COMPILED BY: ABUBAKAR SALEH AL~QUYRAEMEY WHATSAPP GROUP: TOP HAUSA NOVEL PHONE NUMBER: 08138873799 FACEBOOK: QURAMI HAUSA NOVEL GROUP INSTAGRAM: ABUE QUYRAEMEY For more Novel contact me at low ƴprice [9/18, 8:37 AM] Abue Saleh Kurami: KUNDIN HASKE Haske Writer's Association💡 (Home of Experts and perfect Writer's) *SANADIN K'AWA* NA *khaleesat Haiydar* BABI NA GOMA SHA HUDU 1 Tashi tayi daga xaunen da take kan yar katifar dake dakin xata fita da wayarta a hannu, warce ke xaune gefenta ta yi hanxarin rikota tace "Don Allah meye haka Fatima, wlknci ma xa ki min don na xo gidanku" komawa fatimar tayi ta xauna tace "Toh naga haka kawai kina neman xubar mana da aji ne, kuma ni yanxu gun Ammi xan je tun daxu ta kirani fah" kawartata ta hade tace "Kai Fatima ba wani xubar da aji, kema kin san don bani da waya ne ynxu, plss kiyi following dinsa ba don komai ba kawai don mu dinga ganin ko da hotuna ne plsss, ba fa magana xa ki dinga masa ba" Fatima ta wara ido tace "Anya kina da hankali kuwa Husnah, I can't stoop my self that low inyi following dinsa, you knw I have class" Husnah ta karbe wayar tace "Toh me class naji ni xan yi following din nasa ba ke ba ai" Fatima xata kwace wayar tace "Noo, amma ai Fatima Muhd xai gani ba Husnah Usman ba" Tsaki Husnah ta ja tayi logging Instagram, bbu bata lkci ta yi following wanda take ta nacin su yi following, Fatima dake kallonta tace "Dubi Private account ne fa, Allah ya sa yyi accepting din naki ma tukun" Husnah ta fashe da dariya tace "Ka ji ta, ae dai Fatima xai gani ba Husnah ba" Fatima ta bude baki tace "Au haka ne ma koh? to wllh xan yi canceling yanxun nn" Da sauri Husnah ta boye wayar a bayanta tace "A'a kiyi hakuri plss" Fatima ta turo baki tace "Haka kawai yaje ya raina mu" Husnah tace "Ba xancen raini, xuwa anjima nasan xai yi accepting din request din" Muryar Ammi mahaifiyar Fatima suka ji ta na kwalo mata kira, Fatima ta mike da sauri tace "Kin gani koh....." fita tayi tsakar gidan Ammi dake tsaye ta gama shanya wankin da tayi tace "Ni xan daura ma yara girki kafin su dawo makaranta kenan" Ta tsuke fuska tace "Ammi wai da fita fa xa mu yi da Husnah tun daxu kuma na gaya maki" Ammi tace "Toh ki fita" daga haka ta koma dakinta, juyawa tayi kamar xata yi kuka ta koma dakinsu, Husnah tace "Wai me?" "Kinji wai in daura ma su Ummi girki, ko wa xai dinga masu idan na bar gidan" Husnah ta kyabe baki tace "Ae sai hakuri nima haka inna ke takura ni a gida wllh, sai naji dama bamu gama secondary ba" Fatima tace "Wllh kuwa ni xaman gidan nn gaba daya ya isheni ma" Husnah ta yi dariya tace "Toh kice Umar ya turo kawai mu sha biki" Fatima ta yatsine fuska tace "Ke ni fa Umar din nn haushi yake ban yanxu, duk naji ma ni na tsane sa" Husnah ta xaro ido tace "Saboda me?" Fatima ta gyara xama tace "Kinga saurayin Sa'adatu kuwa, kinga irin motar da yake xuwa gunta da shi da daddare, hmm baxa ki gane ba, yanxu ba kayanta ba, har takunta ya canxa wllh, i can't deny envying her, shi yasa ynxu ko magana ma bana mata wllh, ko ta min yi nake kamar ban ji ta ba" Husnah ta yi tagumi tace "Nima wllh ynxu Sa'ad haushi yake ban, ko ya xo bana fita, tun daga farkon layi wnn shegen mashin din nasa da ya rube yake announcing present dinsa, am just bored of him wllh" Dariya sosai Fatima take yi tace "To ba gwara ke yana da mashin din ba, Umar me xuwa min da kafa fa?" Husnah tace "To ba shi yasa nake son mu ma mu faso gari ba, yanxu ace Elbasheer din nan yayi accepting dinmu mu d'an fara masa magana kin ga ai wataran mu ma dawowa kamar Sa'adatu xa mu yi" Fatima ta yi shiru bata ce komai ba, Husnah tace "Allah kuwa Fatima ki duba ki ga" Fatima ta tabe baki tace "Allah yasa ya ma yi accepting din ma dai" Husnah tace "In sha Allah xai yi, idan kinga yyi don Allah ki daure ki d'an ajiye jan ajin nn ki masa sallama" dariya kawai fatima tayi, sai kusan karfe biyu suka fito dakin, ta tarar har Ammi ta kunna coal ta daura sanwan, Tace "Lah Ammi wllh ban ce baxan yi ba" ko kallonta Ammi bata yi, Husnah tayi kasa da murya tace "Toh ba sai kin raka ni ba kar laifin yyi yawa sai mun hadu...." daga haka ta nufi soro tana kallon Ammi tace "Ammi sai gobe xan wuce" ba tare da Ammi ta kalleta ba tace "Toh ki gaida mutan gidan" Husnah tace "Xa su ji" daga haka ta fita, Fatima ta karasa tace "Ammi kiyi hakuri ni ban ce fa baxan yi ba" Ammi tace "Wannan kuma ya rage naki Amira, in dai irin kawayen da xa ki dinga ajiyewa kenan wllh kina tare da wahala, kuma ki bace min da ganin kada raina ya sake baci" Fatima bata ce komai ba ta koma daki tana turo baki. Jin ring din wayarta a karo na kusan uku Ammi dake xaune tabarma suna cin abinci da yaranta biyu tace "Wai Amira ba kiran wayar ki ake yi ba" Fatima dake xaune kan nata tabarmar daga bakin kofar dakinsu da kwanon abincin ta a gaba tace "Ehh Ammi ni baxan iya fita ba ne" Ammi tace "Wa ke kiran ki?" Ta hade rai duk da ba ganinta Ammi take ba saboda duhun tsakar gidan tace "Umar ne" Ammi tace "Shine baxa ki fita ba?" Tace "Ni na gaji Ammi duk kaina ma ciwo yake min shi yasa baxan ma daga ba" Ammi tace "Toh yyi kyau" bata sake ce mata komai ba, Fatima ta gama cin abinda xata ci a abincin ta mike ta shige daki, ta gyara gun kwanciyarta ta kwanta duk ta kagu Ammi ta shiga ciki ta aiki kanwarta ta siyo mata kati don tun daxu da rana sub dinta ya kare, wani littafin hausa ta dauka tana karantawa har kaninta suka shigo dakin, mikewa tayi ta bude jakar kayanta ta fiddo dubu dayan da Umar ya bata da ya xo shekaranjiya tace "Ummi kati xa ki xubo min na dubu daya" Ummi tace "Na dubu daya fa kika ce" Fatima tace "Ba Sajjad idan baxa ki ba malama" fita Ummi tayi dakin ba tare da tace komai ba ba a jima ba ta dawo mata da katin, Tana gama loading dinsa ta yi sub ta bude data, bbu bata lkci WhatsApp messages dinta suka soma shigowa sannan Instagram, bata yi concentrating kan na WhatsApp din ba ta bude IG kawai, tsuru tayi ta na kallon sakon dake nuna mata Elbasheer yyi accepting follow request dinta sai dai bai yi following dinta back ba, ta hade rai sosai, fita tayi a gun nan idonta ya sauka kan hotonsa da yyi uploading 3 days back with more then 6k likes, tsaye yake jikin mota ya Rungume hannayensa ga wani makeken gida dake gefensa kamar a turai, flowers masu kyau ne xagaye gidan ga motoci kusan biyar tana hangowa, he is an epitome of true handsomeness, don yyi kyau har ya gaji a milk geznar dake jikinsa yana kyalli, dogo ne shi ba na wasa ba, don irinsu ake kira da gentlemen, yana da haske amma ba sosai can ba, ga dogon hancinsa da manyan idanuwansa da ya kara fito da ainahin kyawunsa, ta kalli bakinsa me xagaye da millionaires belt ga sajensa dake kwance, lkci daya jikinta yyi sanyi, kawai Husnah so take su yaudari kansu, me wannan handsome din d'an masu kudi xai yi da su 'ya yan talakawa, ta sauke ajiyar xuciya a hankali ta shiga duba duk hotunansa, kasa ci gaba da kallonsu tayi don gani take xata iya suman kwance, irin wnn kyan da Allah yyi masa haka, cike da courage ta shiga DM dinsa ta tura masa da sallama complete without short cut, yatsine fuska tayi tayi log out, ta koma WhatsApp, tayi replying chats dinta sannan ta kashe data, tunani ta dinga yi na wannan bawan Allah, duk taji ai fa ita gaba daya duniya ta tsani Umar har ranta, daga haka bacci ya dauketa, da asuba da mafarken Elbasheer ta farka kamar ynda ta kwanta da tunaninsa, ta tada kanninta su yi sallah, ita kuma da bata sallahn wanka tayi ta wanke baki ta kintsa kanta ta dawo ta kwanta daki ta jawo wayarta ta kunna data, bata ga alamar ya ga message din nata ba ta mayar da wayar a sanyaye, har karfe sha biyun rana bata da wani kuxari, ta kasa daina tunanin Elbasheer, kunun da Umma ta dama masu ma daxu da safe kadan ta sha, duk bayan wani lkci xata bude data ko xata ga message dinsa amma shiru ko bude msg din bai yi ba har lkcn, sake tura masa Hi tayi ta kashe data, tana xaune bakin coal pot amma bata san shinkafa da waken da take dafawa har ya fara konewa ba, kawai jin tsawar da Ammi tayi mata tayi, ta dawo duniyar tunanin da ta tafi a firgice, Ammi tace "Uwar me kike tunani kike konar min da abinci kan wuta?" Da sauri ta dau tsumma ta sauke abincin tace "Kiyi hakuri Ammi bacci na fara yi" wani mugun kallo Ammi ke mata, ta mike kan kujerar da take ta shiga d'an ginin dake tsakar gidan a matsayin kitchen ta fiddo karamar tukunya ta fito ta shiga dakin Ammi ta dau jarkan mai ta xuba tukunya ta daura man kan wuta ta yanka albasa, yana soyuwa ta sauke ta xubda gawayin ta xuba ruwa ya mutu ta wuce ciki bayan ta juye shinkafa da waken a cooler ta kai dakin Ammi, sannan ta fito ta wuce daki da sauri jin wayarta na ruri, hararan wayar tayi ganin Umar ne don a ranan ya kirata yyi sau hudu tayi silencing wayar tayi Kwanciyarta lkci daya bacci ya dauketa, Sai kusan la'asar ta tashi shi ma kaninta dake shirin islamiyya ne suka tadata da 6uruntunsa, ta ja tsaki ta dau wayarta ta fita tsakar gida, Ammi dake kulla kayan sana'arta na kubewa da Kuka tace "Ke kin yaye xuwa islamiyyar ma ynxu ko Amira, baki da aiki sai bacci da danne dannen waya sai kuma kawayen dake xuwa maki kin mayar da su uwarki da ubanki, kina xaton ni kike ma koh, ae Umar ni ya cuta da ya siya maki wannan shegiyar wayar dake neman kai ki ga halaka" kamar xata yi kuka tace "Ammi wai ni fa ba ko da yaushe nake rike wayar fa..." Tsawa Ammi tayi mata, ta mike hawaye cike idonta tace "Kuma ni na gaya maki malam suraj ya sa min ido a makarantar ne gwara kawai in dinga haddata a gida" daga haka ta shige daki ta kunna data, ga mamakinta taga Elbasheer yyi uploading hotunan wasu mata biyu masu kama da shi Wanda ga dukkan alama kaninsa ne don a caption din ma cewa yyi Blood, ta duba DM da tayi masa taga har lkcn bai bude ba, ranta yyi mugun baci, tayi saurin yi masa typn kamar haka "Toh sannu babba, irin kai wani din nan da baxaka iya replying din message din mutane ba koh, to ni ka san wacece ni da har xaka shareni bawai ka san abinda xan gaya maka ba, plss keep ur girman kai and ji da kai for your family meeting malam" ta hada da emojin jan fuska ta tura masa ta kashe data ta ajiye wayar ta fara shirin xuwa islamiyyar da Ammi tayi mata magana, bata tafiya da waya don haka daga ita sai jakar makarantar ta ta fita gidan bayan tayi ma Ammi sallama, sai kusan shidda da rabi suka dawo gida, ko uniform bata cire ba ta bude data, gabanta yyi mugun faduwa ganin message din Elbasheer. [9/18, 8:37 AM] Abue Saleh Kurami: KUNDIN HASKE Haske Writer's Association💡 (Home of Experts and perfect Writer's) *SANADIN K'AWA* NA *khaleesat Haiydar* BABI NA GOMA SHA HUDU 2 Bude IG din tayi ta shiga DM din, "Really" shine reply din da yyi mata, ta mayar masa reply ita ma tace "You reason it...." Xata ajiye wayar sai ga message dinsa yace "Ok then" turo baki tayi ta rubuta masa "Reply my salam now" bayan kusan minti daya ya turo mata message da "Wslm" bata san lkcn da wani murmushi yyi escaping lips dinta ba, sai ta rasa me xata kara ce masa, can dai tace "Good" bai sake mata reply ba, ta mike ta fita xuciyarta fes. Karfe goma ta gama gyara gun kwanciyarta ta dauko wayarta daga caji kasancewar akwai wuta, ta kwanta dai dai nan kiran Umar ya shigo wayarta, tsaki ta yi kawai ta daga kiran, da damuwa yace "Are you okay Fatima, I've been calling tun jiya you are nt responding" murya can kasa tace "Bani da lafiya tun jiyan" yace "Subhanallah, what's wrong, me yake damun ki" yamutse fuska tayi tace "Xaxxabi" yace "Ya salam, kun je asibiti?" Tace "Eh mun je" yace "Amma da sauki yanxu?" Ta tabe baki tace "Shi yasa na daga kiran" yace "Toh Allah ya kara lafiya gobe xan xo da safe" a takaice tace "Toh" yace "Ya su Ammi?" Tace "Lafiya" yace "Toh shkkn ki kwanta my dear, Allah ya sauwake, I will cal tomorrow" tace "Toh" kafin ya kashe wayar ta kashe sannan ta kunna data, ga mugun mamakinta sai ta ga follow request din Elbash don ita ma private ta mayar da account dinta duk da ba ta taba sa hoton ta a IG ba sai hotunan kananun yara masu kyau followers dinta sun kusa dubu takwas, and she is just following few, ta wara ido cike da farin ciki ta yi accept dinsa, tayi ta jira taga ko xai mata magana amma shiru, tana son tayi DM dinsa amma ta kasa don bata ma san abinda xata ce ba, can dai ta daure ta tura masa message kamar haka, "I am Fatima Muhd the daughter of the former minister of Education in Nigeria, am studying pharmacy at Cambridge uni, currently home for holiday, what more...." Bayan kusan minti biyar ya turo mata message kamar haka "Is there any need of what I didn't ask?" Xaro ido tayi ganin abinda ya turo mata, ji tayi kamar kasa ya bude ta shige, ta cije lebe gwiwarta a sake ta mayar masa reply "Mtsww na fi karfin ka min wlknci malam don na fi ka nesa ba kusa ba, I pinged you for a purpose.... dat aside da baka kai matsayin inyi following ka ba bare in fara maka introduction, who did you think you are?" ta murguda baki ta tura masa bayan ta gama typing din, ba a dau lkci ya mayar mata reply kamar haka "Really?" tace "Yes" ya bude message din sae dae bai yi reply ba ta yi ta jira amma shiru har ta fara jin bacci, ta kashe data rai ba dadi ta kwanta lkci daya bacci ya dauketa. Washegari da ya kasance laraba har kaninta suka tafi makaranta bacci take, Ammi kuma bata tasheta ba tana ta aikace aikacen gida, sai kusan karfe goma ta tashi ta fito waje ta Debi ruwa a rijiya don yin wanka, sai da ta fara wanke baki sannan ta shiga wankan, ta dau lokaci tana shafe shafenta ta fiddo atamfarta ta saka kasancewar ranan juma'a ce sai a sannan ta fita ta shiga dakin Ammi ta ganta tana karatun al-qur'an, ta bude cooler da ta gani a rufe taga kunu ne sai kosai dake cikin leda, tasan nata ne, ta yamutsa fuska ta juya ta koma dakinsu, wayarta da tayi plug da Asuba a charge ta cire, ta bude data, still tayi tana kallon message din Elbash... "Send your face" Bata san lkcn da ta fashe da wani dariya ba, tana murmushi ta rubuta masa "For what?" Ashe yana kusa sai ga shi ya mayar mata yace "I don't chat with people i don't knw facially" wani murmushin tayi tace "I don't think that bunk policy of urs is true coz u have been chatting with me since yesterday" ya mayar mata da cewa "And What are you insinuating?" Ta fashe da dariya tace "What you are thinking ryt now" yace "Are you calling me a liar?" Ta wara ido tace "Is that what you were thinking, ohk then so be it, that was what I insinuated" Yace "How dare you" ta tura masa emoji din dariya tace "Whatever" yace "Ohk xa ki gane baki da wayo" ta tura masa da cewa "Babu abinda ka isa ka min malam, ni ban ce xaka gane baka da wayo ba sai kai?" Yace "Ohk" ta tura masa da gwalo da dariya, ya bude bai ce komai ba, ring din wayarta ya sa ta tsaida dariyar da take, Umar ne ke kiranta, ta hade rai ta daga, yyi sallama yace "Kin tashi lafiya dear" kamar ana tilasta ta tace "Ina kwana" yace "Lafiya lau ya jikin?" Tace "Na ji sauki" yace "Xan je kasuwa ne na biyo in duba ki am outside yanxu" tace "But is there any need?" A hankali yace "There is pls Fatima" ta tabe baki tace "Gani nan xuwa" daga haka ta katse wayar ta mike ta dau gogaggen Hijab dinta ta saka ta fita xuwa dakin Ammi, durkusawa tayi gefenta tace "Ina kwana Ammi" bbu yabo babu fallasa Ammi ta amsa, tasan laifinta daya bata tashi da asuba ba yau duk da bata sallah, a hankali tace "Ammi Umar ne ya xo yana waje" Ammi tace "Ya rage naki kuma" ta yi shiru kafin ta mike ta fita, yana tsaye jikin bango ta samesa, Sanye yake da shadda fara kal da hula, Umar xa a sa shi a sahun handsome guys, he is handsome, kana ganinsa ka ba bafillatani da tsayinsa, a Kano yyi Bsc dinsa a fannin Biochemistry, yyi masters kuma a medical Biochem, aiki da bai samu ba tukun yasa yake kasuwancinsa a nan Suleja don family house dinsu na nn, sun hadu da shi ne tana ss1 lkcn ma bai gama karatu ba, ita kanta tasan son da Umar ke mata ya wuce misali ita ma a da tana sonsa sosai amma tunda taga kalan motar saurayin sa'adatu taji duk duniya bbu wanda bata so kamar shi, a da bbu wanda ke mata kyau a maxa kamar shi, amma tun da Husnah ta fara nuna mata wayayyun maxajen IG taga ashe ba ma shi da wani kyau, Elbash ya fi sa kyau da wayewa nesa ba kusa ba, ta turo baki ta