarta ya sumbaci kumatunta ya lashi 'kananun la'bbanta, ya ce“I love you my baby oya shiga ciki sai na dawo, zan siyo miki abun da'di.†Kallonsa tai ta ce“Abienah idan ka dawo zanzo muyi mgna akan Abie2 kuma Nima ina son....†Sai ta kasa qarasawa cewar tana sonsa ta shige cikin falon da gudunta cike da kunya. Murmushi yay yana shafa sajansa yana binta da kallo mai cike da tsantsar 'kaunarta. Kai ya girgiza ya rufe 'kofar yasa kai yay tafiyarsa. A falon daga Jaddatu sa Ummiterh da twins d'inta suna fira. Akunya ta zauna kusan Jaddatu, sai take ganin kamar duk abinda sukayi da Abienta angansu, duk da kuwa nisan 'kofar falon zuwa cikin ga corridor amman sai ta tsargu, sbd 'kamshi Abie da yake tashi ajikinta. Ummiterh ta ce “ y'ar gidan Abie an dawo?†Rahma ta kalleta ta ce“Eh ina Meerah ko tana samane?†Jaddatu ta matso ta rungume Rahma ta ce“Ni kam wai me kike nufi dani?†Rahma ta sunne kanta jikin Jaddatu, ta ce“Kai Jaddatu wlh ba kome fa! Bari na hau sama zanyi mgna da Meerah.†Twins suka ce“Auntie Rahma Abie zai kawomana chocolates da biscuits. †Rahma tai murmushi ta shafi Kansu ta ce“Ok nima bari na dubo acan sama zan kawo muku.†Ta fa'da tana meqewa, ta tafi su kuma sai murna suke, suka koma suka zauna kallon Tv tashar MBC 3. Rahma tana hawa sama kallon 'kofar 'dakin Abie tai ta girgiza kanta tai gaba. Tana hayewa sashensu 'dakin Meerah ta bu'de tana sallama. Shiru ba kowa nata ta shiga a falo ta ga Meerah na gyaran falon da goge². Rahma ta ce“Ashe kina nan? Toh zo zauna muyi mgna.†Meerah ta ce“Eh ina nan ina miki duk da kinyi hijira.†Rahma kai ta girgiza tana murmushi. Meerah ta zauna 'kasa dab da 'kafarta. Rahma ta Kama hannunta ta ce“Haba! Miqe don Allah wlh bana son ganin wanda ya girmemin yana min irin haka.†Kusa da ita ta zaunar da Meerah tace. “Toh Meerah shawarace nazo miyi amman ba dole sai idan zuciyarki ta kwanta da lamarin. Kinga yanzu aqalla shekarunki zasu kai 27 koda 28 shiyasa tin a Espagne naso kije gida kema ki samu ki aura kikace A'a kina tare dani, har Allah ya baki miji.†Meerah ta yi murmushi ta ce“Bakiyi 'karya ba Rahma shekaruna 28 aduniya, wlh ina son aure Allah baiyi ba†Rahma ta kamo hannunta ta ce“Kina son Abie2 da aure? Don Allah karki ji kunyata ki fa'di min gaskiya?†Meerah kanta ta sadda tana wasa d yatsun hannunta, ta jinjina kanta ta ce“Wlh madam bazan ta'ba 'kin jininki ba, duk abinda yake tare dake bazan 'kisa ba Rahma.†Murmushi Rahma tai cikin farin ciki ta rungume Meerah ta ce“Ngd ngd ngd Allah ya tabbatar da alkhairi.†Meerah ta ce“Ameen nima ngd da kika za'beni na zama d'aya daga cikin zuri'arku.†Rahma ta miqe cikin farin ciki ta sauko ta koma wajan Abie2 ta zayyane masa duk yadda sukayi da Meerah. Abie2 haka kawai ya tsinci kansa cikin farin ciki amman kunyar 'yarsa tasa ya yi shiru baice komai ba... *Niger* Ibtisam ta Sha bacci sosai, kafin ta farka cikin ikon Allah ba zazzab'in. Kunyar maimou ya saka taqi miqewa ta yi tafiya, cikin sa'a Maimou ta fita ta koma falo ta miqe ta shiga toilet dakyar tana cije baki, ruwan zafi ta 'Kara shiga kamar yadda Karime ta gayamata. Tana fitowa daga wanka yana shigowa 'dakin. Jikinta ya fara rawa tana zaro idanu. Kamota yay yana murmushi ya ce “mon cÅ“ur nutsu ba abinda zan miki, kinyi sallah?†Kai ta girgiza cike da tsoronsa. Jikinta ya goge mata ya shafa mata mai, ta sanya kaya doguwar rigar atamfa ta mata kyau, ya Kama hannunta ya ce. “Kiyi sallah sai muje kici abinci kisha magani.†Kallonsa kawai take cike da mugun tsoronsa hawaye ya wanke mata fuska ta ce“Wlh bazan iya sallah atsaye ba.†Bakinta ya sumbata ya ce“Ok kiyi azaunen.†Saman darduma ta hau ta zauna ta tayar da sallar. Falon ya foto Maimou na zaune. Kallonta yay ya ce“Ke! 'Dauko plates ki zuzzuba mana abinci idan kinci sai ki tafi gida ke zakiya mana na dare, ma kai kaji ana gyara.†Maimou ta miqe tana fa'din. “Lah! Ya Ja'afar ai da ka kawo na dafa.†Hararenta yay ta fita kitchen. Ja'afar ya dawo 'dakin ya zauna saman katifa yana jiran Ibtisam ta gama sallah. Tana idar da sallah kwanciya ta yi saman darduma. Ja'afar ya miqe yana 'kumshe dariya sa ya ce. “Haba! Mon cÅ“ur yi hkr muje kici abinci kisha magani.†Ya 'karashe mgnar yana kamota ta miqe tsaye, ya Kama hannunta, ahankali take takawa, cikin rawar murya ta ce“Don Allah zanci anan, kar Maimou ta ga irin tafiyata.†Tsayawa yay yana kallonta, sai ta basa tausayi ya rungumota ya sumbaci bakinta ya ce“Ok an gama.†Saman carpet ta zauna tsakiyar 'dakin ya fita. Maimou kuwa ta ha'da abinci ta zuzzuba a plates tana jiransu. Ja'afar ya fito ya ce“Yauwa kici naki.†Na 'dauki plates biyu ya koma bedroom ya dawo ya 'dauki ruwa da juice ya koma. Kusanta ya zauna ya ajiye mata plate agabanta ya ce“Oya ci.†Nasa abinci ya fara ci. Ibtisam yinwa takeji sosai amman bata buqatar cin kome, spoon 'daya tai ta ajiye. Ja'afar ya matso ya rungumeta jikinsa ya shiga bata abaki, yana ha'dawa da nama, sosai ta ci shinkafa da Jar miya Tasha naman rago zuqu². Ya bata juice ta sha, da ruwa ya 'ballo maganinta ya bata ta sha, tana jikinsa ya ci abincin yana gamawa ya miqe ya kamata ta miqe taje ta kwanta. Shi kuma ya kwashe kayan ya fita. Maimuna ta kammala cin abincinta har ta gyara wajan. Ja'afar ya bata ku'din keke napep ta shiga tama Ibtisam sallama ta tafi. Kwanciya yay kusanta yana rungumota, ya mata ra'da akunne“Na miki tausa?†Jikinta na rawa ta ce“A'a jikina baya ciwo.†“No! Yana yi bari na matsa miki.†Ya 'karashe mgnar yana bin jikinta da lafiyayyar tausa yana sumbatar fuskarta zuwa wuyanta. Yadda yake binta sannu ahankali yana yana mata massage, yasa taji gabobinta da suke ciwo suna saki ahankli, ga sumbar da yake mata mai tsayawa azuciya, sai kawai ta sakar masa jiki yana mata massage. Bacci ya fara fizgarta taji yana kissing 'din bakinta, hannunsa na shafar 'kirjinta. Kuka ta sakar masa, dole ya hkr yana buga bayanta, haka bacci ya kwashesu. Kiran la'asar ne ya tashe sa ya zare jikinsa ya shiga yay alwala ya fito yazo ya tasheta ya temaka mata ta shiga toilet ya tafi masallaci. Ai kuwa Ibtisam na gama sallah 'yan gidansu na zuwa da 'yan gidansu Ja'afar. Haka ta daure ta saita tafiyarta ta fito. Can kuwa gidansu Ibtisam sun ciki da murna da farin ciki Ibtisam ta kai darajarta. Karime ta kalli Laraba wacce bakinta yaqi rufuwa tin safe, yanzu ma cikin zuciyarta addu'a take ma su Taslmi da Aydah da Nadra Allah ya tsaremata su da sauran 'ya'yan musulmi. “Laraba duk murnace?†Laraba ta ce. “Bari Yaya Karime Allah dai ya shirya mana 'yan baya.†Karime ta ce“Ameen ya Allah, naba Shamsiya garin bagaruwa nace ta ce mata tashigacikin ruwan zafi sosai sai wancan ha'din da na amso shi sai bayan kwana uku zanje da kaina na hwada mata yadda zatayi.†Laraba ta ce“Ikon Allah! Ashe rabo da ya kasheni Jafar mijinta ne.†Ta 'karashe mgnar tana goge hawayen fuskarta. Karime zatayi mgna sukaji sallamar su Ja'afar da abokanansa. Karime ta amsa ta miqe tana fa'din. “Ku shigo mana.†Tabarma 'katuwa suka shimfi'da musu Laraba ta kawo musu ruwa suka zazzauna aka gaisa cikin mutunci, suna tambayar Tanko. Karime ta ce“Ya fita.†Sukayi godiya da kyautar 'diyar da aka basu, Harisu ya ajiye musu ku'di masu yawa suka miqe suka musu sallama. Karime ta 'dauki ku'din tana fa'din. “Masha Allah, ubangiji ya albarkaci aurensu.†Laraba ta amsa da“Ameen.†Acan Gabon kuwa. Aishatu tin bayan da tasan Rabi'ah Nada ciki, ta tattara al'amarin tabarma Allah tana 'kudirin da jikinta ya qara sauqi zata koma gidan Ma'aruf duk da batajin nan kusa zata iya amincewa da shi. Rabi'ah kuwa gabaki 'daya duniya tai mata 'kunci, batajin da'din rayuwarta ga laulayi ya sakata gaba ga tsangwamar da take sha agidansu, ta yi kuka har ta gode Allah, banda nadama ba abinda take. *Tchad* Abie tin fitar da yay bai dawoba sai dare, yanzu da dare wajan 9 dan har sun gama abincin dare. Rahma bacci takeji sbd ayau batayi baccin Rana ba, jiran Abie take yazo ta masa mgnar sai ta kwanta. Zaune take kusan Jaddatu da shigar ninja kamar kullun, tana Danna wayanta. Jin sallamar Abie ya sanya ta sauke ajiyar zuciya, ta 'dago asace ta kalleshi. Su na gaisawa da su Abby. Zainabu ta ce“Yau wane dawa ya cinye mana Kaine?†Kallon Rahma yay cike da kewarta yana zama ya maida hankalinsa wajan Zainabu ya ce“Wallahi abubuwan ammi sai ahankali,Baby ba gaisuwa ne um?†Rahma tai saurin kallonsa ta yi narai² da idanu, sbd muguwar kunya takeji idan ya mata magana kowa na falon. A daburce ta ce“Abie ina wuni sannu da zuwa.†Ta janye idanunta kansa ta miqe sum² ta nufi bedroom 'din Jaddatu. Hanan tai dariya ta ce“Ummi ya Kora miki 'diya.†Jaddatu ta ce“Barni da shi zai Sani.†Abie ya miqe ya ce“Dan Allah Jaddatu akai min wani abun naci zan shiga wanka nagaji sosai. Ina ummiterh da yaran?†Jaddatu ta ce“Ai suna ciki kamar bokaye daga aikin waya sai waya su kuma kamar wasu jarirai suna niqe da ita. OK zan turo yarinyar kirki ta kawoma.†Abie kamar an saka shi a cikin aljanna amman ya waske yana shafa sumar kansa ya ce“A'a Ummi aba ko Hanan ta kai min ita da guduna ma take.†Dariya abin ya ba Abby ya ce“Mutum da 'yarsa 'kanwarsa matarsa ba ruwanmu kunfi kusa.†Abie hayewa sama yay yana addu'ar Allah yasa Rahma zata kawo masa abincin. Rahma kuwa tsakiyar Ummiterh da yaranta ta shiga suna hira, wayarta ahannunt tana shiri turama Abie saqo. Jaddatu ta shigo da sallama. “Takwara ta so ki kaiwa Abienki abinci kina kaiwa ki dawo kinji?†Rahma kanta k'asa ta ce“Toh Ummi.†Jaddatu ta fita tana girgiza kanta, ita kam batajin da'din sauyin Rahma. Rahma akunyace ta miqe ummiterh na mata dariya ta ce“Uhmm! Wai yaushe Abien naki ya zama surukin ki sai kunyarsa kikeyi?†Rahma ta langwa'bar da kanta ta sanya niqab 'dinta ta ce“Uhmm wlh azabar kunyarsa nakeji ayanzu.†Ta 'karashe mgnar tana ficewa daga 'dakin. Koda ta fito falon ta isko Jaddatu ta ha'do masa komai, banda coffee. Kitchen ta nufa ta isko Latifa ka'dai tana wanke² ta ce“Pls Latifa ki ha'do coffee me da'di sai ki kawo sama wajan Abie ina jiranki pls.†Ta 'karashe mgnar tana ficewa. Latifa ta amsa“An gama uwar 'dakina.†Tray'n Rahma ta 'dauka cike da kunya ta nufi sama. Abie kuwa yana shiga ya rage kayan jikinsa ya shiga bathroom, ya saki shower, bai wani jimaba gudun kar Rahma ta shigo ta tsere. Agaggauce ya shirya da yake daman ya yi sallar isha a waje, kayan shan iska ya saka wando iya guiwa sai singlet lafiyayar fatarsa sai sheqi take, gashin kansa wanda yasha gyara sai sheqi yake jikinsa me 'dauke da gargasa ko ina baqiqiran sai sheqi suke, yana baza 'kamshi ya fito falon ya kunna Tv CNN, ya zauna yana lumshe idanunsa jiran Babynsa 'duminta kawai yake son ji ba wai dan zai iya cin abinci ba. 5 minutes da zamansa tai knocking 'kofar, ya bata izinin shigowa. Bu'dewa tai ta shigo 'dauke da tray tana sallama. Amsawa yay ya waigo ya zuba mata idanu. Akunyace kanta a'kasa ta fara takowa wajansa, gashin jikinta har miqewa yake ganin yadda komai na Abienta abayyane, gashin cinyarsa sai qyalli yake. Saman center table ta ajiye tray'n. Ta du'ka zatayi serving nasa ya damqe hannunta ya janyota jikinsa ya kanainayeta ya cire niqab 'din ya sumbaci wuyanta ya hura mata iskar bakinsa, idanunta da 'kofar kunnenta. Ajiyar zuciya ta sauke ta ce“Abie zan ha'da maka abinci ne, kuma Jaddatu ta ce nayi sauri na koma.†Fuskarta ya tallafo yana shafawa ya tsareta da manyan idanunsa cikin wata irin murya mai dadin gaske ha'di da shagwa'ba wacce ya karaya mata dukkan kuzarin jikinta ya ce“My baby ni banson abinci ke nakeso nagani akusa dani me yasa bazaki bari na saka amtso da ranan bikinmu nan kusa? Pls ki bari naji 'duminki na rasa me yasa ayanzu na fiye ha'dama akanki.†Ya 'karashe mata tambyar yana sumbatar goshinta ya kamo le'benta na kasa yana tsotsa, ahankali yana mata wani irin shu'umin kallo, hannunsa 'daya yana murza fatar wuyanta. Rahma kallonsa tai wata irin azababbiyar 'kaunarsa take ratsa dukkan illahirin jikinta barin da ta tuna nasihar abienta. Hannunta ta 'dora saman fuskarshi ta shafi sajansa ta lumshe idanunta tanaji yana shan le'benta na kasa ta zagaye hannayenta bayansa tana shafawa sannu ahankali. Qamqameta yay ya zura mata la'bbansa biyu cikin bakinta. Kawai sai ta tsinci kanta da kamowa a ahankali ta fara tsotsarsu idanunta a lumshe, awannan lokaci batada burin da ya wuce ta kwana da Abienta su kasance ahaka manne da juna bakinsu cikin na juna suna shan zumar bakinsu. Abie ya cusa hannunsa cikin lallausar sumar gashinta yana caku'dawa yana shanye yawunta wanda take tura masa cike da shauki. Da sauri ta zare bakinta acikin nasa, tana maida numfashi cikin fizgo numfashi me qarfi ta ce“Abie zan tafi Jaddatu ta ce kar na tsaya.†Idanu ya kafa mata cike da zallar 'kaunarta, yadda take mgna cike da zallar shagwa'ba tsoro 'karara ya bayyana akan fuskarta. “Uhmm! Babyna mgnar gaskiya bazan barki ko 5 minutes bakiyi ba ki tafi...†'Kofar Rahma taji anyi knocking, ta fara qoqarin zare jikinta yaqi. Ahankali ya ce“Wai Baby me kike hakane? Ko cinyeki zanyi?†Rahma ta sadda kanta tana girgizawa, ta koma jikinsa ta kwanta tayi shiru tana sauke ajiyar zuciya. Ahankali ta ce“Abie Latifa ce ta kawo coffee ni nace ta dafa.†Ha'barta ya 'dago cikin sanyin murya ya ce“Pls kalleni my baby.†Rahma ta kalleshi akunyace. Wani irin rikitaccan kallo ya aika mata cikin 'kwayar idanunta tai sauri 'dora hannunta kan 'kirjinsa tana rufe idanunta cikin kasala ta ce“Ya Allah! Abie ka bari na amso maka coffeen.†Murmushi yay ya sumbaci 'dan qaramin bakinta ya ce“Ok amso my baby.†Kamar jira take ta miqe daga jikinsa tana tangadi, yay saurin riqota ya miqe ya mannata jikinsa ya riqo 'kugunta yana magana 'kasa². “My baby ki nutsu karki jimin ciwo.†Kallonsa tai cikin kasala ta ce“Tom Abie.†'Kugunta ya murza ya sumbaci kasan wuyanta ya ce“Pls kice min Baby nafi jin da'di kinji?†Rahma ta tsinci kanta kamo 'kugunsa tana kallonsa ta ce“Babyna bari na amso coffeen.†Sumba me tsada ya bata a lips 'dinta ya 'dauketa cak har 'kofar ya ajiyeta ya la'be bayan 'kofar Rahma ta bu'de 'kofar Latifa na shirin shiga ta ce“A'a kawo ki koma zanzo yanzu.†Latifa ta ce“Jaddatu ta ce kizo yanzu.†Rahma ta shiga raba ido ta ce“Ok jeki gani nan.†Latifa ta juya ita juyo ba tare da ta murza key ba, ta kalli Abie tana marerece fuska ta tako kusansa har sunajin hucin junansu ta ce“Abie amsa na tafi Jaddatu tana kirana.†'Kugunta ya zagaye ya rankwafo dab da kunnenta yafara mata ra'da. “My baby tafiya zakiyi ki barni?†Rahma idanunta suka ciko da 'kwalla ta ce“Abie Baby kayi hkr Jaddatu ce kaji?†Numfashi ya sauke mata acikin kunnenta ya saketa ya Kama hannunta suka nufi saman kujera. Saman cinyarsa ya zaunar da ita ya ce“Ban coffeen sai ki tafi Allah ya karamin hkr.†Tausayi ya bata ta kwantar da kanta 'kirjinsa tana shafa kansa ta 'dago ta fara hura coffen, ta tallafo fuskarshi tana basa abaki ya fara Sha kawai sai taji hannunsa cikin rigarta yana shafa cikinta ya gangaro 'kirjinta. Ajiyar zuciya ta sauke ta ce“Abie ka bari kaji?†Kai ya girgiza yana kamo nipples 'dinta yana murzawa ahankali. Saura kadan ta saki cup 'din coffee 'din, ya tare ya ce“Baby za ki 'kona min kanki.†Kukan shagwa'ba ta sakar masa. Hannunsa ya zaro yana buga bayanta ya ce“Na bari ban coffeen nasha da kaina.†Kafa'da ta maqale taci gaba da bashi coffeen har ya shanye, ta miqe ta zuba masa jalof din shinkafa 'yar saudiya taji naman rago, da hannunta take basa abaki yanaci yana mata ra'da ko me yake gayamata oho sai baki take turowa idan zata saka masa kuka sai ya ce“Shi kenan My heart. †Sai data bari yaci ya 'koshi ta shige jikinsa, ta ce“Abie albishirinka?†Gashinta ya sumbata yana mata chakulkuli ya ce“Goro baby muje bedroom ki fa'damin.†Bai jirata ba ya miqe da ita ya nufi bedroom. Rahma kuwa dariya take dan ta shagala Sam ta manta kowa da kome Abienta na da take kallonsa. “Abie goyani don Allah.†Ta fa'da ashagwa'be. Bayansa ya goyata yana dariya yana dab da shiga bedroom yaji bugun 'kofar falon murya Jaddatu da kanta tana kiransa. “Kai! Abdul Majid! Ni zakawa iya shege bu'dema yarinya k'ofa wlh ba ruwana da girmanka sai wanwanka maka Mari aiki zaka maidamana baya?†Rahma ta zazzaro idanunta gabanta na fa'duwa cikin murya kuka ta ce“Abie kagani ko ka jamana sauke ni kaje ka kwanta sai nayi 'karya nace kanka yake ciwo dakyar kaci abinci.†Abie ya ce“Oho! Baby 'karya ciwo idan kuma nayi ciwon da gaske na mutu na barki ya....†Wani irin ihu Rahma tai tana beqa kanta ta wuyansa tana ha'de bakinsu, ta qamqameshi, hakan yayi daidai da bu'de 'kofar da Jaddatu da Hanan sukayi aguje suka shigo jin ihun Rahma....... _Sai kuma Allah ya kamu bayan sallah zamu qarasa idan Allah ya ban iko wandan kuka min uzuri kuka gane nagode wanda baku fahimceni ba ma banga laifinku ba ku'di kuka biya, duk ina muku fatan alkhair._ _Rahmerh ladingo😉_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 5/6/22, 18:01 - Buhainat: ```D A``` ```95``` _Rahmerh ladingo😉_ *Eid Mubarak.* _Tak'abbalullahu minna wa min kum_ Jaddatu da mugun sauri taja burki, tai tsaye cak, sai kuma tai azamar juyawa, har tana neman fa'duwa. Hanan tai sauri riqota sabida ita tuntuni ta juyar da kanta, sakammakon ganin bakin Abie da Rahma ha'de waje 'daya, kuma tana kwance gadon bayansa ta bayansa ta beqo kanta, yanayin ya bada wani irin salo, me buegewa, yadda suke adunqule waje 'daya. kuma alamu ya nuna Sam basuji shigowar su Jaddatu 'dakin ba. Dan zatonsu wani abun ya samu Abie shiyasa Rahma ta saki ihuuu abinda ya rikitasu kenan suka shigo basu jiraba an bu'de musu qofa ba. Jaddatu ta qara rintse idanunta, tana fa'din. “Kai innalillahi! Wallahi Abdul yaushe ya 'batamin yarinya haka sbd Allah kidiba kiga tana bayansa amman fuskarta ha'de da ta shi, ai sai wuyanta ya karye, ni bu'de min qofa na wuce wallahi zan ha'du da shi naji tun yaushe ya b'atamin yarinya da wannan shirmen banzan...†Hanan ta zube qasa tana 'kyal'kyala dariya, harda riqe cikinta, tana fa'din. Sbd Allah Ummi mutun da matarsa, yo me naki aciki?†Mgnar Hanan ta janyo hankalinsu Abie. Rahma tai sauri zare bakinta daga na Abie, ta 'dago kanta tana kallon bakin 'kofar falon. Muguwar kunya ta kamata, ganin Jaddatu ta basu baya,tana surfama Hanan masifa akan ta bu'de mata qofa ta tafi, ita sai ta tsaya ta kwana wajansu, tinda bazata tafi ba. Cike da muguwar kunya ta diro daga bayan Abie ta shige bedroom 'dinsa aguje tana sakin kukan takaicin ahalin da Jaddatu da Hanan suka gansu. Saman bed ta fa'da ta shige bargo tsabar kunya, dan gani take ita kam bazata sake yarda ta sake ha'da idanu da Jaddatu ba. Abie ya dafe goshinsa yana me jin kunyar Jaddatu, ga kukan da yaji babyn nasa ta fashe da shi. Cikin dakiya ya nufo wajan su Jaddatu yana zura hannayensa cikin aljihun wandon baccin sa. “Wlh Hanan idan baki bu'damin k'ofa ba, zan ci qaniyarki fa! Ni mahaukaciya za ki sakani gaba kina min dariya..?†Abie ya iso wajan yana murmushin qarfin hali, ya ce“Wai Ummi me ya farune?†Ya 'karashe tambayar yana zaro hannunsa waje ya riqe Jaddatu, ya Kama handle 'din qofar, yana kallon Hanan, wacce har yanzu dariya take tana kallon shi. Ido 'daya ya kashe Mata, ya ce“Allah ya shiryeki Hanan, Ummi muje kiyi hkr wlh ba abinda kike tunani bane yanzu zan kawo miki 'yarki.†Jaddatu tai mutuwar tsaye, tana kallon Abie, rashin kunya qiri-qiri. Fuska ta ha'de ta ce“Bud'e min 'kofa na wuce, ai ba damuwa kai da matarka, idan ma ka ce a daina gyaran da ake Mata tazo kenan ai shikenan tinda daman ka ce baka son ayi wani biki ka riqeta kawai...†Abie yay murmushi ya ce“Tuba nake ya mahaifiyata, wlh minti biyar bazata qaraba zan kawo miki ita muje.†Jaddatu bata sake magna ba, ya bu'de qofar yana riqe da hannunta suka fito, Hanan ta miqe ta biyo bayansu tana qyalqala dariya. Sannu ahankali Abie ya sakko Jaddatu qasa, bai zame da ita ko ina ba sai bedroom 'dinta, ya samu ya lalla'bata, Hanan na musu dariya. A qudundune ya iskota cikin bargo tana famar kuka. Saman gadon ya haye ya janye bargon da ta rufa,ya sanya hannayensa dukkan ya 'dagota ya 'dorata saman cinyarsa ya tallabo fuskarta, ya tsirama kyakkyawar fuskarta manyan kyawawan idanunsa, cike da matsanaiciyar 'kaunarta, iska ya hura mata saman idanunta da qofar hancinta, ya matso fuskarshi dab da tata, yana goga mata kwantaccan sajansa, ha'di da hura mata iskar bakinsa mai fitar sanyin qamshi. Yay mgna can qasa cikin kwantar da murya. “Please mn my Baby. toh meye ma na kukan? Ni bana son kukanki yi hkr ta shi muje na rakaki.†Ya qarasa mgnar cike da sigar lallashi, yana zura harshensa saman fuskarta yana lasar hawayen da yake silalowa kan fuskarta. Qamqameshi tai, cike da shagwab'a ta ce“Rabin raina! Kunya Jaddatu nakeyi, kwance gadon bayanka ta ganin, bayan haka bakina na cikin naka, lokacin da kamin zancan mutuwa bansan lokacin da na aikata hakan ba.†Labb'anta ya sumbata ya Mata ra'da akunnenta yana sake qamqameta yana shafa bayan. Zabura tai tana qasa da kanta cike da kunya ta girgiza kanta, tana me wasa da yatsun hannunta. Dariya yay ya miqe tsaye ya sakko daga saman bed, ya kamo hannayenta ya ce“Oya My baby love.†Ba musu Rahma ta sakko ya gyara Mata fuskarta yana maqale da hannunta suka fito falon. Kallon so ya mata ya ce“Ko na goyaki?†Shagwab'e fuska tai ta maqale kafad'a ta ce“Abie ni dai da mun kusa sauka ka barni ka dawo zan qarasa kaji?†“Ok Baby love naji ai dole naji Ruhina.†Rahma tai murmushi tana qara damqe hannunsa cikin nata, tana jin sonsa na qara shigar dukkan wata gab'a ta jikinta. anutse suke tafiya yana kasheta da kalamai masu sanyin dad'i. Dab da zazu sauko, ta zame hannunta ta qara gaba. Kai ya girgiza ya juya yana fa'din. “Ruhina kiyi mafarkina.†Rahma cike da kunya ta shigo bedroom 'din tana rarraba idanunt, jin har lokacin Jaddatu na masifa. Hanan ta ce“Ummi sai kiyi hkr gata tazo, Ummi ai nazata Chan zaki kwana?†Rahma taji kamar ta nutse dan kunya, ta wuce sumsum batayi mgma ba tai shirin bacci, tai kwanciyarta kusan Jaddatu. Jaddatu ta ce“Zanga ta imda zaku sake ha'duwa tinda ke sakaryace, ina gyaraki kina zuwa yana lalubeki koh?†Rahma ta runtse idanunta, aranta tana fad'in. “Innalillahi! Abie ka jamin ya zanyi? Ashe ban masa zance Abie 2 da Meerah ba.†Hanan dariya kawai take abinta, Rahma kuwa ta cure waje 'daya kamar ruwa ya cinyeta. Abie kuwa ransa fess ya kwanta, ba jimawa bacci ya 'daukesa, sbd tashin da yake so ya yi na cikin dare. ★★★★★★ *Bayan kwana 5* Niger Duk tsayin kwanakin nan Ja'afar bai sake kusantar Ibtisam ba, yana kulawa da ita, sosai har ta warke ras ganin bai sake neman komai wajanta ba, ta saki jikinta da shi, sbd yadda yake bata kulawa, ga yanayin yadda yake romantic nata, bai wuce iyaka sai ta Fara rage tunanin Abie Sam yanzu bai dameta ba kamar da, datake wuni tana tunaninsa. Tsaye yake a 'kofar falo cikin shirinsa mai k'ayatarwa, 'kananun kaya jikinsa ya yi masifar kyau, sai baza 'kamshi yake, yana amsa waya. “Eh Abie insha Allah gobe muke tasowa.†Daga chan Abie Wanda yake harabar asibitin Rahma, ya amsa da. “Ok Ja'afar Allah ya kawoku lfy, an shirya komai agidanku, insha Allah idan kazo kahuta sai muyi mgnar aikin ka, tinda kace bazaka cigaba da karatu ba!†Cike da girmamawa Ja'afar ya ce. “Ok Abie insha Allah Ngd Allah ya qara rufa maka asiri, sai munzo.†Abie ya amsa da “Ameen ya Allah Ja'afar.†Katse kiran Ja'afar yay bayan ya masa sallama, ya kalli qofar jin takun Ibtisam. Sanye take cikin wani danqarere lace, amman ba wai me ku'di dayawaba daidai wadaida ne, baqine me adon pink ya Mata kyau sosai 'dinki Riga da zani. Idanu suka ha'da tai saurin kauda kanta, tana murmushi qasa², ganin yadda yake kallonta kamar zai lasheta, amman ya wani waske yana shan 'kamshi. Dab da shi ta tsaya kamar zata shige jikinsa, ta 'dan kalleshi ta ce“Mon amour na shirya.†Hancita yaja, ya matsota jikinsa, ya rankwafo, dab da fuskarta, ya 'dago kanta bai tsaya wani batuba ya ha'de bakinsu ya sumbaceta, tare da tsotsar harshenta. Ibtisam ta zare bakinta ashagwa'be ta ce. “Don Allah muje kaji.†Da yake miskilan na kusa bai sake mgna ba, ya Kama hannunta suka fito ya rufe qofar falon, suka tafi. Keke napep suka hau. Tafe suke acikin keke napep, Ja'afar yana latsa wayarsa, message suke da wani abokin Haroun. Kallonsa Ibtisam tai ta ce“Mon amour ina zamu fara zuwa?†Kallon yay ya shafi sajansa ya ce. “Uhmm! Gidanmu mn, daga Chan sai ki wuce da dare zanje na kawoki.†Hannunsa ta kamo tana wasa da yatsun hannun tana murmushi. Kallonta kawai yake, yadda ta dawo Ibtisam d'insa ta da. Murmushi yay aransa ya ce“Mon cÅ“ur anji maza anyi hankali. A 'kofar gidan Mal Adamu keke napep ta ajiyesu, Ja'afar ya biyasa ku'dinsa suka shiga. Acikin soron qofar Ibtisam ta riqe hannun Ja'afar tana sunne kanta, ta ce“Mon Amour inajin kunyar Inna wlh.†'Yar dariya yay, ya rungumota ya ce“Tabbas dole kiji kunyarta 'danta kin Nuna bakya sonsa, yanzu kuma ya kaiki duniya ta daban kin dawo haiyacinki...