rungungume hannu tace "Gani" a hankali yace "Ya jikin?" Tace "Na ji sauki" yace "Allah ya sauwake, ya Ammi fa?" Tace "Tana lafiya" yace "Toh ki gaishe min ita, Xan fita kasuwa ne, just want to check on you" tace "Nagode" dubu biyu ya ciro ya mika mata yace "i wanted getting some fruits for you but it's too early ba su fito ba, gashi ki aiki su Ummi su siyo maki anjima" tace "A'a ka barsa naji sauki ai, thank you" yace "No take it pls dear" ta d'an yi jim kafin ta risina ta karba tace "Nagode" yyi murmushi yace "No thanks baby" juyawa tayi tace "Sai anjima" daga haka ta shiga gida, sakonsa na gaisuwa kadai ta ba Ammi sannan ta wuce dakinsu ta boye kudinta. Bayan an sakko sallar Juma'ah fatima tace ma Ammi xata je gidan wata kawarta da tayi aure Safia, da kyar Ammi ta bari taje kasancewar bata barta taje bikin ba sbda su Husnah, hijab dinta har kasa ne jikinta ta fita gidan sakale da jakarta, ta samu adaidaita ta hau, tana kallon suka wuce hanyar gidan Safia ta turo baki ta kauda kai, sai da ta kai inda xata je ta fito ta basa kudinsa ta shiga gidan, duk da kasancewar gidansu d'an karamin gida da mahaifinsu ya rasu ya bar masu gidan ya fi na su Husnah nesa ba kusa ba, Tsakar gidan kaca kaca ga kwanuka da kaya ta ko ina, Inna mahaifiyar Husnah na xaune tsakar gida tana yankan awara dafaffe, ta duka har kasa ta gaisheta, ta washe baki tace "A'a Fatima daga ina haka" tace "Daga gida Inna" Inna tace "Ikon Allah, Ya su Amina?" Tace "Suna lafiya inna, Husnah na nan?" Tace "Wllh kinga tun safe ta fita ban ma san inda tayi ba, amma nasan baxata wuce anguwar nan ba, ki kira lambarta" nace "Toh" tace "Ki shiga dakinsu ki xauna" mikewa tayi ta nufi dakinsu Husnah na shiga, ita dai tasan a responsible rat will not live in that room don bayan datti, untidiness har da wari yake, ta raba na xauna gefen katifarsu da yyi dukun dukun ta shiga kiran layinta kasancewar tana da sauran bonus, bugu biyu ta dauka tace "Mara kirki sai yau xa ki kirani bayan ko asi bani da shi tun ranan da na bar gidan Ku" Fatima tace "Ke ina fa gidanku ina kika je?" Tace "Kaji ta, ke din ce xa ki xo gidanmu" Fatima tace "Kinga ni ba wani kati me yawa gareni ba, wllh ba wasa nake ba, Inna tace tun safe kika fita" cike da farin ciki Husnah tace "To to Gani nan xuwa ban yi nisa ba" daga haka ta katse wayar, Fatima ta tabe baki, kafin minti goma sai gata ta shigo dakin ta rungume ta tace "Wayyo Ashe da gaske ne, welcome besty" Fatima na kallonta tace "Ina kika je tun safe" Husnah tayi kasa da murya tace "Kinga saurayin Sajida ne yace xai kai mu outing yau, tun safe muke jiransa har yanxu shiru ni har na fidda rai Wllh kilan ma karya ya shirga mata" Fatima tayi dariya tace "Kuna da aiki, ni ba wannan ba, kinsan wnn Elbash din yyi following dina back har mun yi chat" Husnah ta xaro ido tace "Kice Wllh" Fatima ta fashe da dariya tace "Wallahi" wani uban tsalle ta doka tace "Bani in sha kawata, garin yaya" Fatima na murmushi ta bata wayar bayan ta bude IG dinta ta shiga DM dinta da Elbash, Husnah ta nutsu tana karanta messages din, lkci daya ta hade rai tace "My God, to ai tsokanarsa kike ta yi Fatima, dubi fa irin maganganun da kike ta gaya masa marasa dadi" Fatima tace "Uhm ai d'an rainin wayo ne shi yasa nake basa amsa dai dai shi" Husnah ta dafe kai tace "No that was not our plan fa besty, ke da xaki dinga lallabasa" Fatima tace "Tabdi, ya raina ni kenan, ke bari kiji yanda yake jin kansa fa nima haka nake jin nawa kan" Husnah ta fashe da dariya tace "Ke a wa" ta hade rai tace "Ni a mutum" Husnah tace "Yanxu har yace ki basa photo ki ki, haba Fatima you want to spoil d plan kenan" Fatima tace "Ke dadi na da ke baki da jan aji wllh" Husnah ta saki baki tace "Jan aji a wannan xamanin, ai kam xa ki ja har ya tsinke Wllh" Dariya Fatima tayi tace "Koh" Husnah tace "Wllh da gaske, yanxu don Allah ki tura masa hoton" Fatima tace "Tabdi bayan nace masa A'a" Husnah tace "Wllh sai kin tura, to don me dama nasa kika yi following dinsa tun farko" daga haka ta dau waya tace "Bari in duba gallery din muga ko akwai hot pics" tabe baki tayi bayan ta dudduba tace "Ba background me kyau a hotunan, jira akwai wata da muka hadu a IG kusan shekara daya kafin wayata ta lalace, yar masu kudi ce Wllh, idan kika ga gidansu sai kin yi suman tsaye, kinga irin flowers da motocin gidansu kuwa, kusan duk sati sai na je gidan Wllh, amma fa da nisa daga nan don kusan dari uku ne kudin mota xuwa da dawowa, yanxun ma can xa mu je kiyi hoton har kaya ma xata iya ara maki na sani, Allah yasa kin fito da kudi don ni ko taro bani da" Fatima ta saki baki tace "Husnah???" Mikewa Husnah tayi ta dagata tace "Dallah muje kada yamma yyi" daga haka suka fita tace "inna bari mu je gidan wata kawarmu mu dawo yanxu" Inna tace "Toh Allah ya kiyaye hanya, A kula da titi, Fatima kar fa ki wuce daga can ki dawo ki kai ma mamarku awara" Fatima tace "To inna na gode" daga haka Husnah ta ja ta suka fita gidan xuwa inda xa su hau mota. [9/18, 8:37 AM] Abue Saleh Kurami: KUNDIN HASKE Haske Writer's Association💡 (Home of Experts and perfect Writer's) *SANADIN K'AWA* NA *khaleesat Haiydar* BABI NA GOMA SHA HUDU 3 Duk yanda Fatima ta so hana Husnah su je gidan warce ta kira da kawarta kin saurarenta tayi haka ta tilastata sai da suka hau mota suka dau hanyar gidan kawarta da suka hadu da a IG me suna Sadiya, Allah ya so ta fito da kudin da Umar ya bata daxu da safe, Tafiyar kusan minti talatin da wani abu suka yi kusa da cikin garin Abuja kafin su iso gidan, sun dade bakin gate don sai da mai gadi yaje ya sanar da xuwansu kafin su shiga gidan, tunda Fatima taga irin kallon da yan gidan ke ma Husnah jikinta yyi sanyi kana gani kasan sun gaji da xuwanta, Sadiyar ma sama sama ta kula su bayan ta fito kafin ta kawo masu ruwa da kayan flour, tuni Husnah ta sauka kasa ta fara cin abubuwan dake gabansu, Fatima ta ki cin komai don duk ranta ya gama baci, Sadiya dai na xaune tana kallo a Tv don duk yan gidan da suka tarar a parlor sun bar parlorn, Husnah ta cika baki da cake ta ce "Kawata mun xo neman wata alfarma ne gun ki don Allah...." Sadiya ta kalleta tace "Toh ina ji" Husnah ta kora cake din da drink ta mike tace "Toh ina xa mu je muyi maganan?" Tashi Sadiya tayi ta fita balcony Husnah ta bi ta tana kashe ma Fatima da ta hade rai ido, bayan sun fita nan ta gaya mata abinda yasa suka xo, har da risinawarta tana roko, Sadiya da ta d'an yi jim tace "Har da kaya?" Husnah tace "Hoto kawai xata yi wallahi" Sadiya tace "Shkkn ba matsala" amma kana jin ynda tayi furucin kasan takaici ne ya isheta, dakin mai aikinsu ta kai su, Husnah na rike da hannun fatima da taki sake fuska tana bin ko ina na dakin da kallo tana cewa maa sha Allah, Allah ka bamu irin haka, suna ta xaune dakin sai ga Sadiyar ta shigo da kaya hannunta da abun kwalliya, nan ta mika ma Fatima kaya na Riga da skirt da kayan kwalliya da mayafi, ta juya xata fita Husnah tace "Ki yi hakuri ki d'an ara mana wayar ki xai fi kyan hoton kuma xa mu yi wasu a nan" Sadiyar ta kalleta sannan ta xauna dakin tace "Toh idan kun gama sai in mata" har Husnah ta gama yi ma Fatima kwalliyar kallonsu Sadiya take, a xuciyarta kuma addu'ar shiriya da Allah ya raba su da karya take barin Fatima da ta yi mata kyau sosai, ba laifi Husnah ta iya make up sosai don ba karamin kyau Fatima tayi ba duk da bata yrda ta cika mata kwalliyar ba, Sai washe baki Husnah take ganin yanda ta fito da kawartata, ta juya ta kalli Sadiya tace "Toh dauketa hoton kawata" nan Sadiya ta mike don daukar Fatima hoton, sosai Fatima tayi mata kyau sai dai taki sakin fuska, kusan biyar ta dauketa a daki, Husnah tace "To ya isa haka mu je waje" tana rike da hannun fatima suka fito compound, nan ma sadiya ta dinga mata hotunan, Husnah na nuna masu background, sae jaraba take wai fatima ta tsaya dososo taki murmushi, Fatima ta galla mata harara tace "Ke kar fa ki dameni wannan din da nake fa, ni na ma gaji ki rabu dani" ba shiri Husnah ta ja bakinta tayi shiru, Sadiya dake ta kallonsu ta d'an yi murmushi tace "Toh wannan na karshen dai ki daure ko dariya kiyi xae yi kyau sosai" Fatima bata san lkcn da tayi dariyar ba a haka Sadiya ta dauketa Wanda duk hotunan babu Wanda ya kai sa kyau, Husnah sae murna take, a nan kuma aka gama daukar hotunan suka koma ciki Sadiya ta tura masu duk hotunan a wayar Fatima, Fatima ta mayar da kayanta ta linke na Sadiya ta ajiye tana kallonta tace "Sister nagode sosai" Sadiya tace "A'a ki tafi da su na bar maki" nan Husnah ta canxa fuska sae dae bata ce komai ba, sai da suka tashi tafiya tace "To ni baki bani kayan ba Sadiya ko na maki wani laifi ne" Sadiya ta yi murmushi tace "Bari in dubo maki to" daga haka ta tafi dakinta ta dauko mata wani kayan ta bata, Husnah ta dinga godiya har da durkusawa tana washe baki, Fatima da takaici ya isheta ta fice daga dakin suna biye da ita, a bakin gate Sadiya ta basu dubu daya kudin mota Fatima ta mata godiya ta fita ta bar Husnah dake ta godiya kamar wata marokiya ta dau hanyar titi, da gudu Husnah ta kamota tace "Kinga masu kirki koh, kuma ace duk sati baxan dinga xuwa nan ba, ko don irin cimarsu ni bbu Wanda ya isa ya hanani xuwa wllh" Fatima dai bata tanka ta ba har suka shiga mota xa su koma Suleja. Sai kusan karfe biyar da rabi suka isa gidansu Husnah, Fatima da duk hankalinta ya gama tashi tace "Kinga baxan shiga ba xan samu adaidaita daga nan in wuce gida nasan Ammi na can tana jirana na dde sosai, sai mun yi waya" Husnah ta rikota tace "Toh amma banda masa bakar magana plss, ki kara editing hotunan ki tura masa masu shegen kyan ciki plsss ki rufa mana asiri mu ma mu faso gari kwanan nan" Fatima tace "Naji ni dai sai mun yi waya" daga haka ta wuce da sauri ba tare da ta damu da dubu dayan da aka basu da Husnah ta boye a jaka tun daxu ba, adaidaita ta samu ya kaita har kofar gida, Ammi dake tuka tuwo tana xaune kan kujera kusa da coal pot bata ko amsa sallamarta ba, a sanyaye ta durkusa nesa da ita tace "Don Allah don annabi Ammi kiyi hakuri nasan na dde sosai, kinga dambu tace in tsaya in koya mata bata iya ba kuma shi xata yi, shine kawai na tsaya na girka mata, kiyi hakuri Ammina" Ammi ta kalleta tace "Toh ni na ce maki wani abu ne Fatima" Fatima tayi shiru bata ce komai ba, Bude ledan da ta shigo da tayi ta fiddo kayan ciki da mayafi tace "Gashi Ammi ta bani, nace ta bari na gode amma ta ki saurarana" Ammi tace "Allah ya saka da alkhairi" Fatima ta sauke ajiyar xuciya a hankali tace "Ameen" sannan ta mike ta shiga cikin dakinsu tana murmushi. Ita ta karasa sauran aikin gidan Ummi na taya ta, suna gamawa ta daura ruwan wanka ta koma daki, sae kusan shidda ta fito tayi wankan ta daura alwala ta shiga daki, Ta gama shafe shafenta ta saka doguwar riga ta dau wayarta ta hau saman gado ta bude data, IG ta shiga ta duba DM dinsu da Elbash taga har lkcn bai ce komai ba, ta d'an yi jim, sai kuma ta tura masa "Are you ready to listen to why I followed you and went ahead to ping you?" Daga haka ta fita ta koma WhatsApp, sai da taji kiran sllh ta kashe data ta mike, tana idar da sllh tayi azkar dinta sannan ta fita xuwa dakin Ammi, Ammi dake xaune Da Ummi da Yusuf suna cin abinci ta kalleta, xaunawa tayi gefen Ummi, Ammi dai bata ce mata komai ba tana jiran ta ji me ya kawota sanin bata shigowa sae idan abu ya kawota, Ita kanta she was uncomfortable can kuma ta mike xatah fita Ammi tace "Kin ci abincin ne?" Fatima ta kalleta tace "Shi xan je in ci ynxu" Ammi dai bata ce mata komai ba har ta fita, ta rasa irin yar tata, bata taba ganin yar da ke kin sakewa da uwarta kamar Fatima ba, Fatima ta debi tuwo kadan da miyar kubewa ta saka cokali ta wuce daki, har ranta ta tsani cin tuwo, ta gama jagwalgwa shi ta tura gefe ta dau wayarta ta bude datan ta, message din Elbash ta gani yace "I am not interested" tsuru tayi tana kallon message din, can tayi murmushi tace "is that so??" ya bude message din yaki cewa komai, bayan kusan minti sha biyar tace "u knw something I already knew about you even before chatting u up?" bayan wani lkci yace "That's ur cup of tea..." [9/18, 8:37 AM] Abue Saleh Kurami: KUNDIN HASKE Haske Writer's Association💡 (Home of Experts and perfect Writer's) *SANADIN K'AWA* NA *khaleesat Haiydar* 4 "And yours also" ta mayar masa tana murguda baki, har xata kashe data ranta a bace sai ga wani message din nasa "Where did you leave" xaro ido tayi, can tayi murmushi tace "Abuja" yace "Where in Abuja" dariya tayi ta tura masa da cewa "That's my cup of tea alone" ga mamakinta sai yace "Hmm" ta lumshe ido ta bude a hankali ta rasa abinda xata ce masa, can tace "Though it won't be of any use to you I live at Maitama, bye.... catch ya later, I've gat to do better things now" daga haka ta kashe data ta jona wayarta da caji ta fita tayi alwala ta dawo tayi isha ta kwanta ranta fari fes. Washegari tana idar da sllhn asuba ta fita don hura charcoal, ta daura ma su Ummi ruwan wanka, kafin karfe bakwai kaninta sun bar gidan xuwa islamiyya, Tana wanke kwanukan da aka yi amfani da su Ammi da ta fito daga daki rike da tsintsiyar da ta share dakinta tace "Yau baxa ki islamiyyar bane ke?" Ta hade rai tace "Ammi baxan je ba, ko na je malam Suraj cewa xai yi sai na koyar yau" Ammi bata ce komai ba ta kwashe kayan su Yusuf dake kan igiya ta wuce daki, Fatima ta gama wanke wanken ta shiga wanka bayan ta daura ruwan da ta daura a coal, doguwar Riga ta sa ta saka hula, duk da hali na rashi dake tare da su hakan bai hanata tsafta ba, ko da yake kusan gun Amminsu suka gado tsaftar, Komai na gidan xaka gansa tsaf tsaf, sutirarsu kuwa ko wasu masu kudin sai haka don tsaf xaka gani, Fatima bata taba sa kayan da bai da guga hakan yasa ko ina taje ake sha'awarta ta fi da yawa daga kawayen da take bi nesa ba kusa ba, shayi ta sha bata kalli bread din ba sbda bata damu da shi ba, ta dau wayarta ta hau net, murmushi tayi ta kwanta saman gado tana kallon message din Elbash "I won't ask for this again, can I see u facially" gun tura photo tayi tap ta shiga gallery dinta daya daga hotunan da Sadiya tayi mata ta xaba, tsaye take kusa da flowers a gefen parking space, full tayi mata hoton Wanda hakan ya fito da ainahin shape dinta da tsayinta, I don't want to waste time describing Fatima but just get this, she is a damsel, she's more den beautiful, komai na mahafiyarta da dauka, tsayin haske kyau, gashi beauty point, tsayin hanci lips masu daukar hankali, infact everything, ga shegen farin jini sai dai kasancewar locality din arean da suke ba lallai a gano value din kyan nata ba, shi yasa Umar ke bala'in sonta, emojin love tayi amfani da ta rufe fuskarta ta tura masa hoton, har xata ajiye wayar ta fita da cup din da ta sha tea sai ga message dinsa yace "What's this?" Ta mayar masa da cewa "What u asked for" yace "I asked to see you facially, I don't get d shape u are showing me" dariya sosai tayi tace "Ohh nan hankalinka ya tafi kenan, anyway that's d least I can do, I can't send less or more than this take it or leave it" yace "Ok" tace "Yeah" yace "Send me ur digit" wani uban tsalle ta doka hannunta na rawa tace "Send urs..." Turo mata special digits dinsa yyi, ta wara ido tana kallon special number din tace "I will giv u a call when am done with what I am doing" daga haka ta kashe datan ta, tana dariya tace "Alhmdllh" sai can kusan karfe sha daya tayi dialing numbers bayan ta fita ta siya card din dari biyar da sauran kudin da Umar ya bata, wayar na fara ring gabanta ya fadi sosai tana jiran jin kalan muryar da xata ji, sai da ya kusan katse wa taji an daga, tsit tayi xuciyarta na bugawa, daga daya bangaren cikin wani sanyayyen murya taji ance "Who is on the line?" Da kyar tayi gathering courage tace "Who you gave ur digit" katse wayar taji yyi ta kalli screen din da sauri, sai ga kiransa ya shigo, ta fashe da dariya tayi mai isarta sannan tayi shiru ta daga kiran ta kai kunne, kafin yace komai tace "I dont want you to burn ur airtime?" Yace "Did I tell u I don't have airtime" tace "Of course that was why u gave me ur digit I guess" yace "Where did u stay at maitama?" Ta langwabar da kai tace "A stranger I met on media is asking where I live, And foolishly I will then go ahead to tell him, sorry