†Da sauri ta sanya hannunta ta rufe masa baki, tana narai² da idanu ta ce“Please Mon amour za'a gamun muje.†Fuskarta ya shafa ya saketa tai saurin yin gaba, cike da kunyar irin yadda yake nuna mata tsantsar 'kauna, tin Randa suka zama abu d'aya. Inna Hansatu mai waina, suna zazzaune a rumfa tsakar gida, anata hira hankalinta wajan lissafain ku'din wainarta, taji sallamar Ja'afar da Ibtisam. Deluwa ta amsa sallamar cikin sakin tana fad'in. “Sannunku da zuwa kune da rana tsakiya?†Ja'afar ya ce“Eh wlh umma mun fito sallama ne.†Inna ta ce“Au ashe gobene tafiya Allah sarki baqin buzuna.†Ibtisam ta tsuguna tana gaishesu cikin girmamawa. Inna ta amsa fuska sake tana bata hannunta, ta qarasa ta zauna kusanta cike da jin nauyinta. Maimou ta ce“Ya Ja'afar kamar nabiku, auntie Ibtisam ko nazo mu tafi ne?†Ibtisam kanta 'kasa ta murmusa ta ce“Eh Maimou.†Ja'afar ya ce“Ina wasa dakene?†Inna ta ce“Maida wuqar yayarta take tsokana ah toh.†Deluwa tai dariya ta ce“A'a fa kinsan halin Maimuna idan ta samu zuwan yi zatayi.†Ja'afar ya miqe ya ce. “Bari naje wajan Baaba na dawo, sai ki tafi Chan gidan.†Ibrisam kanta a 'kasa ta amsa da. “Toh†Inna ta ce“Kaga kuwa abincinsa can yanzu za'a kai, jeka da shi.†Ja'afar ya amsa da. “Toh innah.†Yana fita innah ta miqe da kanta ta zuboma Ibti abinci, dakyar tai hannu biyu sbd tsabar kunya da takeji, Maimou na janta da hira. Sai kusan qarfe uku Ja'afar yazo ya rakata gidansu, daga can ya shiga sabgogin shi tare dasu Harisu dan tare zasu koma. Laraba tinda Ibtisam tazo da kallo take binta, ganin cikin kwanaki 6 ta yi kyau tsaf abinta, fatarta taqara murjewa, kamar ma ta yi 'kiba haka take gani. Taslim tai dariya tana kallon Laraba ta ce“Kai Anna sai kallon Auntie Ibti kikeyi halan ta canza ne?†Aydha tai tsalaf ta ce“Eh wlh ta yi kyau abinta.†Ibtisam ta zabga Mata harara ta ce“Ni ban son baqin surutu fa! Wai nayi kyau.†Laraba ta ce“Wlh sai yau da naganki hankalina ya kwanta, kinga yadda kika sauya kuwa? Allah ya qara Baku zaman lfy da kwanciyar hankali, dan Allah Ibtiam ki kwantar da hankalinki, kibi mijinki sau da 'kafa, kinga 'kasar wasu zakuje banda iskancin nan da kika tsira na baya ni dai wlh ba ruwana.†Ibtisma ta zumb'uro baki gaba ta ce. “Anna ki daina tunamin wlh tallahi ba yin kaina bane alokacin, kuma ai komai ya wuce insha Allahu zanma roqeshi gafara, da zaran mun isa lafiya.†Ta 'karasa mgnar tana goge hawayen da suka silalo kan fuskarta. Taslim ta ce“Ai wlh auntie kinyi dacen miji dan Allah Ku zauna lfy kinji?†Ibti tai murmushi ita kunya ma takeji sbd Taslim ta fita hangen nesa. “Anna bari naje gidan Dadda na dawo.“ “Toh ki gaisheta Karime kuwa jibi zata tafi kije kuyi sallama.†Tanko ne ya shigo bakinsa d'auke da sallama. Ibtisam ta miqe aguje ta tarbesa tana rungumesa cikin murna ta ce“Baba nayi kewarka dayawa.†Tanko ya saki baki da hanci yana kallon Ibtisam, da gaske yaga tayi kyau sosai harda 'yar 'kiba ma. Hannunta ya kamo yana washe baki. “Kai masha Allah Ibtin babanta naji dad'in ganinki haka sosai Allah ya qara muku zaman lafiya, ince dai ba matsa masa kikayi ba, akan ya kawoki ba koh?†Tana maqale da hamnunsa ta ce“A'a Baba, wlh shi ya ce muzo muyi bankwana gobe zamu tafi Tchad. †Kai masha Allah, naji dad'i Allah ya Baku zaman lfy ya kaiku lfy, dan Allah ki nutsu kisan bautar Allah kikaje yi, sannan dan Allah karki jamana abin kunya bake ba bawan Allah nan kinga kinada auren wani akanki, kiji tsoron Allah aduk Inda kike ki tuna idan bakya ganinsa shi yana ganki.†Ibtisam ta ce“Wallahi Baba na muku alqawali ba bainda zai faru sai alkahiri, insha Allah. †Tanko ya ce“Alhmdllh naji dad'i sosai Allah ya miki albarka, ya albarkaci aurenku.†Laraba ta amsa da “Ameen ya Allah. †Ibtisam bayan iyayanta sun gama mata nasha mai shiga jiki ita da Aydah da Taslim suka tafi gidan Dadda domin mata sallama. Ja'afar sai kusan 9 na dare suka tafi gidansu, bayan sunyi sallama da dukkan 'yan Uwa da abokanan arzik'i. Su na isa gida suka fara shirin tafiya dan gidan bus zasu kwana 'karfe 4 na asuba bus d'insu zata tashi zuwa damagaram. Bayan sun gama dukkan shirinsu sukayi wanna suka shirya. Ja'afar ya kalli Ibtisam na hamma. Hannunta ya kamo yana murzawa ya ce“Muje toh ai zakiyi bacci a can.†Langwab'ewa tai ajikinsa ta ce“Ai ba wani bacci hayaniya ta yi yawa awajan Mon Amour.†Murmushi yay iya labb'ansa yaja hancinta ya ce“Oya muje dare fa ya yi kar murasa abin hawa.†Manyan idanunta ta zaro waje tana 'Dora hannunta saman 'kirjinsa ta kallesa ta ce“Mon Amour Wlh na manta fa! Ai shi kenan muje 'din wlh bacci inaji kamar me.†Fuskarta ya tallafo da hannunsa 'daya, 'dayan a 'kugunta yana Mata wani shu'umin kallo Wanda ya saka taji fa'duwar gaba, ta lumshe idanunta tana tura kanta tsakiyar 'kirjinsa. Bakinta ya sumbata ya Mata ra'da akunnenta. “Je t'aime bébé, kinci bashi dayawa fa! Zaki biya a Tchad. †Ibtisam ta 'kwace jikinta ta koma baya tana maqale kafa'da. Kai ya girgiza yana zura hannunsa cikin aljihun wandonsa, ya fita kiran adaidaita sahu. Aikuwa suna zuwa gidan bus (3stv) ya rakata 'bangaran mata ya wuce wajan maza, bata jimaba bacci ya 'dauketa duk da kuwa qaran TV bai hanata baccinta ba. ★★★★★★ Washegari misalin 4:30 na asubah bus d'insu ta 'daga daga Tahoua. Tchad Duk tsayin wannan kwanakin da gaske Jaddatu ta hana Abie ganin Rahma ta amshe wayanta ko awaya basa ha'duwa, hakan ba qaramin takura rayuwarsu yay ba su duka biyun sunyi missing 'din junansu, Rahma kuwa tai alk'awalin bazata bi kowace hanya ba dan ganin Abien, zata hkr har ayi bikin tinda yazo. Jaddatu Abie2 kawai take Kira a waya taba Rahma su gaisa, ko idan yazo gaishe da Jaddatun ta basa umarnin shiga wajan Rahma susha hirasu nan kawai take samun sassauci, Abby da zainabu sunata dariya dan sunga Jaddatu abun na gaske ne. *Gabon* Ma'aruf duk yabi ya rame, ya sakawa kansa damuwar abinda sukayi da Rabi'ah, Uwa uba ga ciki ajikinta, abun ya tab'asa sosai ga shi Aishatu ta ce yabar komai ahannunta, haka ya barwa Allah ikon sa. Cikin shirinta ta fito tayi kyau tsaf sai uwar ramar da take damunta. Hajiya ta kalleta ta ce“Aishatu wai me kike nufi da Ma'aruf ne? Toh wlh yau gidanki za ki koma kya qarasa warkewa agidanki, shifa Aisha zaman aure 'dan hkr ne, wlh duk macan da bata iya hkr da mijinta tabbas bazata iya zama da kowa aduniya ba, Ma'aruf fa 'dan uwanki ne koda wani abun ya miki hkr zakiyi ki yafe masa sannan idan Wanda zakiyi qoqarin sanya shi hanyane ki jajirce kiga ya bari ne, ba wai ki guje shi ba, ke da yake 'dan uwanki kin guje shi ina kuma bare?†Aishatu ta zauna kusan mahaifiyarta ta kamo hannunta ta ce“Insha Allahu zan koma ni bai min wani abu na gujewa kawai naji haushine wani lamari da ya faru amman insha Allah na yafe masa kuma idan na koma zanzo na muku bayani wlh :kaddarace kuma bata wuce kan kowa, zan shairya cikin kwanakinnan kafin sati biyu zan koma, bari na qara warwarewa.†Kallonta mahaifiyarta tai ta ce“Ni bazan matsa miki naji tsakaninki da mijinki ba, dan haka Ku gyara tsakaninku Allah ka'de fitina tsakaninku.†Aishatu ta amsa da. “Ameen Uwa tagari sai na dawo.†Kai tsaye Aishatu tana fita ta hau taxi ta tafi gidansu Rabi'ah dan bata yarda da ita ba, tana gudun ta zubar da cikin. Rabi'ah zaune tsakiyar falonsu qasa tana shan iska, sanye da doguwar Riga atamfa, duk ta rame sai uban fari tai cikin ba qaramin laulayi take sakata ba. Hannunta riqe da cup tana shan ruwan tsamiya. Aishatu ta shigo gidan da sallama. Maman Rabi'ah ta amsa tana shanyar kayan da almajirinsu ya wanke ya bari igiyar ta cika. “Ah Aishatu kece da rana haka?†Aishatu ta rusuna ta gaisheta tana ajiye baqar ledar hannunta, ta amshi shanyar tanayi. “Wlh nice mama ina Rabi'ah kuwa?†“Tana ciki kawo nayi dan Allah Aisha ki bari kema ba lafiyar kirki gareki ba.†A'a mama zanyi.†Bayan ta qarasa ta Mata jagora suka shiga d'akin. Rabi'ah jin murya Aishatu ya saka duk ta diririce. Dakyar ta amsa sallamar tsabar kunyarta. Aishatu ta zauna kusan Rabi'ah ta ajiye ledar ta ce“Rabi'ah barka da rana ya jikin?†Rabi'ah ta fashe da kuka ta rungume Aishatu tana kuka mai cin rai ayanzu arayuwarta ba abinda tafi so irin mutuwa duk da tasan bata tanadi abinda za'ace taso mutuwa ayanzu ba. Aishatu ta janye ta matsa gefe tana tab'e baki, ta ce“Uhmm! Nazo na sake garga'dinki ne wlh karki kuskura ki zubar da cikin nan, yadda bakiji kunyar abinda kukayi ba har Allah ya Baku kyauta toh idan dai Allah ya yarda sai kun haifesa ya taka doron k'asa, sbd bakusan me zai zama ba nan gaba ko ta zama ba, dan haka kuji tsoron Allah karki zubar da cikin nan.†Rabi'ah ta ce“Insha Allahu dan Allah Aisha ki yafemin.†Baki Aishatu ta tab'e ta ce“Wlh da ban yafe muku ba Sam bazaku tab'a sake ganina arayiwarku ba, ni na tafi Allah ya qara lafiya.†Rabi'ah kunya ta hanata rakiya tana kallon Aishatu har ta fita. Sallama ta ma Maman Rabi'ah ta tafi. Tana fita Rabi'ah ta fasa kuka me cin rai tana qara nadama abin da tayi, tabbas ta yarda son zuciya b'acinta. ★★★ Rayyana zaune ta yi tagumi tana tuna rayuwarta agidan Abie. Hawaye ya silalo mata tai saurin gogewa ta mai fad'in. “Astagfirullah wa'atubu ilaik, ya Allah ka ciremin son abinda yamin nisa na har abadan.†Auntie Saro da take shigowa d'akin ta amsa da. “Ameen ya Rabbi, wlh Raiyana ki fitar da Abdulmajid aranki ki fawwalawa Allah komai ki Saki jikinki ki mori 'kuruciyarki dan wlh har yanzu da sauranki, karki bari tunanin abinda bazaki samuba ya nakasaki, fa! Ki Saki jikinki kinga ba iddah akanki ki dinga daukan wanka kawai idan sabga ta samu muna fita insha Allahu za ki samu miji, amman idan kinyi tuba domin Allah. †Rayyana ta share hawayen da kuma silalowa saman fuskarta, ta sauke ajiyar zuciyata, ta kalli Saro ta ce“Uhmm! Bazaki ganeb wlh son so nake ma Abie, amman ba komai zanci gaba da addu'a, Allah ya ban Wanda zai soni.†Very good my sister, insha Allahu yanzu ki tashi muje tsakar gida musha iskar Allah ga Badiya qawata can tazo karki sake taga alamaun damuwa a fuskarki.†Rayyana ta miqe tai murmushi ta ce“Kai Auntie Saro bakida dama dole dai so kike kiga na sake koh?†Hararata tai ta ce“Eh mana.†Aikuwa Badiya tin daga nesa take kallon Rayyana Sam bataga alamar damuwa ba sai 'yar Rama da tayi. Cikin fara'a Rayyana ta ce“Oyoyo Auntie Badiya barka da zuwa.†Badiya tai murmushi ta amsa. “Yawwa Rayyana wlh naji dad'in ganinki zuciyarki fess mutuwar aure ba kanki farau ba, sai dai fa samun mini kaar takine ya sakeka haukama kayi wallahi.†Auntie Saro ta tsiyaya Mata lemo tana zama ta ce“Ah toh gayamata dai kawai ta manta baya ta Kama abinda yake gabanta duk Allah ya zab'a mana abinda yafi alkahiri...†★★★ Masha Allah yau su Ja'afar suka iso Tchad lfy, kwanan su biyu ahanya. Kai tsaye Abie ya tura direba aka 'daukosu a tasha aka nufi gidansu 'dan madedeci mai shegen kyau, tsaf nacin amarci, ya zuba musu komai na anfanin abinci, motarsa ta wajan Ma'aruf na 'yar rumfar ajiye motar gidan. Ja'afar zaune kusan Ibtisam, sunyi muguwar gajiya, dukkansu jikinsu ciwo yake musu. Ja'afar ya shafi fuskarta ya ce“Beby gajiya ko? Idanunta ta lumshe tana kwantar da kanta saman kafad'arsa, ta ce“Wlh kuwa Mon amour ko ina ciwo jikina yake min.†“Sorry bari na duba naga toilet na ha'damana ruwan wanka kiyi wanka ki kwanta ni fita ma zanyi.†Ibtisam ta janye jikinta tana miqewa tsaye ta ce“Muje ka nunamin sai na ha'dama toh idan ka fita sai nayi.†Murmushi yay ya ce“Ai wlh yau ba Inda za ki sai na fanshe gajiyata ai na raga miki.†K'walla ta taru mata a idanunta ta ce“Dan Allah ka bari koda bayan wata 'dayane nida bana sallah ma tin jiya...†Hannunta ya kamata ya ce“Beby kalli wannan gida wai namune Allah kenan mai yadda yaso alokacin da yaso Allah ya kare Abie da dukkan family's nasa albarkar Annabin tsira.†Ibtisma ta ce“ameen mon amour.†Bedroom ne guda biyu ajere kowace akwai gado madedeci tsaf masha Allah. Ibtisam ta ce“Mon amour gsky bawan Allah nan ya gama mana komai wai 'dakin ma kowa da nashi...†Hannunta yaja suka shiga bathroom, ya ce“Eh fa na zab'i wannan ha'damin ruwa ki tafi naki ko zamu zauna tare?†Kunya taji ta ha'da masa ruwan gumi sbd zaman da tai gidan Abie da Australia ta koyi abubuwan wayewa. Bayan ya yi wanka ya shirya ya shiga motarsa ya nufi gidan Abie, dakyar Ibtisam ta barsa ganin ya koma Mata Ja'afar d'inta dan ta ce tsoro takeji, dan da faeko ta d'auka wasa yake ba Inda zaije, ganin hakan yasa ya lallab'ata ya fice. Wanka tai ta nufi 'dakinta ta kwanta kasancewar tin jiya bata sallah sai bacci. Can kuwa Ja'afar da Abie sun keb'e bayan sun gaisa, Ja'afar ya basa dukkan takardun makarantarsa, ya duba, daga nan suka nufi company'nisa na sarqoqin zamani masu masifar kyau zaka rantse gold ne, sam ba gold bane ana sarrafasu ne dan masu 'karmin k'arfi amman ina har masu 'karfin rububin siya sukeyi. Wanda hakan ya saka ba qaramin ku'di ake samu wajan ba, suna isa wajan ya mayar da Ja'afar manager. Ja'afar kasa mgna yay sai hawaye kawai, na farin ciki nan take ya Kira gida yana sanarwa da Mal Adamu Wanda shima ya cika da farin cikin lamarin. Bayan kwanaki. Yau ta kama Alhamis ya zama auren Abie da Rahma sauran kwana 3, fa'din kyawun da Rahma ta yi da yadda suka maida mata, jikinta wani matsiyacin laushi, duk da daman jikinta laushi kamar auduga tofa yanzu abin yaci uban na baya, wani irin tsumi Jaddatu da Zainabu suke mata ga na wajan Hanan da Haleesa, abin ba'a mgna ga shegen 'kamshin turaren tsumi da na jikin da ya gama kamata ko cup 'din da tasha ruwa ko lemo ka d'auka masifar k'amshinta yake, matsalarta biyu rashin ganin Abie da jin muryasa sai yadda taga tana tsiyaya yanzu kam pant baya mata pad take sakawa sabida zuba take sosai, da farko kuka ta fara duk ta gigice, tama Hanan da Haleesa bayanin abinda yake faruwa da ita, Hanan ta ci dariya sosai ta yarda Rahma yarinya ce, zaunar da ita sukayi sukayi mata bayani yadda zata gane sai lokacin ta daina kukan. Kowa yasan bikin 'yan gata ake sabida yadda aka qara k'awata gidan masha Allah duk wani ma'aikaci na gidan Kama daga secretary's masu wanki mota na kaya direbobi masu ba flowers ruwa mai kulawa da tsuntsayen gidan tin daga kan baru 'kwa'kwa jimuna talatalo aku 'dawisu. Kai kowa na gidan an musu 'dinkunansu na kece raini Wanda zasu saka ranan biki Latifa da Ummu Adnan, ba'a cewa komai Uwa uba Meerah da take jansin su. Rahma zaune cikin bedroom 'din Jaddatu, Meerah na kusanta zaune tana gyara Mata faratanta. Rahma ta ce“Auntie Meerah kiyi hkr karkiji shiru akan mgnar da na miki har yanzu bamu samu lokaci ni da Abie ba zan masa bayanin insha Allahu kinji? But ke dai ki kasance cikin shiri insha Allah, kin kusa shigowa cikin family's nawa.†Meerah kunya taji sosai sai ta qara qasa da kanta, ta ce“Haba! Rahma ba komai ai daman har a gama biki ki nutsu.†Rahma tai murmushi ta ce“Uhmm! Ba haka ba kawai Abien nawa ne ya yi tsada, wlh nafi 'karfin kwana 11 ban gansa ba da ko giftawarsa.†Meerah ta ce hakan shine daidai ai.†Murmushi tai ta d'aga kanta tana kallon qaton hotonsa manne a bangon d'akin Jaddatu. Abie kwance saman makeken gadonsa daga shi sai singilet da wando iya guiwa, Ac na ka'dasa ta ko ina, waya manne kunnensa, murmushi d'auke kan kyakkyawar fuskarshi mgna yake, shi kansa ya qara wani irin kyau sbd ya fasa fita kwana biyu hutawa yake abinsa, shima ya b'oyewa kowa ganinsa, sai 'yan gidansu, auma basa wani ganinsa. “Ok Nasir ba damuwa idan kana ganin zuba hannun jarin companyn mai nasara bazai zama matsalaba za'a zuba but yanzu banda lokaci ka bari har na nutsu nan da kwana 3 jirgina zai 'daga Turkey (Istanbul) zan yada zango, daga chan zan shiga zagayen qasashe, but zan nemaka naji yadda za'ayi Ok?†Alhaji Nasir daga chan yay murmushi ya ce“Tabbb zan dai saurara idan ka gama cin amarcin zan waiwayeka mu dai atemaka mana shigar da kud'inka companyn mai nasara akwai qaruwa sosai wallahi sbd kowa rububin ka zuba dukiyarka companynsa suke, sun san komai naka domin ilahi kakeyi.†Abie ya miqe zaune yana shafa kwantacciyar sumar kansa mai laushi tana fitar da k'amshi. “Ok..OK! Nasir zamuyi mgna ka bari na nutsu insha Allahu.†Sallama sukayi, yana ajiye wayan ya miqe ya sauko daga bed domain shiga bathroom kiran Ja'afar ya shigo wayarsa , ganin Ja'afar ne ya sanya ya dawo ya 'daga kiran. “Hello Ja'afar kana ina?†Cikin girmamawa Ja'afar ya ce“Abie ina company don Allah idan da dama kazo yanzu...†Abie ya ce“Ja'afar ba nace maka ba na ajiye komai sai na dawo daga tafiya tsawon wata 3 ba? na jiye komai na amince ma kaida matemakinka Sadi da Kamal komai na wannan company kuyi komai amana na baku Okay?†Ja'afar ya dafe goshinsa yana shirin mgna yaji an fizge wayar hannunsa.........! Whtspp number😊 _*+22796515805*_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 5/17/22, 22:52 - Buhainat: ```D A``` ```96``` _Rahmerh Ladingo😉_ Ja'afar ya 'dago da kansa ransa amugu b'ace, ya kalli Alhaji Dauda ya ce. “Ban wayata ka fa Kama girmanka, bana shiga sabgar kowa, akan aikina nake komai, taya za'a dinga baku kaya akan farashi mai sauqi sai kuje kuna linka ku'da'dan kaya, bayan kunsan dokar da mai dukiyar ya sanya?†Cikin hasala Alhj Dauda ya ce“Kai D'an talakawa 'karya kake wlh, waye ubanka a 'kasar nan da har zakayi sa'insa dani?†Murmushi Ja'afar yay ya ce“Ba kowa bane sai nagartaccan mutum Wanda yaban tarbiya,da ba dan haka ba...! Ban wayana kaya dai bari mai shi yazo wlh ba za'a baka sarinsu ba.†Abie da yake jin komai ta wayar Ja'afar, wacce take hannun Alhj Dauda, ya furta. “Hasbunallahu wa ni'imal wakeel! Me yake farune?†Kiran ya katse ya sake kiran wayar Ja'afar. Alhj Dauda ganin kiran yana surfa ruwan masifa yay wurgi da wayan yana huci. Ja'afar ya 'dauki wayansa, yay picking call 'din, yana murmushi. Abie daga Chan ya ce“Ja'afar meke fatuwa ne?†Ajiyar zuciya ya sauke ya ce“Abie Alhj Dauda ne wai sai dai abasa sarin sarqoqin nan akan qasa da farashin da akebawa 'yan uwana talakawa, bayan kanata sanarwa cewar bakayi dan masu da shi su sare suna muzgunawa talakawa ba, inada labarin yadda yake business 'din sarqoqinka a zaman gold Anya hakan yayi kuwa? Shine dan na Hana abasa sarin yazo ya tisani gaba, shiyasa nace kazo da kanka zai fi.†Abie ya dafe kansa, ya sauke numfashi me zafi ya ce“Ok bani Daudan.†Wayar Ja'afar ya beqa masa, ya fizgeta kamar zai tizga masa hannu.†Cikin masifa ya ce“Alhaji AbdulMajid! Wane matsiyacine wannan ka d'ora akan kayanka?†Abie ya ce“Subahanallahi haba Alhj Dauda ya zaka kirasa matsiyaci bayan kaine babban mataiyaci, ta ya na bu'de company Ana sarrafamin Abu na 'kwarai domain bayin Allah marasa k'arfi su siya su saka masu sari su Sara su sayar ban hanaba amman ba irin ku ba, na kuma ce duk Wanda yake mai qarfi yazo yay basaja ya siyi sarqoqina yaje ya siyar da mak'uddan ku'da'de ban yafe ba, shine kai Ashe kana siya ya ganoka ya hana zaka cimasa mutunci?†Dauda ya ce“Ta ya zaka bu'de company irin wannan kayi zaton zamubar talakawa su anfana su kad'ai? Humm! Toh ni dai ba wannan ba don Allah abarni na Sara daga wannan karon ba qari.†Abie ya ce“Ban bada dama ba, bashi wayan.†Ja'afar ya amshi wayan. Abie ya ce“Ban Baku damar siyarwa masu ku'diba sbd zalumci dayawa sukeyi suna siyar da sarqar a zaman gold. †Ja'afar ya ce“Wlh Abie inayi daidai gwargwadona, ina kuma kamosu.†Wayar Abie ya katse Ja'afar ya ce“Sai kayi hkr bazamu bayar ba.†Alhj Dauda ya ce“Ni kukawa cin mutunci zaku gani daga kai har uban gidan naka wallahi na rantse da Allah.†Ja'afar ya ce“Muga alkhairi, addu'ar iyaye na tare damu, indai akan gaskiyar mune, toh ba mutum ba sai dai Allah.†Alhj Dauda ya fice azafafe yana nuna masa yatsa, ya ce“Zaku gani kuwa. Ja'afar ya ka'da kafa'da, ya ce“Tawakaltu Alallahi.†Abie bathroom ya shiga ya watsa ruwa ya fito ya shirts cikin wani lallausan yadi blue ya sauko k'asa ta 'kofar baya. Da misalin qarfe 8 na dare Abie2 dawowarsa kenan zaune yana Jan casbi, yana kallon Tv tashar Al'jazeera, Abie1 ya shigo da sallama. Cikin sakin fuska ya amsa yana fa'din. “Ango kasha 'kamshi.†Abie ya murmusa ya basa hannu sukayi musabaha, ya zauna. Abie2 ya Ce“Fatan kana lfy?†Abie ya amsa da“Lafiya lau Alhmdllh! Yau duk bamu ha'duba, na hangoka masallaci.†Abie2 ya sauka qasa saman carpet ya ba cicciro kayan abincin da Meerah ta kawo masa yay serving d'insu shi da Abie. Sai da sukaci suka idar Abie 1 ya fuskanci Abie2 ya ce. “Am inaga fa yanzu ya kamata ka ajiye iyalai zaifi, ya za'ayi zaka zab'o ko na zab'omaka?†Ya 'karashe mgnar yana tsare Abie2 da manyan idanunsa, yana son ya ga wace irin amsa yama mgnar. Abie2 ya kurb'i ruwa ya ce“Uhm! Na baka zab'i, toh ni ina nake zuwa bare nasan matar aure.†Murmushi Abie yay ya ce“Ok good zan duba, na wuce Allah ya bamu alkhairi.†Abie ya miqe ya rakasa har qofa ya dawo. Zazzaune suke a falo, kowa na nan banda Rahma tana d'akin Jaddatu mab'oyarta. Da sallama ya shigo yana binsu da kallo. Ummiterh tsabar tsokana ta ce masa. “Abien Ummi tana mgna fa!†Jaddatu ta ce“Ke! Wlh bana son mgnar banza uwar me zata basa?†Abby yay murmushi ya ce“Haba! Rahmu kin 'dauko da zafi tsokanar Zahra ne fa!†Hanan da Haleesa suka k'yalk'yale da dariya. Abie ya zauna kusan Jaddatu yana gaishe dasu Abby. Jaddatu ta kalleshi ta ce“Abinci fa?†D'an mufmushi yay ya ce“Ai yanzu naci wajan Abie2.†Iman tai tsalaf ta ce“Abie d'azu naji Auntie Rahma tana cewa ta yi kewarka...†Jaddatu ta ce“Kakan kewansa tai da shegen bakinki kamar na Aku.†Hanan ta ce“Tashi kije ma ki tayata fira, Ummi abun Nata ba sauqi.†Abie ya murmusa ya ce“Ummi yanzu nai mgna da Abie2 akan ko yanada wacce zai tsayar, ya ce A'a ina take zuwa da zai samu wacce zai tsayar, inaga ki tuntub'i Meerah sabida tin kwanaki na masa harinta, idan ta amince ba matsala bayan biki idan mun nutsu sai muje Neman aurenta...†Jaddatu ta ce“Kai Masha Allah wlh naji dad'i bari ai da zafina na isketa tana ciki wajan Rahma. Abie aransa ya ce“Wayyo My Baby baiwar Allah, I miss you so much. Jaddatu ta miqe ta nufi ciki Hanan ta ce“Gaskiya Yayana ka kyauta wannan had'i zaiyi.†Abie ya ce“Allah ko?†Abby babba ya ce“Wlh sosai ma Allah ya tabbatar da alkahiri.†Abie ya amsa da “Ameen ya Allah. †Ya miqe ya musu sallama ya haye sama yanaji Haleesa da ummiterh na tsokanarsa yay murmushi ya tafiyarsa. Rahma zaune tauna hirasu da Meerah cikin jin dad'i yayin da Latifa take linke kayan Rahma na bacci, Jaddatu ta shigo. Rahma ta kalleta ganin bakinta awashe har kunne. Rahma ta kirata. “Ummi!†Jaddatu ta amsa da “Na'am takwara.†Meerah ta miqe zata fita Jaddatu ta ce“A'a ki zauna mgna zamuyi.†Meerah ta zauna cikin ladabi tana amsawa da. “Toh†Jaddatu ta ce“Latifa jeki sha'aninki Meerah zata qarasa linkewa.†“Toh†Kad'ai ta amsa ta ajiye linkin kayan ta fice. Rahma da idanu take bin Jaddatu. “Yawwa Meerah daman mgna nakeso muyi akanki na ce dan Allah ko kin tsayar da mijin aure acan Morocco 'din?†Meerah ta sadda kanta ta ce“A'a Jaddatu babu gskya.†Jaddatu ta ce. “Madallah amatsayinki na yarinya wacce bazata haura shekaru 25 zuwa da 27 ko zaki Iya auren Abien Rahma Abie 2? Karkiji kunyata ki fito ki gayamana gaskiya ba dole sai kinji za ki Iya?†Meerah kunya ya lullu'beta ta qara 'kasa da kanta ta ce“Wlh ba komai Jaddatu ni haka kawai nake kwa'dayin kasancewa daga d'aya daga cikin zuri'arku sabida dattakunku bakwa kyamar mutum ko ya yake, kuma damna Rahma tamun tayin banqi ba.†Kai Masha Allah, naji dad'i wallahi, amman takwara shine baki sanar damuba sai yau Abienki yay mgnar?†Rahma murna ya saka ta manta 'yar kunyar da take da Jaddatu ta haye samanta ta maqalqaleta tana jin dad'in lamarin. Ta ce“Wlh Jaddatu ni bansan ta yadda zan faro miki zancan bane shine na bari har anutsu, kai gaskiya naji dad'i Meerah Allah ya saka miki da alkahiri.†Jaddatu tai dariya ta ce“Ameen dai, Allah ya tabbatar da alkhairi.†Rahma ta amsa da “Ameen tana qara shigewa jikin Jaddatu. Jaddatu ta ce“Ni d'agani wannan k'amshi naki sai ya sakani mura ai.†Rahma sai lokacin ta dawo haiyacinta ta miqe aguje ta shige bathroom. Meerah tana dariya qasa². *Gabon* Misalin 8 na dare Aishatu zaune gaban iyayanta, cikin shirinta tsaf na tafiya gidan mijinta, Tasha k'unshi da kitso ta yi kyau sai uwar Rama abinka daman da ramammiyar mace. Abbanta ya ce“Aisha ki 'Kara hak'urin zama da 'dan uwanki, shima hkr take dake, dan idan zama ya ha'da na aure toh fa kowa hkr ne yake 'dan uwansa, dan haka kai Ma'aruf ka qara hkr da 'kanwarka Allah ya Baku zaman lafiya kutashi kuje. Au Hajiya qara musu fa'da.†Murmushi ta yi ta ce“Alhaji Ai ka gama gayamusu duk abinda zan fad'a musu kawai sai dai na bisu da addu'a Allah ya qara kiyayye gaba koma menene ya had'asu, Allah ya muku albarka Ku tashi kuje.†Aishatu ta share hawayen fuskarta ta ce“Ameen ta miqe ta fice. Ma'aruf sanye cikin wata rantsatsiyar shadda maroon color ta masa kyau duk da ramar da yay,ya sake rusunar da kansa ya ce“abba nagode sosai Allah ya qara girma.†“Ameen ya Allah kuje Allah ya muku albarka.