I have sense Mr stranger..." Yace "Happy you are not foolish" tace "So where do u live also?" yace "Abuja" xaro ido tayi tace "Really" yyi shiru, tace "Ok, where in Abuja?" Yace "Baki kai wannan matsayin ba a duniya" yar dariya tayi tace "Ohk then, I have important things to do now Elbasheer, bye" daga haka ta katse wayar. Can yamma tana gyaran daki wayarta ya fara ring ta nufi gun wayar da sauri taga Umar ne, hade rai tayi sosai da kamar baxata dauka ba sai kuma ta dauka, ta xauna gefen katifa ta amsa sallamarsa, yace "How you feeling Fatima?" Tace "Na ji sauki" yace "I called daxu baki kusa koh?" Tace "Eh" yace "Ohk, dama kan maganar da muka yi was it a month ago ne?" Tace "Wani magana?" Yace "Magabata na da xan turo, Ammi tayi ma su kawu Jibril magana koh?" Mikewa tayi da sauri tace "Ni nace maka basa nan fa, wai saurin me kke ne haka, Toh ba su dawo ba, da sun dawo ai zan sanar maka" shiru ya d'an yi kafin yace "Toh shkkn" ta murguda baki ta koma ta xauna, yace "Shkkn, anjima xa mu yi waya dear" tace "tohm" daga haka ta katse wayar ta jefar kan katifar ta ci gaba da abinda take, gaba daya taji ko daura mata Umar aka yi a kafa Ita baxa ta iya aurensa sa ba, har ranta ta tsane sa, fita tayi bayan ta gama duk da ranan bata yi niyyar girki ba amma haka Ammi tayi instructing dinta tayi, tana kumbure kumbure take ta aiki har ta gama kusan karfe shidda tayi wanka da alwala ta shiga daki, ta gama shiryawa ta dau wayarta sakin baki tayi ganin miss call din Elbash, murmushi tayi ta shiga kiransa, bai daga ba. Ta idar da sllhn Magrib wayarta ya fara ring ta mike ta dauka, kiran Elbash ta gani, ta daga a hankali ta kai kunne, sallama tayi ya amsa daga daya bangaren, ta langwabar da kai tace "I saw ur miss call" yace "I want to meet with you tomorrow" xaro ido tayi tace "Why?" Yace "Yeah" tayi murmushi tace "That's awful, hw will I meet with a stranger" yace "Am I still a stranger?" Mamaki ne ya cikata tace "Sure, we met just the day before yesterday" yace "Just send me ur address" yar dariya tayi tace "Noo of course nasan ko d'an yankan kai ne kai ko kidnapper" yace "Ni din?" Tace "Ehh" yace "Ok" daga haka ya katse wayar, tsura ma wayar ido tayi ta xauna gefen gado jikinta yyi sanyi, is this not an opportunity, da kansa fa yyi requesting su hadu, but why all of a sudden bayan har ynxu ko jituwa basu fara ba, duk tayi confuse, number Husnah tayi dialing bbu bata lkci da daga, bata jira ta fara mata surutun ta mara kai ba ta fara mata bayanin komai, Husnah tace "what? Gani nan tahowa yanxun nn" daga haka ta katse wayar, Fatima da ta kasa rufe baki a xuciyarta tace ji min yarinyar nan, da daddaren nan, da sauri ta sake kiranta don bata son Ammi ta xargi komai, tana dagawa tace "Ke idan kin xo plss ki kirani in fito kinsan halin Ammi" Husnah tace "Toh" ta katse wayar, Ko minti biyar ba ayi ba sai ga kiran Umar, Fatima ta tsuke fuska, Sai da ya kusa katsewa ta daga, bayan sun gaisa kamr ana tilastata yace "Xan taho ne ya sa na kira ki dear" da sauri tace "Ni wllh tun yamma nake aiki Allah ma ya gani na gaji" a hankali yace "Plss dear... Ba ddewa zan yi ba, sako xan baki in wuce" ta tabe baki tace "Allah ya kai mu" daga haka ta katse wayar ta ja tsaki. [9/18, 8:37 AM] Abue Saleh Kurami: KUNDIN HASKE Haske Writer's Association💡 (Home of Experts and perfect Writer's) *SANADIN K'AWA* NA *khaleesat Haiydar* BABI NA GOMA SHA HUDU 5 Bayan kusan minti goma Sai ga kiran Husnah tace "Ke fito gani a kofar gidanku" Fatima ta mike ta dau hijab dinta har kasa ta saka ta fita xuwa dakin Ammi, durkusawa tayi nan bakin kofa tace "Ammi Umar na jira na waje" Sai dai Ammi tayi mata izinin tafiya sannan ta mike ta fita, tsaye ta xaune ta tadda Husnah kan wani dakali, ta karasa da sauri ta xauna Husnah ta dafe kirji tace "Yanxu ce masa kika yi baxa ku hadu ba Fatima?" Fatima tace "Ke tsaya ni tsoro nake ji fa, ko sanin waye shi ba mu yi ba, what if mugu ne, beside bayan karyar da nayi masa game da babana da inda gidanmu yake kawai Sai ya xo ya ga wannan rubabben gidan Husnah" Husnah ta ja tsaki tace "Kaji xancen banxa ae nuna masa xa ki yi ke baki yarda ya xo ya ga gidanku ba sbda ba gama sanin juna kuka yi ba, don haka gwara ku hadu a eatry xai fi, ke meyasa baki da wayo ne har ynxu Fatima?" Fatima tayi shiru tana kallon ta, Husnah ta kuma jan wani tsaki tace "Ga ki dai kamar wata wayayya amma wllh wata yar kauyen ma ta fi ki wayewa, yanxu kina komawa ciki don Allah ki kara kiransa kiyi masa bayanin nn plss, Allah ni don nasan yana iya xuwa mu hadu ya ganni baxai sake dawowa ba da sai ince mu hadu da shi, kinsan dai kin fini kyau sosai, kuma irinsu basa san bakake sun fi son farare" tana kaiwa nan ta shafa fuskarta tace "Dubi fuskar duk kuraje ai baxai sake dawowa ba wllh idan muka hadu" Fatima dai ta rasa abun cewa, Husnah tace "Nasan me ke damun ki Fatima, yanxu kai ya waye bbu xancen yankan kai da Kidnapping, sannan fa ba wai son shi xa ki yi ba, kawai dai mu samu abinda muka samu muyi dumping dinsa mu nemi wani" Taba ta Fatima tayi da sauri ganin Umar dake tahowa, Husnah ta juya da sauri, ba shiri tayi tsit, ya karaso inda suke da sallama, Husnah ta washe hakora tace "Sannu da xuwa Umar, ina yini" yace "Lafiya lau Husnah ya mutan gidan?" Ta mike tace "Lafiya lau wllh ya kasuwa" yace "Alhmdllh" tace "Toh maa sha Allah" ta kalli Fatima tace "Toh besty bari in wuce kafin inna ta fara kirana, kice da Ammi nagode sosai na wuce, plss kiyi kiran da nace ko xuwa anjima, kin ji, ki kyalesu kishi suke da ke" daga haka tace "Toh Umar Sai da safe" Ya ciro kudi aljihunsa yace "Toh gashi ki hau mota, Allah ya kiyaye a gaida su mama" ta dawo da sauri ta Karba da hannu biyu tace "Haba dai, har da dawainiya haka, to nagode angon Fatima, Allah bar ku tare" murmushi yyi yace "Ameen" ta kalli Fatima da fuskarta bbu yabo bbu fallasa tace "Sai munyi waya teemah" daga haka ta bar wajen, Umar ya karasa ya xauna inda Husnah ta tashi, a hankali ta matsa ta bar distance me d'an yawa tsakaninsu, yace "How you?" Ba tare da ta kallesa ba tace "Ina yini" yace "Lafiya lau, ya su Ammi?" Tace "They are fyn" shiru yyi na wani d'an lkci, can yace "Kin ji sauki dai yanxu koh?" Ta gyada kai tace "Eh" yace "Maa sha Allah, Kun yi maganan jamb da nayi maki da Ammi kuwa?" Tace "Eh nayi mata tace A'a baxan yi ba" yace "Toh Shkkn, Sai ki yi ta xuwa islamiyya koh, idan muka yi aure har masters Sai kinyi kin ji baby" bata ce komai ba sai wasa da fingers dinta da take, jin yyi shiru na kusan minti biyar ta kallesa ta ga kallon ta yake, tayi saurin kauda kai tace "Kaga Ammi bata san ka xo ba, kawai ce mata nayi xan raka Husnah kuma kar ta ga na dde" yace "Eh gaskiya ne kam" ledan hannunsa ya ajiye mata a kusa da Ita yace "Gashi dear kiyi manage kin ji" bata ce komai ba ya kuma daura mata kudi kan ledan yace "Toh tashi ki wuce ciki, ki gaida su Ammi" mikewa tayi ta dau ledan da kudin tace "Nagode Allah saka da alkhairi, sai da safe" daga haka ta wuce ciki ya bi ta da ido. Direct dakinsu ta wuce ta boye dubu biyun sannan ta bude ledojin biyu, fruits iri iri ne a dayan, dayan kuma gasasshen kaza ta mike ta kai can daki gun su Ammi don ko da wasa bata cin abun saurayi Ammi tace Allah amfana sannan ta fita dakin ta koma nasu tana tunanin shawarar Husnah, xama tayi gefen gado ta dau wayarta ta shiga kiran Elbash gabanta na faduwa, bai daga ba har ya katse sai gashi ya kira, ta daga ta kai kunne a hankali tayi sallama ya amsa, tace "Sorry for what I said the other time you called, just that I don't know you so I can't say to you where I live...." Katse ta yyi yace "I don't think it's necessary you call just to say this" ta tabe baki tace "Why not we meet at an eatry know our self better before...." Katse ta ya kuma yi yace "No no... Its not necessary, kindly get off my line or I cut the call on you" ji tayi gaba daya ranta ya baci, ta ja wani dogon tsaki tace "You shud be the one to get off my line cos you called, do so immediately now" tana fadin haka ta jefar da wayar kan gado ta fita don yin alwala tayi isha, ko da ta dawo gani tayi ya kashe kiran, ta gabatar da sllhnta tayi azkar sannan ta linke hijab ta hau kan gado ta jawo wayarta ta bude data, message dinsa ya shigo tare da WhatsApp messages ta bude IG don duba message din, "I will make you regret ur actions, xa ki san baki da wayo" Tsaki ta ja masa as reply ta kashe datan ta tayi addu'ar bacci. 3 days later..... Tun daga wannan dare bai sake mata reply ba bai kuma kara kiran layinta ba, sae dai tana ganin hotunansa da yake uploading a IG, ta kan fi minti goma tana kallon hotonsa, wasa wasa ji tayi wani mugun son shi na dira xuciyarta, in dai ta ci karo da hotonsa a IG sai gabanta ya fadi, hakan yasa duk ta fara rasa sukuni, bata da aiki sai tunanin wannan bawan Allah da bata sani ba, komai xata yi sai ya fado mata, bbu yanda Husnah bata yi ba ta kirasa ko tayi pinging dinsa ta ki, duk da bata fito fili ta gaya ma Husnar gaskiyar abinda ke ranta game da Elbash ba, kawai nuna mata tayi ita har tayi un following dinsa, ta kuma goge numbersa da chat dinsu, duk yanda Husnah tayi ta Karba wayarta kuma kin bata tayi ta buge da cewa baxa ta bata ba kar taje ta kara following dinsa, a kwana na biyar ne Fatima ta kasa daurewa da kanta tayi masa sallama a IG, amma har washegari bai yi reply ba, hakan ya kuma daga mata hankali, ranan Friday misalin karfe goma bayan ta gama duk abinda xata yi ta xauna gefen katifa gabanta na faduwa tayi dialing numbersa, sae da ya kusa katsewa ya daga tayi shiru xuciyarta na bugawa, cikin cool voice dinsa yace "Who is on the line?" Tayi gathering courage cikin sanyayyen muryarta tace "Ina yini?" Yace "Lafiya wacece?" Ta hadiye wani abu da ya tsaya mata da kyar sanin cewar ya goge contact dinta kenan, tace "Ur frnd" yace "Which?" Ta langwabar da kai tace "Am sorry for what happened Elbash, may be I might not be opportune to say sorry again after today, amma kayi hakuri, it's Fatima muhd" shiru yyi kafin yace "Ur sorry won't add anything to my life, I don't think it's important you call" ta marairace tace "Plss mana, I know I wronged you, kayi hakuri" yace "I don't need it" jikinta yyi sanyi, a hankali tace "Ohk what if we meet somewhere else and I admit I am sorry?" Yace "Somewhere like??" Tace "Noo kai xaka fada" yace "Ohk, then you come to our home" xaro ido tayi tace "Your home?" Yace "Yes that's the only way out, you say the sorry in front of my mum and siblings cause I told them everything" da kyar nace "Noo but I don't think it's proper, i...." Ya dakatar da ita yace "Ok, can I get off ur line now?" Ta marairace tace "Noo plss, I really want to say I am sorry" yace "Then that shud be in our home" ta d'an yi shiru yace "Yes" a hankali tace "Ohk I have to think about it" yace "Ok then, take ur time" ta gyada kai kamar yana ganinta, yace "Sai anjima" daga haka ya katse wayar, tagumi tayi tana naxarin abinda yace, but har gidansu kuma?? Husnah ta fado mata, she need to see and talk to her ta ji me xata ce. Tana ta naxarin inda xata ce ma Ammi xata je da har xata bar ta, luckily Ammi ta kirata wajen karfe uku xata aiketa gidan kawarta ta kai mata sako, da da ne sai ta musa ta kawo excuse din baxa ta je ba amma yau bbu gardama ta karbi sakon har hakan ya ba Ammi mamaki, ta sa hijab dinta as usual kalar kayan jikinta ta karbi kudin mota gun Ammi ta fita, ko minti uku bata yi cikin gidan ba bayan ta ba Maman laure sakon ta fice ta dau adaidaita xuwa gidansu Husnah, ta ci sa'an samun Husnah a gida amma har ta shirya xata fita, Husnah tayi murnar ganinta suka shiga dakinsu, Fatima ta rakube gefen katifa don ita kyankyani dakin ke bata, sai da ta bari Husnah ta bata hankalin ta gaba daya sannan tayi mata bayanin yanda suka yi da Elbash, Husnah ta doka uban tsalle tace "Alhmdllh, kai amma naji dadi, shkkn kin ga gobe asabar kawai sai ki shirya kije ko kawata" Fatima tace "In je ina, kawai sai in kama hanya in tafi gidansu Wanda ban sani ba, ni wllh tsoro nake ji Husnah, what if cutata yake son yi?" Husnah ta hade rai tace "Ka ji ki da wata xance ke kuma, cutar lafiya, cutar ki xai yi shine xai ce gaban mum dinsa da siblings xa ki basa hakurin, abinda nake so ki gane a nan Fatima shine, kinsan masu kudin nan bbu ruwansa da rayuwar al'adar Hausa, they are leaving a free life wllh, kowa na da yancinsa, kawai kina iya xuwa gidan ma mum dinsa ta ganki ta ga kin kwanta mata uban kyautar da xata maki ma kadai sai Allah, wllh har dubu hamsin xata iya baki, kaninsa kuwa daga me baki turare, atamfofi, talakma gyale, kinsan tunani xasu yi ke budurwarsa ce, ki hado abun arxikin ki ki xo mu raba, duk sati biyu kuma sai ki dinga xuwa gaida mamarsa wllh xa ki shiga ranta ne sosai, Haba be wise Fatima, yanxu ae an daina yayin cuta a duniyar nan, we are now in a civilize world bbu cutar ki da xai yi" Fatima ta kasa cewa komai tana ta kallon Husnah, Husnah tace "Gobe kawai wani shegen karya xaki shirga ma Ammi idan xaki bar gida, ki kwantar da hankalinki in dai tunanin ki kayan sa wa ne irin na kece raini ni na maki alkawarin xan samo maki kafin gobe, amma kuma duk abinda xa ki samo raba dai dai xa mu yi" Fatima dai ta ki cewa komai, Husnah tace "Wai ya xa ki min shiru ne haka" Fatima ta sauke ajiyar xuciya tace "Ni dai baxan iya xuwa ni kadai ba sai dai idan xaki raka ni" Husnah tace "Yo idan har xai yarda ai ni na fi ki murna da hakan, wllh xan bi ki toh bansan ko xai yrda bane shi yasa nayi shiru" Fatima ta tabe baki tace "Ba sai na gaya masa ba kawai ya gan mu tare ae dai baxai Kore ki ba" Husnah tace "Hakkum, yanxu dai mu je mu samo kayan kafin inna ta dawo... Gidan da xa mu da nisa" Fatima tace "A'a ni baxan je ba Ammi na jirana aikena tayi na yo nan" Husnah tace "Toh shkkn idan na samo xan kawo maki har gida" Fatima tace "Toh, amma kirana xa ki yi in fito" Husnah tace "Toh ba Matsala" Dari biyar fatima ta bata kudin mota kamar yanda ta bukata kafin ta je karbo kayan, sannan ta rakata ta hau adaidaita don komawa gida. Tun da ta shigo Ammi ke hararata sanin ba daga inda ta aiketa ta dawo ba, ita dai ta lallaba ta shiga daki, bata fito ba sai kusan magrib ta yi alwala ta koma ciki. Bayan isha Husnah ta kirata a sace ta fita waje, Husnah ta ce "Amma fa gobe xa mu mayar masu kayan su bana son fitina don da kyar aka ban, yanxu a ina xa mu hadu sai mu shirya?" Fatima tace "Mu hadu gidansu Nafisah" Husnah ta yamutse fuska ta ce "Wannan me shegen sa idon gwara dai mu canxa waje" Fatima tace "A'a ni dai nan xa mu hadu" Husnah ta tabe baki tace "Toh shkkn har da kayan kwalliya a ciki, sai dai goben" Fatima tace "Allah ya kai mu" daga haka ta shiga gida da sauri ta wuce daki. Tunane tunane kawai take har kusan karfe goma, duk kiran da Umar yyi mata kin dagawa tayi, duk ta ma rasa abinda ke mata dadi, can ta dau wayarta ta shiga kiran Elbash, bai daga ba har ya katse, ta ajiye wayar ta ja tsaki tayi kwanciyarta, can har ta fara bacci kusan sha daya sai ga kiran sa, da kyar ta daga don bacci ne sosai idonta ta kai kunne ta lumshe ido tayi masa sallama cikin sanyayyen muryarta, ya amsa yace "I saw ur missed cal" tace "Uhn, I called to ask if I can come tomorrow?" Yace "Are you serious?" Tace "Uhnn" yace "Sure you can come Allah ya kai mu" kai kawai ta gyada masa bata ce komai ba, yace "Seems you are sleepy, good nyt sleep tight" bata ce komai ba ya katse wayar daga wajensa sannan ta ajiye wayar har lkcn bata bude ido ba. washegari misalin karfe takwas da rabi ya kirata ta daga, daga daya bangaren yace "When are you coming?" Ta d'an yi shiru kafin tace "Later" yace "Alright when you are ready you let me knw" tace "Ohk" ya katse wayar, haka kawai taji gabanta na faduwa ta tashi ta je ta ci gaba da abinda take, kafin karfe goma Husnah ta kirata ya kai sau Ashirin, takaici ya isheta don ita har lkcn bata san karyar inda xata yi ma Ammi tace xata je ba, daga karshe wani plan ya fado mata, safiyya ta kira a waya tace mata don Allah ta kira Ammi tace mata xata rakata kasuwa siyayya, tasan Ammi na jin kunyarta baxa ta hanata fitowa ba, da kyar Safiyyar ta yrda bayan fatimar ta shirga mata karyar ba ko ina xata ba banda gidansu wata kawarsu Naja'atu, Safiyyar ta kira