†Ma'aruf ya miqe zuciyar fal farin ciki yau Aishatunsa ta dawo garesa, duk da fargabar abun da zai biyo baya akan Rabi'ah yake mugun fa'dar masa da gabansa. Tsaye ya isko gindin motar ta had'e fuska ba alamar walwala atattare da ita. Bu'de mata gaban motar yay, ya ce“Bismillah Masoyiya.†Kicin² tai da fuska ta shiga ba tare da ta kallesa ba. Rufewa yay yana murmushi ya bud'ema Uwani baya ta zagaya ya shiga 'bangaran direba ya tayar da motar ya nufi gate. Cikin sauran jarumtarsa yake janta da hira, amman ko ci kanka bata cemasa ba, har suka isa gida. Kai tsaye bedroom 'dinta ta wuce ta murza key bata bi ta kansa ba. Ma'aruf sai da ya gama shirin kwanciya ya 'dauki ledar kajin da ya siya ahanya tin lokacin da zaije d'aukar Aishatu. K'ofar ya mur'da yaji gam arufe da key, knocking 'din 'kofar yay,yana kiranta, amman shiru bata bu'de ba. Ajiyar zuciya ya sauke ya ce. “Masoyiya ga kaza nan na ajiye miki ki fito ki 'dauka, sai da safe Allah ya huci zuciyarki.†Azafafe ta ce. “Bana so kaje kaci abunka wlh bazan d'auka ba, ehen.†Kai ya girgiza ya juya ya tafi, yabar ledar kajin anan, yasan halinta zata biyo dare ta 'dauke sbd tana son naman kaza sosai. ★★★ *Tchad* 10 pm Ibtisam zaune tana kallon Tv tsaf cikin shirinta, sai baza 'kamshi takeyi. Jin horn 'din mota yasa ta miqe cikin farin ciki ta fito. Gate ta bu'de masa ya shigo, ta mayar ta rufe ta nufi wajansa. Parking yay a mutaqar gajiye ya fito. Daidai lokacin ta iso wajansa ya ware Mata hannayensa ta shige jikinsa, ashagwab'e ta ce“Sannu da zuwa Mon amour nayi kewarka wai ina ka tsaya?†Fuskarta ya shafa ya d'ago da hab'arta ya sumbaci kumatunta, ya lashi labb'anta ya Mata rad'a a kunnenta. “Mon cÅ“ur! Wlh jama'a ce basu barmuba, anata baqi sai da komai ya Kammala na taho hope kina lafiya?†Jikinsa ta k'ara shigewa ta ce. “Masha Allah tinda kana lfy, ni ma ina lfy sai kewar rashinka.†Hancinta ya lakata suka nufi ciki. Ruwan wanka ta had'amasa ta gudu ta barsa dan nauyinsa takeji. Bayan ya fito daga wanka y'a shirya cikin kayan bacci masu taushi, yana k'amshi ya fito falon. Abinci ta had'a musu dan bata ciba, tare suka ci yana mata fad'an idan ya yi dare ta dinga cin abinci. K'walla ta taru a idanunta ta ce. Haba! Mon amour taya zan iya cin abinci banga ka dawo lfy bâ?†Kiss y'a manna mata agoshi ya ce. “No! Kina ci dan Allah ki sanyawa zuciyarki ina lfy insha Allahu. ta shi muje mu kwanta, kimin tausa.†Kunya taji ta rufe fuskarta tana murmushi. K'ofar falon ya rufe ya kashe Tv da 'kwan wutar falon ya sureta sama kamar baby ya nufi bedroom 'dinsa da ita. Da kansa ya shiryata cikin kayan bacci ya shafeta da turarensa, suka kwanta. Tana manne jikinsa,ya kai bakinsa dab da kunnenta ya shafa wuyanta, cikin wata kasalalliyar murya ya ce. “Mon cÅ“ur! Kimin tausa jikina ciwo. Bari kiga irin wacce zaki min.†Hannunsa 'daya ya 'dora tsakiyar bayanta, 'dayan a k'ugunta yana murwaza, ahankali, yana matsawa irin dau yadda ake special massaging. Ibtisam ta fara miqa sbd yadda takejin dad'in massage 'din, sai taji duk wata 'yar guntuwar gajiyarta na fita, sai numfashi take saukewa sannu ahankali. Ja'afar ya kirata baby ya dai?†Ibtisam ta miqe zaune ta ce“Wlh massage 'din da dad'i ni har bacci ma nakeji.†Murmushi yay ya ce“Ok kwanta na miki.†Kafa'da ta maqale ta ce“A'a zan maka, ai ka fini buqata.†Ta 'karashe mgnar tana 'Dora hannunta gadon bayansa, ta fara matsa masa jikinsa sannu ahankali. Ja'afar ajiyar zuciya kawai yake saukewa, dan yadda ya koya mata haka takeyi masa. Can 'kasan maqoshi ya ce“Beby saura cinya da damtsan hannaye.†'Yar dariya tai ta ce“Tom an gama.†Ta 'karashe mgnar tana matsa masa cinyarsa da hannu 'daya, 'dayan tana matsa damtsan hannunsa. Sannu ahankali Ja'afar ya shiga sauya salon nasu zuwa wani salon, tsabar fita hayyaci yasa Ibtisam ta biye masa dukkan abinda ya ce tai shi take shima yana Mata. Jin bakinsa saman na shanunta yasa ta runtse idanunta tana sauke numfashi dan Sam bazata musaba sbd yadda takejin dad'in abun. Duk wata hanya da yasan zai jiyar da ita dad'i ita Ja'afar yabi sai ga Ibtisam na mayar masa da duk martanin abinda da ya ke mata, hakan yasa suka susuta junansa, ba zato tajishi yana addu'ar saduwa da iyali, kafin me ya nemi hanyarsa Wanda wanna shine Karo na 4 sbd Ja'afar akwai hkr baya yawan kusantarta sbd yasan tana shan wuya bata Saba ba. Yau da dama bataji azaba ba, kamar sauran ha'duwa, shiyasa tai muqus bata masa kuka ba, duk da akwai zogin ka'dan² amman yadda yake binta sannu ahamkali yasa ta jure tana amsar saqonsa, sai nishin dad'i da wuya take atare. Ja'afar kuwa romansa yake kwasa yana sauke tagwayen ajiyar zuciya yana tambayarta. “Mon cÅ“ur! Akwai zafi?†Ibtisam sai dai ta girgiza kanta ba réponse. Sun jima cikin duniyar ma'aruta mai cike da dad'i kafin su gamsar da juna suyi wanka su sake kwanciya manne da juna, Ja'afar yana saka mata albarka. Hancinsa taja ashagwab'e ta ce“Don Allah Mon amour kabar godemin, haqqinka ne fa!†Kissing bakinta yay ya ce“Ina sonki Allah ya barmu tare.†Ibtisam ta ce“Ameen mijina. Mon amour dan Allah gobe sai ka kaini gidan Baba Tsalha na wuni ko? Daga chan sai amun kitso da 'kunshi.†Ja'afar ya ce“Ok beby Allah ya kaimu, kinga kuwa bikin Abie sauran kwana 3.†Ta shige jikinsa ta amsa da “Amin ngd mon Amour,kace munada biki?†Kai ya 'daga yana shafa gashinta wanda yake jiqe da ruwa. Ahaka bacci me dad'i ya sace su maqale da juna. Abie2 tsakiyar dare ya 'daura alwalla yay sallar nafila raka'a biyu, ya roqi Allah idan akwai alkhairi atsakanin sa da Meerah Allah kasa Abie ya zab'a masa ita, idan kuwa babu Allah ya zab'a masa wacce zata fi zama alkahairi. ★★★ Washegari. tinda sassafe Ibtisam ta gama breakfast, dankalin turawa ne ta soya da kwai sai tea, tana gamawa ta shirya tsaf, tana jiran Ja'afar ya tashi suyi breakfast su tafi, ajiyeta gidan Baba Tsalha. Cikin shirinsa ya fito yana sanye da suit milk colour, sai baza k'amshi yake. Ibtisam ta miqe cikin farin ciki ta isa wajansa da sassafar. Hannayensa ya ware mata, ta shige tana murmushi, ahankali ta ce. “Barka da safiya, Mon amour ina kwana?†“Lafiya lau, beby ke kam bakya son cika ladanki? gsky ni ke zakina shiryani daga yau OK? †Cike da jin kunyarsa ta ce“Uhm! Tom mon amour naji ni wlh kunya Allah... †Bakinta ya rufe Mata ya ce“Shiiiiit! Mon cÅ“ur bâ kunya tsakanina dake, ta wuce tin Randa muka dunk'ule, ina sonki kina sona, mu fahimci juna tinda Allah yasa kin gane ni ne masoyinki nine Wanda kikewa son so ba son rud'in zuciya ba! But kinsan halina nasan naki, bana son na dinga maimaicin mgna beby ki ajiye kunyata mu mori 'kuruciyaemu ok bebyn Ja'afar?†Jikinsa ta shige tana murmusawa, ta jinjina kanta, ta ce“An gama muje kayi breakfast.†Kai ya jinjina ya Kama hannunta suka nufi 'dan 'karamin dining area 'dinsu me kyau. Anutse suka karya suka fito, ya kaita gidan Baba Tsalha, koda sukaje har Babba Tsalha ya fita, bayan sun gaisa da Falmata ya leqa wajansu Harisu ya kwashesu suka wuce company, dan ya basu aiki daidai Wanda zasu iya a companyn da izinin Abie. Misalin 9:30 am.Gidan Abie Zazzaune suke a akan dining area, har da Abie kasancewar yau juma'a ce da wuri yake tafiya masallaci, yayi ta addu'o'insa, na samun kusanci da mahaliccinsa, shiyasa duk juma'a yake breakfast tinda wuri, amman idan ba juma'a bace sai 11 am. Sanye yake da wata d'anyar shadda, fara k'al, kallo d'aya zaka mata kasan eh mai tsada ce, anyi mata aikin da bluen zare,dole idan ka kalli Abie ka sake kallonsa, tsabar kyawun da yay, ga cikar zatinsa Uwa uba kwarjininsa. Anutse yake shan tea yana latsa wayansa yana tura saqo email. Jaddatu ta ce“Zahara! ajima ki tsantsarawa 'diyata henna biki Ja ka'dai, na amare ga su Chan na fito da su, idan kuma kema bazakiyi ba na saka Latifa ta nemo hamshak'iya wacce ta 'kware a Tchad ta yi abiyata.†Abie ya saci kallon Jaddatu ya kauda kansa, yana shan tea 'dinsa, yana latsa wayansa. Haleesa ta ce“Oh! Wai Ummi fushi kikayi bakya son nawan? Da wasa nakeyi fa zan Mata, ya za'ayi mun Iya Abu Ƙanwarmu ace za'a kawo wasu su Mata, komai kalar namu zamu mata kiyi hkr maida wuqaqen kinji uwarmu.†Baki ta turo gaba ta ce. “Ai ni lamarin Takwarane bana son aja min rai, ke kuma nasan iskancinki, yarinya nan yau da gobe kawai muke tare idan ya 'dauke min ita sun lulu wa yaga dawowarsu, saboda Allah fa! Ai gwara na kimtsa 'diyata tsaf ehen.†Abie dariya ta k'umeshi amman ya had'iye yana amsa waya. Abby babba ya ce“Oh! Rahmu Allah ya taroki ke Uwa ke surukarsu duk, amman shi yarona wane shiri kike masa?†Jaddatu ta tafa hannayenta ta ce“Lah! Na banu, dattijon da shi gotai² me zan masa saboda Allah D'an Uwa ka fa'di gaskiya?†Hanan takai tea bakinta dariya ta kamata ta sarqe ta fara tari. Ihun Rahma sukaji tana kiran Jaddatu da Abie. “Ummi! Abie wayyo ga shi nan Ku temaka min...†Ai Abie wata irin zabura yay ya miqe aguje ya nufi hanyar falon, Inda yaji muryata tana kuka. Dukkansu suka rufa masa baya hankalinsu atashe jin yadda take mgna cikin fitar hayyaci... Whtspp number😊 _*+22796515805*_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 5/17/22, 22:52 - Buhainat: ```D A``` ```97``` _Rahmerh Ladingo😉_ Abinka da tsohon soja takun Abie bai fi taku biyar ba cikin wani irin gidu ya iso wajan Rahma. Wani irin mugun birki ya taka ganin halin da Rahma take aciki. Baki 'daya jikin Rahma ba komai sai towel rabin jikinta duk waje, tana zube saman carpet, alamu sun nuna ta suma. Asakwane ya qarasa wajanta, ya zube saman guiwarsa, ya sanya hannunsa ya ciccib'eta baki 'daya ya'dora saman cinyarsa yana girgizata da qarfi had'e da kiran sunanta. Jaddatu ta iso tana fad'in. “Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un! Me ya sameta? Kai kubamu ruwa.†Abie yana shirin miqewa da ita ajikinsa idanunsa suka sauka, akan wani qaton k'adangare jajir da shi tsakanin k'irjinta. Idanuwa Abie ya zaro ya koma ya zauna yana fa'din. “A'uzu bi kalmatullahi,tammati min sharri ma halaq, k'adangare ajikinta ummi.†Ya 'karashe mgnar yana sanya hannunsa tare da bismillah cikin zafin zuciya ya ciro sa, bakinsa bai daina addu'a ba, sai da ya gama tofesa da addu'a koda ma ba k'adangaran gaskiya bane, yay masa wani irin bugawa saman carpet sai ga shi ya tsage yana fitar rai. Hanan ta ba Abie ruwan da ta 'dauko ya amsa, ya shafama Rahma a fuska zuwa 'kirjinta, ta sauke ajiyar zuciya, tana bu'de idanunta tana shirin fasa ihu tai ido 4 da Jaddatu, ta wani irin tsalle ta haye samanta, jikinta na rawa tana neman sakin towel tana fa'din. “Jaddatu wlh 'kadangare ajkina don Allah karku bari ya kasheni...†Abie ya ce“Baby Ummi ki nutsu kalli ga shi an kashe shi, Hanan kamata Ku shiga ciki...†Jaddatu ta ce“Wannan abun al'ajabi da yawa yake, toh sabida Allah ina aka samo k'adangare acikin gidan nan? Muje takwara ki nutsu an kashesa.†Rahma jikinta har yanzu rawa yake ta manne jikin Jaddatu. Zainabu da Abby kusan tare suka ce. “Abdul ka shigar da ita ciki baka ganin abinda yake jikinta? Kuje ka lallashe ta dawo hayyacinta ta sanya kaya.†Jaddatu ganin halin da Rahma take yasa batace komai ba, ta beqa masa hannun Rahma ta ce su shiga. Kamawa yay ta miqe ya nufi hanyar da zata sadasu da bedroom 'din Jaddatu. Bakin bed ya zauna ya zaunar da ita Sam bai sakawa Kansan komai ganin yadda Babyn nasa ta sauya, lokaci d'aya, yanzu ta lafiyarta yake. Fuskarta ya riqo ya ce“Baby love! A ina ne k'adangaren ya shiga tsakiyar k'irjinki?†Rahma duk a tsorace take har yanzu tai saurin shigewa jikinsa ta maqalqaleshi ta ce“Na shiga bathroom na cire kayana nayi wanka kawai ina d'aura towel naji Abu namun yawo dubawar da zanyi na ganshi maqale atsakiyar k'irjina, wlh bansan ya akayi naje falo ba Abie.†Abie ya shafi wajan da ya ciro k'adangaran ya ce“Sannu Babyna insha Allah bazai sake tab'a min ke ba, yanzu me kikeji Babyna? Rahma tai lamo ajikinsa tana qara maqaleshi ta ce“Abienah kasala, sai tsoro.†Sake rungumeta yay gam ya tallabo kanta yana mata wani irin kallo mai cike da so da tausayawa. Cikin tattausa lafazi ya ce“Oya bu'demin bakinki na miki addu'a Babyna.†Akasalance ta kalleshi ta bu'de bakin nata. D'an murmushi yay ya matso da fuskarshi dab da tata, har yana goga mata sajan fuskarshi, can 'kasa² ya furta. “My Baby! Duk addu'ar da kikaji na tofa miki ki had'iye Ok my Ruhi?†Ashagwa'be ta d'aga kanta, tana lumshe idanunta. 'Dan qaramin bakinsa irin nata, ya 'Dora saman natan, tare da bismillah ya fara karanto Mata duk wata addu'a da yasan ta kariyace, duk tofawar da zai mata sai ta ha'diye cike da cika umarninsa, tana kallon k'wayar idanunsa. Kusan 20 minutes yay yana mata addu'a acikin bakinta, cikin ikon Allah kuwa ta daina jin yanayin da takeji sai abinda ba'a rasaba. Ya zare bakinsa acikin nata ya shafi fuskarta ya ce“Babyna me kikeji yanzu?†Rahma ta ce“Bana jin tsoron sosai haka ma kasalan sai abunda baza'a rasa ba Abienah.†“Masha Allah Baby ummi tashi ki saka kaya muje kiyi breakfast, Ok?†Kai ta 'daga tana janye jikinta. Da kasan ya shiryata cikin kayan da ake b'oye komai nata, ba tare da ya sanyawa ransa komai ba, dan yasan shine zai wahala, ya kamo hannunta suka fito. Jaddatu sosai taji dad'in ganin Rahmar ahakan. Ganin kowa na nan-nan da ita ta saki jikinta tai breakfast amman har yanzu wani iri takeji, dan ma addu'ar da Abie ya mata, ajikinta ya bar wasu abubuwan da takeji a farkon, tana gamawa Jaddatu ta jata suka koma ciki. Abie 10 am, ya tafi masallaci Sam aransa bai tab'a tunanin cewa k'adangaran na aikin sihiri bane an turosa zuwa ga shine amman ina qarfin addu'o'in jikinsa suka kasa kamasa shine suka shiga jikin Rahma. Abie yafi tunanin dai tsautsayine irin na amare Wanda aljanu ma sonta sukeyi. Ibtisam acan gidan Baba Tsalha ta wuni, Masha Allah ta Sha k'unshi da kitso, ta yi kyau abinta. Sai bayan sallar Maghreb yazo ya 'dauketa, suka tafi gida. Washegari *Gabo* Ma'aruf baki d'ayan dukiyar da ya sameta ta hanyar haram, ya kwasheta ya kai gidan marayu da miskinai, sadaka, bakin halalinsa kawai ya bari, Wanda ya kwashe dukkan dukiyar tasa ya zuba cikin wani wani hannun jari, wan Alhmdllh! Kayansa sun taso kwantina guda shaqe da kayan, wanda aqalla zai su kai kayan millions talatin da uku. Zaune take cikin falo, ta ci uwar kwalliyarta, tsaf sai baza qamshi take Tv kunne amman, Sam ita ba kallon take ba, wayarta take latsawa, suna mgna da Kabeera. Ma'aruf ne ya fito daga bedroom d'insa, sai binta da kallo yake, ya sauna kusanta, tai sauri zata matsa yay saurin damqeta, ya rungumeta, ya ce“Haba! Masoyiya, ya xamuyi haka? Don Allah ki saurareni muyi mgna.†Kwantar da kai tai ta ce“Ok cikani tukun†Ba musu Ma'aruf ya saketa ya fuskanceta. “Ina jinka?†Ta ce da shi. Ma'aruf ya Kama hannayenta dukkan biyu, ya ce“Don Allah Ayshatuna kiyi hkr da dukkan abinda ya faru, ni nasan alhakin wasune Allah ya kamani da shi na aikata zina da Rabi'ah ba tare da ina hayyaci na ba! Ayau xan fad'a miki irin abubuwan da nayi arayuwata, wanda ba wanda ya Sani a family's 'dinmu, amman na tuba da zuciya d'aya da kuma kyakkyawar niyya, jin sakammakon masu irin halinmu, yadda k'arshensu yake kasancewa...†Wayarsa ta fara ruri, ya katse mgnar da yake ya duba mai kiran. Ganin, Zubairu ne yasa yay saurin d'aukan kiran yana fad'in. “Masha Allah inaga kayan sun iso.†Ya 'karashe mgnar da sallama. Daga Chan Zubairu wanda hankalinsa yake amugun tashe, ko sallamar bai amsaba ya ce“Yallab'ai babbar musiba ta saukar mna wlh kwantinar kayan ta Kama da wuta ta qoner qurmus komai bai fita ba,banda rayukanmu nida yarona...†Ma'aruf da yake zaune sai da ya miqe tsaye zuwat, jikinsa na wani irin tsuma yake fa'din. “Innalillahi wa'inna ilahir raji'un! Me kace Zubairu? Yanzu baki 'daya dukiyata ta qone?†Ya qarashe tambayar yana zama qasa dab'as zaman 'yan buri, yana sake maimaita kiran sunan Allah. Aishatu jin abinda ya ce itama ta miqe da sauri ta iso gareshi tana zama gabansa, tana fad'in. “Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un! Garin qaqa?†Ma'aruf, ya ajiye wayar yay tagumi banda sunan Allah ba abunda yake anbato a wannan lokaci, sabida baki 'dayan dukiyarsa ce ta salwanta. _(Hammm Ma'aruf wa ya ce maka Ana tab'a Allah aga daidai, danma kayi gaggawar tuba, ai koda qaqane sai mutum ya girbi abinda ya shuka, ya Allah ka shiryemu, ka tsarkake mana zukatanmu, Ameeeeen.)_ *Niger* Tanko zaune Laraba na masa fifita, sakammakon hadarin da ya gangamo kamar za'ayi ruwa, kuma ya baje cikin ikon nasa. Laraba ta ce“Baban Ibtisam dan Allah ka yafemin abinda na aikata muku kaida Dadda wlh sharrin shaid'an ne, na yarda duk abinda Allah ya rubutashi babu Wanda ya isa ya gogesa a doron duniya, haqiqa kwad'iya da son abin duniya ya kusa sakawa na b'atar da kaina, ban tab'a zaton Ja'afar jarumi bane sai yanzu bayan bayan aurensu da Ibtisam, haqiqa ya cika d'an halak, ko attajiri ta aura yadda ya riqeta wlh sai hakan, don Allah ka yafemin.†Tanko ya ce“Wlh ba komai ai komai ya wuce, Allah ya yafemu, ba yau ba nake kwatanta miki, da mai ku'di da talaka duk Allah ya yimu ta ya ke talaka kice 'yarki sai me ku'di zata aura? Ai kinga bai ba, fatanmu Allah yaci gaba d aba yaranmu mazaje nagari masu tsoron Allah Wanda zasu riqesu amana ba wai me ku'di ba.†Laraba ta amsa da “Ameen ya Allah...†Sallama sukaji daga qofar gida, Tanko ya miqe yana fa'din. “Madallah ga Jamilu nan na ha'damasa komai nasa, Taslim shiga 'dakin Laraba d'aukomi leda mai shar-shar.†Cike da ladaba ta amsa da. “Tom Baba.†Ta miqe ta nufi 'dakin Laraba. Bata jimaba ta fito da ledar, lokacin Jamilun ya qara sallama, Tanko ya amsa ya tafi. Tsaye yake da qaton cikinsa da wata babbar Leda gabansa ajiye. Tanko ya ce“Yawwa Jamilu ga kome naka na acikin ledar nan Allah ya horomin na biya.†Alhaji Jamilu ya ce“A'a Baba na yafe maka don Allah abar mgnar, ga kaya a baiwa yara.†Tanko cike da mamaki ya ce“A'a wlh bana so jeka da abonka, ka ha'da da na wajena, babu wata alaqa tsakaninmu.†Tanko na gama mgna ya juya ya tafi ya barsa awajan. Mal Adamu zaune innah Hansatu gefe, kasancewar girkinta ne. “Malam 'dazu Ja'afar ya kirani yana cewa mu qara tayasa da addu'ah.†Mal Adamu ya ce“Eh wlh munyi mgna na basa addu'o'in da zai qara akan Wandayake yi insha Allah bi khair.†Inna Hansatu ta ce“ Toh Allah ya qara karemana shi da sauran yaran al'umma baki d'aya.†„Ameen ya Allah, 'dazu munyi mgna da mahaifin Harisu Ashe Maimunatu soyayya suke da Harisu? Humm! Allah ya tabbatar da alkahiri.†Inna aka murmusa ta ce“Ai na Sani amin ya Allah. †Deluwa na jinsu bata tanka ba ta amsa da amin dai azuciyarta. *Tchad* Abei zaune kusan Rahma jaddatu da kanta ta ce masa yaje ya dubata, tin jiya da safe rabonsa da ita. Rahma kanta qasa tana wasa da hannunta Wanda yasha wani irin fitinannan k'unshi. Abie ya ce“Wow! My Ruhi wanga 'kunshi ya yi kyau, sai gobe zanga abina anutse ko? Hope dai kina lfy?†Rahma ta d'ago ta kalleshi. Ido ya kashema ya d'aga Mata gyara. Rahma ta kwakwab'e fuska ta ce“Abie ni fa wlh tin jiya da kamun addu'a ban kuma jin komai ba.†Ta qarashe mgnar tana kamo yatsarsa tana shafa sabon zoben da ya saka. Murnushi yay yana Mata kallon qasa². Bakinsa ya matsa dab da kunnenta. Sai da ya sauke Mata numfashi me d'umi cikin wata irin murya ya ce. “Oh! Ya Rabbi! Baby 'kamshinki zai zautani bari na gudu.†'Yar dariya tai ta shafi sajansa, taja dogon hancinsa, ta ce“Abienah ai wlh bazan tab'a kamoka qamshi ba! Yawwa Abie ashe anyi mgnar Meerah da Abie2?†Sumbatar gefen fuskarta yay ya ce“Oya zare zoben ki saka.†Cikin murna ta cire ta sumbaci zoben ta biqawa Abie. Amsaya yay ya saka Mata ya sumbaci zoben, ya ce“Yes Abar 'kaunata sai na nutsu zamuyi mgna da iyayanta. “Baby good night I love you.†Ya qarashe mgnar yana miqewa, ya fice da Sauri ganin zata shige jikinsa. Rahma ta turo baki tana d'aga murya dan tasan nisan d'akin da falon bawanda zai ji, ta ce masa “Abin nah! Ni ko? Ni nayi fushi.†'Yar dariya yay ya ce“No! Baby zan dawo.†Rahma murmushi tai dan tasan wane shi. Sosai yasanyawa Kansa nutsuwa, yasan k'amshin Rahma da ya kwaso tona masa asiri zaiyi, ya shigo falon, ba tare da ya tsayaba ya ce“Ni kam na haye sama akwai wayan da zanyi mutashi lfy.†Jaddatu ta ce“Toh Allah ya tashemu lafiya.†Abby yace“Toh mutashi lfy.†Hanan ta kwashe da dariya. Abie kai ya girgiza ya ce“Bakida lafiya ai sannu.†Ummiterh ta ce“Wlh Amin fa.†Jaddatu ta ce“Ai Hanan sai fatan lafiya dan dariyar tata ba irin ta musulunci ba ce.†Zainabu tai dariya ta ce“Astagfirullah! Kai Rahamu Hanan da jikarki ce bamusan ya za'ayi ba.†Abie murmushi kawai yay ya Fara taka steps. Hanan ta ce“Ni fa tsakani da Allah idan naga abun dariya sai na dara.†Jaddatu ta miqe ta ce“Haleesa muje ciki akwai abinda zakima Takwara.†Haleesa ta ce“An gama Ummi. †Misalin 10 pm Ja'afar zaune a falo yana kallon labarai tashar CNN. Sosai cin mutuncin da wata mata ta masa akan yaqi basu sarin sarqoqi ganowa alhj Dauda ya turota siya. Wayansa tai qara ya duba sai yaga Abie ne, cikin girmamawa ya d'aga kiran tare da sallama. Abie daga Chan da yake zaune a falonsa na sama, ya ce“Ja'afar! Dan Allah ka dinga hkr da jama'a daman rayuwa ta gaji haka dan Allah duk abinda za'a maka akan halalinka karka tanka wlh watarana sai labari, yanzu zan sanya matakan tsaro masu tsauri insha Allah, kafin aje wajanku za'a gano idan masu hannu da shuni ne ke siyanta Rabi suna damfarata akan gold, insha Allah zan San abunyi, koda bana qasar kayi hkr kaji.†Ja'afar ya ce“Abie ba komai wlh, karma damu nima zan qara zage dantse wajan ganin na kare mana company. †“Tom ngd Ja'afar sai da safe.†Abie na katse wayan ya waiga yana kallon hanyar kitchen, ya kira Ibtisam jin shiru bata fito ba. “Mon cÅ“ur! Me kike wai? KO nazo kitchen d'in ne?†Dariya Ibtisam ya ji tana fad'in. “Yes Mon Amour zo kamamin cup 'din coffee 'din da na dafama yauni kamar bahun qasa.†Ja'afar ya girgiza kansa yay ya miqe ya ce“Ok..Ok! Mon cÅ“ur ga ninan kice abun harda ma'kota?†Ibtisma ta ce“Oui mon amour.†Ja'afar ya nufi hanyar kitchen. Ibtisam tana lab'e bayan qofar kitchen, tana murmushi cup d'in coffeen d'auke ahannunta. Yana shigowa bai gantaba yasan inda ta lab'e can ya nufi. Ihunta yaji sai yaga an 'dagata sama an buga da qasa, ta Saki wani irin razanannan ihu cup 'din hannunta me cup ya zubar Mata aqafa take ya qonata. Ja'afar cikin mugun sauri ya iso wajanta yana kiranta da qarfi cikin tashin hankali. “Ibtisam! Menene?†Gabanta ya zube ganin wani irin Abu da take,yakai hannunsa zai kamata yaga wata irin guguwa ta gauraye wajan, ya ji ance. “Matsa a wajan karka kuskura ka tab'ata ayanzu rayuwarku Ku biyun zata shiga halaka...†Ja'afar cikin mugun tashin hankali ya waigo yana fa'din. “Wallahi ko uban waye baka isba sai na tab'ata meye anfanina idan ita batada anfani? Ku had'amu mu biyun Ku kashe Ku dunitar ta dama..........!†_*Don girman Allah kuyi hkr jina kwana nawa shirj wallahi banajin dad'ine bana Iya typing, shiyasa ko saqon kowa bana bu'dawa, sbdbana son yawan aboton ciwon, amman yanzu naji dama insha allahu zanyi qoqari na qarasa muku na gode sosai dankulawarku gareni.*_ Whtspp number😊 _*+22796515805*_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 5/18/22, 00:02 - Buhainat: ```D A``` ```99``` _Rahmerh Ladingo😉_ Kai tsaye ya nufi masaukinsu, Inda zasu ci amarcinsu. Dukkan zaman da zasuyi Abie ya gama biyansu, tin kafin auren ya antaya musu mak'uddan ku'dad'ansu ta account 'dinsu, da idan kaji zaman sati biyun da zasuyi sai ka kama kai, sbd tsadar hotel 'din. _*Erbil Booking*_ Hotel babba wacce ake ji da ita a Istanbul, hamshak'iyar hotel ce Wanda ta had'a komai na jin dad'in rayuwar d'an Adam, tin daga makeken gate 'din hotel d'in zaka tabbatar da ba kowa yake iya kamata ba sai manyan attajirai, masu fad'a aji. Suna shiga ciki Rahma ta qara gasqata cewa eh lallai honeymoon suka zo. Direban nayin parking ya fito ya bud'e musu, ya ciro makkullan 'dakin ya ba Abie ya musu jagora zuwa ciki bayan ya bada umarni akwaso musu kayansu. Abie na riqe da hannun Rahma suka dinga ratsa waje² na hotel d'in, Wanda tsayawa fad'in kyawunta da tsarin b'ata lokacine, dan wajan shaqatawa ma kad'ai abin kallone. Masaukinsu qasa Abie ya zab'a wajan yayi mugun had'uwa ba qarya. Falon Abie ya bud'e suka shigo yayin da Wanda ya kawo kayansu ya biyo bayansu ya ajiye nan tsakiyar falon. Rahma tai zaune saman wata lumtsumemiyar kujera tana game jikinta tsabar sanyi. Abie ya bada umarni akawo musu abinci. Kayansu ya shigar bedroom, ya kunna na'uran d'umama d'aki, ya fito ya sunkuya gaban Rahma ya Kama qafafunta ya matsa kad'an, ya ce. “My baby sannu bari kici abinci na gasa miki qafafun naki Ok?†Kai ta jinjina tana sakar masa tattausan murmushi. Ido d'aya ya kashe mata, still yana shafa tafin qafarta. Ashagwab'e ta ce“Abienah!†“Na'am assalamu alaiki ya My Baby ummina.†'Yar dariya tai ta ce. “Amin walaika salam Ya Abie nah ya gajiya?†Ta qarashe masa tambayar tana langwab'ar da kanta tana masa kallon qasa-qasa. Abie ya shafi kansa ya ce“Oh! Ya Rabbi! My baby! Uhm! Gajiya babu idan kina kusana Ok?†Kai ta d'aga masa tana rufe fuskarta da tafin hannunta. Ba ajima ba aka kawo musu abincin da yay order. Anutse sukaci abincin. Pepper soup hanta Rahma ta ci anutse ta d'ora wani shegen tea. Abie ma shi ya ci ya d'ora coffee mai dad'in gaske. Suna kammalawa ya kamata suka shiga ciki. Rahma bata wani nuna k'auyancin ganin qaton bedroom d'in nasu tamkar aljannar duniya sanin duk kyau da tsarin gida nasu na Chad Abie ya gama wankesu ba wani gini da yake rud'arta. Bathroom ya had'a mata ruwan gumi ya kamata suka shiga, ya fito ya barta tai wanka. Bayan ta fito ya shiga yay wanka ya 'dauro alwala sukayi sallar asuba, ya ha'do ruwan gumi ya zauna dab da ita ya tsoma towel ya matsa ya ce. “Oya baby agasa k'afa.†Marerecewa tai ta riqe hannunsa ta ce. “Abie wlh ya daina ciwo na gasa wajan wanka.†Kallon qafar yay ya ga har yanzu da kumburi ya rungumota jikinsa, ya ce. “No! My baby love bari na gasa miki kiyi bacci me dad'i OK? †Kai Rahma ta d'aga masa tana qara shigewa jikinsa. Ahankali ya dinga gasa mata qafafunta kuma sosai takejin dad'in hakan, sai ta lab'e ajikinsa, tana wasa da sajansa tana kallonsa sosai take masifar k'aunarsa kamar ta ciro zuciyarta ta basa. Yana idarwa ya shiga tausa Mata jikinta gab'a-gab'a. Rahma dad'in tausa bata san lokacin da bacci ya d'auketa ba. Abie yay murmushi ya miqe da ita ya kwantar da ita saman makeken Royal bed d'in ya cire Mata rigan jikinta ya sanya Mata 'Yar figigiya ta bacci. Shima kwanciya yaya ya lullub'esu da wani irin qaton bargo mai kaurin gaske ya rungumeta sai bacci shima. Kwanan sun d'aya da wuni biyu cikin Istanbul, a lafiyayyar hotel d'in da suka Kama banda ibada da bacci da cin abinci sama² dan dukkansu basu fiye cin abinci dayawa ba, duk da basa son yunwa, duk zaman nasu Abie ko kissing 'din Rahma bai ba yafi son su huta sosai, kafin ya fara abinda ya kawosu. Zaune suke bayan sun gama lunch. Abie ya rankwafo dab da kunnenta ya ce“My baby je kiyi wanka akwai rigan bacci na zab'o miki ki saka ai mun huta haka ko? Gobe zamu fara fita yawon shaqatawa Ok?†Rahma ta shafi fuskarsa ta ce. “Tam! Abiena an gama.†Ta qarashe mgnar tana sumbatar lips 'dinsa ashagwab'e ta ce“Abienah ka tayar dani kamin d'ura dayawa,na kasa tashi.†'Yar dariya yay ya miqe da ita cad'ak kamar baby yana sumbatar kumatunta ya ce“My baby love raguwa.†Dariya tai ta shafi lallausan suman kansa ta ce“A'a ba raguwa ba!†Har tsakiyar bedroom ya kaita ya ajiyeta ya ce. “Maza aje ayi wanka azo abiyani kazata da akaci Ana turmusata duk cinyana ciwo take.†Ya k'arashe mgnar yana murmushi ya fita daga d'akin. Rahma tai dariya tana shigewa bathroom. Misalin 10 na dare Rahma ta gama shirya cikin rigar baccin da Abie ya bata umarnin sakawan, milk colour ce. Wani irin k'amshi take tayi masifar yin kyau, rigar tai mata cif ajikinta, dan rigar ko guiwa bata qarasa kaiwa ba, har zata kwanta ta tuna abinda Jaddatu ta sanya mata ajaka tace tasha da zaran sun iso, amman jiyan duk gajiya ta hanata tunawa sai yau. Wani irin tsumine nasu na larabawa. Jakar ta bud'e ta zaro 'yar madedeciya roba, tana juyawa ahannunta, ta dawo saman kujera ta gefen bed d'in ta zauna, ta bu'de roban ta fara sanya ahannunta ta d'an lakato ta lasa, aikuwa tana kai baki taji kamar ta sha honey, lashe bakinta tayi ahankali ta kafa bakinta fara tutulawa cikinta, sai da ta sha mai isarta, tsabar dad'in da yake ratsata ta aje ba tare da tunanin tasha kad'an ba, Rahma da son dad'i. Ahankali ta haye gadon da sam bazata iya komawa falo da wannan rihan ba Abie ya ganta ahakan. Baki d'aya ta lullub'e jikinta da lallausan bargo, tana lumshe idanunta. Qaran tab'a k'ofar da akayi ne ya sanyata d'agowa tana kallonsa sanya yake cikin White jallabiya. Idanunta ta janye cikin nashi. Cikin takunsa ya k'araso bakin gadon, ahankali ya d'an janye bargon ya ce, “My baby tashi ki d'auro alwala ki zo muyi sallah mu godewa Allah, daya nuna mana wannan lokaci.†Ya qarashe mgnat yana sakin wani irin smile. Rahma ta sauka daga saman gadon cike da zallar kunyarsa, ta nufi bathroom. Abie da fitinannun idanunsa ya bita har ta shige bathroom. Alwala Rahma ta d'auro ta fito, ta sanya Abaya saman kayan. Abie ya miqe ya shimfid'a masu sallaya ya jasu sallah raka'a biyu, Abie ya jima yana musu addu'a cikin sallah sannan suka idar ya juyo yana fuskantar Rahma da kanta ke qasa sadde, ahankali ya kama hannuta cikin nasa hannunsa d'aya na saman kanta ya mata addu'a, sun jima a haka sannan ya mik'e ya ce, “My baby bacci ko?†Kai ta d'aga masa tana lumshe kyawawan k'ananun idanunta. “Ok tinda kin k'oshi oya kwanta.†Ya k'arashe mganr yana ficewa daga 'dakin. Rahma ta langwab'ar da kanta ta bi sa da kallo har ya fita daga d'akin ta tashi ta koma kan gado ta kwanta tayi lamo. Abie na shigowa ya furta “Lazy girl har kin kwanta ne?†Ya qarashe mgnar yana sanya kayan bacci masu masifar kyau da taushi. Rahm idanunta lumshe bata iya ce masa komai ba, tsabar fad'uwar gaban da ya ziyarceta. Sai da ya gama shirinsa tsaf yana baza k'amshi ya kashe dukkan wutan d'akin ya haska wayansa ya iso bakin gadon, ya haye ba tare da ya kunna wutan gefwn gadon ba! Rahma jinsa dab da ita yasa gabanta ya sake fa'duwa, ta kame jikinta. Abie yay gyaran murya can k'asan maqoshi ya kira. My ruhi! Baccine?â€. Ya qarashe maganar ya shigewa jikinta ya mata wata irin runguma yana riqe da 'kugunta, ya kawo fuskarshi dab da tata yana hura mata iskar bakinsa tare da goga mata sajansa a fuskarta zuwa wuyanta. Rahma taji wani irin yammmm sakammakon yadda Abie yake gogamata, shi yasa gaba d'aya jikinta yayi weak, cikin nutsuwa ya manna fuskarsu waje d'aya, had'uwar numfashinsu guri guda shi ya yi sanadiyar fa'dawarsu cikin wata duniya ta daban, ahankali ya ce. “My babyna ina sonki kinsani koh?†Rahma baki d'aya abubuwan da Abie yake mata sun kusa zautata. A hankali Abie ya kamo labb'anta, ya 'dan tsotsa, kamar sweet haka ya ji da'din labb'an nata, sake manne bakinsu waje d'aya yay ahankali yake tsotsar labb'anta, cikin mayen sha'awa had'i da soyayyarta dake d'ibarta, ya sake matseta yay tare da soma jujjuya harshensa cikin bakinta, cikin nutsuwa ya zare rigar daga jikinta gaba 'daya, cikakkiyar suran k'irjinta ya bayyana, saukar breast É—inta akan k'irjinsa ya birkita masa lissafi, cikin wani irin yanayi mai wuyar fassaruwa ya 'daura bakinsa akan nata, cikin wani irin bak'on yanayin daya samu kansa ciki yake tsotsan harshenta wanda yakejinsa kamar sweet, kamar kuma honey yarda nipples É—inta ke gogan nasa ne ya sanya shi jin kansa acikin wata duniya ta daban, wani irin numfashi yake fitarwa mai d'auke da sautuka kala-kala, harshensa ya tura cikin bakinta inda yayi amfani da labb'ansa wajen kamo lips d'inta ya basu wani irin hot socking, k'asa yayi da hannunsa inda ya sauke su akan mararta wanda take a shafe, yawo da hannun nasa ya somayi akan lafaffen cikinta, sannu ahankali yake k'ok'arin kai hannunsa kan tsayayyun breast d'inta. Rahma jikinta ya fara b'ari baki d'aya Abie yazo Mata da salon da bazata Iya Musa masa abinda take Mata ba! Lumshe idanunsa yayi wanda suka tashi daga farare suka koma launin ja, atare suke fitar da wani irin numfashi, kamar yadda gangar jiki da k'irjinsu ke had'e waje d'aya haka ma zuciyoyinsu ke bugawa atare cikin nutsuwa, sosai d'akin ya d'auki shiru babu abun dake tashi cikinsa, sai k'aran A/C da kuma sautin yadda numfashi su ke fita, idanunsa ya sake lumshewa tare da sake mannata ajikinsa, sosai d'umin jikinta da tauashin fatarta da k'amahinta ya ke sanyawa yana jin wani irin abu na musamman ajikinsa. Cikin nutsuwa ya zare bakinsa daga cikin nata, inda ya sauke ganinsa akan baby innocent face É—inta, ahankali take fitar da wani irin wahalallen numfashi sam bazata iya tantance yanayin da take ciki ba, sosai takejin wani abu na yawo ajikinta, gaba d'aya ya hargitsa mata lissafi, wani irin abu me d'umi ne ke fita daga k'asanta, tabbas idan ya barta haka bazata iya jurewa ba, ya kaita wani mataki wanda tunda take aduniyarta bata tab'a zuwa ba, takai k'ololuwa, sai dai kuma har yanzu batasan me take buk'ata daga garesa ba. Ahankali ta bud'e idanunta wanda suke cike tab da mayen sha'awa, sauke ganinta tayi akan jajayen k'ananun labb'ansa wad'anda suke d'auke da danshin saleb'ar asamansu, idanunta na sauka acikin nasa idon tayi saurin lumshe su, don sam bazata iya jure ganin cikin idanunsa ba, domin tamkar maganad'isu haka idanunasa suka zame mata, da zaran ta kallesu kuwa feeling d'inta ne ke k'aruwa. Wani irin yawu Abie ya had'iye amak'oshinsa, ahankali ya sauke idanunsa akan breast d'inta, sosai ya ji tsikar jikinsa sun tashi, yayin da ya ji wani irin abu na ratsa tsakar kai har zuwa tafin k'afarsa, jijiyoyin kansa ne suka mimmik'e, lumshe idanunsa ya yi tare da yin qasa da kansa zuwa wuyanta, still hannunsa na dafe da tsakiyar bayanta, sauke tausassun labb'ansa ya yi akan fresh neck skin 'dinta, wani irin sabon mood tasamu kanta aciki alokacin da taji saukar labb'ansa akan fatar wuyanta, cikin nutsuwa ya sanya harshensa had'i da labb'ansa yana lasar fatar wuyanta, wanda hakan yabawa lallausan sajen dake kwance gefe da gefen fuskarsa daman gogan k'asan hab'arta, sosai hakan ke qara zautar da ita, sannu ahankali yake yawo da hannunsa akan naked skin d'inta, qasa yayi da kansa zuwa daidai k'irjinta, ahankali ya sanya harshensa ya d'an yi sucking saman qirjinta, wani irin yarrr zirrr zarrrr ta ji ajikinta, lokaci d'aya ta fidda wani irin numfashi tare da sake shigewa cikin jikinsa, qasa sosai ya qara yi da kansa inda ya d'ora bakinsa adaidai tsakiyar cikinta, slowly yake wasa da harshensa akan fatar cikin nata, sosai Rahma ta fara fita hayyacinta, wani iri takeji acikin jikinta, kan nipples d'inta ne suka mimmiqe, kad'an-kad'an sukeyi mata qaiqayi, burinta shine taji saukar hannunsa akan breast d'inta, cusa hannayenta tayi acikin tulin gashin kansa, sosai tsikar jikinta ke miqewa, idanunsa ya lumshe ahankali yake yin sama da kansa, yayin da lallausan gashin jikinsa ke gogar fatarta, harshensa ya sanya adaidai tsakiyan qirjinta, ahankali yake wasa da harshensa awajen, yanzu kam takai yanayi irin na zautuwa, bazata iya jure salonsa ba, kuka mai sanyi ta sakar masa tana kiran “Abie nah!†Abie awahalce ya d'ago da kansa ya kasa amsawa, sabida ya fara ficewa daga haiyacinsa. Yay saurin had'e bakinsu waje d'aya, yana Mata wata iron sumbata, mai matuqar tsada. Sauqar hannunsa akan breast d'inta, shi ya sanya numfashinta ya kusa d'aukewa wanda take ta shid'e masa yayinda hakan ya farune kuma badon komai ba saidan baqon yanayin da ta samu kanta mai ciki wani irin al'amari wanda Abie yake mata qwaqwaluwarta sam bazata iya d'aukar abinda Abie yake mata ba! Dan abun ya zarce ko wani irin dad'i awajenta. c Cikin sanyi ya sake keshe mata jikinta yana murza breast É—inta slowly, cikin nutsuwa ya sanya harshensa akan saman breast É—inta, sannu-sannu harya kawo kan nipples d'inta, harshensa ya sanya yana gogar nipple d'in nata yayinda kuma yake goga mata lallausan gashin kansa awuyanta, sheshsheqar kuka had'i da wani zazzafan numfashi take fitarwa ahankali. Sauke hannayensa yayi akan faffaÉ—an qugunta cikin nutsuwa ya kwantar da ita akan gadon tare da yi mata rumfa da faffaÉ—an k'irjinsa, idanunta wanda suka qanqance ta buÉ—e tare da d'an kallonsa, shi 'dinma kallonta yakeyi cikin wani irin yanayi, ta 'dan haaken window da ya ratso 'dakin. Hannunsa ya sanya ahankali yaÉ—an matsar da gashin kanta wanda yad'an rufe mata gefen fuskarta ka'dan, wani irin saqo suke turawa ta cikin idanun junansu, kansa ya d'aura agefen wuyanta tare da zura harshensa acikin kunnenta, hannunsa yakai kan saman maranta yana shafawa ahankali, idanunta ta rumtse tare da sanya hannuwanta takama damatsan hannunsa, ahankali take girgiza kanta tana fitar da wani irin numfashi dake nuna cewa tajima da shid'ewa, cigaba da shafa saman marar nata yayi, kana yana me qara sucking cikin kunnanta, jin yadda numfashinta ke fita da sauri, ga kuma k'irjinta dake bugun uku-uku ne yasanyashi zare harshensa daga cikin kunnenta, sannu ahankali yake bin kowani gab'a dake jikinta da kisses santala-santalan legs d'inta ya ke shafawa ahankali, qafarta na dama ya d'ago tare da sanya yatsun qafar nata acikin bakinsa, ahankali yake tsotsan yatsun nata yana shafa kafarta, luf tayi akan gadon tana sauke ajiyar zuciya, sosai takejin dad'in yarda yake sucking yatsun qafar nata, har wani irin baccine taji na qoqarin fusgarta, sai dai kuma abun da ta ji yana qoqarin yi matane, ya sanyata ware idanunta da sauri, qoqarin tashi zaune take, da sauri ya sanya hannunsa ya maidata kwance, rumfa yayi mata da faffad'an k'irjinsa, cikin nutsuwa ya d'aura labb'ansa akan nata, ahankali yake tsotsan lips d'inta, yayinda ya sanya hannunsa guda d'aya yana shafa jikinta, hakan da yayi matane ya sanyata shagala harta fara manta wa da duniyar da take. Cikin wani irin yanayi ya bud'e gaba d'aya jikinta, gudun kadda ta sakar masa kuka ya sanya shi sake had'e bakinsu waje d'aya, hannayensa ya sanya duka biyu ya tallafi bayanta, gaba d'aya jikinsa rawa yake, haka labb'ansa ke karkarwa kamar wani mejin sanyi, rumtse idanunsa yayi cikin son daure bugun da zuciyarsa keyi yana mai karanto addu'ar saduwa da iyali. “Allahumma janibna shaitaan wa janibnan shaitaana mimma razaqtana.†yana gama addu'ar ya nemi hanyar shiga cikin jikinta. Wani irin qara Raham tayi da sakin wani irin fitinannen kuka alokaci guda, cikin sauri ya maida bakinsa cikin nata, kuka take sosai tana me qoqarin k'awce jikinta daga nashi amma sam yakasa bata daman hakan, wani irin razanannen qara ta saki alokacin da taji wani irin rad'ad'i da azaba taji ta ratsa gaba d'aya jikinta da qwaqwaluwarta, wanda tunda take aduniya bata taÉ“a jin irinsa ba, wani qaran ta kuma saki sai dai ayanzu ba ita kadaice tayi qaran ba har Abie kansa wanda nasa qaran ma yafi nata amsa amo, cikin tsananin azabar da takeji ta damÆ™q hannuwansa tare da soma yaqushin fatarsa, sosai takejin zafin lamarin Wanda hakan ya tsayar da sun wani ihunta, sbd zafin kamar ranta zai fita, hannu bibbiyu haka tasa take dukan k'irjinsa. Abie baisan awace duniya yake ba, baisan taya zai fara fassara halin da yake ciki ba, shikansa baisan tayaya hakan tafaru ba, tunda yake aduniya bai tab'a jin koda makamancin abun da yakeji ayanzu ba, duk da cewa ba auransa na farko bane, cikin tsananin azabtuwa da kuma irin shid'ewar da yayi ya d'aura bakinsa akan labb'anta. Azauce yakai bakinsa daidai saitin kunnenta, sosai yake sucking d'inta yana fitar da wani irin breath mai d'auke da wani sauti, sam bakinsa ya kasa rufewa wasu irin maganganu yake fad'a wanda shikansa bai san me yake cewa ba balle kuma Rahma wacce azaba ta isheta. danshin cikin jikinta ke azabtar dashi, wani irin horo yake basa na musamman, haka kuma wannan d'umin shiya kaisa ga wata duniya wanda bai san akwaita ba kwata-kwata, wani irin abu yakeji acikin jikinta wanda ke qara zautar da shi yana kuma fitar dashi hayyacinsa, da qarfi sosai yayi hugging d'inta yana me qara shigewa can cikin jikinta, zuwa yanzu kam sam bata iya motsawa bare harma ta sarrafa gangar jikinta, hatta numfashi ta baki take iya fitarwa, hawaye kuwa sai ambaliya suke suna gangara ta gefen kuncinta, rad'ad'i da zafi kuwa har cikin qwaqwalwarta takeji, tun tana iya bud'e idanunta har takai ga sun rufe ruf, ko ina dake jikinta haka ya saki, tuni ta cire rai da rayuwa don ko da wasa bata ga alamar cewa Abienta zai barta ta rayu aduniya ba. Ahankali Abie yake sakin wani irin nishi mai qarfi, alokacin da yakejin wani irin abu na musamman na game gaba d'ayan jikinsa, ajiye faffad'an k'irjinsa yay akan k'irjita, tare da lumshe idanunsa, bakinsa yakai daidai saitin kunnenta, cikin muryarsa dake rawa alaman kuka nason cin qarfinsa ya ce."Am sorry my sweet baby my honey am really sorry.†Ya qarashe mgnar muryarsa tayi rauni, sosai hawaye ke fita daga cikin idanunsa, cikin tsananin zazzab'in daya rufesa ya qara hugging d'inta sosai ajikinsa, kansa ya d'ora bisa wuyanta, ahankali hawayen dake cikin idanunsa ke sauka akan fatar wuyanta, zafin zazzab'in da yake jikinsa, da kuma yadda hawayensa ke sauka akan wuyanta ya sanyata d'an bud'e gajiyayyun kyawawan k'ananun idanunta, wanda suka rine sukai jajur dasu, tsabar kukan da tayi ya sanya suka qanqance kana kuma suka kumbura, fuskarta kuwa sai da tayi jajur saboda kuka da kuma azabar daya jiyar da ita, jin yadda yake qara shigewa jikinta ya sanyata maida idanunta ta rufe ahankali, sosai itama jikinta ya d'auki zafin ga wani ciwon kai me tsanani da ya rufeta, har tanajin bazata iya d'aga kanta ba, d'ago da kansa yayi ya kalleta, wani irin masifaffen tausayinta ne ya cika zuciyarsa, take yaji wasu sabin hawaye sun cika idanunsa, ta zama ta musamman agareshi, itace mace ta farko aduniyarsa, duk da cewa ba ita bace matarsa ta farko ba amma ta jiyar da shi abinda bai tab'a ji ba, sai yau yake jin kasan yayi aure, itace mace ta farko wacce dad'in jikinta ya zautar dashi yakuma fitar dashi daga hayyacinsa, ita ce mace ta farko da ta jiyar dashi wani dad'i wanda baisan da irinsa ba aduniya, itace mace ta musamman agareshi, tabbas ya yarda cewa an rubuta k'addaran kowannensu acikin zuciyoyinsu, ahankali ya qara matso da fuskarsa daf da tata, cikin wani irin yanayi ya kama lips d'inta na qasa ya shiga tsotsa kamar ya samu sweet, akuma likacin ya cika mata mara tab. Awahalce ta bud'e idanunta wanda suke cike tab da qwalla ta kalleshi, shid'inma kallonta yayi atare suka lumshe idanunsu dake cike da qwalla, cikin wata irin zazzafan soyayyarta dake neman fasa masa zuciya ya had'e bakinsu waje d'aya. Sannu ahankali hawayen dake silalowa daga cikin idanunta, ke sauka akan hannunsa wanda ke tallafe da gefen quncinta, yana bata wani kiss akan lips d'inta na musanman, d'an zame jikinsa daga nata yayi, cike da tsananin tausayinta ya d'ago kansa inda ya kalli beauty face É—inta, tabbas yasan bai aikata daidai agareta ba, musamman yadda yasan yaune had'uwarsu ta farko, sosai ya hango tsananin wahalar da ya bata akan fuskarta, d'agata yayi tare da mirginawa gefenta ya kwanta irin kwanciyar nan ta rub da ciki, ahankali yake sauke wata irin nannuyar ajiyar zuciya, yayinda numfashinsa ke fita cikin sanyi, lumshe idanunsa yayi wani irin zazzafan zazzab'ine yake taunar qashinsa. Ahankali cikin dashashiyar muryata dakyar ta iya furta. “Abie ruwa zan Sha, sanyi nakeji.†Abie yay saurin miqewa zaune ya ce. “Ok Sorry my baby sweet.†Ya qarashe mgnar yana shafo hawayen fuskarta ya sanya Riga ya daure yaja jikinsa ya sauka akan bed d'in.... _Pls kuyita_ _haquri dani dan Allah, mu had'e gobe insha Allahu💃._ Whtspp number😊 _*+22796515805*_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 5/18/22, 10:58 - Buhainat: ```D A``` ```98``` _Rahmerh Ladingo😉_ Ja'afar ya 'karashe mgnar, yana sanya hannayensa, zai 'dauki Ibtisam can ya ji an wurgasa gefe, ya yin da wata irin baqar guguwar ta sake turniqe wajan, baqi-qi-qirin Ja'afar baya ganin komai gabansa, ya yinqura domin ya miqe, yana kiran Ibtisam, amman ya kasa tashi, ya ji duk an d'auresa tamm. Cikin kakkausar murya ya ji ana fad'in. “Wato sbd ku bakuda imani, shine aka had'a baki da ku domin cutar da bani adama wanda basu kasance azzalumai ba ko? Kai abinda ya faru da 'dan uwanku ajiya agidan balaraben attajiran nan, bai isheku Ishara ba koh? Shine kai kazo ka lallab'o ka kasa shiga jikin Ja'afar ka shiga jikin matarsa, sbd idan yazo temaka Mata, tanan ne zaka samu damar cutar da shi koh?†Ya qarashe mgnar yana doka masa wata sanda mai ruwan ta silver. Ihu aljani ya saki cikin rad'd'in azaba ya ce“Wallahi bansan kana alaqala da su ba, Ya Hussain da mun sani bazamu tab'a yarda mu tab'a irin zuri'arsu ba, natabu yanzu zan barsu bari na har abdan.†Hussain ya ce“Nayi alqawalin duk lokacin da Ja'afar yake buqatar taimako, matuqar Allah yaban ikon taimaka masa, zanzo na taimaka masa, duk inda yake afad'in duniya, dan haka bakai ba zuri'arsa, kai kowama idan na sake samun labarin ka cutar zan sanya amaka azaba mafi muni.†Sai lokacin Ja'afar ya gane wanda yazo cetonsa, take ya ji wani sanyin dad'i sai ya ji ya samu nutauwa, yasan Ibtisam d'insa yanzu ta dawo daidai. Cike da tsoron Hussain aljanin ya ce“Natafi tafiyan ta har abadan.†Wani irin haske ya bayyana, awajan tamkar ba'ayi duhun ba, Wanda daidai lokacin aljanin ya b'ata b'at. Hussain ya beqa hannunsa sai ga Ja'afar agabansa tsaye da qafafunsa ya ce. “Ja'afar Ku dage da addu'a ka matsa mata tana zikirin safiya da marece.†Ya qareshe mgnar ya zuba mata wani farin ruwa daidai idan ta qone, ya beqa hannunsa dab da kanta ya kirata. “Ibtisam!†Zabura tai ta miqe zaune jikinta na rawa, take fad'in. Innalillahi wa'inna ilahir raji'un!!†Hussain ya ce“Ja'afar ka kamata ka rarrasheta, insha Allah yanzu batada wata matsala, sai razana da tai, na barka lfy ka dage da addu'a mutananku basuda kirki kamar yadda namu basuda.†Ja'afar ya bud'e baki zai masa godiya ya b'ata 'bat. Da sauri ya matsa wajan Ibtisam wacce tai mutuwar zaune tsabar tsoro ganin mutum gabanta ya b'ata. Sunkuyawa yay ya d'auketa cad'ak ya fito da ita yana Mata sannu. Rungumeshi tai gam tana tambayarsa. “Mon amour wai waye wannan?†Ja'afar ya ce“Ki bar abun aranki Beby taimakomu yay wlh, sannu yanzu gwadamin Inda yake miki ciwo?†Sake lab'ewa tai ajikinsa ta ce. “Babu kawai atsorace nake sai naga kamar d'agani sama an bugani da k'asa.†“Sannu koma meye ya wuce muje mukwanta, zan miki addu'a.†Bata musaba ya kamata suka shiga bedroom. Safiyar alkahiri. ★★★ Washegari Yau fa take sallah wajan Abie da Rahma, yau biki, biki na 'yan gata, abin ba'a cewa komai, dangi na nesa da na kusa sun hallara,tin kwana uku da suka wuce, Masha Allah duk da baza'ayi wasu shagul-gula ba, amman hakan bai hana sanya Abie ya saka aka yanke wani k'aton Sa da raguna uku. Ya bada sanarwar gayyata ba gidan Tv da radio, kakaf garin Chad labarin auren ya gamu kowa na mamakin cewar ba 'diyarsa bace matarsa ce, jama'a sai tururuwar dafifin zuwa gidan suke dan sunsan zasu ci me kyau su Sha me kyau. Rahma tin da sassafe aka watsa Mata wata irin kwalliya ta kece raini, duk Wanda ya kalleta sai ya kuma kallonta. Zazzaune suka tsakiyar falonsu, suna breakfast, Rayyana kwana biyu ta 'dan saki jiknta ta fawwalama Allah lamarinta, tana ta istigfari. Auntie Saro ta ce“Rayyana! Anjima zanje kasuwa ko zaki ne?†Tea ta kurba ta ce. “Eh sai muje mna auntie...†Bakinta ne ya tsaya ganin labarin da ake nunawa Tv sanarwa gayyatar kowa da kowa wajan wunin bikin Abie da Rahma. Wani makirin hotonsu ne ya bayya saman screen 'din Tv suna kallon junansu, murmushi d'auke akan kyawawan fuskokinsu, fuskarshi dab da ita. Rayyana ta k'ware tare da sakin cup 'din shayin, tana fad'in. “Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un!†Auntie Saro ta kalli Tv ta ce. “Ikon Allah! Toh me ruwanki da aurensu? Wlh ki dawo hayyacinki, na kusa cire hannuna daga lamarinki tinda ke mahaukaciya ce, so ba hauka bane fa! Mutumin nan tin farko ba sonki yake ba, jarabarki ta sanya kika shige masa hardasu mahaifiyarsa ya amince ya aureki, kikaje kika tsiro bak'ar halayyar da ba taki ba! Shin ke aganinki a dalce idan kece Abien shine ke zaki zauna da shi?†Rayyana ta miqe tana sakin kuka ta shige bedroom. Auntie Saro ta tab'e baki ta ce“Bazan tab'a Goya miki baya ba, idan za ki tsaya ki samu miji daidai ke tom idan kuma son maso wani kikeyi ai gake g wajan shashasha kawai! Ko ba saki uku tsakaninku na tabbata bazai sake zaman aure dake ba.†Misalin 11 Ja'afar ya gama shirinsa yana jiran Ibtisam. Agogon da yake 'daure a tsintsiyar hannunsa ya kalla ya ce. “Mon cÅ“ur, ki hanzarta mna.†Sanye ta fito da shadda green colour irinta Ja'afar dinkin doguwar riga tayi kyau matuqa. Miqewa yay ya d'auki makullin mota ya ce“ y'an matana kinyi kyau abunki oya muje.†'Dan murmushi tai tana rungumeshi ta ce“Mon Amour ka fini kyau.†Fuskarta ya riqe ya sumbaci goshinta ya ce“Uhmm! Beby wane ni? Oya muje.†Dariya ta yi batace komai ba hannunsu sarqafe da na juna suka fito. Abie sosai manya-manyan jama'ar da yake alaqa dasu Kama daga ka gwamnoni da ministroro 'yan kasuwa masu fad'a aji sun bayyana agidansa babban b'angaran bak'i ya saukesu tinda ya sanar dasu yau zasu bar k'asan, suna Chan anata hira cikin nishad'i sai murna suke tayashi anata masa kyaututuka daban-daban, yana karb'a yana godiya dan bai tab'a qin kyauta ba! Ko ya take na karramata. Ibtisam Ja'afar na sauketa ta shiga kallon irin jama'ar da suke qaton gidan Abie ta jinjina kanta,ta shige ciki. Mutuwar tsaye tai ganin yadda falon take cike da zallar larabawa, kowace taci ubansu kwalliya, an kunna waqa tasu ta larabawa an zagaye Rahma sai takawa suke sannu ahankali wasu na fesa turare wasu na watsa flowers kalar pink and Green. Jaddatu Ana gefe dasu Zainabu baki yaqi rufuwa, abin Masha Allah bakina bazai Iya zayyano muku ba. Ibtisam ta qarasa wajan su Jaddatu ta gaisheta. Jaddatu ta ce“Ibtisam sai yanzu? Duk da batajin larabci kai ta d'aga tana murmushi. Jaddatu ta Kira Latifa ta ce. “Ga Ibtisam kinsa ba jin Arabic take ba, ni banajin hausarku, kaita su gaisa da Rahma.