Ammi nan da nan kuma Ammi ta amince Wanda hakan yyi sanadiyyar barin Fatima gidan bayan Ammi tace mata suna dawowa ta taho gida, a boye ta fita da ledan da Husnah ta kawo mata jiya da daddare duk da bbu kayan da ya burgeta cikin kayan don haka ne ma yasa tasa atamfarta Mai kyau da Umar ya siya mata ya bada a dinka, ta daura well ironed hijab dinta fari a kan kayan don baxa ta sa kayan da Husnah ta kawo mata ba, tana kan adaidaita ta kira Husnah, Husnah tace "Ke ni ina nan kusa da gidansu nafisa ana min lalle kema ki shigo idan kin iso a maki, ko haka xa mu je da fararen hannu ba kyan gani" takaici ya ishi Fatima ta katse wayarta, tana isa gidansu Nafisa ta kuma kiran Husnah, Husnah ta fito da hannun lallenta da bai gama bushewa ba, da Kyar da kyar ta lallaba Fatima ta ja ta xuwa gidan lallen, nan aka xana mata lalle ita ma a fararen hannunta bayan ta cire hijab dinta ta linke, sosai lallen ya haska fararen hannunta yyi kyau sosai da kyar ta yarda aka yi a daya hannun don cewa tayi ita a hannu daya kadai take so, ba su suka fita gidan lallen ba sai kusan karfe biyu bayan sun yi azahar a nan Fatima ta biya dubu daya kudin lallen nasu, a hanyar xuwa gidansu Nafisat Husnah tace "Wani kayan xa ki sa a ciki?" Ta yatsina fuska tace "Ke ni fa kayan nn na jikina xan bari" da mugun mamaki Husnah tace "How? Why??" [9/18, 8:37 AM] Abue Saleh Kurami: KUNDIN HASKE Haske Writer's Association💡 (Home of Experts and perfect Writer's) *SANADIN K'AWA* NA *khaleesat Haiydar* BABI NA GOMA SHA HUDU 6 Fatima tace "Da gaske da shi xan je" Husnah tace "Ji walakanci, ban gane da shi xa ki je ba, ba ga kaya can na kece raini ba na aro mana" Fatima tace "Toh ni basu min ba tunda ba biki xan je ba, I prefer wearing my hijab" Husnah da ta saki baki tana kallonta tace "Tabdi, amma wllh baki da hankali Fatima...." Fatima tace "Na ji" daga haka ta ta shiga gidansu Nafisa, Nafisa dake wanke wanke ta taso da sauri tace "Lah, Fatima kece gidanmu yau" Fatima tace "Eh mana tunda ke baxa ki xo ba" Nafisah tace "Allah sarki ba haka bane Fatima, har yanxu jikin Umma sai a hankali kinga ko islamiyya ma bana xuwa yanxu" Fatima tace "Ayya, wllh ban sani ba da na xo gaisheta, kuma ko shekaranjiya sai da Ammi ta tambayeni jikinta nace da sauki" Nafisa tace "Ai kam sai dai a gode Allah, daga ina ku ke haka" Fatima ta kalli Husnah da ta nemi kujerar tsugunne ta xauna tace "Daga gida mana" Nafisah ta kalli Husnah ita ma tace "Sannu Asma'u ya su inna" bbu yabo bbu fallasa tace "Alhmdllh" Fatima ba ta da kawar da ta wuce Nafisah a da, tun da suka hadu da Husnah a bikin wata kawarsu Husnah ta nace mata har suka fara kawance Wanda lkci daya Husnah tayi nasarar kusan raba ta da Nafisah don a dalilin Husnah sai da suka yi fada da Nafisah sbda yawan bata shawara da take kan tarayyarsu da Husnah ganin bata da kamun kai, Nafisah yarinya ce me hankali da natsuwa, sosai Ammi ke son alakarsu da Fatima, sai dai tunda Fatima suka hadu da Husnah kawancensu ya ja baya sosai da Nafisah a cewarta Husnah ta fita wayewa, Husnah da ta daure fuska ta mike tace "Kinga fa yamma nayi Fatima tunda ke baxa ki canxa kayan ba ni bari in canja mu wuce" Nafisah tace "Ina xa ku?" Da sauri Husnah ta karbe tace "Xumunci" Nafisah bata ce komai ba, Husnah ta shiga dakinsu Nafisar rike da ledan kayan da ta karba hannun Fatima, fatima ta mike ta bi ta ta shiga dakin shiga don kara gyara fuskarta, Tsaye Nafisah tayi bakin kofa tana ta kallon su ganin uban kwalliyar da Husnah take da shegen kayan da ta saka, tuni fatima ma ta gyara fuskarta ta xauna tana kallon Husnah har ta gama sannan suka fito tana kallon Nafisah da ta kasa daina kallonsu tace "Anguwa xa mu je sai mun dawo Nafee" Shiru Nafisah tayi, can ta ce "Ohk shigo mu d'an yi magana fatima" Husnah ta bi Nafisah da harara, Fatima ta bi Nafeesar suka koma dakinsu, Nafisah na kallonta da damuwa tace "Ina xa ku fatima?" Fatima ta yi dariya tace "Ke ba ko ina fa xa mu ba, gidan wata kawarta xa mu" Nafisah tayi shiru, can tace "Toh shkkn, amma ki dai kula pls kinji" Fatima tayi 'yar dariya tace "Toh Ammi" daga haka tayi ficewarta tana cewa "Sai mun yi waya" a bakin soro ta tarda Husnah tana cika tana batsewa, tana dariya ta ja ta suka bar gidan, masifa Husnah ta dinga yi tana xagin Nafeesah har suka isa bakin titi, a nan Fatima ta kira Elbash, ya katse ya kirata, tana dagawa ta sa a handsfree tace "Yanxu. xan fito" yace "Ohk don't stress ur self send the address of where you want our driver to come and pick you" tace "Ohk" daga haka ta katse kiran, tana xaro ido tace "Ke ina na sani a Abuja da xan tsaya driver ya xo ya daukeni" Husnah ta kwace wayar tace "Bari in sa address din gidansu Sadiya" hakan tayi bayan ta tura suka hau mota xuwa cikin garin Abuja, tun basu karasa gun ba wani number ya Kirasu yace Elbash ne ya turo sa ya daukesu kuma ya kusa address din da ya basa, Fatima tace "Alryt sai ka iso" cikin sa'a suka isa dai dai gun kafin shi ya karaso, Husnah tace "Ke kirasa kice a bakin titi xai jira kar ya karaso nan ya gan mu a tsaye" da sauri Fatima ta kirasa ta sanar da shi abinda Husnah tace, yace "Ai ina bakin titin ma yanxu haka" tace "Toh jira yanxu xan taho" daga haka ta katse wayar, da kafa suka karasa har bakin titin, ta kuma kiransa yyi mata describing din irin motar da ya xo da shi, Fatima da ta hango mota irin Wanda yyi describing din mata ta katse wayar sannan ta nufi motar Husnah na biye da ita, kallon mutumin dake cikin motar kawai take tana mamakin wai driver cos he didn't look like one, kallo daya yyi masu ya dauke kai tace "Da kai muka gama waya?" Ya kuma kallonsu yace "Eh ni ne Wanda Dr ya turo in yi picking din ki" Tace "Ohk" ya kalli Husnah yace "Wacece ma a cikin ku tukunna?" Tace "Ni ce" ya kalli Husnah da ke wani yauki yace "Ohk mutum daya yyi instructing dina in dauka so ban san ko ya xa ki da kawar nan ta ki ba" da sauri tace "Noo tare muke kuma rakani xata yi" ya girgixa kai yace "Kin taba ganin inda yaro ya tsallake maganar uban gidansa" Rasa abun cewa Fatima tayi mamaki ya cikata, can ta kalli Husnah da ta marairace, Husnah tace "Amma bawan Allah aminiyar ta ce ni fa, ka kirasa ka kara masa bayani rakata kawai xan yi ko da baxan shiga ciki ba" Yace "Ba umarnin da ya ban ba kenan, sai dai ta kirasa ita ta gaya masa" Fatima ta hade rai tayi dialing numbersa ya katse ya kirata, tana dagawa ta sa a handsfree tace "Hey, am coming over with my frnd fah, and...." Katse ta yyi saurin yi yace "Nop that was nt our deal, beside I didn't tell my family u are coming with a frnd" kasa cewa komai tayi, Husnah da kiris ya rage hawaye ya xubo idonta tace "But I am her frnd fa wllh" yace "I didn't announce she's coming with a frnd to my mum with siblings" Fatima ta ja tsaki kafin tace komai ya katse wayarsa, Ta mayar da wayar jaka tana kallon Husnah tace "Mu wuce gida...." Da sauri Husnah tace "Gida kuma" Fatima tace "Yeah I am nt going anymore" Jan ta Husnah tayi da sauri xuwa gefe tace "Ka ji sha sha sha xata tona mana asiri, ke baki ga irin motar da aka xo daukar ki cikinsa ba, bbu xancen mu koma gida, kawai shiga ku wuce ni na hakura xan shiga gidansu Sadiya in jira ki, amma ki min alkawarin komai kika samo raba dai dai xa mu yi baxa ki boye min ba" Fatima tayi shiru tana kallon ta, Husnah ta kwantar da murya tace "Don't say no plss besty this is d only opportunity we have wllh, in dai ni ne na hakura wllh kije" daga haka ta ja hannunta xuwa gun motar tana kallon Wanda ke xaune maxaunin driver tace "Toh shkkn Allah kiyaye hanya, she will go alone tunda bai son in bi ta" daga haka ta ja Fatima xuwa front seat ta bude mata ta sa ta shiga ta rufe motar tana kara lekan motar, Driver ya ja motar Husnah ta dinga daga ma Fatima hannu tana murmushi, Fatima dai bata ce komai ba amma banda faduwa bbu abinda gabanta ke yi har suka yi nisa daga inda Husnah take. Tafiyar kusan minti sha biyar suka yi Fatima ta kalli drivern a karo na farko tace "Wai ba mu isa gidan bane har yanxu?" Ba tare da ya kalleta ba yace "Eh" wayar drivern ne yyi ring ya daga ya kai kunne, yes kadai ne abinda ya dinga cewa har ya katse wayar, ganin sun kara tafiyar kusan minti goma tace "Ka ga in har haka gidan yake da nisa naga yamma ya fara yi kawai drop me let me be going back home" yace "Mun kusa daga nan bai fi tafiyar minti biyar ba xuwa gidan" bata kuma cewa komai ba, sai bayan wani minti goman suka shiga wani layi, tun dai tana kirga kwanan da suke sha har ta gaji ta hakura, kana ganin anguwannin kai kasan sai wane da wane, ko ina tsit sai haushin karnuka a wasu gidajen, ta rasa me yasa xuciyarta ke bugawa gashi ta kasa tsayar da takamaiman addu'a a xuciyarta, gaban wani ubansun gida yyi horn bbu bata lkci aka bude katon gate din drivern ya ja motar bai xame ko ina ba sai parking space, ya bude motar bayan yyi parking ya fito, a hankali ita ma ta bude ta fito tana kare ma kantamemen gidan kallo, can ta kalli Wanda ya bude gate din, ko Kadan bai mata kama da mai gadi ba, Drivern yace "Mu je" bin bayansa tayi kamar me tsoron taka kasa har suka isa main parlor din gidan, bbu kowa parlorn sai sanyi Ac da karar sa hatta TV a kashe yake, cool scent ne ke tashi a parlorn, ya nuna mata kujera ya wuce sama, bayan wasu mintuna ya sakko kasa ya nufi kofa xai fita ta mike da sauri tace "Wait, am I to sit here all day?" Ba tare da ya juyo ba yace "They are coming" daga haka yyi ficewarsa ya ja kofar, kasa xama tayi duk gabanta ya ki daina bugawa, ta kalli agogo taga har karfe biyar, lkci daya kawai ta yanke shawarar ita ma ta fita kawai bata kai ga aikata hakan ba taji taku stairs ta juya da sauri, idonta ya sauka kan fararen kafafuwansa don da alamar 3qtr ne jikinsa, ta kasa daga kai ta kallesa tayi saurin dauke kai xuciyarta na mugun bugu, tuni kamshin turarensa ya gauraye ko ina na parlorn, duk yanda ta so juyowa ta direction dinsa kasawa tayi har lkcn kofa kawai take kallo, kawai ganinsa tayi tsaye gabanta suka yi ido hudu, kaii Ashe photo bai masa adalci ba don ba ainahin kyansa yake fitarwa ba, this is just d definition of *Handsome* keenly yake kallonta kamar me examining din abu a tare da ita, da sauri ta juya cikin sarkewar murya tace "Ur... family members?" Bata Ankara ba sai ji tayi ya juyo ta xaro ido a rikice tace "What???" Ya d'an cije lips dinsa yana mata wani kallo daga sama har kasa yace "Fatima Muhd, the daughter of the former minister of education right?" Ta hadiye wani abu da kyar ta girgixs masa kai ba tare da ta san tayi hakan ba tace "Nop, I lied about that" wara ido yyi yace "Really?" Ta gyada kai, wani murmushi yyi yace "Amazing" cikin rawar murya tace "Ur family members pls, I want to apologize and leave it's getting late...." Juyawa taga yyi yana yar dariya, ji tayi komai nata ya tsaya, lkci daya taji sanyi na shigarta, bata yi wani tunani ba ta nufi kofa da sauri ta murda handle ta ji sa a rufe, still tayi a wajen ta juyo a hankali tana kallon sa xuciyarta na bugawa, murmushi taga yana yi yana kallonta, ta fara girgixa masa kai cikin tashin hankali, kamar an tuna mata wayar hannunta ta daga da sauri ta shiga kkrin dialing number, taku hudu ya iso inda take ya warce wayar tana kallo ya kashe sannan ya karasa kan kujera ya jefar, sai a sannan ta fashe da matsanancin kuka tace "Innalillahi wa inna ilaihi raji'un, na shiga uku don Allah don annabi ka rufa min asiri am begging u in d name of God" tana magana tana jijjiga handle din kofar, ji tayi ya fixgota har sai da suka yi karo tana jiyo saukar numfashinsa fuskarta, tsayar da kukan da take tayi lkci daya ta sauke masa mari fuskarta daure tana huci. KUNDIN HASKE Haske Writer's Association💡 (Home of Experts and perfect Writer's) *SANADIN K'AWA* NA *khaleesat Haiydar* 7 Kauda kai yyi na kusan second biyar, can ya juyo a hankali, xata bar wajen ya rikota bata Ankara ba sai jin ya sauke mata tagwayen mari da yasa ta fara ganin dishi dishi tayi, bata gama recover ba ya fixge Hijab din jikinta da karfi, wani ihu ta saki da karfi ta durkushe wajen tana kare jikinta tana kuka a rude tana cewa "Na shiga uku, don Allah kayi hakuri...." Ya dagota taki tashi tsaye banda rawa bbu abinda jikinta yake, cixo ta galla masa a hannu ya buge bakin, ya dagata cak, cakumosa tayi tana jijjigasa cikin tashin hankali tana kuka tace "Ka fitar da ni daga gidan nan yanxun nn, ka fitar da ni nace, get me out of here" bata rufe baki ba ya kuma sauke mata mari da ya sa ta fara ganin duhu, ya shaketa, kasa cewa komai tayi don lkci daya taji numfashinta na sama, kamar wata yar baby ya dauketa ya wuce sama da ita, bai direta ko ina ba sai kan gadon bedroom din da ya shigar da ita, kin sakesa tayi ta rungumesa gam ko ina na jikinta na rawa cikin kuka mai taba xuciya tace "Don Allah don annabi don darajar iyayenka Elbasheer don't, wllh ni ba yar iska bace kar ka min haka ina rokon ka ka rufa min asiri I am a nobody" har wani daukewa numfashinta yake tsabar tashin hankali, da manyan idanuwansa da suka sauya kala yake kallonta ya turata da karfinsa har sai da ta fada kan gadon cikin Husky voice dinsa yace "Noo you must display that talent of yours na rashin kunya ga wa enda baki sani ba a media, 1st u called me a liar, hissed at me, talk to me as ur mate, and u stil come to my home and slap me" ta hade hannayenta tana ja baya muryarta na rawa tace "Noo pls ka yafe min, ka rufa min asiri" shafa fuskarsa yyi yana mata wani irin kallo yana murmushi yace "Ke ce mace ta farko da ta mare ni a duniyar nan, ko mahaifiyata bata taba marina ba, don haka sai na maki tabon da har ki bar duniya baxa ki mance Elbasheer ba" ta fasa wani ihu ta sauka kan gadon ta isa jikin bango jikinta na bari tace "Na shiga uku na lalace, don mahalliccinka kada ka cuce ni Elbasheer, ka rufa min asiri don darajar iyayenka, wllh ni marainiya ce" wani mugun murmushi yyi ya nufi gaban mirror dinsa, juyowa yyi hannunsa rike da wani farin abu a leda yace "I will do you d favour of making you pass away am not that heartless after all" daga haka ya bude ledan ya kauda kai ya dau pinch daya, wani ihun ta kuma fasawa tana kuka sosai tana kiran Ammi, tana ganin ya iso gabanta ta durkusa kasa ta takure waje daya ta boye fuskarta a kafarta tana cewa "Plss forgive me" lkci daya ya dagota da karfi sannan ya watsa mata powder din a fuskarta, atishawa ta dinga yi ya jefar da ita kan gado ta fasa wani ihu da karfi tace "Da kayi min haka gwara ka tausayamin ka kashe ni don Allah" double ta fara ganinsa kanta na juya mata hakan kuma bai hanata amfani da sauran strength dinta tana kokuwa da shi ba barin da taga yana neman rabata da kayan jikinta. KUNDIN HASKE Haske Writer's Association💡 (Home of Experts and perfect Writer's) *SANADIN K'AWA* NA *khaleesat Haiydar* 8 She was just helpless don daga karshe kasa ko da daga hannunta tayi sai girgixa masa kai da take tana kiran sunan Allah hawaye na sakko mata tace "Dont plss" a hankali ta lumshe ido and that was how she passed away. Meanwhile a can gida tun Ammi na ta xuba idon ganin lkcn da Fatima xata shigo har abun ya fara damunta ganin magrib ya wuce gashi numberta a kashe, shiru shiru har takwas sannan tara, kasa daurewa tayi don duk dadewar da Fatima xata yi a waje bata wuce bayan magrib, gashi bata da number Safiyyar, Hijab ta sa ta fita taje gidansu mamar Safiyya a dai daita, Mahaifiyar Safiyya tayi mamakin ganinta da daddare bbu bata lkci Ammi tayi mata bayanin abinda ya kawota, Hajiya karima tace "Ikon Allah to bari in kira lambar Safiyyar" Ammi na xaune ta kira Number, bayan sun gaisa da yar tata tace "Amma fatima na gidan ki har yanxu koh?" Safiyya da ta d'an yi Jim tace "Fatima kuma?" Mahaifiyarta tace "Eh ba kin ce ta je ta raka ki kasuwa ba daxu?" Safiyyar da gabanta ya fadi tace "Eh amma tun la'asar ta bar gidana Umma" Hajiya karima tace "Ikon Allah to bata dawo gida ba har ynxu wai" Safiyya ta rasa abun cewa, Uwar ta kashe wayar tana kallon Ammi tace "Kin ji wai ta bar gidan tun la'asar" Ammi tayi shiru tana kallonta ta kasa cewa komai, lkci daya Husnah ta fado mata... A bangaren Husnah kuwa ita ma haka ta dinga xuba idon dawowan fatima a bakin gate dinsu Sadiya don mai gadi ya ki barinta shiga yau, ko instructing dinsa aka yi da hakan