†Latifa ta ce. “Tom Jaddatu, Ibtisma muje.†Kai Ibtisam ta jinjina suka nufi wajan Rahma. Ibtisam ta gaishe da Rahma da yaren French, ta 'dora cewa. “Barka Rahma Allah ya baku zaman lafiya me 'dorewa.†Rahma tai murmushi ta ce“Ameen ya Rabb Shukran Habibty, ya oga da kowa?†Ibtisam ta ce“Komai lafiya Auntie. †“Haleesa ta Kama hannun Rahma ta ce“Muje za'a sake wanka turaren tsumi, jirginku k'arfe 5 na yamma zai tashi.†Rahma ta kalleta jikinta asanyaye idanunt sun tara ruwa ta langwab'ar da kanta ta ce“Toh amman ko Ummiterh ce zamuje da ita ko?†Haleesa ta bushe da dariya ta ce“Uhm ba shakka Babyn Abie ai harni ma.†Hanan ta ce“Ai kam tinda Abien na mahaukata ne, ai duk zamuje kuje dai agyaraki.†Rahma hawaye suka taru a idanunta ta sadda kanta qasa ta miqe Haleesa ta kamata suka nufi hanyar bedroom. Ibtisam da kallon tausayi ta bita, batasan daliliba. Idan nace zan tsaya na zayyane muku irin yadda wajan gidan Abie ya cika da filin gidan maza da Mata 'yan tayasu murna aure, toh zan kwana ina Baku labarin, awaje 'daya, Masha Allah almajirai ma sunyi son barka da wannan aure, sbd sunci sun Sha an musu rabon takalma wasu riguna mai d'uake da hoton Abie da Rahma, 'yan jaradu sunyi d'aukar rahoto sosai, sun samu Abie Wanda shine ya bada umarnin abarsu idan sun buqaci ganinsa ya basu had'inkai sosai, wajan basu taqaitaccan tarihinsu shi da Rahma Wanda ya tsakuro musu abubjwan da suka kacen baya, Wanda jin labarin ya girgiza 'yan jaridan sosai suka masa fatan alkahairi. Abie2 Uban amarya shima sai da Abie ya saka yama 'yan jarida 'yan bayanai. Misalin 'k'arfe 4 aka gama shirya Rahma, irin kyawun da tai bakina bazai fad'u dan k'amshinta kawai ya isa mutum yasan wannan amaryar fa ta musamman ce. Wata irin doguwar riga ce golden mai shegen kyau taji adon stones aka saka mata haka mayafin kalar rigar takalmi jaka sarqa awarwaro komai na jikinta golden ne, dole idan ka kalleta ka sake kallonta, mai gyaran gashi ta mata wani irin coiffure, da dogon gashinta, abun ba'a mgna. Tinda Abie ya gama shirinsa aka shigar da musu kayansu mota, yama Jaddatu da 'yan uwansa sallama ya koma wajan Abokanansa sukayi sallama duk suka tafi yaje wajan Abie2 yana jiran lokacin tafiyarsu. Rungume take jikin Jaddatu, tana kuka Jaddatu ma kujan take kamar bazasu sake ha'duwaba. Zainabu tace“Rahmatu ki saketa don Allah akaita wajan babanta ya Mata nasiha, kukan ya isa haka ba fa rabuwa kukayi, gida d'aya zaku rayu, matiqar suna qasar.†Jaddatu ta jinjina kanta tana faice majina, ta ce“Takwara don Allah ki zauna da 'dan uwanki lafiya kiyi masa biyayya kunsan halin junanku ke rainonsa ce dan haka ni bazan gayamiki halinsa ba, kinsani Ku riqe juna amana don Allah.†Rahma ta sadda kanta tana shasheqar kuka, sosai taji kewar iyayyanta Wanda bata sansu ba sai a hoto. Zainabu ma nsihar ta ma Rahma. dinga binsu d'aya bayan d'aya tana rungumesu tana kuka. Ibtisam kallunsu kawai take tana qara jinjinawa soyayyar larabawa tafi tasu qarfi nesa ba kusaba. Bata ankareba taji Rahma ta rungumeta ta ce“Na barki lafiya Ibtisam saduwar alkahairi.†Tana gama mgnar ta sake ta rungume Meerah tana kuka ta ce“Don Allah Meerah ki kulamin da Abie2 karki barsa yayi kewar rashina.†Meerah ma kuka take ta ce“Insha Allahu na miki alqawali Allah ya kaiku lafiya.†Rahma ta jinjina kanta, ta beqawa Ummu Adnan hannun da Latifa ta ce“Saduwar alkahir.†Kai tsaye wajan Abie 2 aka kaita. Jikinsa ta fad'a tana kuka. Abie2 yay gyara murya yana buga bayanta, ya ce“Haba 'diyar albarka! Kiyi hkr toh meyw na rigimar? Abienki ne fa! Yanzu dai kiyi hkr karki tayarmin da hankali, ko kinason nima nayi kuka baby? †Rahma ta had'iye kukan ta girgiza kanta. Hawayen fuskarta ya goge mata ya ce“Yawwa d'iyar albarka, abinda nakeso dake kiyiwa mijinki biyayyar ki bisa sau da qafa, shi 'din duk duniya yafi kowa sonki, dan haka bakida kamarsa, fatana Allah ya Baku zaman lafiya, bana jin Abdulmajid akanki tabbas idan wata fitina ta fito toh daga gareki ne, dan haka kije kibi mijinki aljannarki na qarqashin qafafunsa, Allah ya saukeku lafiya sai munyi waya.†Abie2 Ya qarashe mgnar yana b'oye hawayen da yake neman zubo masa, tuna iyayansa da 'yan uwansa yanzu ace duk duniya Rahma kawai ta ragemasa. Rahma cikin kuka ta ce“Abie2 muje toh airport idan mun tafi sai ka dawo.†Murmushi yay ya ce“Oh! Baby rigima toh shikenan muje Hanan kuje mota ganinan zan sauya kaya.†Hanan tai dariya suka kamata suka fice. Abie na hakimce bayan motar cikin wata irin rantsatsiyar shiga ta kece raini, kayan jikinsa ban ma San kayan wata qasa zan kirasaba tsabar kyau d'insu suma kalar golden ne. Wani fitinannan k'amshi take. Bai ankareba yaji an bu'de motar Ana shigar da Rahma. Tsabar masifar k'amshinta da ya shaqa yasa ya lumshe idanunsa kansa qasa yana danna casbin da yake maqale a yatsarsa. Haleesa da Ummiterh and Hanan sukace “Toh sauka lafiya ubangiji yasa adawo mana da guzurin k'asashen da bamusan Inda za'a bada ajiyar ba.†Suka sheqe da dariya suna rufe motar basu jira me Abie zai d'ago ya ce ba. Rahma tai saurin kallon Abie ta ce“Abie kar a tafi Abie2 na zuwa rakiya airport. †Sai da ta kai qarshen mgnar Abie ya 'dago da kansa ya zuba mata manyan idanunsa, yana Mata wani irin kallon so and k'auna mai tsanani ji yake kamar ya ha'diyeta. Dakyar ya samu kuzarin gyara zamansa yana sauke ajiyar zuciya, ya kamo hannunta mai 'kunshi ya ce“Allah ko? Baby?†Kai ta 'daga tana kukan. “Ok..Ok! Yi shiru zai iskomu Abraham Oya tada motar muje lokaci ya qure.†Ya qarashe mgnar ya shigar da ita jikinsa, Wanda suka sauke wata irin ajiyar zuciya atare. Bayanta yake bugawa ahankali ya kasa mgna, idanunsa a lumshe, yanajin yadda zuciyar Rahma ke bugawa, wani k'ayataccan murmushi yake Saki. Motoci guda ukune suka fice daga gidan zuwa rakiya airport. Suna isa airport ba'a wuce 17 minutes ba jirginsu ya cira sama, ya lula sai fatan sauka lafiya. Tafiya ce me dogon zango Abie da Babynsa sukayi acikin jirgi, sbd jirgin ya ratsa wata qasar kafin wuce k'asar Turkey,Abie yana maqale da abarsa qwaqwaran motsi tai ya ce mata “Sannu me kike so Babyna?“ Sai wajejan Asubah jirginsu ya diro airport d'insu me sunan, (Atatürk Internationaux) Wanda yake k'asar Turkey cikin garin (Istanbul.) Rahma tsabar gajiyar zama qafafunta sun fara kumbura. Jirgin na tsayawa Abie ya sanyawa Rahma jibgegiyar rigar sanyi sanin sanyin Istanbul. Anotse suke saukewa daga cikin jirgin Rahma ta fara bin airpor 'din da kallo wani irin shegen sanyi taji ya fara ratsata duk ta gaji, ashagwab'e ta ce“Abie qafafuna ciwo wollahi.†Gefen fuskarta ya shafa, cikin rad'a ya ce. “Nasani My baby ina ankare yi hkr mu isa masaukin mu zan gasa miki sai na miki massage Ok?†Kanta ta d'aga tana jin sanyin k'asar na ratsata sosai, duk da ta Saba shiga k'asashen duniya amman sanyin k'asar nan na daban ne. Bayan an gama duk abinda zasuyi na shigowa k'asar da ba takuba a Abie ya kwashe kayansu ya zuba cikin abin turawa suka nufi wajan tarbar baqi. Wani matashin balarabe yazo tarbarsu, daga nesa Abie ya gane shine sabida sunansu b'aro b'aro. Takardar da take riqe ahannunsa da sunan Abie and Rahma ajikinta yasa Abie ya isa wajan da sallama, saurayin ya amsa yana sakin fuska ya 'daga takarda wacce aka rubuta WELCOME. Abie yana riqe da hannun Rahma ya ce“Thank you.†Kayan naso ya amsa yana turawa ya musu jagora zuwa wajan mota. Wata irin mota mai masifar kyau, ya bu'de musu baya suka shige ya rufe, ya bu'de booth ya shigar da kayan ya zagaya ya shiga tayar da motar ya sulale yabar airport, cikin nutsuwa yake driving......... Whtspp number😊 _*+22796515805*_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 5/18/22, 10:58 - Buhainat: ```D A``` ```100``` _Rahmerh Ladingo😉_ Cikin dauriya ya bud'e qofar ya fito falo, ya d'auko mata ruwan. Kamar yadda ya barta haka ya sameta, ya zauna gefen gadon, ya tallabo kanta, ya bud'e gorar ruwan ya ce. “My Honey haaaaaa.†Ba musu Rahma ta bud'e d'an qaramin bakinta, wanda ya yi wani irin ja ya d'an tasa. Sannu ahankali take shan ruwan tana sauke numfashi, yana shafa kanta had'i da mata sannu. Fiye da rabi tasha ta kauda kanta tana maida numfashi. Abie ya ajiye sauran ruwan, ya kwantar da ita ya mik'e ya nufi bathroom. Ruwa masu zafi ya ciki bathtub dasu, ya sakata aciki. Ihun zafi tai tana riqe hannunsa ta saki qaramin kuka tana kiransa “Abie! Zafi.†Tsawonsa ya rage yana shafa kanta ya ce,“Am sorry my baby bari ki gasu zaki fasa jin ciwon Ok.†D'an qaramin bakinta wanda ya qara jajir ta turo gaba tana sake damqe hannunsa cikin nata, tana matsar hawaye. Abie cike da tausayinta ya shiga lallashinta yana shanye hawayen fuskarta. Sai da ruwan ya surke ya cireta aciki, ya sauyawa wasu, ya koma gefe ya sakarwa kansa shower, ruwa masu d'umi, suna zubo masa, sai da yay wankan tsarki tasss ya d'aura towel, ya koma wajan Rahma wacce tinda tama Abie kallo d'aya bata yarda ta sake kallon wajansa ba, ta runtse idanunta gam. Jin ruwan sun sirke ya mata wankan tsarki da kansa, ya nad'ota a towel, ya fito da ita. Jikinta ya goge mata ya busar mata gashinta ya shafeta da lotion mai laushi da k'amshi, ya sanya Mata wata ficiciyar riga ta bacci sai ya d'orata doguwa ta sanyi. Sumbatar goshinta yay ya kwantar da ita ya ce“My baby na saka akawo miki tea me kauri?“ Qamqameshi Rahma tai tana hucin zazzab'i ta d'aga masa kai alamar Eh. Bakinta ya sumbata ya kwantar da ita yana jeromata sannu, ya kira wayan sadarwa da akema 'yan hotel d'in mgna, ya sanar abinda zasu kawo musu yanzu, ya ajiye wayan ya shirya. Ba jimawa yaji ana Danna doorbell d'in falon ya fita yaje ya bu'de ya amso. Cikin lallashi ya bata tea had'e da cake taci ba laifi ya bata ruwa me d'an gumi tasha ya kwantar da ita, yaci shima ya kalli lokaci k'arfe d'aya na dare. Yana son yin sallah amman agajiye yake ga zazzab'i ga Rahma na buqatar d'umin jikinsa ya kwanta ya rungumeta gam ya lullub'esu da bargo. Yawo yake da dukkan hannunsa acikin jikinta yana mata massaging. Tai luf ajikinsa tana sauke ajiyar zuciya sbd dad'in massage 'din. A cikin kunnenta ya mata rad'a. “My Honey Allah ya miki albarka nagode Allah ya biyaki da gidan aljanna, nagode da tsaremin mutuncikin da kikayi Allah ya saka miki da mafificin alkahiri, ngd ngd ngd I love you My baby my Ruhi my Honey, my heart beat. †Ya qarashe mgnar yana sumbatar kunnenta a sannu. Rahma ta ce. “Abie bacci nakeji.†Labb'an nata ya kamo ya tsotsa kad'an ya Saki ya qara mannesu waje d'aya ya ce“Oya muyi bacci naji zazzab'in namu ya ragu sosai Allah ya bamu lafiya my Honey. †Rahma bata iya amsawa ba ta sake luf jikin Abienta. Ahaka wani dadda'an baccin ya kwashesu. ★★★★★★ *Tchad* Jaddatu zaune da casbi ahannunta tana Ja, Hanan gefenta, tana gyarama iman gashinta, Haleesa na waya ummiterh na gyarama Zainabu faratanta, yayin da su Latifa ke kai koma wajan shirya musu abincin rana akan dining area. Jaddatu ta ce. “Yanzu sabida Allah yaron nan yau kwana biyu amman ace sau 'daya ya Kira tin jiya banji muryan takwara ba tana lafiya ko akasin hakan ban saniba.†Hanan ta ce“Kai Ummi dan Allah ai lafiya take b'uya zasu kiraki ki kwantar da hanalinki ai daman yanzu kira sai sun bushi iska.†Zaimabu ta ce“Oh! Rahamu kina son rigima kibar yaran nan sun sarara zasu kira ki ai.†Jaddatu ta ce. “Uhmm! Ai kam shi kenan Allah yasa takwara tana lfy.†Haleesa ta ce. “Ameen har Abie ma kuji Ummi da son kai.†Hanan ta kwashe da dariya, Jaddatu bata tanka taba. Meerah ta zo wuce riqe da basket Wanda ake kai Abie2 abincinsa, Jaddatu ta kirata. “Meerah!†Ta amsa cike da ladabi tana juyowa zuwa ga Jaddatun. Daga nesa ta ajiye basket d'in ta qaraso cike da girmamawa ta rusuna ta ce. “Ga ni Jaddatu.†Jaddatu ta ce, “Yawwa ki kiramin Abien idan kin kai masa abincin.†Cike da ladabi ta amsa da. “Tom Jaddatu insha Allah.†Ta qarashe mgnar tana miqewa, ta 'dauki basket d'in ta wuce. Zaune Abie 2 yake dawowarsa daga masallaci kenan, wayansa yake latsawa bakinsa na motsawa alamar yana tasbihi ga ubangijinsa. Knocking k'ofar yaji anyi. Ya 'daga kansa yana kallon qofar. Wayan ya ajiye saman kujera ya miqe yaje ya bu'de 'kofar. Idanunsu ya sarqe da na juna, yay saurin kauda kansa, kamar yadda tai tana gaishesa. Saurin bata hanya yay, yana amsa gaisuwar tata. Kamar yadda ta saba ajiye masa nan saman carpet, dan baicin abinci akan dining hakan tai masa ta rusuna ta ce. “Abie2 Jaddatu na Kira ta ce na sanar maka.†Ta k'arasa mgnar bakinta na rawa. Abie ya ce“Ok insha Allah.†Miqewa tai ta fice, ya bita da kallo dan haka kawai tinda Rahma tai masa tayinta yake jin wani irin yanayi akanta. Gidan Ja'afar 9 pm. Zaune Ibtisam take tana kallon Tv, tana sanye da Riga da skirt na atamfa, shud'i me ratsin fari ta mata cif gwanin kyau, sai k'yalli takeyi abinta, kana kallonta kasan hankalinta akwance yake sai wani irin kyau, idanun k'urrr akan Tv tashar Télé Sahel Niger an saka waqar 'yan Tal national, wadda sukawa 'yan Tahoua ta Norou. Ahankali Ibtisam take rausaya kanta tana had'a yatsunta suna bada k'washhh² SBD yadda waqar take tsumata kasancewar adarawa akama wato yarensu haka anwasa matan adarawa. Ja'afar sanye da 3 quarter sai singlet, sai baza k'amshi yake, waya yake fitowarsa daga bedroom kenan, ya hangota tana rawa azaune tana murmushi. Kai ya girgiza ya ce. “Nasir Ngd insha Allahu goben zamu qarasa mgnar kamar yadda kace, Allah ya qara qaremu da dukkan sharrin abun qi.†Shiru yay yanajin abinda ake sanar dashi,can ya numfasa ya ce. “Ok Merci beaucoup bon nuit.†Ya katse kiran ya zura wayan cikin aljihun 3quarter d'insa ya sad'ad'o ta bayan kujaran, ya zura hannayensa ya zagaye cikinta ya rankwafo da kansa ya leqo yana hura mata iskar bakinsa,ahankali can k'asa ya furta. “Mon cÅ“ur! Duk dad'in waqan ne?†'yar dariya tai ta ce“Eh Mon amour ai dole bakaji ana waqemu ba, matan adarawa ga kud'i ga kyau ga fararen mata. So duk da mu talakawane Hamdan ba muni ga fari Tass.†Ta k'arashe mgnar tana shafa sajan fuskarsa. Zagayowa yay ya zauna kusanta ya ware mata hannayensa. Da sauri ta shige jikinsa tana dariya. Ja'afar ya ce“Tabbas hakane Bebyna, amman ina ce tin ranan da abin nan ya faru nace ki daina kallon waqoqi koh?†Muskutawa tai ajikinsa, tana kallonsa ta ce. “Afuwan Mon amour na daina daman ai ba wani kallon waqoqin ba sosai, kawai dai naga an saka ta garinmu ne fa!†Hancinta ya lakata ya ce“Na miki uzuri amman ki rage, gwada muyi abunda zai anfanemu duniya da kuma lahira ba wai nace kwata² karkiji waqaba amman ayanzu ki daina dudu yau kwana nawa da akaso asabauta min ke.†Ibtisam ta sumbaci labb'ansa tana kallonsa ta ce“an daina Ogana bari ma kaga.†Ta fad'a tana baqa hannunta tana Manne jikinsa ta janyo remote ta canza Tasha zuwa tashar sunnah Tv. Ja'afar ya ce. “Yawwa Matata Allah miki albarka, tashi muje yawon shan iska d'auko hijab bari na saka jallabiya saman kayana...†Ibtisam ta ce“A'a ni dai ka canza riga kawai mutafi wandon ya maka kyau.†Ta k'arasa mgnar tana shafa gashin da yake kwance k'wabrinsa tana had'awa da na k'irjinsa. Iska mai d'umi ya fesar yana zura hannunsa cikin rigarta, ya shafo kyawawan k'irjinta yana lumshe idanunsa. Itama lumshe idanun tai ta ce. “Wayyo Mon amour karfa fita ta lalace...†Bata rufe baki ba ya ce“No! Bazata lalace ba ai ke tawace koda yaushe naso, oya je d'auko hijab ki biyomin da rigan.†Ya qarashe mgnar yana zaro hannunsa yana kallonta. Kunya tasa ta miqe tana sanya gudu. Kai ya girgiza yana binta da wani irin shu'umin kallon so and Ƙauna. Bata jimaba ta fito sanye da hijab pinky Kala, ta basa ya cire singlet ya saka ya d'auki makullin mota ya Kama hannunta suka fice. ★★★ *Istanbul* Tsawon kwana *hud'u* Abie na jinyar Rahma, bai sake kusantarta ba, kulawa yake bata mai yawan gaske da nuna Mata zallar soyayya mai tsayawa azuciya, hakan ya saka Rahma ta sake fad'awa tarkon son Abienta, ya shagwab'ata ya sangartata da jikinsa, sosai suke zaga garin Istanbul, wuraran tarihi da wuraran shaqatawa, duk Inda sukaje sai an kallesu sabida dacewar da sukayi da juna. Yau dai bayan sun dawo daga yawonsu Abie ya samu ya tisa wajan yasha shagwab'a da sakalci. Yanzu ma bayan sunyi wanka tsarki ya shiryata, ya sanya mata wasu riga da wando masu kyau wandon iya cinya rigar bakin cibinta, ya baje Mata dogon gashinta ya sauka har gadon bayanta. Zaune suke afalon yana manne da ita yana bata pizza abaki tana ci sai sangarta take zuba masa. “My Honey rugima ko? Toh Bby haaaaa cinye wannan sai na Kira miki Jaddatu da Abienki.†Jin abinda Abie ya ce cikin d'auki ta bud'e bakin ya sanya mata, ta had'a da yatsarsa, ta ciza da d'an qarfi. “Ushhhhh! My Baby zafi ni koh?†Kai ta d'aga masa tana masa kallon qasa² tana tauna pizza. Murmushi mai shegen kyau ya sakar mata, ya ce“I love you sannu fa My Honey, wai kin gajine, akwai zafi koh?†Baki ta b'are masa zata saka masa kuka, yay saurin tura bakinsa cikin nata ya lalubo pizzar bakinta yana wasa da ita ya kwasheta ta koma bakinsa ya shiga tura mata tana had'iyewa. Ya sanya hannayensa dukkan biyun ya qamqame bayanta yana bugawa sannu² ya tsareta da manyan idanunsa masu sakata shiga wani yanayi. Lumshe idanunta tai tana amsar pizzar da yake d'ura mata sai da ta ha'de tass ya fara kissing d'inta yana qara aika mata wani irin salo yana murza k'ugunta zuwa bayanta had'e da manmatsa. mata kowace gab'a ta jikinta, still yana shan bakinta. Rahma ta kasa jure kallon da yake mata, ta lumshe idanunta ahankali ta cije shi a harshensa. Bakinsa ya zare anata ahankali, yana mata wani irin fitinannan kallon k'auna, ya furta. “Ushhhhh! Baby love zaki cinyeni ne?†Da sauri ta bud'e kyawawan k'ananun idanunta, tana turo baki gaba ta ce. “Abie Kira mun Jaddatun toh da Abie2.†Kissing d'in idonta yay yana shafa kumatunta ya ce“Okay my baby love gsky yau kin kusa mantar Dani ni waye zuwa dare babyna zaki qaromin pls?†Kukan shagwab'a ta sakar masa tana qoqarin zamewa daga jikinsa, yay saurin rungumeta qam, yana dariya ya ce. “Sorry My Honey wasa nake miki bazan tab'a cutar da Ruhina ba, oya zo na Kira miki Jaddatunki.†Ya qarasa mgnar yana sumbatar tsakiyar kanta yana shafa bayanta. Luf tai k'irjin Abienta tana jin gajiyar turmusar da yamata yanzu kusan awa 'daya yana abu d'aya sai taji yanzu duk tsamin da jikinta yay ya fara sakinta. Hannunta ta tura cikin sumar kansa mai taushi ashagwab'e ta ce. “Abie...†Bakinsa ya d'ora saman nata ido cikin ido ya ce“Na soke Abie daga yau yau kwana nawa ina bin kanki ki saka min wani sunan? Toh idan bazaki saka min wani sunan ba kina kirana da Abdulmajid sak OK? †Rahma ta ware kyawawan k'ananun idanunta ta ce. “Wayyo na shiga uku Rabin raina kayi hkr, ni ina zan Iya Kama sunan garkuwata qiri² tabbb wlh bazan tab'a ba, amman kamin Afuwa zan saka ma wani sunan amman Abien yabi jinin jikina bazan Iya daina ba, zan gama ba Abienah. “My sweet darling yayi koh?â€. Ta qarasa mgnar agajiye tana tura kanta tsakiyar k'irjinsa. Tattausan murmushi yay yana sumbata tsakiyar kanta, ya ce. “Yes yayi my baby love Ngd.†Ya k'arasa mgnar yana dialing d'in number Jaddatu, ya sake matseta jikinsa, jin wayan ta fara ringing ya saitai nutsuwarsa. Sallamar Jaddatu ta kard'e dodon kunnensa, tana fad'in. “Kai Abdul! Sbd Allah duk kana ina Baku Kira idan an Kira ba'a samunku?†Abie ya amsa sallamar ya d'ora da cewa. “Afuwan ummina ina wuni barka da yamma, ga baby Ummi.†Jaddatu daga Chan ta ce. “Bani ita naji lafiyarta....†★‡★ *Gabon* Ma'aruf ya shiga muguwar damuwa akan dukiyarsa da wuta ta cinye. Ganin hakan yasa Aishatu ta sauko daga dokin fushin da take da shi, ta shiga masa nasiha tana kwantar masa da hankali, dangi kowa hankalinsa ya tashi, dan ayanzu Ma'aruf ko maganin rabin million 'daya bazai maka ba, dan account d'insa 'yan canji ne kawai. Zaune take kusansa tana basa abinci abaki Wanda idan ba hakan tai ba tana lallashinsa bai ma damu da yaci ba, duk da kuwa ya fawwalawa Allah kominsa na shi yasan alhakine yake binsa. Asanyaye ya ce. “Masoyiya na qoshi bari nayi wanka muje gida mu gaishesu.†Hannunsa ta Kama ta ce. “Don Allah ka Saki ranka bafa aja da ikon Allah jarabawace idan ka cinyeta sai Allah ya maka falalar da baka tab'a zatoba, amman idan ka damun sai ya barka da damuwarka don Allah ka manta komai.†Rungumeta yay yana buga bayanta yace“Wlh ba komai na barma Allah komai ikonsa ne yanada ikon yimin hukuncin da yafi wannan sabida na sab'a masa dayawa daman kuma baka tab'a Allah kace kaci bulus.†“Hakane amman ai ka tuba kuma Allah gafuru rahim ne, insha Allah zai kalleka da idon Rahma muje ka shirya.†Bedroom suka nufa sai suka Fara jin ihu, Ana buga musu 'kofa. Ma'aruf jikinsa na rawa ya nufi k'ofar aguje hankalinsa atashe yana fad'in. “Ko wata musibar ce ta sauko min hallau.....†_*+22796515805*_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 5/24/22, 15:22 - Fiddausi Yunus left 5/27/22, 10:51 - Buhainat: ```D A``` ```101``` _Rahmerh Ladingo😉_ _*Alhamdulillahi Am backðŸ‡ðŸ»*_ 😅🙈🥳😒🚶ðŸ»â€â™€ï¸ Ma'aruf na bud'e k'ofar falon yaci karo da Nura direba tare da mai gadi, hankalinsu atashe. Ma'aruf ya ce. “Wai lafiya? Me ya faru ne?†Nura ya ce“Yallab'ai ga mota can ta kama da wuta a qofar gida, zanje aiken da ka kamin, ta Kama da wuta Allah yay da kwana na gaba na fito cikin hukuncin Allah, ba yadda bamuyi ba mu kasheta taqi mutuwa, ga jama'a chan na famar kashewa .†Ma'aruf banda sunan Allah babu abinda yake fad'a, bakida 'daya ma duk wasu addu'o'i da ya sani ya ji sun tsaya masa cak, jikinsa na rawa ya nufi hanyar wajan, suna biye da shi. Aishatu da take tsaye a k'ofar falon tai zaman 'yan buri, ta d'ore hannayenta saman fuskarta, tana fad'in. “Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un! Allahumma ajirni fi musibatihi waklifni khairan minha!†Ta k'arashe cikin sakin kuka zuwa yanzu Ma'aruf na bata mugun tausayi tabbas ya had'u da iftila dayawa. Miqewa tai ta koma ta d'auko hijab ta saka ta fito. Ma'aruf yana tsaye yana kallon 'yan kwana-kwana suna kashe wutar, Wanda mak'ocinsa Salisu ne yay wannan jihadin na kiran 'yan kwana-kwana. Motar ta k'one sosai ba lallai ta anfana ba. Aishatu ganin yadda Ma'aruf yake tsage kamar gumki, sai jaje jama'a suke masa yana d'aga musu kai, ya saka ta isa wajan ta Kama hannunsa suka shigo cikin gida har wasu na biyosu suna k'ara masa jaje. Mai gadi ya rufe gidan, yayin da Nura yake tsaye wajan motan da ta kusan cinyewa k'urmus, dan ba lallai ta anfana ba. Zaunar da shi tai saman kujera a falon, taje fridge ta d'auko ruwan sanyi,ta bud'e ta kafa masa bakinsa. “Please kasha.†Ba musu ya dinga kwankwad'an ruwan sanyin, sai da yasha kusan rabi, ta janye masa goran ruwan daga bakinsa, ta Kama hannayensa ta ce. “Kayi hkr babu wani abu da yake wanzuwa adoron duniya ba tare da izinin Allah ba! Dan haka kayi hkr ka amshi dukkan jarabawarka wana Allah zai wanke ma dukkan zunubanka ne ta wannan hanyar, amman ba wai na Tara Sani ga ubangiji na bane, ka tattara komai ka barwa Allah, kayi ta maimaita. Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un! Allahumma ajirni fi musibatihi waklifni khairan minha, Allah ya bamu ikon cinye jarabawarmu.†Ma'aruf ya rungumeta, gam yana sauke numfashi, cikin aro jarumtarsa ya ce. “Wallahi Aishatu na amshi dukkan k'addarata tinda dai ina tare dake Alhmdllh!†Sake rungumeshi tai ta ce“Allah ya bamu juriyar cinye dukkan jarabawar da Allah zai jarabemu da ita.†Ya amsa da. “Ameen ya Allah.†Rabi'ah zaune da cup d'in kunnun tsamiya, Wanda ta saba, duk ta rame sbd yadda cikin yake bata mutuqar wahala, sai wani uban fari da tayi. Kunnuwa ta kasa kiskirin, tana jin mamanta da yayanta Murtala suna mgna, qasa². “ Murtala! Wlh da akwai inda zan kai Rabi'ah da na kaita, ganinta agidan nan ba qaramin baqanta min rai yake ba, Allah kana gani kai shedane akan yadda nabawa yarana tarbiya, amman shegiyar yarinyar nan, tai watsi da tarbiyar dana basu taje ta kwaso min abun kuya, ya Allah kamun maganin wannan masifa da ta tunkaro mu...†Murtala ya katseta ta hanyar cewa. “Maama dan Allah kiyi hkr, mu rungumi k'addara, ina zamu turata? Mu muna gudun abin kunya sai muturawa wasu ai sam hakan baiba, kowa yasan gidanmu munada nutsuwa da tarbiya ita da taje ta kwaso abin kunyarta ita da shi, mu rage nuna mata qyama, sabida ba wanda ya isa ya wuce k'addarasa, amman ita wannan koh, Allah ya rufa asiri kawai.†Mama ta amsa da. “Ameen.†ranta duk ajagule. Rabi'ah hawayen da take dannewa ne suka sulalo, ta sanya tafin hannunta ta goge, dakyr ta iya bud'e busashen bakinta ta furta, “Astagfirullah wa'atubu ilaik.†jin motsin Murtala zai shigo d'akin tai saurin ajiye cup d'in ta miqe ta shiga bedroom, tana danne kukanta. *Istanbul* Akwana tashi ba wuya wajan Allah Abie da Rahma, har sunyi kwana 14 wanda yau jirginsu zai d'aga zuwa Egypt, amman Rahma ta kafa masa rigima harda kuka bazazu tafi ba sai sun sake wani satin biyu tana son k'asar Turkey sosai. Abie kuwa abinda Rahma take so yafita son abun kai tsaye ya qara zubama masu hotel ku'dinsu akan zasu qara sati biyu. Wata irin soyayya suke zubawa a cikin garin Istanbul, wata irin shaquwa sukayi soyayya sukeyi mai tsafta, Abie ya gama da zuciyar Rahma baki d'aya, Sam babu abinda take masa shamaki ajikinta, dan ma yana mugun sonta da tausayinta Sam baya yawan kusantarta, ahankali yake bin abarsa kasancewar har yanzu batasan dad'in sex ba, shi yake kwasar romansa. Yawo kam Inda basu jeba a agarin Istanbul sai Inda ba'a zuwa, har 'kauyi kan direban hotel Wanda alhakin yawonsu yake hannunsa ya kaisu k'auyika da dama masu dunbin tarihi, sosai Rahma k'asar ta burgeta duk da kuwa uban sanyi da ake musu. Yau da wani irin hadari aka tashi, garin yayi wani iri gwanin ban sha'awa. Zaune Rahma take jiran shigowar Abie dan duk ta damu bata son ya matsa can da nan, idan ba tare suke ba shi kuma ganin hadarin ya sanya yaqi yarda ta bisa. Cikin wasu irin mahaukatan k'ananun kaya Riga da skirt, milk colour masu matuqar kyawu, ta qara murjewa tayi kyau abinta, gwanin ban sha'awa. Ta tufqe dogon gashinta, gida biyu ta saka ribbons, ta zama wata 'yar baby, falon ya d'umame da na'ura d'umama d'aki, shiyasa bata saka rigar sanyi ba, wani irin fitinannan k'amshi take. Kyawawan k'ananun idanunta ta zubama wayarta, tana kallon hoton bikinsu, tana sakin murmushi. Qaran Tv ya dameta ta d'ago kanta ta 'dauki remote ta rage, ta ajiye ta miqe ta nufi bedroom d'insu. Wajan kaya ta nufi ta fito da wata 'yar roba fara ta zauna gefen bed, bud'e robar tai, har had'iyar yawu take ta kafa bakinta tana diddikawa cikinta, tana lumshe kyawawan k'ananun idanunta, kusan rabi ta sha ta rufe tana lasar jajayen k'ananun labb'anta, ta qurama d'an rubutun da yake jikin takardar robar Wanda aka rubutasa da larabci can 'kasa ta ce. “Uhmm Jaddatuna kin min gata inata shan dad'ina ina ma bai kusa qarewa ba, koh nace ma ta aikamo wasu...†Bakinta ne ya qame, tana zazzaro kyawawan k'ananun idanunta, waje ta sanya tafin hannunta ta rufe bakinta, tana nanata sunan azuciyarta. Cike da tsoro ta ce“Shi kenan na shawa kaina, haba! Ashe shiyasa My sweet darling yake haqemin duk da ba kullun ba...†Bakinta ta rufe, da tafin hannunta ta miqe da sauri ta nufi bathroom, ta bud'e robar maganin ta zubar ta wurga robar ta window, ta Kora maganin da ruwa ta fito tana zare idanu, sai yarfa hannu take, tana fad'in. “Allah sarki Abie ashe ba laifinka bane kake haqemin aikin Jaddatune kuma itama wlh bata San mugun abunda su Aunty Haleesa da Umkuterh da Hanan suka had'amin ba, humm suje Kansu sukawa ba Jaddatuna ba ah toh ai sauran ma zan zubar.†Ta qareshe mgnar tana zubewa saman makeken bed d'insu ta shige bargo tana danna wayanta, WhatsApp ta shiga, grp d'insu na makaranta ta shiga. Anee ta hango suna hira akan jarabawar da zasu fara ashirin ga wata. Rahma ta fita ta ma Anee mgna ta pc. _“Hello My Anee.â€_ Atake Anee ta bud'e saqon tai banza sabida har yanzu haushinta takeji da taqi gayamata bikinta wai sai bayan bikin ta turo hoton biki a GRP. Rahma ta mata voice. “Haba! My Anee kiyi hkr mna wlh bana son ki katse karatunki kice zaki taho Chad daga Espagne.†Qin bu'de voice d'in tai ta rufe datan ta sauka baki 'daya. Taji haushin hakan kawai sai ta goge voice d'in ta sauka tana Jan tsaki, ta kashe wayan ta ajiye ta sauko ta nufo falon tana fad'in. “Yo ina ruwana da fushinki gata na miki fa! Za ma ki sauko abinda zan koma Espanol d'in.†ta fad'a tana miqa had'i da hamma tana lumshe idanunta jin gashin jikinta na miqewa. Tana dab da fitowa taji an danna doorbell 'din falon. D'an k'aramin bakinta ta zumb'uro gaba, ta nufo falon. Tsaye yake cikin shigar wasu fararen kaya qaramin d'inki, ya 'dora jibgegiyar rigar sanyi brown, mai ha'de da hula, wani rufaffan baqin takalmine aqafarsa, ya manna farin glass kan kyakkyawar fuskarshi, ya salam! Abie yayi masifar yin kyau, ga wani fitinannan k'amshi da yake tashi ajikinsa. Ahankali ta kama handle k'ofar ta bud'e. Idanunsu ya shige cikin juna. Tsalle tai ta fad'a kansa tana fad'in. “Oyoyo My sweet darling, Abienah I miss you so much.†Ta fad'a tana maqalqaleshi, tana sakin dariya, tana shigewa jikinsa sosai tana jin wani shegen feeling na taso mata. Wani irin k'ayataccan murmushi Abie yay, yana sake shigar da ita jikinsa, ya d'ago kanta, ya sumbaci kumatunta, ya had'e face d'insu yana aika mata wani irin kallo mai kashe gabobin jiki. Rahma ta lumshe idanunta ta fito da harshenta tana lasar tsinin hancinsa. Cikin wata narkarkar murya mai shegen dad'i ya ce“I miss you too My Baby, I love you oya kiss me.†Rahma tai saurin maida harshenta cikin bakinta tana b'oye fuskarta tsakiyar k'irjinsa, ashagwab'e ta ce. “My sweet Darling ni ka goyani.†Y'ar dariya yay, yana tura fuskarsa tsakanin buyanta, ya riqo k'ugunta sosai,yana shafawa ahankali, still yana goga mata sajan fuskarsa k'asan wuyanta, yana hura mata sansanyar iska daga bakinsa, had'i da numfashinsa. Wani irin zirrrrr yarrrrr Rahma takeji ga magani na ratsata sai taji hakan na mata dad'i ta tura hannayenta cikin sumar kansa, tana shafawa ashagwab'e cike da sanyin jiki ta ce“My Abieh goyo inaso.†Kissing d'in wuyanta yay ya kwaikway8 mgnarta,yana d'aukarta cad'ak kamar 'yar baby ya goyata bayansa ta kwanta luf tana k'yalk'yala dariya, ta zagaye hannayenta ruwan cikinsa, tana shafawa. Fuskarsa d'auke da murmushi ya sunkuyo ya d'auki ledojin ya shigo ya ajiye ledojin ya rufe k'ofar, hakan yayi daidai da sako ruwan saman. Rahma ta ce“Wayyo My sweet Abieh ka barni naje nayi wanka cikin ruwa please mna Abieh nah...†Abie bai sake bin ta kan ledojin ba, ya nufi bedroom yana fad'in. “My baby dan ina Abien mahaukata koh? Ai koda ace k'asar ba sanyi My Honey bazan barki ruwan sama ya dokar min ke ba.†Kukan shagwab'a ta sakar masa tana tura fuskarta k'eyarsa tana shafa cikinsa zuwa k'irjinsa, yanaji ta zura hannunta tana shafo gashin k'irjinsa. Abie dukkan gashin jikinsa suka miqe, daman ahannu yake tsawon kwana biyu bai tab'ata ba, Sam baya nuna mata zalama ganinsa yarinya ce k'arama, bayan haka bata Saba ba har yanzu tana jin zafi idan yana sex da ita ya Sani sarai ba yadda ya iya yasan dole sai yana yi zata Saba, shiyasa yake tsallake kwanaki bai tab'a taba. Wani d'umamemmen huci ya ji ta feso masa cikin kunnensa tare da qara sautin kukan shagwab'ar tana kiransa. “My Sweet Darling, Abieeeeeh! Ni ni ni wanka nakeso da ruwan sama.†Ta k'arashe mgnar cikin kukan zallar shagwab'a, da sangarta, tana shafa k'irjinsa. Abie ya lumshe idanunsa na seconds biyar had'i da sauke wahalalliyar ajiyar zuciya, ya bud'e idanunsa ya fesar da iskar bakinsa waje, ya furta. “Oh! Ya Salam! My baby karki haukatani mana, yi shiru muje na baki chocolate ki Sha sai muje kiyi wanka OK? †Jin abinda ya ce ya saka kukan ya koma dariya tana sake maqale shi ta sumbaci tsakiyar kunnensa ta ce“Yawwa My Abieh shiyasa nake k'aunarka.†Saman makeken royal bed d'insu ya kwantar da ita ya nufi falon. Bai jimaba ya dawo d'auke da ledonjin ya bu'de ta chocolate, ya ciro biyu ya nufi saman bed d'in ya cire rigan sanyin jikinsa ya ajiye ya qarama na'uran d'umama d'aki gudu, ya zauna bakin bed ya ce. “Oya zo amsa My Baby.†Rahma ta rarrafo ta shige jikin Abie ta kwantar da kanta k'irjinsa ta d'ora hannunta saman fuskarshi me kewaye da saja, tana shafawa tana wasa da labb'ansa, zuwa gemunsa da yatsunta biyu. Abie daidai lokacin da ya gama b'are mata chocolate ya kirata. “My Honey! Haaaaaa†Ya na tsareta da manyan dara-daran idanunsa Wanda suka fara sauya Kala, tsabar yadda yakejin muguwar sha'awar Rahma. Sai lokacin ta kallesa tana lumshe idanunta. “Ya Allah!†Ya furta lokacin da yake gutsiro chocolate da bakinsa ya tallafo fuskar Rahma ya lalubi bakinta ya saka mata chocolate d'in. Tsaf ya karanci halin da take ciki farin ciki ya cika masa zuciya, ya ce. “My Baby bazaki bani chocolate d'in bakinki ba?†Asakalce ta turo masa bakinta tana fito da chocolate d'in tsinin harshenta. Sannu ahakankali ya dinga kai fuskarshi dab da tata, har ya d'ora bakinsa saman nata ya kamo harshenta da chocolate yana wasa dasu, still idanunsu manne waje d'aya kowa na lumshe nasa. Sannu ahankali ya Fara tsotsar harshenta da chocolate d'in. Wani irin sanyi dad'i Rahma ta fara jin na ratsata, ba b'ata lokaci ta fara tayasa suna shan bakin junansu. Hannunsa taji tsakiyar cikinta yana shafawa yana mata tafiyar tsutsa zuwa marata. Wata irin miqa tai tana maqaleshi lokaci d'aya taji pant 'dinta wani abu na bulbulowa. Ajiyar zuciya ta sauke, lokacin da taji hannun Abie saman dukiyar fulaninta yana bin yatsunsa da wnani irin salo akan nipples d'inta. Wata irin wawar ajiyar zuciya ta sauke ta zare bakinta tana fad'in. “My Abieh wallahi fitsari nakej.....†Bata k'arasaba taji bakinsa tsakiyar nipples d'inta ya kama da hak'waransa yana mata wani irin wasa, still hannunsa d'aya yana shafa d'ayan breast 'din. Rahma zata iya rantsewa da Allah tin aurensu da Abie bata tab'a jin dad'in duk abubuwan da yake mata ba irin na yau baki d'aya jikinta ya yi mugun Saki kai tsaye take amsar saqon na Abienta. Wani irin salon tsotsa da shafa yake ma k'irjinta yana zuzuta mata dukkan jikinta da wani irin shafa. Rahma ta kallesa lokacin da ya gama cire mata akyanta ya sake kame nonuwanta yana Sha. Numfashi taja me tsayi ta lumshe idanunta tana wata irin miqa had'e da shasheqa, tanajin mugun dad'in tsotsar da yake mata da shafo sauran b'ngarorun jikinta. Baki d'aya ta sakar masa jikinta yana shiga lungu da saqon yana wasansa son ransa tin tana jurewa har ta kasa ta Kama masa. Rahma bata gama gigice masa ba sai da taji bakinsa can. Bata san lokacin da ta furta. “Oh! Ya Rabbi! My Abieh zan mutu wallahi bansan ina nake ba! Abieeeeeh! Wayyo zanyi fitsari.†Ta k'arashe mgnar cikin shasheqar kukan dad'in da yake Neman zautata. Shid'e masa yaga ta fara yi hakan ya saka ya karanto addu'ar saduwa da iyali, ya gyara mata kwanciya me kyau ya fara qoqarin shigewa gidansa kamar kullun bata wucewa kai tsaye sai yaje aguje. Rahma d'an ihu tai tana qamqameshi. Abie kuwa baki d'aya baya iya mgna tsabar masifar dad'in da ya ratsashi ga wani d'umi na musamman. Bakinsa na rawa ya kirata. “My honey ke ta dabance ke 'yar baiwace, I love you please fad'amin akwai zafi?†Rahma yadda taji Abie na mata salon da yake tab'o mata wajan da takeji wani arnan dad'i yasa ta bu'de qananun kyawawan idanunta Wanda suka k'ank'ance ta kallesa tana lumshe idanunta ta girgiza kanta, tana sauke numfashi, still kallonsa take k'asa² sbd yadda yake sarrafata yana zuzutata da wasu irin kalamai masu masifar sace zuciyar mace kai tsaye, hakan kuwa ba qaramin sake luluta duniyar dad'i ba yay. Jin yadda ya sake qamqameta yana bata wuta cikin salon da yau ya d'auri niyar jiyar da ita dad'i, ba dai zafi ba. Kuka yaji ta sanya masa tana qamqameshi tana jujjuya kanta. Bakinsa na rawa ya furta. “Alhamdulillahi My babyna najin dad'i koh?†Ya qarasa mgnar muryasa na sarqewa, tare da canza salon da yake mata Wanda ya sake rud'ata tana fito da sautin kukan Wanda yake na zallar shagwab'a ne ya gamu da dad'i. 🚶ðŸ»â€â™€ï¸ðŸš¶ðŸ»â€â™€ï¸ðŸš¶ðŸ»â€â™€ï¸Asha bidiri lahiya su o o aje nemi ruwan d'umi na sanki da kawo wuta.😹😜 *Tchad* Misalin 10:40 am. Rayyana ta fara sakin jikinta, ta saki ranta ta barwa Allah dukkan lamarinta tasan shi kad'ai ne zai iya mata. Tana mutuqar mamakin aure tsakanin Abie da Rahma, amman idan ta tuna wasu abubuwa sai abun yabar bata mamaki. Sanye take Riga da zani na lace ruwan k'asa, tayi kyau sosai Masha Allah, ba laifi duk da ta rame. Dankalin Hausa take ferewa suna hira da Auntie saro. Yaro yay sallama ya shigo. Suka amsa ya rusuna ya ce. “Wai akace ana sallama da Rayyanatu aqofa...†Rayyana ta zaro idanu waje ta dafe 'kirji ta ce. “Kai Ilu bana son iskanci da wa ka tab'a ganina a waje?†Aumtie Saro ta ce“Shashasha! Ka ji hauka, kai Ilu jeka kace tana zuwa.†Ilu ya juya ya fice. Auntie Saro ta ce. “Maza saka mayafi kije Allah yasa abinda muke burine tashi awannan zamanin wlh ba'a sanya idan anji kiran bazawari ar maza ruga.†Rayyana ta miqe ranta ab'ace ta ce. “Wlh gabana fad'uwa yake sai naga kamar bazan samu mutumin k'warai ba sabida kuskuren da nayi abaya.†Tsuki auntie Saro tai ta ce. “Dan ubnaki zauna muyi bin layi.†Rayyana ta warware mayafin kanta ta yafa ta nufi hanyar waje. Tana bu'de gate, tai tozali da abinda ya fad'ar mata da gaba......... ```ASTAGAFIRULLAH WA'ATUBU ILAIK``` Whtspp number😊 _*+22796515805*_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 6/3/22, 14:50 - Buhainat: ```D A``` ```104``` _Rahmerh Ladingo😉_ 🙇ðŸ»â€â™€ï¸ðŸ™‡ðŸ»â€â™€ï¸ðŸ™‡ðŸ»â€â™€ï¸Don ALLAH Ku qara haquri mun kusa, Nagode sosai.🥰 “Wai wani abun Abdul d'in yay miki ne takwara kike kuka ga murya ashaqe? Yi shiru ki fad'amin don Allah?†Jaddatu ta k'arashe mgnar hankalinta a tashe. Rahma daga Chan Australia, wacce take zaune saman cinyar Abie, tana kallonsa tana shasheqar kuka majina na tararowa, daga hancinta, Abie na goge mata da handkerchief, yana lallashinta akan karta d'agawa Jaddatu hankali, taqi. Cikin shasheqar kukan ta ce. “Jaddatu ni bai mun komai ba, majina ta hanani sakewa, komai naci ba d'and'ano, sai magani da allurai nake Sha taqi sauqi, kicema Abieh mu hkr da zuwa umaran mu dawo gida.†Ta k'arashe maganar atishawa na 'kwace mata. Jaddatu ta ce. “Subahanallahi takwara haka muran ta sakaki gaba? Sannu kinji, amman da kinyi hkr kinje umaran kinga rabonki da zuwa tin shekaran da muka dawo nan Chad da mukaje ba'a sake komawa dake ba! Bani Abdul d'in muyi mgna, da halimaa kuyi zamanku sai bayan hajji.†Rahma ta ce“Toh Jaddatu na hkr.†Ta beqawa Abie wayan, ya amsa ya rungumeta tsam, yana shafa cikinta Wanda ya tasa sai yana motsi. Rahma ta tura kanta tsakiyar k'irjinsa. Abie cike da ladabi yay ma Jaddatu sallama, ta amsa daga chan ta ce. “Abdul ka fad'a mun gaskiya yarinyar ko ciki gareta ne?†Abie kunya ya ji ta lullub'eshi kamar Jaddatu na gabansa, ya kasa bata amsar ya ce. “A'a Jaddatu ba komai kawai inaga yanayin sanyin tin zamanmu Turkey ne bai barta ba.†Ya k'arashe mgnar yana ma Rahma rad'a akunenta. “My baby kiyi hkr bar kukan na tashi muje yawo ko? Murane ta takura min ke um?†Rahma ta d'aga kanta tana sake shigewa jikin Abien ta sake tura kanta tsakiyar k'irjinsa. Jaddatu daga can ta ce. “Ai nazata cikine da wani lokaci mace na had'uwa da laluran majina hakan, tana shan tea me citta dayawa kuwa? Sannan ta daure kana saka mata Robb acikinsa Allah bata lafiya me anfani, bani ita.†Abie ya amsa da. “Ameen Ummi toh gata.†Ya qarashe mgnar yana manna Rahma wayan akunnenta. Jaddatu ta shiga lallashinta sun jima suna waya kafin suyi sallama. Haka Abie yake famar jinyar Rahma yana riritata har aka fara azumin Ramadan, wanda cikin ikon Allah Rahma tana iya azumin hakan ba qaramin dad'i yake masa ba, azumi nada kwana 10 suka dira k'asa mai tsarki. Tinda suka sauka k'asa mai tsarki bautar ubangijinsu sukeyi da neman yafiyar sa bisa dukkan kuskuren da suke aikatawa wad'anda suka Sani da wad'anda basu saniba, suna nemawa iyayansu gafara, da rahamar Allah. Yau akai azumi na 28 ya rage sallah sauran kwana 2 ko 1. A Chan Tchad ma b'angaran Jaddatu hankalinta kwance tana ibadarta daga ita sai 'yan aiki da Abie2 agidan, yanzu ita da Latifa ba wata fitina lafiya suke zaune, Ibtisam duk sati sai Ja'afar ya kawota ta yini wajan Jaddatu. B'angaran Ma'aruf kuwa cikin hukuncin Allah mai kowa mai komai, ya yi tawakali ya miqawa Allah lamuransa, ya tattara sauran d'an abinda ya masa saura yaja jari, yana harakar gwanjo Kuma suna ganin cigaba sosai dan ba laifi suna samun cigaban lamarin, Aishatu sosai ta kwantar da hankalinta wajan ganin ta manta dukkan abinda Ma'aruf yay mata abaya, hakan ya sanya suke zaune lafiya, duk bayan sati ko kwana goma da kanta take zuwa gidan Rabi'ah tai mata siyayya tagano ta tafiyarta, hakan ya sanya Rabi'ah take sake tsanar kanta tare da nadama mai tsanani, ga ciki ya girma sosai amman har yanzu batada lafiya sai dai ai mata fatan sauka lafiya. Saudiya Rahma zaune take saman carpet tayi rashe² tana shan Laban shigowar su kenan masaukinsa, sosai cikinta ya fara tasawa sabida ya shige wata hud'u ya kusa biyar. D'an k'aramin bakinta ta lashe ta sake ciko cokalin takai bakinta tana lumshe idanunta, sabida tinda sukazo ba abinda takejin dad'in kamar Laban. Abie sanye da kayan bacci yana baza k'amshi, ya kalleta ya rusuna gabanta yana kamo hannunta mai riqe da roban Laban ya tsura mata idanu, yana murmushi. Fuska ta kawab'e tana narai² da kyawawun k'ananun idanunta, ta ce. “My Abieh! Kalli fa yadda babyn ka ke min yawo.†Abie ya zauna gabanta saman carpet ya amshe Laban d'in da wayo da dubara ya shigar da ita jikinsa sosai ya sunkuya ya janye rigarta ya shafi cikin Wanda yake motsi kad'an². Kiss yama cikin yana lasar ramin cibinta. Ajiyar zuciya ta sauke cike da shagwab'a ta ce. “My sweet darling kace ya daina min yawo sai motsi yake dayawa².†Abie ya d'ago kansa yana dariya, ya lashe mata bakinta yadda ta b'atasa da Laban, ya ce. “Toh naji matar Abienta, yanzu dai muje mu kwanta kafin lokacin sahur Ok?†Kai ta d'aga tana sake shigewa jikinsa, tana wasa da gemunsa. Cad'ak ya d'auketa suka nufi bedroom. Da kansa ya shiryata cikin kayan bacci ya rungume abarsa suka kwanta, manne da juna tana aikin masa tab'ara sai biye mata yake, har bacci b'arawo ya sace shi. Motsi tai ajikinsa tana turo baki ta shiga kirasa. “My Abieh!†Abie da bacci ya fara fizgarsa ya bud'e idanunsa, yana riqo k'ugunta ya amsa da. “Na'am My baby menene? Oya fad'amun naji.†Kuka ta sanya masa tana tutturo baki gaba tana kallonsa. Murmushi yay yasan tana buqatarsa ne, dan tunda sukazo ibada sukasa gaba baya kusantarta sai romantic. “My baby Abie ne koh? Sorry zo maza muyi wasan lada.†Ashagwab'e ta ce“Eh My Abieh kaine kayi bacci ka barni.†Sumbatar kumatutun yay da idanunta yana murmushi, ya kwance mad'aurin igiyar gaban rigata, ya manna bakinsa saman kunnenta ya sauke mata numfashi mai d'umi, tsakiyar kunnenta ya sumbace cikin kunnen muryan da yake sake siyemata zuciya ya ce. “Sorry my baby shiru bari muyi sahur koh?†ya k'arasa mgnar yana lasar gefen² kunnenta, ya had'e bakinsu yana kissing d'inta cikin wani irin yanayi mai tsayawa azuciya. Shiru tai tana sauke ajiyar zuciya. Wata irin miqa ta yi lokacin da taji bakinsa saman k'irjinta yana kissing d'insu yadda take so, har komai ya kankama. Ai fa luf mutuniyar tai tana karb'ar saqonnin Abie, sai shagwab'a take zuba masa, tana masa kukan shagwab'a Wanda yake zautar shi. shi kuma ya nutse yana kwasar gara, duk ya susuce sai wani irin nishi yake tare da sauke numfashi, ya k'amk'ameta k'am acikin jikinsa yana sarrafata cikin wani irin salo mai zautar da mace, yana kiranta, cikin murya da dad'i ya kaisa k'ololuwa. “My Honey! My baby I love you Allah ya miki albarka.†Ire-iren zantuttukan nan yake mata, ita kuma sai kukan zallar shagwab'a take masa. Sun jima sosai kafin su gamsar da junansu suyi wankan tsarki su kwanta, zuciyoyunsu cike da farin cikin yanayin da suka kasance atare. ★★★ Yau take sallah ga baki d'ayan al'ummah musulman duniya. Ibtisam ansha kwalliyar zuwa idi, wata irin ratsantsar shadda Green colour doguwar riga daga sama ta tsuke sai ta baje daga k'asa,Masha Allah ta mata kyau sabida yadda ta ciko tai k'iba, sai ta matseta daga saman abun har mamaki yake bata. Ja'afar zaune yana jiranta sanye yake da irin shaddarta. Tin daga nesa yake kallonta yana danne dariyansa. Tana isowa ta shiga diddira qafafunta tana fad'in. “Mon amour ni dai wlh nagaji muje asibiti, ya za'ayi duk kayan da nasaka sai su matseni daga ciki kalli sabon d'inkin nan ga shi ya matseni, jamun zip d'in, kalli fa yadda cikina yake kumburu.†Ta k'arashe mgnar kamar zatayi kuka ta haye saman cinyarsa. Cikin danne dariyarsa ya ce. “Allah nima abun na damuna qibar cikin naki tayi yawa, kalli Masha Allah sai kace me ciki fa!†Ya qarashe mgnar yana shafa cikinta Wanda ya taso sosai Masha Allah. Ibtisam ta ce“Haba! Ai da cikine ba ina nan kwance ba, ciki fa rashin lfy akeyi sosai ayita amai ba'a cin abunci sai zazzab'i ciwon kai ciwon ciki zubar da yawu, ni kuma ai kaga banyin komai sai ma qaran lfy daci.†Ja'afar ya ce. “Eh ai shiyasa nace lafiyarki lau bakida ciki nine na iya kiwo, oya muje lokaci na qurewa, muga zip d'in.†Ya qarashe mgnar yana jamata zip d'in rigan, ya sumbaci bayanta ya miqar da ita ta sanya hijab ya Kama hannunta suka fito. Gidan Abie. Can ma Jaddatu dasu Latifa da Abie2 antafi sallar Idi. Rayyana anci kwalliyar sallar idi ba laifi, sanye take cikin wani baqi lace me kyau ta sanya farin hijab baqin takalmi, tayi kyau ba laifi. Bayan gama sallar kowa yana kokowar tafiya gida, cikinsu harda Rayyana da auntie Saro. Alhaji Nafi'u tinda yaga gilmawarsu Rayyana yaji matar ta kwanta masa sai dai sam baisan ya abun yake ba, ga shi yana tsoron iyalinsa su gansa, da gudun kar aje matar aure ce, hakan yasa yay dubara wajan tafiya ganin taxi suka shiga yasa akabi bayansu abinci ka masa. Ja'afar daga masallaci sai da suka biyo suka gaishe da Jaddatu da Abie2 daga can suka wuce gidan Baba Tsalha. Acan Gabon ma haka take Aishatu ansha kwalliya Masha Allah sunje sallar idi itada da Ma'aruf. Daga can ta takurasa sai sunje ganin Rabi'ah yaqi fafur yaqi ya fatattaketa da fad'a, dole ta hkr. B'angaran Rabi'ah ma haka ta daure ta cije taje sallar idi. Acan Saudiya kuwa Rahma tinda suka dawo daga sallar idi take bacci abinta ko waya batayi dasu Jaddatu ba! Abie yana zuwa daga masallaci ya zuba musu daddad'an girkin sallar da aka kawo musu daga Abdallah abokinsa da yake cikin garin makkan. K'ananun kayane na shan iska ya saka yana baza k'amshi ya zauna bakin bed, yana kallonta, daga ita sai wata 'yar k'aramar riga kad'an ta wuce cinyarta, cikinta ya fito Masha Allah. Cikin ya shafa ya sunkuya ya sumbace shi, ya janye rigan ya kifa fuskarshi kan cikin yana fad'in. Yaron kirki ko yarinyar kirki barkanmu da sallah hope kuna lfy? Kunata Sanya Mamy bacci da rigima.†Ya qarashe mgnar yana sumbatar cikin, cikin dubara da siyasa yadda bazata masa rigima ba, ya tasheta ya d'auketa cad'ak ya shige toilet da ita. Miqa tai cikin ruwan tana lumshe kyawawan k'ananun idanunta. Ta turo baki gaba ashagwab'e ta ce. “Wayyo Darling Abieh baccin bai isheni ba.†Kiss ya manna mata a lips ya ce. “No! My Baby ya isa ayi abinci oya mufita.†Murmushi tai, tana jan dogon hancinsa. Da kansa yay mata wanka suka fito ya shiryata tsaff suka baje falo sukayi abinci suna idarwa ya kira Jaddatu. Bugu d'aya ta d'aga tare da sallama. Abie ya sake matse Rahma jikinsa yana amsa sallamarta tare da gaisheta ya d'ora da cewa. “Ummi barka da sallah fatan kunyi sallah lfy? Ayimana aikin gafara kuskuren da muka San munyi da wad'anda bamu saniba.†Jaddatu tana murmushi ta ce. “Wlh ni bana ce ga ranan da ka b'atamin ba Abdulmajid koda ka b'atamin na yafe maka duniya da lahira, Allah ya maka albarka. Ina takwarata?†Abie ya amsa da. “Ameen Ummi Allah ya qara miki lfy da nisan kwana, gata Ummi.†Ya k'arashe mgnar ya manna Rahma wayan akunnenta. Cike da jin kunya kamar tana gaban Jaddatu ta gaisheta, had'i da neman gafara. Jaddatu ta ce“Kinga fa bana son kunyar nan taki, baki b'atamin na yafe miki Allah ya miki albarka, ya muran da sauqi sosai koh?†Rahma ta ce“Eh Jaddatu naji dama sosai muryan ta saki sosai sai abinda ba'a rasaba.†Jaddatu tai murmushi ta ce. “Masha Allah naji dad'i sosai Allah ya qara lfy yasa ibadar da mukayi karb'abb'iyace...†Sun jima suna hira kafin suyi sallama Abie ya Kira Abie2 yajisa busy. Rahma ta qamqame Abie. “My Abieh wai har yanzu ba'a samun Abienah?†Dogon gashinta ya shafa ya ce. “Yi hkr yana amsa wayane kinji Babytah?†Kai ta d'aga tana shafa k'irjinsa ta ce. “Koda Meerah yake waya ba!†Gira ya d'aga mata ya ce. “Oya muje mu dawo zakuyi waya sai kin gaji zuwa anjima OK Babyn Abientah, wai kinsan me...?†Rahma ta girgiza kanta qaran wayan Abie ya katse ma Rahma mgnar da ta so yi. Abie ya ce. “Masha Allah My baby ga Abienki ya Kira.†Ya k'arashe mgnar yana d'aukan kiran. Sallama yay masa yana fad'in. “Har na gaji da Kira kaina busy, hope kayi sallah lafiya?†Abie2 daga can yay murmushi ya ce. “Lafiya lau Hamdan eh wlh ina amsa wayane, da had'inka, had'in Allah, yanzu dai fatan duk kuna lafiya kunyi sallah lafiya? Ina d'iyar albarka ya muran nata?†Abie ya ce“ Lafiya lau Alhmdllh! Eh taji sauqi gata nan.†Ya qarashe mgnar gana manna mata wayan akunnenta, ya ce“Oya magana.†Rahma cikin farin ciki tayi sallama had'i da gaishesa. “I miss u Abiena yau kwana biyu bamu gaisa ba, fatan kunyi sallah lafiya ina mamana Meerah?