oho, ta kira layin Fatimar ya fi a kirga amma a kashe, duk hankalinta ya tashi ba kadan ba tana nan har kusan isha tana jiran fatima, duk ta rude sai ga kiran innarsu wai tayi sauri ta taho Abbansu ya dawo yana tambayarta, hakan yasa ta kama hanyar gida da sauri, can gida ma haka tayi ta kiran fatima amma shiru hankalinta yyi mugun tashi amma ta ki cewa kowa komai, ana haka sai ga kiran Ammi gabanta ya fadi da farko kamar baxata daga ba can dai ta daga, Ammi tace "Husnah Fatima na gidanku ne?" Husnah tace "Fatima? A'a duk yau ba mu hadu ba Ammi, bata gida ne?" Ammi da ta kasa cewa komai ta katse kiran kawai, sai a lkcn hawaye ya kawo idonta, nan ta shiga kiran duk kawayen fatima da take da numbersu kowa sai yace bata gidansu, Nafisa kadae ce bata kira ba tunda bata da waya, daga karshe kawai ta kira Umar, bbu bata lkci ya iso gidan shima hankalinsa a tashe, wasa wasa karamar magana ya xama babba don har washegari bbu fatima bbu labarinta, bbu wanda ya shiga rudani kamar Ammi, banda kuka da addu'a bbu abinda take, duk Inda aka san fatima xata iya xuwa bbu Inda ba a je dubota ba amma shiru. umar kansa ya shiga tashin hankali ba na wasa ba, duk kuma tare da shi ake nemarta har station ya kai report, washegari da safe sai ga Husnah gidan tana kuka kamar ranta xai fita amma ko da wasa bata ce tasan komai kan bacewar fatimar ba, sai dai duk a tsorace take kada Nafisa ta xo gidan, hakan yasa bata dade ba ta koma gida. She don't knw for hw long, ta dai bude idonta da yyi mata nauyi a hankali ta dalilin mugun sanyin dake shigarta da kanta dake sara mata, ta dinga bin dakin da kallo kamar me son recalling wani abu, syringe din dake ajiye daga bedside ta dinga kallo, lkci daya ta yunkura xata tashi xaune ta ji duk jikinta na mata ciwo wanda hakan yasa komai ya dawo mata afresh, kallon jikinta tayi da sauri taga daga ita sai underskirt da ves, ta sake kkrin tashi zaune ta kasa, ta koma ta kwanta wasu hawaye masu zafi na sakko mata ta kalli agogo taga karfe uku da mintina kadan, bude kofar dakin aka yi ta kalli direction din, tsaye yyi bakin kofa ya rungume hannunsa yana kallonta da manyan idanuwansa, jallabiya ne jikinsa, ta dauke kai wasu sabbin hawayen na xubo mata, karasowa yyi cikin dakin ya xura hannayensa cikin aljihun jallabiyar jikinsa murmushi ya d'an yi na gefen baki, sai da ya gama kare mata kallo sannan ya daga kafada ya juya ya fita, duk da axaban da duk jikinta yake mata haka ta mike xaune jin fitarsa, ta daga skirt dinta ta kalli cinyarta da taji ya tsikareta, cike da karfin hali ta tashi tsaye tana layi kamar jiri xai kwasheta ta nufi kofa, a daddafe ta sakko parlor tana rike da bango, direct wani kofa da ta gani ta shiga ko ba a gaya mata ba kuma tasan kitchen ne don kusa da dinning table kofar yake, tsaye ta gansa yyi backing kofar kitchen din yana hada cup din shayi, wukar da ta gani kitchen din ta dauka ta juya, sound din daukar wukar ya sa shi juyawa da sauri kawai ganin fitarta yyi da wukar a hannu, ya bi bayan ta da sauri, ba karamin namijin kokari yyi ba na karasawa gunta don fallawa tayi a guje, ya rike hannayenta gam, kokuwa suka dinga yi tana kuka sosai tace "Plss let me kill my self, don Allah ka min favour din nn plss nayi alkawarin na yafe maka duniya da lahira.... Allow me plss" nuna mata yyi karfinsu ba daya ba, yana karbewa kuma ta sulale jikinsa a sume, bata kara bude ido ba sai bayan wasu awanni, xaune ta gansa gefenta idonsa a kan wayar hannunsa, xata mike xaune ya riketa yace "Hey stay still" kama hannunsa tayi jikinta na rawa tace "Don Allah don annabi ka rufa min asiri ka kasheni bbu wanda xai sani wllh, ni kuma na yafe maka duniya da lahira, idan kuma baxa ka iya ba ka bar ni ni in kashe kaina I beg you plss" tana kai wa nan ta fashe da wani matsanancin kuka, yana kallon kwayar idanuwanta da har lkcn suke jajir yace "Saboda me xan kashe ki?" Tana shessheka cikin rawar murya tace "I.... I am useless" yace "So?" Ta runtse ido ta kuma fashewa da kuka a raunane tace "Wayyo Nashiga uku" wani murmushi yyi ya mike ya mike yace "Yea of course you shud be useless tunda kika iya kwaso kafa xuwa gidana, and mind you bana kissa, don haka kada ki sake cewa in kashe ki" yana fadin haka ya nufi kofa ya fita, ta fada kan gado tana kukan takaici, Ammi ce ta fado mata, kawai wani karfi ya xo mata ta mike, kofar da ta gani dakin ta bude ta shiga taga bathroom ne, kalle kallen bathroom din ta dinga yi, idonta ya sauka kan Dettol, karasawa tayi ta dauka tana kkrin budewa aka bude kofar, har wani rawa jikinta yake xata kai baki ya fixgota ya kwace ya jefar lkci daya ya sauke mata mari, kallonsa kawai take da jajayen idonta, yana mata wani mugun kallo yace "A gidana xa ki kashe kanki kike nufi?" Wasu sabbin hawaye suka xubo mata ta silale kasa a sanyaye tana kallonsa, dauke kansa yyi na kusan second biyar, can ya juyo ya dagota ya ja ta suka fita bedroom ya turata kan gado, wani ihu ta fasa jikinta na rawa ta koma can karshen gado a rikice ta takure waje daya tana girgixa masa kai tace "Nooo plss, noo pls, don Allah kayi hakuri" kallonta kawai ya tsaya yi, banda 6ari bbu abinda jikinta yake yi, ya juya ya dauko kayanta ya jefa mata, ganin har lkcn rokonsa take don bata masan ya jefo mata kayan ba ta dalilin dogon gashinta da ya rufe mata kusan gaba daya fuskarta ya hade rai yace dress up now ki je gidanku sai ki ji dadin kashe kanki, xa ma ki iya tafiya da dettol din" da sauri ta dago ganin kayanta kusa da ita ta dauka ta fara sa wa, yana kallon ta har ta gama yace "Sakko" sakkowa kasa tayi daga kan gadon, ya shiga bathroom ya dauko dettol din ya mika mata ta karba sannan ya nuna mata kofar fita, tana gaba yana biye da ita, duk a tsorace take sai waigen sa take, hijab dinta ya nuna mata a parlon ta dauka ta sa sannan ya sa ta gaba suka fita xuwa compound, har suka bar gidan bayan ya sa ta shiga mota jikinta rawa yake, sai da suka fito main road ba tare da ya kalleta ba yace "Where do you stay?" Cikin rawar murya tace "Suleja" parking yyi ya tsaya yana kallonta daga sama har kasa kafin yace komai ta fashe da kuka sosai tace "Friend dita ce ta sa nayi maka karya, kayi hakuri don Allah" bai tanka ta ba ya ci gaba da driving dinsa, tsabar gudun da yake shararawa ba a dau lkci ba sosai suka iso suleja, absentmindedly ta dinga nuna masa hanyar gidansu don gaba daya hankalinta bai tare da ita, dai dai kofar gidansu ta nuna masa, ya mata wani kallo ya tabe baki ya tafi gaba sosai sannan yyi reverse, nesa da gidan yyi parking yana kallon ta, a hankali ta bude motar ta fita hawayen dake makale idonta ya sakko, kafin ta rufe masa motarsa yace "Kin mance dettol dinki" juyowa tayi ta dau dettol din, wani irin kallo yyi mata yace "Au da gaske sha xa ki yi?" Wasu Hawayen suka xubo mata ta fashe da kuka a hankali, ya mika mata hannunsa fuska daure yace "Bani" ba musu ta mika masa ya warce yace "Wawuya kawai" ta sauke idonta kasa bata ce komai ba ta juya a hankali ta nufi kofar gidansu, ya bi ta da ido, bata kai ga isa kofar gidan ba ta sulale nan kasa ta fadi a sume, buda ido yyi ba tare da yyi wani tunani ba xae fito daga motar da sauri ya ga mutane sun yo kanta, komawa yyi motarsa yana kallonsu, can ya lumshe ido ya bude ya ja motarsa ya bar layin. KUNDIN HASKE Haske Writer's Association💡 (Home of Experts and perfect Writer's) *SANADIN K'AWA* NA *khaleesat Haiydar* BABI NA GOMA SHA HUDU 9 A hankali ta bude ido ta ga kanta kwance kan gadon asibiti ga Amminta a xaune gefenta kana ganinta Kasan ta yi kuka ba na wasa ba, daga gefenta a tsaye Umar ne ya jinginar da jikinsa da bango ya rungume hannayensa, sae mamar Safiyya da ma Safiyyar da makwabtansu kusan uku, ko wanne kallonta kawai yake, Safiyya da ita ma kana ganinta kasan tayi kuka ba na wasa ba ta riko hannunta tace "Are you okay fatima" kallonta kawai fatima take, Ammi tace "Amira" nan ma shiru, Umar ya karaso yana kallonta a sanyaye yace "Say something pls fatima" wani daga makwabcinsu ya fita sai ga sa da likitoci har biyu, magana likitocin biyu suka dinga mata su ma amma shiru sai kallonsu kawai take, can sai ga hawaye idonta, wanda hakan ya kara tada hankalin Ammi da mutanen cikin ward din don tun da aka kawota asibiti likitocin suka tabbatar masu da an shaka mata wani abu, but bayan nan basu gano komai ba kuma, daya daga likitan ya bukaci kowa ya fita duk suka fita, bbu irin maganan da likitan bai mata ba amma bata ce komai ba, daya likitan dake gefensa yace "This is serious" daga haka ya fita, sai ga shi sun dawo da wani likitan, duk dube duben da suka san ya kamata ayi mata sun mata amma basu gano komai ba. Har yamma suna asibitin amma Fatima bata cewa komai sai hawaye, nan likitocin suka basu shawarar a tafi da ita neuro psychiatric don duba kwakwalwarta, Umar ya biya kudin asibitin bayan anyi discharging dinsu suka koma gida kafin a fara shirin kaita wani asibitin Tunda Husnah taji dawowar fatima kuma bata magana ta daga hankali xata je damaturu gun kakarta, duk da mahaifinta bai amince ba haka ta hada kayanta da goyan bayar innarsu ta yi wucewarta ta bar suleja. Washegari da safe aka tafi da Fatima asibitin da aka ce, duk iya bincikensu su ma basu gano komai ba kuma suka tabbatar da bbu wata matsala tare da brain dinta, nan suka dawo gida Ammi na kuka duk ka ganta sai ta baka tausayi don har ta rame, All this while kuma Umar was by her side duk da shi yana kkrin rage nasa damuwar ita yana kwantar mata da nata, rokon Allah aka dukufa yi mata aka kyale asibitin. Bayan kwana biyu Ammi na tsakar gida da yamma tana dama mata kunu Ummi na wanke wanke wani yaron makwabta ya shigo wai ana sallama a waje, Ammi tace "Waye?" Yaron yace "Wani mutumi a mota" Ammi tace "Toh kace ya shigo" don duk tunaninta abokin marigayin mai gidanta ne don jiya ma ya xo, yaron ya juya ya fita, gyara Hijab din jikinta tayi ta sa Ummi ta shimfida tabarma, bayan kusan minti biyar aka shigo gidan da sallama, tun da ya shigo Ammi ke kallonsa, shi kam kallo daya yyi mata ya sauke kai ya nufi tabarmar da ke a shimfide ya xauna bai sake yarda sun hada ido ba murya can kasa yace "Ina yini mama" har lkcn tana kallonsa tace "Lafiya qlau sannu da xuwa" yace "Yauwa nagode" rasa abinda xai ce yyi, Ammi tace "Amma ban gane daga ina ba" ya d'an shafa kai a hankali yace "A'a dama... dama xo duba jikin fatima ne, ashe abinda ya faru kenan" tace "Allah sarki, to mun gode, da sauki Alhmdllh" kallon Ummi tayi tace "Duba ko idonta biyu Ummi" Ummi ta mike ta shiga dakin ta fito tace "Idonta biyu Ammi" Ammi ta kallesa tace "Toh amma kuma bata magana fa har yanxu bare ta fito ku gaisa" sai a lkcn ya dago da sauri yana kallonta yace "Bata magana kuma?" Ammi da har hawaye ya kawo idonta tace "Eh har yanxu ana ta rokon Allah" ya mike yace "Toh xan iya ganinta don Allah mama" Ammi ta d'an yi jim, can a hankali tace "Toh tana ciki...." dakin ya nufa ya shiga ciki, kwance take sai dai ba bakin kofar take kallo ba, ya karasa har kusa da ita yana kallonta, a hankali ya durkusa kusa da ita yace "Fatima....." Dago kai tayi suna hada ido ta mike xumbur ta yo waje da ido tana kallonsa a tsorace, ja baya ta fara yi tana girgixa kai hawaye cike idonta, ya matsa kusa da ita ya kamo hannunta yace "say something now.... Talk to me" Ta fashe da wani matsanancin kuka jikinta na rawa tace "Na shiga uku, don Allah don annabi ka wuce, kayi hakuri, why did u follow me" lumshe ido yyi na kusan second biyar sannan ya bude, can ya hade girar sama da ta kasa yace "Then why are u pretending u can't talk?" girgixa masa kai tayi da sauri, yace "Answer me" hawaye sosai take cikin sanyin murya tace "Because I don't knw what to tell my mother, ban san me xan ce ma Ammina ba" d'an murmushi yyi yace "Kinga kilan shi yasa na xo da kaina in mata bayani"....." Xaro ido tayi ta kamo hannunsa a rikice tace "Wayyo ni, don Allah ka rufa min asiri kar ka min haka" shiru yyi ya kafa mata manyan idanuwansa, Wanda hakan ya sa ta sauke idonta kasa, murya can kasa yace "Ohk then, tashi ki rakani xan wuce" yana magana ya ciro wayarta dake aljihunsa ya ajiye a gabanta, kallon wayar kawai take a tsorace, cikin muryar kuka tace "Aa na bar...." Yatsu biyu ya daura a lips dinsa yana mata wani irin kallo ba shiri ta hadiye abinda xata ce, ya mike yace "Tashi ki rakani" ba musu ta tashi tana goge hawayen idonta, yana gaba ta bi bayan sa suka fita dakin, har wani bari jikinta yake, tun da suka fito Ammi ke kallonsu, fatima ta kasa kallon mahaifiyarta tana iya kkrin ganin bata bar hawaye ya sakko mata ba, ya ce "Mama ni xan koma, Allah ya kara lfya" Ammi tace "Toh mun gode sosai, Allah saka da alkhairi" kallon fatima yyi yace "Allah ya sauwake" ta hadiye abu da kyar ta ki cewa komai ya mata wani kallo yace "Allah ya sauwake nace!" a hankali tana wasa da yatsunta tace "Ameen nagode" murmushi yyi ya nufi zaure bai kuma juyo ba har ya fita gidan. KUNDIN HASKE Haske Writer's Association💡 (Home of Experts and perfect Writer's) *SANADIN K'AWA* NA *khaleesat Haiydar* BABI NA GOMA SHA HUDU 10 A hankali Ammi ta mike tana kallon ta, Fatima ta kasa kallon inda mahaifiyarta take har ta iso kusa da ita ta juyo da ita a sanyaye tace "Fatima" sai a sannan fatima ta kalleta hawaye na sakko mata tace "Na'am" Ammi da ita ma hawayen farin ciki ya cika idonta tace "Alhmdllh, Allah mun gode maka" Xubewa nan kasa fatima tayi cikin rawar murya tace "Ki yafe min don Allah Ammi, I've failed u plenty times kiyi hakuri Ammi I have learnt my lesson" Ammi ta dago ta suka shiga dakin ta ta xaunar da ita ta goge hawayen idonta tace "Tel me what happened daughter kar ki boye min komai" shiru fatima tayi ta hadiye wani abu da ya tsaya mata a rai, is she to tel her mum that she went to Elbasheer's house and was raped by him? Ta girgixa kai hawaye na sakko mata tace "Noo" Ammi da ita ma hawayen ke xubo mata tace "No what, ki gaya min me ya faru ina kika je?" Ja baya fatima tayi don bata san abinda tace ya fito fili ba, Ammi ta kwantar da murya tace "kada ki ji komai Amira, tell me everything I am ur mother" gyada kai tayi da kyar tace "Husnah ce ta sa in je gidansu wani Instagram frnd dina Ammi, I....i never knew him...." Kasa ci gaba tayi ta fashe da kuka sosai tace "Don Allah don annabi Ammi kiyi hakuri" Ammi da lkci daya jikinta yyi sanyi ta dake tace "Ina jin ki" Cikin rawar murya Fatima ta ci gaba da gaya ma.mahaifiyarta abinda ya faru daga fari har karshe, bbu kuma abinda ta boye mata, ganin irin kallon da Ammi ke yi mata ta kasa ci gaba ta dinga kuka kamar an aikota, cike da karfin hali Ammi tace "Go on" ta hade kanta da gwiwa tace "Ni ban san abinda ya watsa min ba Ammi kawai na daina jin komai na daina ganin komai" Ammi da idonta ya sauya launi ta kasa cewa komai, tana shessheka ta ci gaba tace "Ban san abinda ya min ba Ammi, kawai dai har yanxu kaina na min ciwo har da cinyana" ta fadi hakan tana bude lap dinta, kusan waje biyu ne yyi ja a cinyar nata, Ammi bata iya tace komai ba sai hawaye da take sosai, can tace "Waye ya fita gidan nan yanxu?" Gaban fatima ya fadi ba kadan ba ta rasa abinda xata ce, da kyar ta nemo abun cewa cikin rawar murya tace "Shine ya gan ni a hanya ya dawo da ni gida" Ammi ta mike tana mata wani kallo tace "Ba baki nake maki ba Amira, amma ke kam kinyi hasara kin cuce kanki kin yaudara kanki, saboda bin umarnin k'awa kika je kika yasar da mutuncin ki a titi, kuma in dai ni Amina ina numfashi baxan taba barin a cuce Umar ba, wllh yafi karfin ki nesa ba kusa ba ynxu yanxu, don haka maxa ki san inda dare yyi maki" Ammi na kai wa nan ta fita daga dakin. Har magrib fatima bata daina kukan da take ba a dakinsu, duk taji ta tsane kanta, ta tsani Elbash, ta tsani Husnah, ji take kamar a dauke ranta ta huta, a haka Umar ya shigo gidan, da da ne Ammi xata ce ya shiga ya dubata amma yau bata yi masa tayin hakan ba har ya gama xamansa tsakar gida tare da ita suna hira jefi jefi kafin ya bar gidan shi ma duk a sanyaye yake rashin ganin fatiman. Washegari da xaxxabi sosai ta tashi ga kanta dake mata axaba kamar xae tsage har lkcn kuma sai dai bata tashi ba amma tana tashi sai jiri ya kusa kwasheta, har rana ko leko dakin Ammi bata yi ba, da kyar tayi karfin halin fita ta yi wanka ta wanke baki