†Abie2 daga can ya murmusa ya ce. “Lafiya lau d'iyar albarka nima inata kewanku wata biyar kun tare k'asashen duniya, farin cikina kuna cikin k'oshin lfy ya muran naki? Naji muryanki ta fito Masha Allah. †Rahma ta ce“Naji sauqi Abie ai muna tafe cikin satin nan, Abienah me zan kawo maka?†Abie daga Chan yay dariya ya ce“Bana buk'anta komai d'iyata fatana Allah ya kawoki lafiya.†Dariya tai tana kallon Abie yana shafa cikinta Wanda yake motsi. “Toh Abie2 Ameen Allah ya amsa agaishemun da Mamy Meerah.†Sallama sukayi tana turoma Abie bakinta ta ce. “Abie Muje mudawo Allah bacci inaji ni dai.†Lips d'inta ya ciza cikin sigar soyayya yana shafa cikin ya mata rad'a akunnenta, ko me have mata oho ta zaro kyawawan k'ananun idanunta. Kai ta d'aga masa tana sakin murmushi tana damqe hannunsa cikin nata. Shiryawa sukayi suka fita. ★★★ Bayan sallah da kwana 3 Tchad Misalin k'arfe 8 na dare Rayyana suna zaune a waje sabida ancire wuta falon akwai zafi, abinci sukeci yaro yay sallama. Auntie Saro ta amsa tana kallonsa yana fad'in. “Daman wani yake sallama da Rayyana.†Rayyana ta ce. “Na shiga uku na!...†Auntie Saro ta ce“Ok kaje tana zuwa.†Yana fita Rayyana ta ce“Auntie Saratu wlh na tsani malamin nan nifa na gaji da rufesa zanje na gayamasa gaji da nacinsa wlh yajima baiyi abinda ya ce ba! Haba wannan musiba ina rananta...†Auntie Saro ta ce. “Don Allah kiyi hkr ki tashi kije qilan ma ba shi ba.†Miqewa Rayyana tai ta wanko hannunta ta shiga d'aki ta haska wayanta ta d'auko hijab ta saka ta fice. Wata farar mota tai zoli da ita, dab da gate wani mutum tsaye baqine amman daga takalmin k'afarsa zaka San ya Tara. Cikin fad'uwan gaba ta d'ago dara-daran idanunta ta sauke akan fuskar mutumin. Whtspp number😊 _*+22796515805*_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 6/5/22, 07:16 - Buhainat: ```D A``` ```105``` _Rahmerh Ladingo😉_ Rayyana cikin fad'uwar gaban da ya ziyarceta, take kallon mutumin da yake tsaye jikin motarsa, aqalla zaikai shekaru 45 zuwa da 47. Masha Allah ba laifi ya had'u ta ko ina cikakken namiji ne. Nutsuwa ta sanyawa kanta ta isa wajansa da sallama d'auke abakinta. Cikin sakin fuska ya amsa mata tare da cewa“Fatan na sameki lafiya hajiya Rayyanatu?†D'an murmushi tai tana amsawa Alhmdllh!†Alhaji Nafi'u ya ce. “Masha Allah, idan ba damuwa ina son mgna dake ne?†Rayyana ta ce“Ok ba damuwa Bismillah mushiga daga ciki.†Jagora tai masa har cikin gidan. Cike da girmamawa suka gaisa da auntie Saro, kafin su keb'e Rayyana ta kawo masa kujera ta roba suke keb'e can kusan gida ta kawo masa ruwa. Bayan ya kurb'i ruwan yay gyran murya. “Rayyanatu ranan sallah na ganki a wajan sallar idi bayan a tashi ana fafutukar tafiya gida, lokaci ba daman na miki ina tare da iyalina na saka yarona yabi bayanku kuna cikin taxi. Masha nayi bincike akanki bakida aure, dan haka ina sonki da aure idan kin amince, inada mata biyu da yara 8 idan kinga na miki ba wani dogon lokaci za'a jaba, zan turo magabata na cikin satin nan me kika ce?†Rayyanatu kad'an ya rage bata fasa ihun dad'i ayadda take matse da aure ace ga miji agabanta. Ajiyar zuciya ta sauke tana b'oye murnarta ta ce. “Ok duk naji bayananka nagode sosai da kauna amman dan Allah ka ban kwana biyu kawai zanyi shawara sai kaji abunda na yanke.†Alhaji Nafi'u ya ce. “An gama ranki shi dad'e na baki sati kiyi nazari sosai hakan yayi ko?†Rayyanatu ta ce. “Eh yayi ngd sosai.†Sallaam yay mata bayan sunyi musayar number domin ya Kira yaji me ta yanke ya tafi. Jikin Saro ta fad'o tana sakin kukan farin ciki, ta samu mijin da bata tab'a zaton Allah zai dubeta ya bata ba. Auntie Saro ta ce. “Kinga ba kuka zakiyi ba, gayamun ya akayi me ake ciki?†Rayyana ta zayyane mata komai tana fad'in. “Wallahi Auntie na cire rai sai ga alkhairi daga sama.†Auntie Saro ta ce. “Bakida hankali wa yake cire rai da rahamar ubangiji, Alhmdllh naji dad'i sosai Allah ya tabbatar da alkhairi.†★★★ Bayan sati Yau jirginsu Abie yake tasowa daga k'asa mai tsarki, Masha Allah an gyara b'angaran Abie an zuba komai sabbi abin sai Wanda yagani, kowa yau kagani agidan murnar zuwansu yakeyi Abie2 baki yaqi ruwa. Jaddatu kuwa tasa an musu kalar girki sama da uku anti musu lemuka na 'ya'yan itatuwa, gidan banda qamshi ba abinda yake, jiran zuwansu kawai akeyi. Yau Rayyantu sukayi waya da Alhj Nafi'u akan ta amince da aurensa, yayi murna sosai yace cikin satin nan insha Allahu zai turo magabatansa. Rayyanatu murna harda zuba ruwa aqasa akasha, ana godiyar Allah, dan ta matsu tayi aure ko shaidanin malamin nan zai bata lafiya. Misalin k'arfe biyar na yamma jirginsu Abie ya sauka k'asar Tchad, Abie da Abraham suka je tarbosu. Kallo d'aya zaka musu lokacin da suke saukowa daga jirgin su burgeka shigarsu kawai ta isa kasan Abie fa ba qaramin hamshaqin attajiri ba ne ba, ga wani irin cikowa da sukayi fata ta qara fresh barin Rahma. Hannunsu manne da juna, Rahma ta turo baki gaba ta ce. “Abieh Rabin Raina Jaddatu dasu Abie2 zasu ga cikin nan ba ya zanyi?†Ta k'arashe mgnar tana zumb'uro baki gaba kamar zatayi kuka. Abie murmushi yay ya ce. “Uhmm! My baby toh ya zanyi kam, hkr kawai zamuyi su ganin.†Mintsininsa tai a tafin hannunsa, tana fad'in. “Ni dai ba ruwana dakai.†Bayan sun kammala duk abinda ya dace, Abie na tura kayansu suka nufi wajan da ake tarbar baqi. Rahma na hango Abie2 ta kwasa aguje, Abie1 cikin tashin hankali ya ce. “Baby Ummi! Kinada lfy zakiyi gudu?†Cak ta tsaya tana marerece fuska tana kallon Abie. Isowa yay ya dunguri goshinta ya ce. “Nasake ganin kinyi gudu, oya muje.†Asangarce ta ce“Ni koh Sweet kenan baka sona yanzu 'danka kakeso?†Abie ya ce“Oh! Hakane Baby koh? Ai sonki ya janyo ma babynmu matsanaiciyar k'aunarsa.†Abie2 da Abraham suna tsaye suna kallon ta Inda zasu b'illo sai gasu dab dasu. Da sassarfa Rahma ta qarasa wajan Abie ta rungumeshi tana jin wani irin farin ciki na ratsa zuciyarta. “Abie2 I miss you so much, wlh kewarku kamar zata haukatani.†Abie dariyar farin cikin ganin tilon 'yarsa yay yana sake rungumeta yana buga bayanta, yana me ciki da mamakin ganinta da ciki Wanda gashi nan ya bayya azahiri, sai murnarsa ta linku yana kallon Abie yana jinjina kansa. Abie ya beqawa Abraham hannu sukayi musabaha, yana masa sannu da zuwa. Abie ya amsa cikin sakin fuska ya beqawa Abie2 hannu suka gaisa Abie2 yana fad'in. “Wallahi bakina yayi kad'an wajan furtama irin matsanaicin farin cikin da nake ciki ayau,Allah ya qara albarkar aurenku ya Baku zaman lafiya mai d'orewa.†Abie ya amsa da. “Allahumma Ameen kaima ya albarkaci bikinka da za'ayi.†Abraham yakai kayansu mota ya dawo suka dunguma motar sai gida. Suna isowa gida Rahma ba'a gama parkiw ba, ta fara qoqarin b'alle mota Abie ya rungumota yana tallabo fuskarta yana mata wani irin kallo ya ce. “My baby wai kina son sakani damuwa ne?†Fuska ta kwab'e ta ce. “Har Abadan Abieh nah yi hak'uri karma Abie2 yajimu.†Ta k'arashe mgnar tana shafa fatar saman idanunsa tai masa rad'a akunnensa. “Wallahi My Abieh sonka nakeyi dayawa-dayawa kamar nahad'iyeka na huta abuna kawai†Murmushi yay ganin idan ya biye mata su Abie2 zasu jisu yay saurin sakinta yana sanya hannunsa ta jikinta ya bud'e k'ofar, ya ce“Oya kitafi ahankali banda gudu.†Sumba ta kai masa ta ce“Badai ni ka qyaleba ba amsa ba!†Sumarsa ya shafa yana mamakin Rahma ba ruwanta ayanzu agaban kowa so take nuna masa. Cikin sassarfa take tafiya ma'aikatan gida na mata sannu da zuwa tana amsawa cikin sakin fuska. Jaddatu na zaune ansha wanka sai k'amshi take zubawa, taji an danna doorbell, kafin ta Kira Latifa ta hangota ta tafi bud'ewa. Rahma tagani tsaye ta zama babbar yarinya Masha Allah, ga wani irin kyau da tayi. Latifa bata San lokacin da ta rungumeta ba tana ihun murna. Rahma ta ce“Latifa zaki kadani ai.†Sakinta tai tana mata sannu da zuwa sai ga Ummin Adnan tana fad'in. “Masha Allah uwar d'akainmu barka dazuwa sannu sannu.†Rahma ta amsa tana maijin kunyar kallon da suke mata tsaf tasan sunga cikin. Amsawa tai tana fad'in. “Ina Jaddatuna?†Latifa ta ce tana falo.†Da sassarfa ta nufi falon ta danne muguwar kunyar da take taso mata. Jikin Jaddatu ta zube tana sakin kukan da batasan na meye ba. Jaddatu Rahamu ta ce. “Alhmdllh! Allah ina qara godiya agareka da ka dawomin da yarana lafiya, haba! Ummin Abienta kukan me toh ko duk na murnan ganin Jaddatun ne? wata biyar ba wasa bane.†Ta qarashe mgnar tana kallon Rahma tsaff tagano cikin jikinta, sabida abayyane yake nan wani irin farin ciki ya kamata Wanda ya sanyata sakin kukan farin ciki, tana sake rungume Rahma tana fad'in. “Wallahi jikina yajima yana bani hakan Abie b'iye mun yay sabida kunya, haqiqa k'udirar Allah nada yawa rabo sai mai shi, ya Allah albaraci abinda yake cikin yarinyar nan.†Rahma kunya ta sanya ta tsayar da kukan ta b'oye kanta k'irjin Jaddatu. Abie nashigowa ya tardasu ahaka ya iso ya rungume Jaddatu yana fad'in. “Ummi na sameku lafiya? Nayi kewarki sosai da sosai.†Jaddatu ta kai masa duka tana fad'in. “Abdul bakajin magana, yanzu dai kuje kuyi wanka kuzo Ku cika cikinku da girke-girken da aka muku. Takwarata me kikeson ci gayamun kinji?†Rahma kamar ta nutse ta ce. “Ummina komai ma idan kin ban zanci.†Jaddatu ta sumbaceta tace maza kuje an gyara komai sama.†Rahma kamar k'wai ya fashe mata aciki ta miqe ta fara takawa cike da kunyar Jaddatu taga cikinta. Da kallo suka bita lokacin da take hayewa saman. Jaddatu ta ce“Wlh wani irin farin ciki nake ji ganin Rahma haka, ubangijj ya sauketa lafiya.†Abie kunyar Jaddatu yakeji ya kasa mgna sai azuciya ya amsa da Amin. Ya miqe ya ce. “Bari watsa ruwa.†Rahma makullin da Jaddatu ta bata ta sanya ta bud'e b'angaran Abie ta shiga. Sanyi k'amshin dad'i ya daki hancinta, ta lumshe idanunta, tana sauke ajiyar zuciya, ta d'ora hannunta saman cikinta Wanda yake motsi sannu ahankali. Bedroom ta shige ta rage kayan jikinta tashige toilet. Bathtub ta cika da ruwan d'umi ta zuba turaruka da sabulun ruwa masu qamshi ta tub'e ta shige ta kwanta lub abinta. Abie sosai tsarin d'akin yadda aka masa ya burgeshi, kayansa ya cire ya d'aura towel ya nufi bathroom d'in. Kwance ya hangota luf cikin ruwan. Ba b'ata lokaci ya shige ciki tare da rungumeta yana murmushi. Rahma ta shiga tureshi ta ce. “Ni ai ba ruwana mun b'ata...†“No! My baby har abdan bazamu ba'ata ba sam, my baby ina sonki ina k'aunarki fiye da kaina da kowa da komai idan aka cire Ummina kinsan ba ta gaba dake yi hkr, oya zo muyi wanka.†Qamqame sa tai tana murmushi tana kallon kyakkyawan fuskarshi ta ce. “Abieh na na nidaya kowa Rabin raina?†Bakinsa ya tura cikin nata ya kamo harshenta ya tsotsa ya Saki ya tsotsi lips d'inta ya Saki yana fad'in. “Insha Allahu my ruhina.†Wanka sukayi atare suna tab'e-tab'ensu. Bayan sun rama sallalolinsu suka shirya suka sauko k'asa, suka kwashi girke² masu dad'i. Ja'afar sai zuwa dare yazo yama Abie sannu da zuwa, Wanda ya basa tsarabarsa shi da Ibtiaam. A Cikin kwana biyar dasu Abie sukayi da zauwa har yanzu bai fara fita yana gida hutawa abinsa, ta waya yake business d'insa ga baqi masu sannu da zuwa ake da masu kira awaya. Jaddatu sai nan nan take da Rahma sosai take kulawa da ita da abinda yake cikinta kamar k'wai haka suke jin Rahma agidan. Soyayya ita da Abie idan nace na dinga Baku labarin irin soyayyar da suke zubawa da kulawa da junansa wlh bazan k'are labarin nan ba sabida soyayyar tasu akwai wuyar samun irinta, akullun son junansu da kulawar junansu qaruwa yake azuciyarsu. Alhj Nafi'u ya turo masu neman auren sa gidansh Rayyana an tsayar da magana sati mai zuwa za'a d'aura har tarewar insha Allahu, Rayyana tana cikin farin cikin lamarin ga shi kowace da b'agarnata wata batasan me wata take ba. ★★★ Ibtisam zaune kusan Falmata tana amsa waya, sai murmushi take. Yanzu aka gama mata k'unshi. “Kai Anna wlh lfyta lau wai kinga irin k'ibar da nayi kuma fa ciki wlh duk kayana sunhi min kad'an. Ina Taslim wai? Kwana biyu Baba baya ban ita muna gaisawa.†Falmata kallon Ibtiama take cike da mamaki wai daman yarinyar batasan tanada ciki ba abun ya fito qiri² kuma mijinta bai gayamata ba? Bari tai sai da ta qare wayan ta ce. “Wai ibtisam kina nufin qiba ce ta kumbura miki ciki hakan?†Ibtisam tai dariya ta ce. “Eh wlh Umma.†Falmata ta ce“Gsky bakida wayo Ibtisam toh wlh kibar shasancin nan cikine cake fa! Kina ganin abu haka kice qiba? Ai wlh bakya bina bashin rantsuwa cikin nan naki hakai wata shidda.†Ibtiama ta firfito da manyan idanunta ta dafe 'kirjinta ta ce. “Ni umma? A'a wlh ai me ciki kullun baida lfy baya cin abinci ni kuma lau nake.†Falmata ta ce. “Lallai sabida bakya laulayi shi kenan? Sai akace miki kowace mace take laulayi? Ai wlh wata sai dai ki ganta da cikinta kamar nakin nan, wata kuma tin ranan da Allah ya bata toh zai fara nuna alama, har sai yayi k'wari ita da lafiya. wata kuma sai ya kai wata zuwa wata biyu take fara laulayi wata kuma idan ta fara laulayi abin ba sauqi sai ta sauke wata ba laulayi amman bata son namiji ya kusanceta wata kuma k'amshinsa ne bataso wata kuma fad'a da yawan b'acin rai, ba ta yadda ciki baya zuwar ma mace dan haka ki dawo haiyacinki ciki gareki, Wanda inada tabbacin zai kai 6 ko 5.†Ibtisam tai tagumi sai yanzu ta tuna ita fa dudu jininta biyu a nan garin idan hakane kuwa hakane cikinta watansa 6. Shiru tai kamar ruwa ya cinyeta ta kasa magana. Koda Ja'afar yazo d'aukanta yaga ta sauya sosai yana driving ya kamo hannunta yana murzawa ya ce. “Mah Love me ya farune?†Ibtisam ta silalo hawayen da taru cikin idanunta ta kalleshi ta ce. “Mon Amour Ashe ba qiba bace cikine gareni.†Ja'afar yay murmushi ya ce. “Au wai da baki saniba matar Ja'afar? Ai wlh nasani ina kallonki ne naga iya wayon Mon cherie, yanzu dai kin gane ko? Ai ni ba sakarai bane wata shidda bakiyi period ba wlh nasani ganin bakya ciwo ba laulayi na qara dagewa wajan kulawa dake da abinda yake cikinki wallahi ina sonku fiye da kaina addu'ata Allah ya sauke min ke lafiya.†Kuka ta fashe da shi tana rungumeshi. “Hahaha Beby bari kuka ko bakyason haihuwar?†Ibtisma ta girgiza kanta ta ce. “Mon amour ina mamakine sam da ban tab'a ankarewa ba.†Ja'afar ya sake gyara mata kwanci jikinsa ya ce“Ai yanzu an Ankara dake dan haka Allah zamuma godiya gobe sai mufara zuwa asibiti duk da nasan zamusha fad'a.†Murmushi tai bata sake mgna ba dan ganin abun take a Almara. Yau aka d'aura auren Rayyana akan sadaki mai daraja, ayau kuma ta tare agidanta, Wanda lokacin da za'a tafi da ita kuka take tamkar budurwa sabida yadda auntie Saro ta tsaya tsayin daka wajan gayara da mata nasiha tasan abinda take ta Kama kanta karta kuskura tace zatayi irin rayuwar da tai agidan Abie. Tabbas ta d'auki nasihar tayi alqawalin ruwa da iska zata masa biyayya. B'angaran uwar gida aka kai Rayyana, hajiya Sha'wanatu batada matsala har tsokanar Rayyana tayi, sosai 'yan uwan Rayyana suka yaba da halin Sha'awanatu. Daga can suka nufi b'angaran hajiya Zakiya me d'akin tsaka toh ita ma ba laifi. Kowa ya yaba dagin Rayyana ba laifi duk da bai kai rabin² gidan Abie ba amman fa gidan ya had'u. Wajan k'arfe 10 na dare ya had'asu b'angaran hajiya Sha'awanatu ya musu nasiha akan su zauna lafiya kamar baya baya son yaji wata fitina ta billo kowa yaba d'an uwansa girma. Alhj baisan dawan garinba cewar Rayyana bata tab'a sanin namiji ba ashekarunta sai da yaje kutsawa aguje yaji Abu gark'ame. Ai kusan haukacemata yay lokacin da yaji zamzam ya kuma samu ya tila ya shige tasha zantuttuka ba laifi da kyaututtuka. Rayyana tasha wuya matuqa girmanta bai hanata kuka ba. Amman fa washegari tasha lele ko nan da can Alhj ya kasa fita dakyar yaje ya gaido iyalinsa. Cikin kwana ukun da yayi wajanta matasan sosai sukaga rawan k'afan da yake akan amarayan tasa sai sukaji ba dad'i. Rayyana kulawa take samu wajan alhj Nafi'u abun ba'acewa komai sai yanzu tasan tayi aure kuma aurema na mijin da yake sonta. ★★★ Bayan wasun 'yan kwanaki. Gabon. Alhamdulillahi za'ace b'angaran su Aishatu Ma'aruf kamar wasa harakan gwanjo ta amshesa yana samu ba laifi har an gyara masa motarsa da wuta taci abinda taci, komai na rufin asiri bai gagaresu ba. Yau tin safe Rabi'ah ta tashi da naqud'a ganin ba'a wani kulata sosai agidan ta shige uwar d'aka tana shan azaba. Ai wuya da tayi wuya ta shiga kiran mahaifiyarta. Arikice suka nufi hospital. Murtala ne ya kira Ma'aruf ya gayamasa halin da ake ciki akan Rabi'ah bazata haihu da kanta ba sai an mata cs. Yana gayama Aishatu hankalinta ya tashi harda kukan tausayama Rabi'ah dan ayanzu tausayi take bata tasna tata k'addarace hakan. Tin safe suke can har akayi aiki aka fito da yaron kyakkyawa fari Tass k'aton gaske sak Ma'aruf kamar anyi kakinsa a tofar. Aishatu tinda ta kalli yaron ta k'ara yarda ba wanda ya isa ya goge zanen k'addarasa aduniya. Amman abin tashin hankalin Rabi'ah har dare ya fara bata farfad'oba hankalin kowa ya tashi sosai. Aishatu tana maqale da yaron ta kasa zuwa gida ba yanda Ma'aruf baiba amman taqi ya hasala yayi ya tafi ya barta. Misali 10 na dare Rabi'ah ta farfad'o Aishatu ta fara nema. Aishatu tana rungume da yaron ta riqe hannun Rabi'ah t ace. “Ga ni Rabi'ah ga yaronki Masha Allah. †Rabi'ah cikin fitar hayyaci ta ce. “Don Allah ki temaka ki basa abincinsa ajikina,kuma na baki shi kyauta dan Allah ki yafemin wlh bazan gaji da naiman yafiyarki ba.†Aishatu ta rufe mata baki ta ce. “Na yafe miki duniya da lahira ba yauba tsaya abasa nono mama temaka min na basa dan Allah. †Mahaifiyar Rabi'ah tana mamakin shin Aishatun nan wace irice ne? Taimakawa sukayi wajan bawa yaron nono ya Kama yana Sha. Rabi'ah tana zubar da hawaye ta shafi kan yaron ta ce. “Allah ya maka albarka ya rayaka, Allah yasa kazama wani Abu aduniya Allah yasa duniya tai alfahari dakai ka yafemin ka qara nema min gafara wajan mahaifinka, Aishatu ki riqeshi amana dan Allah karyasan bake bace mahaifiyarsa...†Aishatu ta rufe mata baki tana girgiza kanta. Shaquwa sukaga tanayi mama ta fita aguje kiran doctor kamar jiran fitarta take numfashin Rabi'ah ya tsaya cak bakinta na motsawa sam bakajin abinda take fad'a. Aishatu idanu ta zuba mata ganin bata motsi jikinta ya d'auki rawa. Dr yana dubawa ya ce. “Kullun nafsin za'ikatul maut. Allah ya mata rasuwa kuyi hkr.†Aishatu nan ta zube k'asa asume. Mama kanta abun ya girgiza k'asa ta zauna dab'as ta dafe kanta wasu hawaye mai zafi ya zubo mata tana fad'in. “Rabi'ah wallahi na yafe miki duk qamar da make nuna miki sabida ki gyara rayuwarki ba dan na tsaneki ba.†Murta ya d'auki yaron Wanda har lokacin yana shan nonon uwarsa. Idanu ya shafema Rabi'ah yana kuka kamar yaro. Dr dakyar ya ceton ran Aishatu Wanda aka Kira Ma'aruf mutuwar Rabi'ah ta girgizasa matuqa. Washegari da safe aka basu gawar Rabi'ah aka sallace ta aka kaita gidan gaskiya yaron na wajan Aishatu wani magani na gargajiya aka had'a mata ta Sha take ruwan nono yazo. Aishatu bayan kwana uku ta saka aka tara dukkan families nasu ta musu bayanin abinda ya faru Wanda ta b'oye wani abun ta ce dai k'addarace kawai ta had'asu agidanta wani lokaci abisa kuskure cikin dare ya dawo daga tafiya Rabi'ah tazo tayata kwana har hakan ta faru Ashe rabone. Kowa hakan ya d'auki maganar yamata addu'ar Allah ya bata ikon riqe yaron da amana mahaifiyasar Allah ya jiqanta. Randa akayi sadakan sati aka sakawa yaron suna Umar Farook. Kafin Arab'in yaro yayi mulmul sabida Gatan da yake samu Ma'aruf Allah ya jarabesa da son yaron ga wani irin bud'i da yake shigo musu Masha Allah. ★★★ Ibtisam cikinta na cikawa wata takwas Ja'afar ya shiriya musu zuwa Niger ya kaita haihuwa kwanansa biyar ya juyo wanda da zarna ta haihu zai dawo. Toh masha Allah tana samun kulawa sosai cikin ya tsufa zama dakyar tashi dakyar an bata sati biyu Wanda ba lallai taci satin ba ma. *Tchad* Masha Allah Abie sunje Morocco sun memo auren Meerah an basu Wanda basu baro qasar ba sai da aka d'aura auren aka basu amaryasu. anan gidan Abie akayi taron biki abin sai Wanda yagani b'angaran Abie2 aka zuba sabbin kaya dole idan ka shiga wajan ya burgeka, sai da Meerah tai kimanin kwana uku kenan da tarewar amman Abie2 ya kasa tab'ata, sai da tai kusan sati yaje ya zage ya fuskanceta aka b'arji amarci ya sameta cikakkan buduwar ta samu tattalin so fiye da yadda zan kwatanta Ashe Abie2 ya Iya love, cikin sati biyu sun murje sunyi qiba suna shan love kullun Rahma sai tazo ta zubama Abie2 shagwab'a ya lallab'ata kafin ta tafi. Abie ya ce bayason Abie2 ya yi komai ya huta akan wuyar da yaci aduniya kusan shekaru ashirin da biyar. Amman yaqi ya fara fita aiki companyn Ja'afar. Rahma kuwa cikinta wata bakwai da 'yan kwanaki qalilan amman Masha Allah kace yau zata haihu dan tayi girman ciki. Wata irin kulawa suke samu ita abin cikinta soyayyarsu da Abie sai qara hauhawa take. Zaune take a falon nasu na qasa wanda suka tare d'akin k'asa. Saman carpet tana cin mutumin nata strawberry. Sanye take da doguwar riga shara-shara. Idanunta akan TV. Jin motsi ta waiga. Abie ta gani cikin shirin fita ya ha'da cikin wasu irin kayan Pakistan masu uban tsad'a yana baza k'amshi ba abinda yafi burgeta irin hular kansa da takalmin k'afarsa da glass d'in da yake manne akan kyakkyawar fuskarsa. K'ananun kyawawan idanunta ta qura masa tana kallon tsadadiyar agogon da take d'aure a tsintaiyar hannunsa, yana dubawa. Qarasowa yay gabanta ya rusuna yana sakar mata tattausan murmushi ya shafi fuskarta ya d'ora hannunsa saman k'aton cikinta ya shafa ya rusuna ya kai guiwowinsa k'asa ya sunkuya ya sumbaci cikin ya ce. “My babies ya kuke?†Ya d'ago yana d'aga mata gira ya ce. “My ruhi ya dai kina son sanin Inda Abienki zaije koh?†Ashagwab'e ta turo bakinta gaba tana sanya masa strawberry abakinsa ta ce. “Wayyo My Abieh kayi kyau sosai zan bika, dan Allah karma bari matan banzan su kalle min kai kaji...†Wani irin ihu ta Saki lokacin da taji marata wani abu ya sokaeta kamar allura ta damqe damtsam hannun Abie. Arikice Abie ya ce. “No! My Baby meye haka idan bakyaso nafita na barki zan jira har kiyi bacci OK?†Rahma bayanta taji ya riqe cikinta yay wani irin murd'awa take taji yaron cikin na zillo ga azabar da marata take cikin seconds goma har zufa ta karyo mata, cikin fitar hayyaci ta ce. “Wayyo Abie zan mutu bayana marata cikina wallahi ba wasa nake ba, ka kaini wajan Jaddatu.†“Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un! Babyna ko naqudace ai lokacinki baiba na shiga uku.â€. Ya qarashe mganr yana ciccib'arta sama ya nufo babban falon, yana kiranta Babyna kiyi haquri yanzu zamuje asibiti qila juyawar yarone.†Hahaha Abie inaga zaka zama ubane fa yau Whtspp number😊 _*+22796515805*_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_ 6/7/22, 19:48 - Buhainat: ```D A``` ```106``` _Rahmerh Ladingo😉_ *ALHAMDULILLAHIðŸ™ðŸ¼* Masoya Ngode sai mun ha'du JIKAR BULAMA, nan kusa kujirani da zafinsa zai fito, Tabbas wannan tafiya ta daban ce.😹 tabbas idan kin karanta Dattijon Arziqi toh JIKAR BULAMA ya shafeshi a dad'i da soyayyar cikinsa da darusan cikinsa da makirci da darasi da komai fatana ku biyoni muje zuwa, wannan da zafinsa yake tafe sannu-sannu nake tafiyar da salona, bana takurawa bana gaggawa amman na tabbata za ki/ka ku anfana wannan shine burina wa makaranta.ðŸ‘🽠Ya ALLAH duk labarin da ya kasance babu darasi acikinsa ko fad'akarwa karka bani ikon rubuta shi.ðŸ™ðŸ¼ Jaddatu zaune tana kallon tashar Aljazeera, tana Jan casbi taga Abie d'auke da Rahma hakalinsa a tashe yana doso falon. Jaddatu ta miqe tana fad'in. “Innalilalhi wa'inna ilaihir raji'un! Abdul me ya faru da Rahma?†Gabanta ya iso ya ce“Ummi ki kwantar da hankalinki inaga juyin cikina ta ce maratan da bayan da cikinta suke mata ciwo...†Jaddatu ta matso tana kallon Rahma ta ce. “Maza muje asibiti haihuwace ba juyawar ciki bane.†abie bai jiraba me zatace yay gaba cikin sauri jin yadda Rahma ta cikuikuiyeshi tana kiransa. “Abie! Marata bayana.†Sannu kawai yake mata. Jaddatu ta kiraUmmu Adnan da Latifa sukanzo cikin sauri suna zubewa gabanta. “Yawwa Maza zo ki had'ado kaya ki samemu mota, Latifa ke kuma kiyi qoqarin had'ama farfesun hanta da k'oda da kunnun madara.†Ta k'arashe mgnar tana gyara mayafin kanta tana tokara sandarta ta nufi k'ofar fita. Ummu Adnan ta shiga ta had'o kayan haihuwa wanda daman su suka jera a d'akin da yake kallon na Rahma da Abie, ta had'o komai ta fito ta rufama Jaddatu baya. Meerah ta fito da niyar shiga wajan Rahma taga ko lafiya yau bata shigo, ta hango Abie d'auke da Rahma ya nufi parking spaces. Cikin tashin hankali ta bisa tana tambayarsa. “Abie me ya sameta?†Abie ya ce“Inaga haihuwace.