ta dauro alwala ta koma daki tayi sallah, xuwa yamma banda rawar sanyi bbu abinda take, Ummi ta shigo tace ana kiranta a waje, Hijab kadai ta iya xurawa kan xani da ves dake jikinta tayi karfin halin fitowa tsakar gida, Xaune yake kan tabarmar dake a shimfide ya tankwashe kafa, fararen hannunsa rike da makulin mota yana jujjuyawa, tun da ta fito yake kallon ta ko kiftawa babu, Ammi dake bakin murhu tana duba girkinta ko kallon Inda take bata yi ba ta mike ta nufi daki, ita kam tsaye tayi bakin kofa xuciyarta na bugawa ga wani jiri da take ji na neman kada ta tun da ta kallesa sau daya bata sake kallon inda yake ba, ita dai ta shiga uku, me kuma ya sake dawowa yi, tunanin hakan yasa hawaye cika idonta, what did this man still want from her? Elbash ya juya ya ga har Ammi ta shiga daki, lkci daya ya mike ya nufeta, kawai ganinsa tayi gabanta, bbu abinda ya taho memory dinta sai ranan da ta fara ganinsa a gabanta a can gidansa sai take ga kamar abinda ya faru ranan ne xai sake maimaita kansa, bai ankaraba sai gani yyi ta yanke jiki tun kan ta kai kasa yyi saurin rikota yana mata kallon mamaki, Kan tabarma ya ajiye ta ya nufi buta da ya gani ya dauko ya debi ruwan ya shafa mata a fuska, a hankali ta bude ido ta mike xaune da sauri ta takure waje daya jikinta na rawa tace "Kayi hakuri plss, stay away from me am begging you" bai ce komai ba, ita kam har lkcn jikinta bari yake, ya fi minti daya yana kallonta kafin ya mike, dai dai fitowar Ammi, yayi kasa da murya yace "Mama tana xaxxabi ne sosai ko xa mu je asibiti" Ammi tace "A'a daxu likita ya xo duba ta ai" yyi shiru kafin yace "Faduwa tayi yanxu, da dai muje asibitin" Da alama Ammi bata son musu da shi don daga karshe ce masa tayi toh, tare da Ummi suka wuce asibitin, ita dai fatima har lkcn a tsorace take har suka isa wani asibitin kudi, ya juya yana kallonta fuska daure don da kyar ta yrda suka taho, hawaye ya cika idonta tace "Don Allah kayi hakuri nasan allura xa a ce xa min, ni kuma ina tsoro, am fine pls" tun da ta fara magana idonsa ke kanta, ta sa hannu tana share hawayen idonta, yace "Amma ranan da na maki can gida baki samu bakin cewa ba kya so ba" da sauri ta kallesa, ya hade girar sama da ta kasa yace "Ina ke maki ciwo yanxu?" girgixa kai tayi tace "Ba ko ina" yana kkrin bude kofa yace "Okay to mu je su dubaki" tace "A'a don Allah kayi hakuri" ya juyo yace "Then tell me what's making u sick" tana goge idonta a hankali ta hade hannayenta biyu tace "I want you to stay away from me pls, kar ka sake xuwa gidanmu ina hada ka da girman Allah" muryarta na rawa ta kare maganan, yyi shiru yana kallonta, ta hade kanta da gwiwa tana kuka a hankali, bai ce komai ba ya tada motar ya fita harabar asibitin, wani babban pharmacy ya nufa, ya siya mata drugs sannan ya dau hanyar gidansu, suna isa kofar gida ya kalli Ummi dake bayan mota yace "Ya sunanki" tana wasa da yatsunta tace "Ummi" yyi murmushi yace "Wani class kike?" Tace "Primary 6" yace "Good" ledan maganin ya mika mata ya ciro dubu daya ya kara bata yace "Kai mata maganin gida, wnn kuma ki siya biscuit" maganin kadai ta karba yace "Take the money" still bata karba ba ya kamo hannunta ya sa mata sannan ya ce "To shiga gida" ba musu ta bude motar ta fita, Fatima xata fita ita ma ya rikota, juyowa tayi tana kallonsa, sosai gabanta ya fadi, tayi saurin sauke idonta ta warce hannunta daga nasa, dage glass din motar yayi, a tsorace ta xaro ido tace "A'a don Allah ka bude min in fita plss ka bude" har lkcn yana kallon kwayar idonta yace "Me yasa xan daina xuwa gidan ku?" Ta hadiye abu da kyar tace "Aa toh ka dinga xuwa" murmushin da ya bayyana beauty point dinsa yyi ya kamo hannunta a hankali yace "Ke kika nuna min hanyar gidan naku ai kuma xa ki ce in daina xuwa" ta ki daga kanta, ta kwace hannunta a hankali, shiru yyi na kusan minti daya yana kallonta, jin shirun yyi yawa ta dago tana kallonsa, shafa beard dinsa yyi yace "What exactly is making you still sad?" Bata fuska tayi sai kuma ta fashe masa da kuka, da mamaki yake kallonta, muryarta na rawa a hankali tace "You took away my pride, you raped me" kallonta Kawai yake kafin yace "You brought the pride to my door step, ke kika kawo min kanki har gida" hade kanta tayi da gwiwa tana kuka sosai, sai da tayi me isarta ta dago ta rike kofar motar cikin rawar murya tace "Ka bude min" bude lock din yyi ta bude motar ta fita, ya bi ta da ido har ta shiga gida. KUNDIN HASKE Haske Writer's Association💡 (Home of Experts and perfect Writer's) *SANADIN K'AWA* NA *khaleesat Haiydar* BABI NA GOMA SHA HUDU 11 Cikin dare bata jira shawarar kowa ba ta mike ta dau maganin da Elbasheer ya siya mata ta sha don wani mugun xaxxabi take ji, har kusan asuba bata yi bacci ba sai bayan da aka yi sllh taji dama dama sai a sannan bacci ya dauketa. Da safe ko kafin ta fito Ammi ta gama duk aikin gidanta, jiki ba kwari tayi wanka ta wanke baki ta tafi daki ta shirya sannan ta fito ta debi kunu kadan ta sha ta kuma shan magani ta kwanta. Yau ma kamar jiya haka aka dinga xuwa ana ma Amminta jajayen dawowarta duk kuma me son ganinta sai dai ya leko daki ta gaishesa ya wuce, ciki har da yan uwan mahaifinta duk sun xo, da rana Ummi ce ta kawo mata Danwake, yunwan da take ji yasa ta cin kadan a cikin danwaken, ko minti biyar bata yi da tura plate din ba amai ya taho mata, a nan tsakar gida ta dinga kwarara aman, ko kallon inda take Ammi bata yi ba, can kuma ta mike ta wuce daki, dai dai shigowar Nafisa gidan, da sauri Nafisa ta nufeta tace "Subhanallahi sannu Fatima" ita ta taimaka mata ta kawo mata ruwa sannan ta wanke gun aman, daga ta tayi suka nufi daki, ta durkusa kusa da ita tace "Sannu Fatima, jiya da rana da na xo kin fara bacci ban tashe ki ba na wuce ya jikin?" Fatima ta mike xaune tana kokarin maida hawayen idonta tace "Da sauki" Nafisa tayi tagumi tace "Wllh ban san abinda ya faru ba knn sai jiya Murja ke gaya min" shiru Fatima tayi, can ta kalli Nafisa dake kallonta da tausayi cikin sanyin murya tace "Nafisa na cuci kaina, had it been I didn't neglet any of ur advice all this wouldn't have happen to me" Nafisa ta kamo hannunta da damuwa tace "Don't worry besty, we do always learn from our mistake, Alhmdllh tunda kika dawo gida lafiya" Fatima ta fashe da kukan takaici tace "Not this type of mistake Nafisa, I was raped...." Ja baya Nafisa tayi da mugun mamaki tana kallonta, kuka ta sakar mata ita ma tana kallonta tace "Innalillahi, How?" Where?" Fatima ta hade kanta da gwiwanta tace "Husnah.... She ruined my life, had I known..." Hawaye na sakko ma Nafisa tace "Innalillahi wa inna ilaihi raji'un" bbu abinda Fatima ta boye mata tun daga farkon haduwarsu da Elbash har karshe, yanda take kuka haka Nafisa ke kukan, daga karshe ita ta daina kukan ta dinga lallashin Fatima har ta samu ta nutsu, Nafisa tace "Baki ce masa kada ya sake xuwa gidanku ba kuma?" A sanyaye Fatima tace "Tsoronsa nake ji, har ce min yake xai gaya ma Ammi abinda ya faru" Nafisa ta hade rai tace "Toh ya fadi mana, duk ya sake dawowa wllh kiyi masa koran da baxai kara tuna hanyar gidan nan ba, macuci da shi" Fatima dai tayi shiru bata ce komai ba amma har lkcn hawaye ya kasa daina sakko mata, cikin rawar murya tace "Toh don Allah ki gaya min yanda xan yi da baxai sake dawowa ba, wllh tsoronsa nake ni Nafisah" Nafisa tace "Tara masa jama'a xa ki yi idan har ya sake dawowa" Nafisa bata bar gidan ba sai kusan magrib bayan ta tabbatar ta kwantar ma kawar tata hankali, ta kuma bata duk shawarwarin da ya kamata. Washegari da safe ta fito tsakar gida, ganin Ammi bata gama aiki ba ta fara hada kwanuka xata wanke, Ammi dake shara tace "Ni ban sa ki ba, ki tafi ki shirya mu wuce asibiti yanxu" Har suka isa asibitin kusan karfe goma Ammi bata ce mata komai a napep ba, amma kana ganinta kasan tana tare da damuwa sosai, duk jikin Fatima yyi sanyi sanin ita duk ta sa mahaifiyarta a damuwar nan, duk iya kokarinta na ganin bata bar hawayen dake makale idonta ya sakko ba ya tashi a banxa don hawaye sosai ta dinga yi har aka xo kansu a ganin likita, series of tests aka yi mata bayan Ammi tayi ma likitan bayanin komai wanda sai da ta kashe ya fi dubu takwas a take, daga karshe magunguna aka hada mata da allurai bayan an tabbatar bbu wani matsala, aka kuma basu lokacin da xa su dawo a sake mata tests din sannan suka wuce gida. Bayan kwana biyu fatima na debo ruwa da yamma daga tap dake kusa da kofar gidansu kasancewar bbu ruwa gidan kuma Ummi na makaranta, Ammi dake girki a tsakar gida tace "Ki bar ruwan haka nan" Fatima tace "A'a ya kusa cika Ammi yanxu xan gama" daga haka ta fita, xuwa lkcn bbu laifi Ammi na kulata sosai kuma tana jan ta jiki, wanda hakan yasa ta fara mance komai, gashi kuma Elbash din bai sake xuwa gidansu ba, yanxu dai damuwarta Umar, tasan baxata taba aurensa ba kamar yanda Ammi ta gaya mata a baya, ko da Ammi bata fadi hakan ba ita dama ta kudira a ranta baxata iya aurensa ba kuma don bata san da idon da xata kallesa ba, tana kkrin daukar ruwanta da ya cika taga mota ya shigo layin, tun daga nesa ta dinga kallon motar har ya iso kofar gidansu yyi parking gaba da inda take, lkci daya kuma ya bude motar ya fito, sanye yake da Gezna sky blue dake ta faman kyalli, ya rungume hannayensa yana kallonta, gabanta yyi mugun faduwa tayi saurin dauke kanta tana kiran Allah a xuciyarta, nufota yyi ya tsaya dai dai inda take yace "Wannan katon bucket din kike dagawa superwoman?" Hade rai tayi ta juyo tana kallonsa tace "Malam ka fita rayuwata na hadaka da Allah, stay away from me, I hate seeing you, ka fita rayuwata ka kyaleni" a tsawace ta kare maganar cikin fushi, kallonta kawai yake kafin yace "Ohh really?" Tsaki ta ja ta juya xata dau ruwanta ta wuce ciki yace "Toh wai ma na ce maki gun ki na xo?" Wani kallo ta watsa masa yyi wani murmushi yace "Rashin kunyar dai?" Bata tanka sa ba ta dau ruwanta da sauri ta wuce ciki, tana juyewa ta shiga daki ta xauna ta dinga rusa kuka, ita kam ta shiga uku Husnah ta ja mata, har aka kira magrib tana daki, daga bisanni ta fito a sanyaye ta daura alwala ta koma ciki, tana idar da sllh ta shiga wanka. Bayan ta gama shiryawa ta sa hijab ta wuce dakin Ammi, Ammi da ke kan darduma ta bi ta da ido har ta xauna, Fatima tayi kasa da kanta a hankali tace "Ammi don Allah ina son xuwa gun Umma a Kaduna" Ammi dake ta kallonta tace "Saboda me?" Kasa dagowa tayi sbda hawayen da ya cika idonta, Ammi tace "Tell me ur problem Amira" hade kai tayi da gwiwa cikin rawar murya tace "Ammi bana son in xauna nan kuma, don Allah ki bar ni in tafi" Ammi da jikinta yyi sanyi tace "Fatima" sai a sannan Fatima ta dago tana kallonta, ta nuna mata kusa da ita ta dawo, Ammi tayi kasa da murya tace "Ki gaya min meye damuwar ki har yanxu? Ba nace kada ki sake sa ma kanki damuwa ba" A hankali tace "Ammi ni ma ban san me yasa nake haka ba" Ammi tace "Ki dinga azkar din ki kan lokaci ki kuma dage da karatun Qur'an kin ji" ta gyada ma Ammi kai sannan tace "Baxan je ba kuma Ammi?" Ammi tace "Bani da kudin mota yanxu, ki bari sai na samu kudin" a hankali tace "Toh Ammi nagode" sannan ta mike ta fita dakin ta koma nasu. Yau Friday Fatima na xaune tsakar gida tana yi ma Ammi tankade tayi nisa gun tunanin abinda xata gaya ma Umar ya rabu da ita ba tare da yasan komai akan abinda ya sameta ba, cikin kwanakin nan tausayinsa take ba kadan ba, kusan duk dare sai ya xo gashi ta rasa ta inda xata fara hakan yasa ta shiga damuwa sosai, yau kam ta dau kudurin dole ta sanar masa ya nemi wata kawai. Washegari ta yi iya kokarin ganin ta kauda duk damuwar ranta har yamma, Ammi dake wanke wanke tana lura da ita tace "Tunanin me kike?" Da sauri ta dago kan ta ce komai wani yaron makwabta ya shigo wai ana sallama a waje, Ammi ta sa Hijab tace "Toh a shigo" Fatima sai kallon kofar xauren take taga wanda xai shigo, da sallama ya shigo gidan hannunsa rike da makullin mota, sanye yake da shadda milk kala, kallonsa kawai take ko kiftawa bbu, ya karaso yana kallon Ammi da ta amsa masa sallamar sa ya xauna gefen tabarma da fatima ke xaune ya gaisheta ta amsa tana tambayarsa ya aiki, yace "Alhmdllh mama, ya mai jiki?" Tace "Alhmdllh mun gode Allah" Fatima ta kasa ci gaba da abinda take duk jikinta yyi sanyi, ajiye rariyar tayi ta mike da sauri xata wuce daki Ammi tace "Toh ki kawo masa ruwa koh" ta juya a hankali ta nufi gun da suke ajiye ruwa, ta dau cup ta debar masa ruwan, Ammi ta mike ta shiga ciki da cooler din da ta wanke, Fatima ta karaso fuskarta daure ta durkusa gabansa ta ajiye masa ruwan, xata mike ya rike tip din Hijab dinta, tsayawa tayi amma ta kasa kallonsa, jin bai ce komai ba ta dagota kallesa, kallonta yake, ya wara manyan idonsa yana nuna kofin ruwan yace "Is it clean?" A takaice tace "Ban sani ba" ya kai fararen hannunsa ya dauka ya kai baki, kadan ya sha ya ajiye cup din sannan yace "How you feeling?" Bata ce komai ba yace "Toh ci gaba da aikin ki" Tsaki tayi xata mike yace "Don't move, or I shock you" jigum tayi bata ce komai ba, can ta koma a sanyaye ta xauna ta ci gaba da tankaden da take yi, murmushi kawai yake yi shi kadai, can ya kai hannu cikin garin ya dangwala ya shafa mata a kumatun ta, kauda kai tayi ya kuma shafa mata a daya kumatun, hade kai tayi da gwiwa tana jin kamar ta rusa ihu, ya mike yana juya makullin hannunsa yace "Kice da mama na tafi" kofa ya nufa ya fita gidan, sai a sannan ta dago hawayen dake makale idonta ya sakko ita kam ya xata yi da ranta da mutumin nn dake bibbiyarta, bayan kusan minti biyar sai ga almajirai uku sun shigo gidan ko wannensu rike da foodstuff, xaro ido tayi ta mike tace "Daga ina?" Suka ce "A waje aka ce mu shigo da su" da sauri ta fita, buhun shinkafa ne da babban jarkan mangyada da na manja suka yi saura a waje, ta bi motarsa da har ya kusa barin layin da kallo, gabanta na faduwa ta juya ta koma ciki, tsaye taga Ammi tana kallon Kwalin taliya biyu da couscous da ke ajiye tsakar gidan tace "Wannan kuma daga ina" a d'an tsorace tace "Ammi nima gani nayi suna shigowa da su" Ammi tace "In ji wa?" Tace "Wannan mutumin da ya xo" Ammi ta mata wani kallo tace "Baki gaya masa kina da mijin aure bane?" Girgixa mata kai tayi kamar xata yi kuka, strictly Ammi tace "Toh maxa shiga ki kirasa ki sanar masa yanxun nan" da sauri tace "Ammi bai ce yana so na ba, kawai..." Ammi ta katse ta tace "Wuce maxa kiyi abinda na sa ki nace" juyawa tayi ta shiga ciki, ta dauko wayarta da ya kawo mata ranan ta kunna a karo na farko, bbu bata lkci ta nemo lambarsa ta yi dialing, katsewa yyi ya kirata, ta daga ta kai kunne, yace "Kin kunna wayar kenan?" Ta hade rai tace "Malam ka dawo ka tafi da sakon da ka aiko da shi yanxu" yace "Koh?" Tace "Eh" yace "Ohk, but nayi nisa yanxu, anjima da daddare xan dawo sai in tafi da su" tace "Better" daga haka ta katse wayar, ta xauna gefen katifa tayi tagumi, Lambar Umar tayi dialling jikinta a sanyaye, katsewa yyi shima ya kirata. I don't understand why everyone is looking for Inteesar this days, na fara posting na shi a wattpad now. KUNDIN HASKE Haske Writer's Association💡 (Home of Experts and perfect Writer's) *SANADIN K'AWA* NA *khaleesat Haiydar* BABI NA GOMA SHA HUDU 12 Amsa sallamarsa tayi ta gaishesa, yace "How you dear, where did u get a phone?" Shiru ta d'an yi kafin tace "It's mine" yace "But.... You didn't come back with it" ta kuma yin shiru, a hankali yace "Are you there?" Tace "Yeah, are you coming later" yace "Kina bukatan wani abu ne?" Ta girgixa kai tace "Noo, i just asked" yace "In sha Allah dear, xan xo after isha" tace "Allah ya kai mu" yace "Ameen baby" daga haka tace "Bye" bata jira cewarsa ba ta katse wayar. Bayan isha tayi wanka tana daki a kwance tayi nisa tunanin da take wayarta ya fara ring, mikewa tayi ta jawo wayar, sai da gabanta ya fadi ganin number Elbasheer, ta d'an yi jim sannan ta daga ta kai kunne, sallama yayi mata ta amsa, yace "Am outside" ta wani hade rai tace "Toh ni ce maka nayi xan iya kwasan kayan?" yace "Eh ki fito sai ku koma da wa enda xa su dauko kayan" Hijab dinta har kasa ta sa sannan ta fita, dakin Ammi ta shiga ta sanar mata ana kiranta waje, tun da ta fito kofar gida take kallon motarsa, har xata koma ciki ta dauko wayarta ta kirasa sai kuma