†Meerah ta koma ciki da gudu ta d'auki wayanta, ta Kira Abue2 ta sheda masa zasu asibiti Rahma na naquda. Abraham daga nesa ya hango Abie d'auke da Rahma, yay saurin isa rumfar ajiye motocin ya fito da wata baqar Jeep. Baya shigar da ita shima ya shi ya zauna yana rungume da ita. Meerah da Ummu Adnan suna gaba Jaddatu baya wajansu Abie suka d'unguma zuwa hospital. Sosai suke tausaya ma Rahma ganin irin azabar da take Sha, sai damqe Abie da Jaddatu take tana cizon lips d'inta, Abie sai sannu yake mata. Suna isa asibitin aka amsheta cikin gaggawa aka nufi labor room da ita, Wanda Abie yaji tamkar ya bita suyi naqudan tare. Jaddatu suna zazzaune sunyi jugum² suna zaman jira. Abie ya aksa zaune ya kasa tsaye sai kai kome yake. Jaddatu ta kalleshi ta ce. “Don Allah Abdul ka zauna, adsu'armu kawai take buqata.†Goshinsa ya dafe yana hango yadda aka shiga da ita labor room. Dab da ita ya zauna yana danna casbi da yake maqale atsarsa, bai iya cewa komai ba. Abie2 ya iso suka gaisa da Jaddatu ya zauna kusan Abie1 yana fad'in Allah ya bud'e idanu lafiya. Jaddatu da Meerah suka amsa da. “Ameen.†Abie aqasan labb'ansa ya amsa da Amin. Kusan awa biyu Rahma tana famar naquda, taci uwar azaba kafin Allah ya sauketa lafiya, ta haifo yaranta kyawawa mace da namiji, macan babu abinda ya rabata da Rahma har 'kananun idanunta sak, haka namijin ba abinda ya rabasa da Abie, ma'ana dai yaran baki d'aya Abie ne macan ce ta 'dauko idanun Rahma. Yaran bakwaini ne 'yan mitsi² dasu, suna fitowa duniya bayan agyarasu aka sakasu a kwalba, aka kaisu wajan da za'a dinga kula dasu tsakaninsu da Rahma sai idan zata shayar dasu, sai da aka gama shirya Rahma tsaf baccin wuya ya d'auketa kafin aje sanar dasu Abie. Lokacin da nurse ta fito bada albishir Rahma ta haihu, Abie na hangota jikinsa ya d'auki rawa bakinsa na makyarkyata ya ce. “Ya don Allah har yanzu?†Nurse tai murnushi ta ce. “Alhmdllh! Aqa'idar asibitin nan bama sanar da kowa nasa ya haihu sai an gyara yara da uwarsu sai mu fito mu sanar yadda zakaga naka cikin farin ciki. Madam ta sauka lafiya ta samu mace da namiji amman suna kwalba sabida basu isa haihuwa ba.†Abie ya ce. “Alhmdllh! Allah Kaine abin godiya da ka azurtani da Yara biyu lokaci d'aya haqiqa kinada babban tukuici.†Jaddatu ta rangad'a gud'a ta ce. “Alhdllh! Alhmdllh!! Alhmdllh!!! Yau Rahma ta saukewa Abdul Yara biyu.†Sai ta fashe da kuka, Abie ya rungumeta yana murmushi ya ce. “Ummi don Allah ki daina kukan haka muje anuna mana yaran.†Abie2 ya ce. “Masha Allah, D'iyar albarka tai k'ok'ari sosai Allah ya bata lafiyar shayarwa.†Meerah tana kallonsa ta amsa da. “Ameen ya Allah.†Wajan Rahma Nurse ta fara kaisu. Kwance take tsaf abinta tana bacci, tamkar ba ita bace ta gama yaqi. Abie ba kunyar kowa ya isa ya zauna bakin gadon ya riqo hannayenta yana murzawa ya rankwafo dab da fuskarta ya sumbaci goshinta ya ce. “My baby sannu Allah ya miki albarka ya baki lafiyar shayarwa, Ngd sosai baby Ummi kinyi qoqari Allah ya albarkaci yaranmu.†Su Abie2 suka amsa da. “Ameen.†Jaddatu zauwa tai ta rungumeta tana saka mata albarka, ita kam baccinta take bata San me suke ba. Jaddatu ta Kira Latifa awaya ta ce maza tayi sauri ta kawo farfesun Rahma ta samu taci. Wajan yaran aka kaisu masha Allah kayawun yaran abun kallone 'yan k'ananu dasu. Abie yay musu addu'a tare da kiran sallah ya rad'a musu suna. Namijin Abdulwahab suan mahaifinsa macan UmmulAymana. Duk yadda zan fad'i dad'i da farin cikin Abie da zuri'arsa suke ciki akan wannan haihuwar toh bazan gayi daidai ba sabida gabaki d'aya kafofin sadarwa ba Inda Abie baiyi shelar haihuwar ba, kowa murna yake tayasa jama'a nesa dana kusa kiransa sukeyi taya murna. Ja'afar har iyayansa ya Kira ya gayamusu suka Kira Abie sukayi masa barka harda Tanko hakan ba qaramin kima ya qarama Ja'afar wajan Abie b dan aduniya Wanda zai nun k'aunarsa da yaransa ko Rahma da Jaddatu toh ba qaramin masoyinsa yake kallonsa ba. Kusan kullun asibitin cike take ga abokan arziqi mazu zuwa ganin Rahma da yaranta Wanda aqalla yanzu kusan kwana goma kenan, yaran suna samun kulawa sosai Rahma Allah ya jarabceta da son yaranta matuqa ba kamar macan da tai irin idanun mahaifiyarta. *Niger* Misalin k'arfe d'aya na rana Ibtisam zaune ta bararaje, tana cin wake da shinkafar da akayi, tana ci tana turo baki. Laraba ta ce. “Wai baqin ran me kikeyi yau Ibtisam? Me aka miki? Ji yadda kike cin abincin kamar dole kodai bakya so ne?†Ibtisam ta qaqalo murmushin k'arfi tai ta ce. “Kai Anna wlh ni bawani baqin rai da nakeyi kawai banajin dad'in yanayin ne.†Anna tai shiru kamar batasan naquda ta fara. “Taslim ku qare cin abincin kije ki kirawo mun Dadda.†Taslim ta amsa da. “Toh Anna.†Ibtisam ta yamutsa fuska tana ciza lips ta ce. “Me zata miki Anna? Ni kamar ma natafi can.†Laraba ta ce“A'a ki zauna ai zatazo.†Ibtisam batace komai ba tana tura Wake da shinkafar kamar dole. Suna gamawa Taslim ta tafi gidan Dadda kiranta. Kamar wasa Taslim na fita naquda ta tasoma Ibtisam gadan-gadan, ai kafin su Dadda suzo Laraba ta Kira Tanko a waya yazo da mai taxi suka nufi asibiti. Cikin hukuncin Allah suna zuwa Ibtisam bata huce 30 minutes ba Allah ya sauketa lafiya ta haifo k'aton d'anta mai Kama d Ja'afar sak har baqin ba abunda ya bari. Wai kai karkuso kuga murna wajansu Inna Hansatu mai waina, Mal Adamu tsabar farin ciki shi ya Kira Ja'afar ya gayamasa. Ja'afar rasa idan zai saka kansa yay dan murna lokacin da Mahmoud ya tura masa hoton yaron. Tabbas wannan zuri'a sunyi farin cikin haihuwar Ibtisam. Ita kanta tana mamakin dangin Ja'afar haka suke son Ja'afar. Tin ranan Ja'afar ya fara shirin tafiya su Harisu sukace bazai barsu a motarsa zasu zo wacce aka dubata sabida yasan abanza zasuci kwana uku ahanya. Lokacin da yazoma Abie sallama zai tafi ba qaramin alkahiri Abie ya masa ba duk wata hidima da za'ayi ta suna ya d'aukar masa nauyinta komai ya basa yaqi karb'a sabida ayanzu yannada rufin asirinsa, amman ganin Abie ya b'ata ransa dole ya amsa, yay godiya. Ai kuw kwanansu uku ahanya kafin su iso. Inna sai tattalin Ja'afar ake an kasa zaune an kasa tsaye. Ibtisam na shayar da yaron taji daga tsakar gida Laraba tna fad'in. “Ah Ja'afar zauwar yaushe?†Zazzaqar muryasa taji yana gaisheta ya ce. “Yau d'azu muka shigo Anna fatan mum sameku lafiya ya masu jiki?†Laraba ta amsa da lafiya bismillah ka shiga tana d'akinsu.†Ibtisam tai saurin zarema yaron nono ta kwantar da shi tai saurin kwnciya ta rufe idnunta. Da sallamaa ya shogo d'akin kallo d'aya yay mata ya gane baccin qarya takeyi. Murmushi yay ya d'auki yaron ya zauna dab da ita. Idanu ya qurama yaron sam baiga wani banbancinsa ba da yaron, komai nasane yaron ya d'auko. Bakinsa ya manna kunnen yaron yay masa addu'a duk da yasan anyimasa, sannan yay masa huduba da sunan mahaifinsa Adam. Kuka yaron ya tsala, yay saurin mirgino Ibtisam ya janye rigarta ya saita masa abincinsa ya kuwa kame yana tsotsa. Ibtisam ta qyalqyale da dariya ta ce. “Idanuna biyu fa! Mon amour sannu da zuwa ya gajiya?†Rungumeta yay ya ce“Hahaha nasani Mon cherie, sannunki nagode sosai fa kinyi qoqari haifomin gwarzon namiji Allah yasa bad'i warhaka ki qaromin twins... †Dukan wasa ta kai masa tana kwab'e fuska ta ce“A'a gaskiya...†Masha Allah ranan suna anyi suna mai qayatarwa, suna yayi armashi Ja'afar da iyayansa sunyi komai na bajinta anci ansha, kowa na son barka yaro yaci sunan mahaifin Ja'afar Adam, ana kiransa da Rafael. Ja'afar satinsa d'aya ya koma tchad wajan aikinsa Inda ya tafi yabar Ibtisam da iyayansa da 'yan uwansa da kewarsa. Haka Ibtisam taci gaba da wankan ruwan zafi tana samun kulawa sosai ita da yaronta Rafael. Acan kuwa Chad. Rahma nada sati biyu da haihuwa akayi suna, an yanka raguna anyi abinci an raba sadaka tinda Rahma da Yara na asibuti anabasu kulawa. Sai da suka kwashe wata biyu a hospital ana kulawa da yaranta wandan ayanzu sunyi mulmul sunyi wani irin qiba kamar ba bakwaini ba amman doctor ya ce baza'a sallamesu ba sai yaran sun cika wata uku sunga ba wata matsala. Rayyana cikin wata hud'u da aure tayi wani irin kyau sabida wani irin so Nafi'u yake mata, sabida yadda ta kwantar da hankalinta tana binsa sau da k'afa, tana bin matansa a kullun sai ta shiga b'angaransu sun gaisa haka tana son yaransa hakan ba k'aramata kima yay wajansa ba. Yau ita ce me girki tin k'arfe uku ta shiga kitchen ta fara shirya masa dadd'an abinci. Misalin k'arfe 9 zaune take a falonta Wanda yasha turaren wuta sai qamshi yake, taci kwalliya tsaf abinta, sai yamutsa fuska take sabida mugun tashin zuciyar da ya sakata gaba tin yamma dakyar ta kammala girkin da yamma. Kanta taji ya Sara mata ta dafe tana fad'in. “Washhhh! Anya ba ciki gareni ba?†Ta tambayi kanta tana miqewa tsaye jin qaran buga qofar falonta. Tana bud'ewa suka had'a idanu da Waheeda, wani irin tsalle tai ta dire gefe ta ce. “A'uzubillahi minan shed'anin rajin bismillahi rahamanir rahim. Dan ubanki fitarmin agidana.†Waheeda ta zube qasa tana riqe k'afafun Rayyana tana fashewa da kuka ta ce. “Don Allah ki yafeni wlh naga jarabawar ko nace miki naga sakayya bakiga yadda nakoma ba wlh alhakinku ne na qara nadamane Ajiya labarin irin hukincin da Allah yayima Malam yanzu haka yana yawo tsirara kasuwa² yana fad'in abubuwan da shuka arayuwarsa don Allah ki yafeni bazan sake ba na tuba wlh kowa guduna yake dan Allah ku yafemin...†Rayyana ta ingijeta da k'arfinta tace. “Bani bake karki sake kallon titin gidana ma, kije na yafe miki amman babu alaqa ko ta gaisuwa tsakanina dake.†Rayyana ta qarasa mgnar tana turata ta janyo qofarta ta murza key taji zuciyarta na tashi ta nufi toilet aguje ta fara amai kamar zata amayar da hanjin cikinta. Awahalce ta fito tana maida numfashi taji ana knocking. Awahalce ta isa ta bud'e. Ganinsa ta afka jikinsa tana sauke numfashi. Alhaji Nafi'u ya tarairayota jikinsa yana fad'in. “Subahanallahi Habibiya bakida lafiya ne?†Kai ta d'aga masa tana narkewa ajikinsa. Alhaji Nafi'u duk ya rud'e sai tattab'ata yake ya ce. “Muje ki saka hijab muje hospital. Rayyana bata musaba tafison ta tabbatar da zarginta. Aikuwa suna zuwa asibiti gwajin farko Rayyana na d'auke da cikin sati hud'u. Wai karkaso kuga farin ciki wajan alhaji Nafi'u tamkar yau za'a fara masa haihuwa, kaf iyalansa ba wanda baiji ba wannan cikin, hajiya Sha'awanatu har mamaki take duk da tasansa mutum mai son 'ya'ya sosai. Wannan dare sun rayasa cike da wata irin soyayya ko motsi tai zai tambayeta me takeso, Rayyana banda godiyar Allah ba abinda takeyi, dan ita kanta tazan ta samu mijin da kowace macs zataso mallakarsa. *Gabon* Aishatu zaune a falo tana shirya Farook yaro d'an kusan kimanin wata 4 yayi wata irin qiba me burgewa fari Tass da shi masha Allah. Sai yakushin Aishatu yake yana dariya, tsantsar kamarsa ta sake bayyana da Ma'aruf. Kumatunsa taja tana dariya ta ce. “Idan ka ciremun idanu naga wa zai maka wasa ja'irin d'ana kawai...†Shi dai dariya yake ya fara qoqarin sanya hannunsa cikin rigarta. “Uwani! So don Allah kamamun yaron nan naje na shirya mutafi kasuwar nan.†Ta k'arashe magana tana sanya masa takalmi. Uwani ta iso tana sanya hannu zata d'aukesa ya qamqame Aishatu ya sanya kuka. “Ai kam kin sansa da naci bazai jeba je abinki Dadynsa zai fito yanzu ne.†Ta k'arashe mgnar tana janye rigarta ta fara shayar da shi. Uwani ta tattare kayan da aka ciremasa ta gyara wajan ta tafi. Ma'aruf ya fito cikin shirnsa yayi kyau sosai ya zauna kusan Aishatu yana sumbatar wuyanta, ya ce. “Eh lallai zaku hau taxi kuwa tafiyata zanyi idan kin biya D'an nan naki komai bazakiyi ba!†Ya fad'a yana Jan hancin Farook, ya saki Maman yana b'angala masa dariya. “Yauwa toh riqesa ban 5 minutes na shirya.†Ma'aruf kallonta yake cike da tsantsar k'aunarta ya riqe fuskarta da tafukan hannunsa yana fad'in. “Haqiqa da na rasa amatsayin matata nayi babbar asara wlh samun irinki aduniyar nan ta yanzu akwai wahala, banida bakin da zan miki godiya sai da na miki fatan gamawa da duniya lafiya, ubangiji ya bamu zuri'a dayyaba.†Ya qarasa mgnar yana sumbatar bakinta. Aishatu ta ce. “Ameen ya Allah Abban Farook mijin AISHA. †Dariya suka sanya suna rungume junansu, yaronsu na tsakiya shima dariyar yake b'angalawa, Aishatu ta ce. “Oya je wajan Abba na shirya.†Ta k'are mgnar tana beqawa Ma'aruf shi ta shiga ta shirya ta Kira Uwani suka tafi akasuwa ya ajiyesu ya wuce shagon gwanjonsa Wanda yanzu abun ya bunqasa yaransa ma mutum biyar ne sari d'aurin dila kawai yake bayarwa an daina siyar da guda². Daga kasuwa suka biya gidansu Rabi'ah sun jima sosai acan kafin daga can suka wuce gidansu Ma'aruf, qarshe suka yada zango gidansu Aishatun sai dare Ma'aruf yazo ya tafi dasu gida. Rahma yadda suke samun kulawa da yaranta abin ba'a cewa komai ita kanta tayi mulmul sai kewar soyayyar Abienta ke d'awainiya da ita, sabida bakinsa da ita sai gaisuwa Jaddatu da Ummu Adnan suke kula da ita yaran kuwa likitoci bakinsu da ita susha nono. Ahaka Jaddatu tayi qoqarin sake shirya Rahma ta mata gyara sosai a asibitin dan tasan Ana sakinsu ba saurara mata Abie zai ba. Abie ya qara bud'e makarutun boko da islamiyya, sadaka da manyan masalllatai biyu da sunan 'ya'yansa, an kammala ginin asibitin Rahma an zuba makaita k'wararrun likitoci, Abie ya soke karatun Rahma ya ce baya buqata ba magnar idan yaranta sunyi wayo taci gaba. Sadaka kamar yadda ya Saba duk juma'a k'ofar gidansa acike take har gobe hakane baya fashi hakan ba qaramin d'aukakasa ya qara yiba. Yau 'diyan Rahma suka cika wata uku cif yau aka sallamesu daga hospital idan kaga murna wajan Rahma da Abie abin baya fad'uwa. idan kunga yadda Abdulwahab wanda suke kiransa da Dady UmmulAymana kuwa da Mamy suke kiranta masha Allah idan ka kallesu sai ka kuma bazaka tab'a cewa bakwain ne ba sunyi wani irin girma da wayo gasu da dariya Dady kuwa akwai shan yatsa. Ibtisma ma ayau suka iso Chad Ja'afar yaje ya kawosu, masha Allah ita da 'danta sunyi wani irin girma yaron tamkar yakai wata hud'u katone sosai ga shi baida kuka. Tinda suka iso taba Ja'afar Rafael ya kaisa gidan Baba Tsalha ita kuma ta shiga gyaran gidanta kafin yamma tsaf ta gyara ko ina ta d'aura musu girki. Ibtisam ta fito daga wanka d'aure da towel take jiyo kukan Rafael, murmushi tai ta ce“Ai kam yaron nan yayi qoqari ai kam da ya bari naje.†Qaran bud'e k'ofa taji ta waigo,tana goge jikinta da qaramin towel. Idanu suka had'a da J'afar ya shigo d'akin yana rungume da Rafael, yana tsala kuka. Dariya tai tana fad'in. “Mon Amour haka ake reno? Ka wani matse yaro.†Wani irin kallo mai cike da so da sha'awa da k'auna yake aika mata. Fari tai da idanu tana d'aga masa gira. Da sassarfa ya qaraso wajanta ya had'asu da yaron ya manne aqirjinsa. D'an qara tai tana kallonsa. Gira ya d'ga mata ya ce“Kinci bashi zuwa dare, oya basa abincinsa.†Amsarsa tai tana zama gefen gado ta fara shayar da yaron ashagawab'e ta ce. “Mon amour yaushe zamu je gaishe da da Baba Tsalha da Jaddatu daga can nagano auntie Rahma?†“Zuwa gobe insha Allahu, yau sai kin biya bashi.†Ya k'arashe mgnar yana sumbatar wuyanta yana shafa fuskarta. Dariya kawai take masa ganin yadda ya wani sakata gaba yana matsata ita dai yaronta take shayarwa. Rahma tinda sukazo gida tai wanka ta shirya cikin riga da skirt na material tayi wani irin kyau tamkar Dady da Mamy ba daga tsatsonta suka fito ba. Zaune suke a babban falon tana kallon yadda aka sake canza komai na falon, Merrah na wasa da Many tana b'angala dariya, Dady kuwa na wajan Jaddatu ta Hana kowa d'aukanta yaron baya gundurata. Abie ne ya shigo yana waya. Idanu suka taurawa juna shi da Rahma. Kai ta langwab'ar tana tutturo masa bakinta, da idanu tana take masa magana. Murmushi mai taushi ya sakar mata, yana d'aga mata gira ya qaraso falon ya nufi wajan Mamy tana harba k'afafu ya sunkuya ya amsheta hannun Meerah yana murmushi ya sumabceta ya ce“Aymana wayo koh?†Meerah tai dariya ta ce. “Masha Allah kamar sunyi wata hud'u ko biyar.†Murmushi yay ya nufi wajan Jaddatu ya zauna, yana kallon Dady yanajin tsananin k'aunar yaran har cikin jininsa. “Ok Mustapah karka wani damu komai zaiyi daidai insha Allah, ngd ok bye zuwa jibi inada meeting a mexico da na dawo za'a San abunyi.†Jaddatu ta ce“Allah ya qara rufa maka asiri ya mama albarka.†Rungumeta yay ita da Dady ya amsa da. “Ameen Ummina.†Ya k'arashe mgnar yana kallon Rahma wacce ta shagwab'e fuska tana kallon Mamy na harbe-harbenta, Meerah na mata wasa. Miqewa Rahma tai irin tayi fushi Abie yaqi mata mgna ta haura sama. Jaddatu ta ce. “Takwara ina zaki? kije da Aymana ki bata Tasha, kinji doctor ya ce kar abarsu suna jin yunwa naga baki basu mono ba tinda mukazo madaran ma basu shaba sosai.†Rahma ta dawo ta zauna ta ce. “Ummi da kwanciya zanyi kaina naji yana ciwo kad'an.†Abie danne dariyarsa yay yasan k'arya take fushi tai. Jaddatu ta ce. “Subahanallahi sannu to ki shayar dasu ki barsu sai kije ki kwanta, Abdul d'auko mata magani.†Rahma ta mashi Mamy ta fara shayar da ita. Yarinyar tana Sha tana kallon Rahma k'urrr Rahma ahankali ta ce. “Mamana kallo koh?†Karaf akunnen Abie. Tana shayar dasu ta barsu ta haye sama bedroom d'insu wacce basa Iya rabawa ita da Abie ta shiga ta Mirza key tai kwanciyarta tanajinsa yazo taqi bud'ewa Abie abun dariya ya basa shi ssam baiga abinda ya mata ba Har dare Rahma fushi take da Abie, Bayan yaran sunyi bacci Rahma kwantar da kowane saman gadonsa taje tai wanka ta shiyar cikin wasu irn kayan bacci masu masifar kyau, tana wani irin k'amshi. Abie na falo zaune waya yake yana Danna laptop. Wani irin qamshinta ya daki hancisa yay saurin d'ago da kansa ya kalleta. Kai ta d'auke tana turo baki, sai wani irin taku takeyi jikinta ko ina motsawa yakeyi kayan jikinta na bacci basuda maraba da tsirara, gabansa tazo ta gifta tana qoqarin nufar hanyar fita. Da sauri Abie ya miqe yana fad'in. “Hamza! Wani uzuri ya taso min gobe insha Allahu zamuyi mgna.†Bai tsaya jin abinda Hamza zai ce ba ya katse kiran ya jefar da wayan kan sofa ya nufi wajanta da sassarfa ya damqo hannunta ya juyo da ita gabansa ya riqo k'ugunta ya mannata da k'irjinsa ya tura fuskarsa tsakanin k'irjinta yana shafa k'ugunta can k'asa² ya ce. “My baby me nayi take fushi Dani haka? Haba my honey wata uku bama keb'ewa yau kuma kina fushi da Abienki abin sonki?†Kukan shagwab'a ta saka masa ta ce. “Yo My Abieh ba kaibane ka wani shareni d'azu da yamma yaranka kawai ka kula, ni kuma inata kewarka inata missing d'inka inata sonka my Sweety darling. †Ta k'arashe mganr tana kallonsa tana turo baki. Abie ya d'auketa sama yana juyi da ita tsakiyar falon ya ce“Wallahi nafi damuwa dake nafi sonki akan yaranmu ki Lura mana babyna Ummina na wajan ba daman na rungumeki na miki kiss yanzu dai yi hkr na amshi laifina OK? †Ashagwab'e ta ce “Ok naji toh goyani.†Bayansa ya sab'ata yana zagaya falon da ita tana b'angala dariya, kamar wata baby ya nufi bedroom d ita. Kwantar da ita yay ya nufi wajan yaransu ya tofesu da addu'a ya dawo ya kashe wutan d'akin ya haye bed qamqame juna sukayi suna murmushi Abie ya fara cire kayan jikinta yanabi ko ina nata da kiss na fece sabida yau aikin babbane. B'angaran Ja'afar ma da Ibtisam yau sun raya darwn ciki da dumbin tarihi sun gurji junansu. Washegari Rahma jikinta ko ina ciwo yake mata sabida da asubaha ma bayan sallah sai da yay making love. Misalin goma ta farka lokacin Abie ya shirya yaran yazo ya sanyasu gabanta ya basu abincinsu saida suka k'oshi ya kaisu wajan Jaddatu. Breakfast tai ta sake shayar da yaran ta ta barsu ta tafi b'angaran Meerah. Bayan wata d'aya, Rahma yaranta tsotsa yanzuma tserewa tai b'angaran Abie2 ta barosu wajan Jaddatu. Iskowa tai Meerah ba lafiya zazzab'i sun dawo daga asibitin ciki wata biyu. Rahma tai ihu ta b'ire kan Abie2 tana fad'in. Abie2 nah Ashe bayan kai zan sake ganin dangin Mamyna.?†Abie2 yay murmushi ya ce. “Rahma bakya girma ai mu kam tinda munada Abie da Ummi sun ishemu sune komai namu ga kuma Meerah zata fara bamu sabuwar zuri'ah.†Meerah ta ce. “Ni kun wareni kenan?†Rahma ta Saki Abie2 ta rungume Meerah ta ce“Ai kam kallon Abie nake miki har abadan mamyna.†Dariya sukayi nan sukaci gaba da hirasu sai da Abie2 ya kori Rahma dan batada niyar tafiya. Kwance tashi ba wuya har Allah ya sauki Rayyana lafiya ta samu 'ya mace mai kyau wace ta d'auko baqin mahaifinta amman sosai tana Kama da Rayyana. An samu Asma'ulhusna, sosai take samun kulawa wajan mijinta yarinyarta kuwa ita kanta tasna tanada gata wajan yayunta. Auntien saro ma ta samu wani dattijo na gari tayi aure suna zaune lafiya bata rufe wata shidda ba itama ciki ya b'ullo. Aishatu Gabon itama tanada ciki haihuwa yau ko gobe sai muce Allah ya raba lafiya. Ma'aruf yanzu kam.kud'i Hamdan ba laifi sunfi qarfin abincinsu motar hawa sutura ga shi da bayar da sadaka Farook anyi wayo sosai masha Allah. Meerah ma ciki ya tsufa taso zuwa gida haihuwa Rahma ta roqeta ta bari bayan haihuwarta zasuje tare itama tana son zuwa ganinsu Abby Morocco. Ibtisam da Ja'afar anata zuba love suna renon Rafael sai wayo yake masha Allah yana tafiyarsa ko ina kamaninsa da Ja'afar na qara fitowa. Masha Allah Ja'afar harakan kasuwancinsu na company na k'ara hab'aka, addu'a ba dare ba Rana duk wani me nemansu da sharri Allah ya tsaresu. Harisu anyi bikinsa da Maimuna k'anwar Ja'afar, Taslim ta samu wani yaro mai shegen kud'i ga hankali bikinsu watan gobe su Ibtisam sai shirye² tafiya akeyi. Inna yanzu masha Allah an FASA tuyar waina Ja'afar ya hana tin kafin auren Maimuna ya kashe gidansu an yimusu gini mai kyau na zamani abun sai Wanda yagani Mal Adamu ma ya hanasa siyar da ruwan duk da yaqi yana zuwa abinsa, ya ce baya son zaman gida hakan bai saba. Mahmoud ma a samu aikinsa ba laifi shima bayan sallar azumi bikinsa da wata yarin nan bayan layinsu. Jaddatu Alhmllah zamu sabida tana qoqarin kulawa da Rahma da Abien, jikin tsufa yau da lafiya gobe jiki ya tab'u haka lamarin yake amman masha allahu har yanzu da k'warinta. Sosai Ibtisam da Rahma suke zumunci masha Allahu, Abie ya d'auki Ja'afar kamar d'an uwansa. Rahma tsaye ta fito da wanka. Idanu ta zaro ganin Dady da Mamy tsaye suna janyo kayan kwaliyarta suna watsarwa, sunyi baja-baja da kayan dressing mirror. “Wayyo ni Rahama na shiga uku Yara wata goma Sha uku amman sun iya shegiyar b'arna haka sabida Allah, wlh sai na zaneku.†Ta k'arashe mganr tana nufar wajansu aguje suna ihu suka fita suka nufi falo ta biyosu. Jikin Abie suka fad'a suna sakin kuka. Turis ta tsaya tana hararensu. Abie ya ce. “Don Allah Baby kije Allah ya baki hkr zan biyaki abinda suka lalata kinji amman bar raza min su.†Baki ta zumb'uro ta ce. “Ai wallahi daman nasan ni yanzu tawa ta qare baka sona sai Dady da Mamy.†Ta k'arashe mgnar tana juyawa bedroom. Dariya Abie yay yana rungume yaran ya ce. “Ku kam Allah ya shiryamin Ku kuna d'aukomin mgna wajan Manmmy yanzu dai cikin wata biyun nan ramuwa nawa kuka sakani wajanta?†Dariya kawai sukeyi dan basu Iya magana ba sam. Miqewa yay dasu ajikinsa ya fice ya kawai Jaddatu su ya dawo yay rarrashi. Zama yay a falon har ta fito. Tsaf ta shirya cikin doguwar riga maroon colour tasha adon stones falo ta isko Abie yana waya. Saman cinyarsa ta zauna ta zagaye hannayenta bayansa ta kwantar da kanta a 'kirjinsa, ta ce. “Ba ni ba dai Sweet darling. †Abie ya matseta ya ce. “Yes my baby love bakeba ya lafiyar babyna hope baya baki wahala?†Rahma tai saurin kame bakin Abie ta shiga masa wani irin kissing Wanda ta kusa haukatashi yaje maida martani ta zame ta zuba aguje tana fad'in haka kawai Abie sai ka k'ullamin sharrin ciki bayan rasss nake yaran da ko nono basu gama shaba zakace inada ciki bayan banyi kwana 20 da gama period ba.†Ta k'arashe mganr ashagwab'e ta hararesa, sai kuma ta dawo wajansa ta haye samansa zatayi magana wayansa da take hannunsa ta d'auki ringing. Ganin Abie2 ne ya d'aga tare da sallama. Abie2 daga can yana washe baki ya ce.†“Alhmdllh Meerah ta sauka yanzu Yara maza biyu.†Abie ya ce“Masha Allah bark barka Abdulmajid na tayaka murna amman ya akayi kuka tafi asibiti bamu saniba ko Jaddatu bata Sani?†Abie2 ya ce. “Wlh na rud'ene kuyi hkr ina Rahma?†Abie y bata wayan ta cika masa kunnen da ihun murana ta ce. “Ganina zuwa yanzu Abie.†Wayan ya kashe ya Kira Jaddatu ya gaya mata. Rahma ta ce“Abie muje don Allah naga k'annena Allah wani irin farin ciki nakeyi.†Sumbatar labb'anta yay ya ce. “Ok My Baby muje ki shiryani.†Maqalqaleshi tai tana dariya ta ce. “Ok muje Abieh abin sona Allah kullun k'aramin sonka da 'kaunarka akeyi, kai kuma su Dady duk sun amshemin Rabin sona azuciyarka.†Ta fad'a tana shafa lips d'insa fana cinno baki gaba.†Abie ya ce. “Hummm! My baby rigima bari mu dawo na gayamiki matsayinki a zuciyata duk da kin Sani.†Ya qarashe mgnar yana cirata sama tana dariya suka nufi bedroom domin ta shiyarsa sutafi asibiti.... Toh Alhamdulillahi Jama'a anan zan ajiye wannan labarin ba dan ya gundireni ba sai dai duk labarin da ya cika tsayi sai ka rasa me zakace zaka shiga shirme kuma maau bibiya zai fita akansu, amman Allah ya sani ina son labarin Abie da Rahma, amman Iya nan ya dace a tsayar da shi.😂😂 Whtspp number😊 _*+22796515805*_ _*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_