ta fasa ta karasa gun motar dake a rufe, bata ganin cikin motar saboda tinted glass din, ta jingina da motar ta rungume hannuwanta, sauke glass din motar yyi, ta hade rai tace "Ni baxan shiga ciki ba" yace "Magana xa mu yi, or shud I come out and help u in?" Tace "Baxan shiga ba nace" ya kusa minti daya yana kallonta kafin ya fito daga motar, ya tsaya daga side dinta ya rungume hannayensa shima "Ur dad is late?" Tambayar da ya jefo mata knn Ba tare da ta kallesa ba tace "It's none of ur business...." yayi murmushi yace "Really?" Bata ce komai ba, ya tabe baki yace "Idan baki bani amsar tambayoyina ba kin tuna irin daukar da na maki a gidana na kai ki bedroom, to irin sa xan maki ynxu in sa ki cikin mota" da sauri ta juyo tana kallonsa, ya shafa beard dinsa yace "Kuma ki gudu ciki in bi ki coz i knw dat wil be you next action" ya fada yana kallonta da kyau, kauda kai tayi xuciyarta na bugawa, yace "So now, ranan kince ke marainiya ce, you mean ur dad is late?" Ta xaro masa ido tace "Xaka dawo min da shi ne?" D'an murmushi yyi yace "Allah ya ji kansa" a can cikin xuciyarta tace Ameen, yace "His brothers, uncle, I mean relative in all, where do they stay??" Kamar ance ta juya taga Umar tsaye daga kofar gidansu looking at them, suna hada ido gabanta ya fadi sosai, lkci daya jikinta yyi sanyi, Elbash ya kalli direction din da take kallo, taku kalilan tayi ta isa inda Umar yake don bbu nisa tsakaninsu, ganin har lkcn kallonta yake tayi murmushin karfin hali a hankali tace "Sannu da xuwa" ya gyada mata kai shima da murmushin cikin sanyin murya yace "Thank you" xaunawa tayi kan dakalin da suka saba xama tace "Toh ka xauna" ba musu ya xauna, ta gaishesa ya amsa, har lkcn kallonsu kawai Elbasheer yake, Umar ya kasa cewa komai, mikewa tayi tana kallon Elbasheer tace "Meet my fiance Umar Ahmad" ta kalli Umar tace "Meet Elbasheer a brother of mine, nasan baka san shi ba coz I neva told you anything about him, let me make it brief, shi din yaron yayar Amminmu da na taba baka labari tana Yola ne, then when I was a baby, Ammi was sick, his mum, that's my big mum kenan...." Ta fadi tana nuna Elbasheer sannan ta ci gaba "Breastfed me during that period, I stayed with her till I was a year old kafin in koma gun Ammina, Elbasheer is married with 3 kids now, ynxu ta biyu yake shirin karawa" tana kai wa nan ta koma ta xauna, Umar ya mike yana kallon Elbasheer ya mika masa hannu yace "Ohh it's nyc meeting you Bro..." Elbasheer yyi wani irin murmushi yace "Sure it's nyc" daga haka ya basa hannu sannan ya juya ya shige motarsa ya tada yayi reverse. Fatima ta sauke ajiyar xuciya a hankali, har Umar yace xai wuce bata yarda ta bari damuwar dake xuciyarta ya fito fuskarta ba, kuma bata samu courage din gaya masa abinda tayi niyyar gaya masa ba, ta kuma lura shi ma kamar akwai damuwa tare da shi, don duk a sanyaye yake, duk yanda yyi da ita ta karbi kudin da yake mika mata kin karba tayi har ta wuce ciki, Daren ranan ta nemi bacci ta rasa ita kam sanadin k'awa ta jefa kanta ga halaka, ya xata yi Elbasheer ya fita rayuwarta, tunanin hakan yasa ta dinga kuka daga karshe ta fita ta dauro alwala ta dinga sallah har bacci barawo ya sace ta. Da safe tayi making mind dinta kawai ta amince Umar ya turo idan ya so bayan auren sai tayi masa bayani tasan shi din mai fahimta ne xai fahimce ta, kilan ta hakan kadai ne Elbasheer xai daina bibiyarta. Islamiyya ta koma da duk xuciyarta ba fashi, idan ta tafi tun biyu sai shidda da rabi take dawowa, bata yi mamakin daina xuwan Elbasheer ba don addu'a da tsayuwar daren da take yi duk na Allah ya rabata da shi baxai fadi kasa a banxa ba, kullum musamman don shi da Husnah take tashi yin sallahn dare, kuma Alhmdllh damuwarta ya ragu sosai, har tayi ma Umar xancen ya turo in 2wks time wanda hakan ya sa shi murna ba kadan ba. Yau ma kamar kullum ta fito gida karfe biyu saura sanye da hijab da nikab dinta don tafiya makaranta, ita kadai ke tafiya kan hanyar sai daidaikun mutane, 206 da ta hango daga can bayanta yana tahowa yasa ta tsaya, tun jiya da safe da take diban ruwa a waje ta lura da motar gashi glass din tinted baka ganin wanda ke ciki, yau kuma Wajajen Sha daya Ammi ta aiketa gun mai kayan miya taga motar batun da safe da ta fito bbu motar kuma duk layin su bbu mai mota, haka kawai taji gabanta na faduwa, ta tsaya motar ya wuceta tana karanto addu'o'i a xuciyarta, maimakon taga motar ya wuce kawai sai yyi parking, kasa motsi tayi a gun, aka bude motar ya fito, wani matashi ne ya fito motar, ya sakar mata murmushi yace "Sannu yan mata ina xuwa haka?" Ta hade rai tace "Matar aure ce malam" ya sa hannu a aljihu yace "Koh?" Bata kai ga cewa komai ba ha kalli left, right, back and front kawai ya rufe bakinta da handkerchief din ya bude motar ya turata ciki, atishawa ta dinga yi, lkci daya kanta ya fara juya mata. A hankali ta bude idonta ta dafe kanta da yyi mata nauyi, lkci daya ta mike xaune a firgice tana bin dakin da take da kallo, it look so familiar, rawa jikinta ya fara yi ta fashe da kuka tace "Wayyo na shiga uku na lalace" bude kofar dakin aka yi ya shigo, tana ganinsa ta ja baya ta takure waje daya jikinta na bari tace "Na shiga uku, don Allah don annabi kayi hakuri...." Ya karaso gabanta hannunsa rike da goran ruwa da glass cup yyi wani murmushi yace "maimaita abinda kika fadi ma saurayin ki ranan" ta toshe bakinta tace "Wayyo na shigo uku" ya mata wani kallo yace "Repeat it now" ta sakar masa kuka mai ban tausayi tace "Ina hada ka da Allah kayi hakuri, me kke so daga gareni ni dai na shiga uku, Husnah ta ja min, wllh ni ban san ka ba, ban taba sanin da kai a duniya ba, Husnah ta sa nayi following dinka a Ig ta takura min sai da na maka magana wllh duk ita ce ta sani komai ba yin kaina bane... Ni marainiya ce bani da kowa banda Ammina... Idan ma nayi maka komai ka yafe min kaji tausayina ka rabu dani don Allah" Tana kuka sosai ta kare maganar, yyi wani murmushi yace "I never knew you baby, you introduced ur life to me, ke kika shigar min rayuwa...." Cikin rawar murya tace "Toh kayi hakuri ka yafe min" Wani murmushi ya kuma yi ya bude ruwan hannunsa ya xuba a glass ya mika mata yace "Drink" ta girgixa kai da sauri tace "I am nt thirsty" ya jefa mata wani kallo yace "Karba ki sha nace" hannunta na rawa ta karba ta kai baki ta fara sha, bata sha da yawa ba ta mayar masa, karba yyi ta hade kanta da gado ta dinga kuka tana tausayin kanta, ranan da ta fara haduwa da Husnah har xuwa ranan da ta hadata da Elbasheer a media ta dinga tunani, taji duk ta tsani kanta yarda da biye ma k'awa da tayi, a hankali ta dago kanta jin an bude kofa, sauke idonta tayi har ya iso gabanta ya ajiye mata wani envelope, kallon envelope din kawai take, yace "Check it content" a hankali ta kai hannu ta dauka ta bude ta ciro abinda ke ciki, kasa daina kallon hotunan tayi lkci daya komai nata ya tsaya cak, "What?? Innalillahi wa inna ilaihi raji'un" abinda ta dinga maimaitawa kenan a rikice, yayyage hotunan tayi jikinta na rawa tace "Na shiga uku....." Ta fashe da wani matsanancin kuka, murmushi yyi yace "I have more of them, kuma copies din Umar yake kowa? Mind u.... I knw him so well, he is a biochemist, product of Buk, both Bsc and Msc, also staying at suleja...." Sakkowa tayi daga kan gado ta durkusa gabansa cikin tashin hankali tace "Don darajar iyayenka kar ka min hka, ka rufa min asiri kar ka min haka" tana fadin haka ta hade kai da tiles tana rusa kuka, tana Allah wadaran biye ma k'awa da tayi a rayuwarta gashi ta kai ta ga halaka ta lalata rayuwarta, durkusawa yyi yana kallonta yace "Then ki sallamesa da kanki ba sai ni nayi hakan ba" [9/30, 5:45 PM] Itz B Y Ebrahm: KUNDIN HASKE Haske Writer's Association💡 (Home of Experts and perfect Writer's) *SANADIN K'AWA* NA *khaleesat Haiydar* BABI NA GOMA SHA HUDU 13 Kai kawai ta dinga gyada masa hawaye na sakko mata, yace "Good... Tashi in mayar da ke garin ku, there is still time for you to go to d islamiyya u intended going" ba musu ta mike ya nuna mata kofa, ta nufi kofar a sanyaye, ya bi bayanta, suna sakkowa downstairs ta jirasa bakin kofar parlon har ya karaso, suna hada ido ta dauke kai da sauri, ya bude kofar da makulli sannan ta fita tana goge guntun hawayen idonta, parking lot ya nufa ya bude mata front seat yana kallonta, taki yarda su hada ido, a hankali ta karaso tana share idonta ta shiga motar ya rufe, ya xaga ya shiga maxaunin driver ya tada motar aka bude masa gate ya fita, sai da suka hau kan titi murya can kasa yace "Am... am sorry for making you cry" ko kallonsa bata yi ba ta hade rai, yyi murmushi yana ci gaba da tukinsa yace "I was definitely on my own kika yi following dina a IG kika fara min rashin kunya....." nan ma dai ko kallon inda yake bata yi ba, bai kuma cewa komai ba sai da suka yi nisa sosai yace "Did you want to eat something?" Nan ma bata ce komai ba sai sabon hawayen da ya taru idonta, ya gangara gefen titi yayi parking yana kallonta yace "All this will surely come to an end one day fatima...." Ta fashe da kuka a hankali tace "Ni dai ka gaya min me kke so daga gareni, ka gaya min ko xan iya maka ka rabu da ni na har abada" kallonta ya dinga yi har na tsawon minti daya kafin, ya shafa sajensa murya can kasa yace "Kin tabbata xa ki iya yi min abinda nake so kuwa?" Ta share idonta tace "What again, after you've deflowered me, meye kuma kke so a guna da ya wuce wannan, that's all I have and you took it away, we are not rich, I have nothing again to give" ya girgixa kai yace "Noo, you are talking off hook, the question is straight, ce min kika yi me nake bukata daga gare ki, and I answered xa ki iya min abinda nake so?" A sanyaye tace "Meye shi" yace "Xa ki iya?" Cikin rawar murya tace "But I have nothing to offer you again, ni ba kowa bace" ya hade rai yace "Just answer my question xa ki iya?" Ta make kafada tace "In dai sa6on Allah ne ni ba xan yi ba" murmushinsa me kyau yyi yace "Ba shi bane" tace "Toh meye?" Yace "Xa ki amince?" Tace "Idan naga xan iya amincewa" yace "Noo its a deal" tace "Ina jin ka" yana kallonta cikin cool voice dinsa yace "Kawai ki amince in aureki, shi kenan abinda nake so daga gare ki" wani mugun faduwa gabanta yyi tayi kasake tana kallonsa ko kiftawa bbu, lkci daya ranan da ta fara following dinsa da intentions dinsu na following dinsa ya dawo mata a kai, lokacin da ya daina kulata gaba daya da yanda taji a lkcn duk ta damu taji duk duniya bbu Wanda take so sai shi, ko a mafarki bata taba tunanin akwai ranan da Elbasheer xai bude baki yace xai aureta ba, bata san lkcn da tayi murmushi ba don reverse is d case yanxu, duk duniya bata jin akwai Wanda ta tsana irinsa yanxu, yana juya wristwatch din hannunsa yace "Yeahh, I want to marry you not because you deserve me" tana kkrin mayar da hawayen da ya cika idonta tace "ko da kuwa kai kadai ne namiji da yyi saura a duniya wllh da amince in aure mugu mara tausayi kamar ka gwara na mutu ba aure, I hate you.... I hate d reason i met you, kar ka sake ce min xaka aureni don ni ina da mijin da xan aura kuma na fi karfinka...." Tana kai wa nan ta hade kai da gwiwa tana kuka a hankali, Kallonta kawai yake kafin yace "kika ce kin fi karfina? Did u knw it's a privilege in bude baki ince xan aure ki? Kinsan wanene ni?" Ta dago da sauri tace "Kwarai kuwa nasani, Elbasheer Ahmad kake ko wa? Wanda giyar kudi ke rudarsa ya kuma mance a nan aka samu kudin a nan kuma xa a bar su, macuci sannan kuma maxinaci" bata kai ga rufe baki ba ya fixgota har tana jiyo numfashinsa yana mata wani kallo da idanuwansa da suka sauya kala yace "Ni kike ce ma maxinaci?" Kuka ta dinga yi tana son kwace kanta a tsorace, daga karshe ya tura ta ya ci gaba da tukinsa, nesa da gidansu yyi parking har lkcn ta rufe fuskarta da hijab tana kuka, jinginar da kansa yyi da kujerar motar, Ya lumshe ido yace "Sorry in dai ni ne na sa ki kuka" tana shessheka tace "Bana so" yace "Toh me kike so" jin shirun yyi yawa ta xame hijab din da ta rufe fuskarta a hankali, kallonta taga yana yi, ta hade rai, ya matso kusa da ita yace "Kiyi hakuri nace" kauda kai tayi yace "Kin ji" ta goge fuskarta tace "Naji" murmushi yyi yace "Toh shiga ciki kada mama ta fara neman ki" agogo ya duba yaga hudu da rabi yace "Ko ba yanxu kuke dawowa makarantar ba?" Banxa tayi masa yace "Toh shkkn kilan baki son dawowa gidan ne" daga haka xai ja motar tace "Nooo ni ka tsaya in fita" yace "Tohm" juyowa tayi ta mairairaice masa tace "Amma don Allah kada ka nuna ma saurayina hoton nan" ya langwabar da kai yace "Baxan nuna masa ba, amma dole saurayin naki yyi hakuri" bude motar tayi jin ya bude lock ta fita ta na kallonsa da kyau tace "Sai dai in kai ne xaka yi hakuri, ko kuma in hada ka da warce take mutuwar sonka wato shaidaniyar da ta hadani da kai, nasan she will gladly accept ni kam nafi karfinka kaje can ka aureta dama da ita kafi dacewa" tana kai wa nan ta kara gaba ba tare da ta rufe masa motar ba, ya bi ta da ido yana murmushi har ta shiga gida, rufe motarsa yyi ya bar anguwar. Da ido Ammi dake xaune tsakar gida ta bi ta da shi, Fatima xata shiga daki bayan ta gaisheta tace "Xo nan" dawowa tayi ta durkusa kusa da ita, Ammi tace "Me ya samu idanuwanki? Kuka kika yi ko me" kamar xata yi kuka tace "Wata ce a islamiyya bata da lafiya har da suma shine ta ban tausayi" Ammi tace "Toh Allah ya sauwake" mikewa tayi a hankali tace "Ameen" sannan ta shiga daki. Gaba daya daren ranan Umar bai kirata ba, wanda hakan ya tada mata hankali cause that's very unusual of him, to ko dai Elbasheer ya nuna masa hotunan ne, tunanin hakan ya sa gabanta faduwa sosai, jiki a sanyaye ta dau wayarta misalin karfe goma tayi dialing numbersa, har ya katse bai daga ba ta kuma kira bai dauka ba, hawaye ya cika idonta ta rasa wani irin tunani xata yi, ta ma san ya nuna masa ne, number Elbasheer ta shiga kira, har ya katse bai dauka ba, ta fada kan katifa hawaye na sakko mata, wayarta ta fara ring ta mike da sauri ta dauka ko Umar ne taga Elbasheer, a sanyaye ta daga ta kai kunne, daga daya bangaren yace "Uhnn why the call?" Kuka ta sakar masa kamar an aikota, da mugun mamaki ya dinga tambayarta me ya faru taki cewa komai yayi yayi amma taki magana daga karshe ya katse kiran ya sake kira taki dauka, ya kira yyi sau biyar bata ko kalli direction din wayar ba, tayi kuka ta gode Allah kafin bacci ya dauketa, da asuba ring din wayarta ne ya farkar da ita, ta mike xaune da sauri ta jawo wayar, Elbasheer ta gani ke kiranta, ta ja tsaki ta mike ta fita don dauro alwala, ta jima xaune kan darduma bayan ta idar da azkar dinta, har gari ya fara washewa, fita tayi ta share tsakar gidan gaba daya, ta axa wuta ta daura ruwa sannan ta dau bucket ta fita don bbu ruwa a gidan, duk a sanyaye take komai, tayi bucket kusan uku ana hudu kamar ance ta juya taga motar Elbasheer, tsabar tunanin da take bata ga shigowarsa layin ba, fitowa yyi daga motar yana sanye da jallabiya milk color, haka kawai gabanta ya fadi sosai ta juya masa baya da sauri.Har ya iso kusa da ita bata juyo ba, yace "You can do all such of silly things amma kar ki sake kirana kina min kuka a waya, are on ur right senses?" Murguda baki tayi ta kashe tap din ruwan xata dau ruwanta ta wuce ciki, kafa yasa ya tura ruwan ya fadi ya xube kasa, Sai a sannan ta juyo tana kallonsa fuska daure, yace "Ina maki magana xaki dau ruwa ki wuce, did you knw what you deprived me of yesternight?" Tabe baki tayi ta rungume hannayenta tace "I deprived you what you deprived me of also last night, ko ba bacci ba?" Kallonta ya tsaya yi kafin ya gyada kai yace "Allah xai kawo ranan da xa ki ga dare yanda kika ga rana a gidana" daga haka ya juya xai bar wajen, kuka ta sakar masa ya juyo da sauri tace "Shine Sai da ka nuna ma Umar hoton koh?" Yace "Eh an nuna, in dai shi yasa kika kirani kina kuka jiya" daga haka ya nufi motarsa ta bi sa da kallo. Wajen karfe goma na safiyar tana linkin kayanta da Ammi ta wanke mata jiya wayarta ya fara ring, ta jawo wayar tana kallon screen din, Umar ta ga ke kiranta, tayi tsuru kafin ta daga gabanta na faduwa. [10/1, 5:05 PM] +234 806 477 2966: KUNDIN HASKE Haske Writer's Association💡 (Home of Experts and perfect Writer's) *SANADIN K'AWA* NA *khaleesat Haiydar* BABI NA GOMA SHA HUDU 14 Sallama yyi mata daga daya bangaren ta amsa a sanyaye, yace "Kin tashi lafiya dear?" tace "Alhmdlh" yace "Sorry you called yesterday, usman ya mance ya tafi da wayata gida sai yanxu muka hadu kasuwa ya bani" tace "Toh" yace "Ya su Ammi?" Tace "Alhmdllh" yace "Maa sha Allah" bata kuma cewa komai ba yace "Hope kinyi break?" Ta gyada kai tace "Uhm" har lkcn ita dai ta kasa yrda Elbasheer bai nuna masa hotunan ba, ko da yake tasan Umar da xurfin ciki may be kawai he is pretending, hakan yasa hawaye ya cika idonta, shirun shi ma yyi na d'an wani lkcn kafin yace "I will call you later dear, xan dan yi abu ne ynxu" cikin sanyin murya tace "Toh" ya mata sallama snn ya katse wayar. Da yamma Fatima na xaune tsakar gida tana duba girkin da Ammi ta daura kasancewar ta fita kasuwa, ita dai har lkcn hankalinta ya ki kwanciya ta rasa dalili, tayi nisa cikin tunanin da take taji sallamar yayan mahaifinta, tashi tayi ta d'an yi murmushi tace "Sannu da xuwa Abba" yace "Yauwa sannu Amira" tabarma ta shimfida masa ya xauna sannan ta gaishesa ya amsa yana tambayarta Ammi, tace "Yanxu xata dawo taje kasuwa ne" yace "Ke me ya hanaki karban sakon kije ki siyo" shiru tayi bata ce komai ba, dai dai nan Ammi ta shigo gidan, suna gaisawa da w'an late mijinta Fatima ta debo masa ruwa ta ajiye sannan ta wuce daki, bayan sun gama gaishe gaishe yace "Kina jina Amina" Ammi tace "Ina ji yaya" yace "Daxu da rana ina xaune nayi baki daga cikin garin Abuja, amma kuma Amina ai ba sai kin nuna mana kusan kin fi mu iko da Fatima ba, tabbas mu ma muna da hakki a kanta, kar kuma ki ga kamar don mun sakar maki yaran gaba daya ko ba ma son su ne ko wani abu, A'a... kawai mun yi hakan ne don mu bar ki kiji da xafi daya, ba ma son ko sau daya kiyi kuka da mu, nan bbu yanda Yahansu bata yi xata tafi da Ummi Kaduna ba muka ki yarda duk don kada ki ga xa mu raba ki da ita, kin taba jin labarin? gaskiya ne bama wani bada taimako, to amma wa kika ga yana da shi bai yi ba Amina, xuwan da muke duk bayan wani lkci shi ma wani abu ne" Da mamaki Ammi ke kallonsa, cikin rashin fahimta tace "Yaya ni ban gane komai ba wllh, wani abu ya faru ne?" Yace "Wasu manyan mutane ne suka xo daga Abuja wai neman auren fatima, kuma ni naga baki taba sanar da mu komai a kai ba kuma ko satin da ya wuce Jibril ya xo nan" Ammi da ta saki baki tace "Daga Abuja kuma Yaya, fatima bata da wani dake nemanta da ya wuce wnn yaro Umar" Shiru yyi yana kallonta shi ma da d'an mamaki, can yace "Toh su kuma wa enda suka xo min su waye?" Tace "Wallahi ban sani ba" yace "Kira fatimar" Ammi ta kirawo Fatima dake daki ta fito ta durkusa gefensu tace "Gani Ammi" Kawunta yace "Ke su waye kika turo min daxu?" Kallonsa take da confusion tace "A ina?" Ammi tace "Yaya nace maka bata da kowa banda Umar fa" sosai gabanta ya fadi tana kallon Kawun nata, yace "Ikon Allah, har fa gaisuwa sun bada an yanke sadaki" Ammi ta mike da sauri tace "Inaaa, wllh yaya ba mu san su a mayar masu da kayansu" Ha6a ya rike shi ma da mamaki yana kallonsu, Fatima da tuni hawaye ya cika idonta tace "Kawu ni wllh ban san ko su waye ba" yace "Tashi ki je" ta mike tana share hawayen dake sakko mata a sanyaye ta koma daki, kawu yace "Ikon Allah, to kilan kawai irin mutanen nan ne da basa ma yarinya magana sai sun iso gun magabatanta gasu fa manyan mutane wllh, don ni da farko ganin irin motocin da suka xo da shi na xata wani maganan Garba ya kwaso mana aka xo tafiya da ni" Ammi tace "Toh gaskiya yaya kusan abun yi, kuma fa tana da yaron dake nemanta da aure" shiru yyi yana jinjina kai, can yace "lallai kam Ikon Allah, kuma rashin samun layin ki da ban yi bane a lkcn don suna xuwa rai na a bace na kira ki bayan na kira su Jibril da Usman sun taho" Tagumi Ammi tayi, ya mike yace "Bari dai in je ba xancen xama" ta bi sa da ido har ya fita, ta mike ta shiga dakinsu Fatima ta ganta xaune ta takure gu daya tana hawaye, tana kallonta tace "Ki fada min gaskiya ke kika tura mutane can gidan?" Da sauri tace "Wllh A'a Ammi" Ammi ta fi minti biyar tsaye a dakin kafin ta juya ta fita, fatima ta hade kai da gwiwa tana xaman xamanta Husnah ta ja mata a rayuwa, don tasan ba kowa ne yyi haka ba banda Elbasheer, hw did he knw where her relative live? Mikewa tayi ta leka tsakar gida taga Ammi a bakin xaure xata fita, ta koma da sauri ta dau wayarta ta shiga dialing number Elbash, katsewa yyi ya kirata, tana dauka ta sakar masa kuka, ya kashe wayar, ta kuma kira ya ki dauka, ta kira ya fi sau uku bai dauka ba, can sai ga text dinsa ya shigo ta bude test, "I warned u kar ki sake kirana kina min kuka a waya, ki bari ki gama kukan then you call me back" content din message din knn, ta hade kanta da gwiwa tayi kukan me isarta, taji ita da xa a bata wuka da fa xata iya kashe Elbasheer ta kashe Husnah. Har dare Fatima na ta jiran kiran Umar amma shiru bayan daxu da suka yi waya da safe ce mata yyi anjima xai kirata, kawai ta ma san Elbasheer ya nuna masa hotunan da yyi mata a gidansa ne when she was unconscious. Ummi ce ta shigo dakin ta sanar da ita Ammi na kiranta, ta mike a sanyaye ta fita xuwa dakin Ammi, Ammi ta bi da kallo har ta xauna, a hankali tace "Ga ni Ammi" Ammi tace "Fatima" amsawa tayi ba tare da ta kalleta ba, tace "Mutumin da ya kawo kayan abincin can, baki masa maganar da na ce ki masa bane" ta girgixa kai tace "Na masa Ammi, ce min yyi sabida Allah yayi" Ammi tayi shiru Kafin tace "Kin taba gaya masa inda gidan su kawunki yake ne?" Da sauri tace "A'a wllh Ammi" Ammi bata kuma cewa komai ba, bayan wani lkci tace "Ki je ki xuba abinci ki ci" ta fadi hakan ne sanin tun rana bata ci abincin kirki ba, Har fatima ta kai kofa Ammi tace "Umar yyi tafiya ne?" Sosai gabanta ya fadi, ta juyo a sanyaye tace "Ehh" sannan ta fita, kadan ta debi abincin ta koma daki, kasa cin abincin tayi sai jujjuyawa take, ita dai tasan in har asirinta ya tonu a kan waye Elbasheer shikenan ta shiga uku, kuma har abada Ammi xata juya mata baya, tunanin hakan yasa taji komai na duniyar ya isheta, wayarta ne ya fara ring ta dauka da sauri a xaton ta Umar ne sai ta ga akasin haka, lkci daya ranta yyi mugun bacci ganin me kiranta, hawaye ya kawo idonta, dagawa tayi ta kai kunne cikin rawar murya tace "In sha Allah sae Allah ya ruguje plans din ka a kaina, kuma hakkina da kke shiga ni ba yafe ka xan yi ba, sae Allah ya saka min, ko a mafarki kada ka kara saka ran aurena don na fi karfin ka wllh, I am sure tun da na fadi ma parent dina ni ban sanka ba baxa su taba min dole ba ko da kuwa central bank xaku ajiye kofar gidanmu......" Dakatar da ita yyi yace "That's idan ban gaya masu yanda kika kwaso kafa tun daga Suleja kika shigo garin Abuja kika taho gidana ba, ni bana karya don haka bbu abinda xan boye masu da ya faru tsakanina da ke and ke kika kawo kanki, kinga kuwa auren ki da nake son yi tamkar taimako ne xan maki, did you knw what it takes to marry a girl da xata iya barin gidan iyayenta tayi tafiyar kusan awa daya xuwa wani gari gun namiji? Did u knw this reveals that dama can kin saba xuwa gidan namiji knn, don haka wllh i am doing you a favor, Cikin 10% baki cikin class din matan da na so in aura, shi kansa saurayin naki da kike takama da baxai iya jihadin da xan yi ba wllh, and mind you kika sake gaya min maganan banxa a waya billah I will give you the shock of ur life, just dare me...." Yana kai wa nan ya katse wayar, kasa motsawa tayi daga inda take, can tayi wani murmushi tana goge hawayen dake sakko mata a xuciyarta tace duk sanadin Husnah. KUNDIN HASKE Haske Writer's Association💡 (Home of Experts and perfect Writer's) *SANADIN K'AWA* NA *khaleesat Haiydar* BABI NA GOMA SHA HUDU 15 Washegari har karfe goma na safiya bata fito ba tana kwance, ta rasa gane xaxxabi ne, damuwa ne, ko tunani ne ya sa ta gaba, Ammi ce ta shigo dakin tana kallonta tace "Lafiya kike kwance har yanxu?" Girgixa kai tayi cikin sanyin murya tace "Kai na ke min ciwo..." Ammi tace "Kinga ni xa ki bari da wahala idan kika janyo ma kanki wata cutar, ki tashi kije ki dau abin karyawar ki, sannan ki sha magani, don ba ruwana" daga haka Ammi ta fita, mikewa tayi jiki ba kwari ta bi bayanta, wanke baki tayi ta juye ruwan wankan dake kan coal pot ta shiga bayi tayi wanka ta fito ta shirya, ruwan tea kadai ta iya sha ta balla paracetamol ta hadiya sannan ta koma ta kwanta, wayarta dake ajiye yyi haske kasancewar a silence yake, ta jawo a hankali tana kallon screen din, message ne ya shigo na Umar, ta mike xaune da sauri gabanta na faduwa, kasa bude message din tayi don tasan kilan ba na alkhairi bane, ta hade kanta da gado tana kuka a hankali, jin Ammi na waya a tsakar gida da alama xata shigo dakinsu tayi saurin goge idonta ta kwanta, har bayan kusan minti goma Ammi bata shigo dakin ba, ta kara kallon screen din wayar har wani rawa hannunta yake tsabar tashin hankali, discarding message din tayi a gaban screen din wayar don bata jin xata iya karantawa, Ammi ta shigo dakin tace "Ki shirya xa mu je can gidan kawun ku yanxu, tana fadin haka ta fita, jigum tayi bayan fitan Ammi, can dai ta mike jiki ba kwari, Hijab har kasa ta daura kan doguwar rigar jikinta, ko eye pencil bata sa ba ta fita ta ga Ammi tsaye tsakar gida alamar ita take jira, tana ganin ta fito ta nufi xaure ta bi bayanta, haka nan taji gabanta na faduwa sosai barin da taga Ammi bbu annuri fuskarta, addu'a ta dinga yi a xuciyarta har suka iso bakin titi, tana son tambayar mahaifiyar tata me ya faru xa su je can gidan amma bata samu fuskar tambayar ba har suka hau adai daita, tafiyar minti kusan sha biyar suka yi suka iso gidan kawunta, direct dakin mai dakinsa Ammi ta shiga ta bi bayanta, gaisawa suka yi da mutunci, Fatima ta durkusa ta gaisheta ita ma, ta amsa da fara'a tana tambayarta su Ummi, Bayan wani lkci Ammi tace "Daxu yaya ya kirani wai mu taho, kuma naga kamar baya gidan" tace "Lahh yana ciki tare da bako ko ince sirkinmu..." Ammi bata ce komai ba, Maman Hafsa ta mike ta fita, ba a dau lkci ba ta dawo tace "Fatima to tashi kije yana kiran ki" sosai xuciyarta ya shiga bugawa, ta kalli Ammi dake kallonta, ta mike jiki a mace ta fita dakin, parlon kawun nata ta nufa tana kallon well polished cover shoe dake bakin kofar, murya can kasa tayi sallama ya amsa yyi mata ixinin shigowa, kanta a kasa ta shiga dakin xuciyarta ya tsananta bugawa, sai bayan da ta shiga ta dago kai don duba inda xata xauna suka hada ido da Elbasheer dake juya car key din hannunsa, saurin sauke kanta tayi wani abu ya tokare mata a makogwaro taji kamar ta saki kuka amma ta dake, kusan opposite dinsa ta xauna, cike da karfin hali ta gaida kawunta, ya amsa yana tambayarta sun xo lafiya, kasa cewa komai tayi yace "Fatima" dagowa tayi ta kallesa a sanyaye, yace "Kinsan wannan mutumin?" Kallon Elbasheer dake kallonta tayi, irin tsare ta da yyi da ido yasa ta kasa kwakkwaran motsi xaunen da take, da sauri ta shiga gyada ma kawunta kai kamar kadangariya, yace "Toh ke kika ce ya turo magabatansa?" Lkci daya hawaye ya silalo fararen idonta, Elbasheer ya shafa sajensa a hankali yace "Kawu dama tun farkon da muka fara xuwa akwai maganan da ya kamata muyi da kai, so bana son yin maganar gaban iyayena but....." Fatima ta katse sa da sauri cikin sarkewar murya tace "Kawu nice nace ya turo" kallonta kawun yyi da sauri, "Amma kika ce baki san sa ba jiya da naje can gidan ku" ya tambayeta yana kallonta da kyau, share hawayen idonta tayi cikin raunin murya tace "Ina jin tsoron Ammi ne kayi hakuri" kawu yyi shirun kusan minti daya, can ya kalli Elbasheer yace "Toh kai wani maganan kace xa ka min?" Girgixa kai yyi hade da murmushinsa me kyau yace "Abinda ta fadi xan fadi maka dama kawu...." Kawu bai kuma cewa komai ba, Fatima kam kanta a kasa xuciyarta na mata suya, muryar kawu taji yace "Toh tashi ki je" dagowa tayi da idonta da yyi jajir cikin rawar murya tace "Amma kawu don Allah kar ka fadi ma Ammi xata yi fushi da ni sosai" murmushi kawun yyi yace "Tashi kiyi tafiyar ki" a hankali ta mike ta nufi kofa Elbasheer ya bi ta da kallo har ta fita kofa, kasa shiga dakin maman Hafsa tayi ta takure waje daya kan tabarmar dake shimfide tsakar gidan, ba a jima ba sai ga Elbasheer ya fito, har ya duka ya saka shoes dinsa bai daina kallonta ba, ita kam wasu hawaye masu xafi suka dinga sakko mata, takawa yyi har gabanta ya duka yana kallon ta, ta hade kai da gwiwa tana kuka a hankali, dago kanta yyi ta buge hannun tana shessheka ta mayar da kanta, d'an murmushi yyi ya mike ya fita gidan. Muryar kawunta taji yana tambayeta me take a nan, ta dago da sauri tana goge idonta, yace "Kukan me kika xauna kina yi" kallon kofar dakin maman Hafsa tayi ta tafi gunsa cikin rawar murya tace "Kawu don Allah kada kace ma Ammi ni nace su xo, wllh xata yi fushi da ni" yace "Toh yi wucewar ki ciki ki kira min Aminar" a sanyaye ta juya ta shiga dakin Maman Hafsah, tun da ta shigo Ammi ke kallon ta, a hnkli tace "Wai Ammi ki je in ji kawu" Maman Hafsa tace "Kukan me kike kuma?" Ta girgixa kai kawai, mikewa Ammi tayi ta fita, duk xancen da maman Hafsa keyi ita kam ba apprehending take ba, bata ma san me take cewa ba, har Ammi ta shigo dakin, kai kana ganin mood dinta kasan ba lafiya, nan ta shiga tsara ma Maman Hafsa duk yanda suka yi da kawu, Maman Hafsa da ta saki baki har ta kai aya sannan tace "Bata san shi ba kuma, an shiga uku, a ina aka taba aure haka? A'a gaskiya da sake bari in samu baban Hafsan, don me xai ce haka, ae sai jama'a su ce don ba shi ya haifeta ba shi sa xai yi haka, haba fisabilillah" tana kai wa nan ta fita, Ammi tace "Tashi mu je" mikewa Fatima tayi kamar jiri xai dibeta suka bar gidan da Ammi, har dare daga ita har Ammi kana ganinsu kasan suna cikin damuwa, damuwar da ta ga Ammi ta shiga ya fi daga mata hankali Wanda hakan yasa ta kasa daina Kuka, misalin karfe goma kiran Elbasheer ya shigo wayarta, har ya gama ring bata dauka ba shi ma bai sake kira ba, kwana tayi sallah tana rokon Allah ya wargaza plan din Elbash a kanta, sai bayan da tayi sllhn asuba bacci me nauyi yyi awon gaba da ita, hakan kuma bai hanata tashi karfe bakwai ba. Da rana ta shirya ta samu Ammi a daki ta durkusa tace "Ammi don Allah xan je gidansu Nafisa in dawo yanxu" Ammi tace "Toh" naira dari Ammi ta bata kudin mota, a sanyaye ta mike ta fita gidan. tayi sa'ar samun Nafisah don xata fita islamiyya a lkcn, Nafisa na ganinta da mamaki tace "Baki da lafiya ne fati?" Nan da nan idanuwanta ya kawo hawaye, Nafisa ta ja ta suka shiga daki ta durkusa gabanta da damuwa tace "Subhanallah, me ke damun ki Fatima, what happened?" Fatima ta fada jikinta tace "Na shiga uku Nafisa, na ja ma kaina, Husnah ta sa na cuce kaina" Rikicewa Nafisa tayi tace "Ki gaya min me ya faru don Allah" Sai da tayi kuka mai isarta sannan ta labarta ma Nafisa komai, tsuru Nafisa tayi tana kallon ta, girgixa kai tayi ta dafe kai tace "Inalillahi wa inna ilaihi raji'un... Don me xaki boye gaskiya Fatima "Why did you hide the truth from Ammi, kin yi making babban mistake, yanxu ki tashi mu je ni da kaina can mata bayanin komai don a dakatar da mugun nufinsa a kanki" girgixa kai Fatima tayi da sauri tace "Aa bana son ta kuma fushi da ni...." Kasake Nafisa tayi tana kallon ta, a fusace tace "Kina nufin aurensa xa ki yi kenan" Fatima ta hadiye abu da ya tokareta da kyar tace "Allah xai ruguza manufarsa, Allah baxai yarda ba," Nafisa ta dafe kanta tace "Toh don me yasa baki bude text din Umar ba ki ji abinda xai ce maki" Ta girgixa kai a sanyaye tace "Baxan iya ba Nafisa, dama ke nake son ki duba min gashi na mance wayar a gida" Nafisa tayi shiru duk jikinta ya mutu, a hankali Fatima tace "xan koma Nafisa nace ma Ammi baxan dade ba" Nafisa tace "Baxan jima a makaranta ba yau, xan biyo nan gidan ku, in sha Allah baxa ki auri mugun nan ba, ki dai ki je sai na xo anjima" A tare suka fita bayan Fatima ta shiga dakin Ummansu ta gaisheta, sai da Nafisa taga ta hau adaidaita sannan ta dau hanyar makaranta a sanyaye ta na tunanin mafitar da xata nema ma kawarta. Fatima na isa kofar gidansu taji d'an hayaniyar mutane cikin gidan, gabanta ya fadi sosai ta shiga ciki da sauri, turus tayi tsakar gida tana kallon Akwatunan dake jibge tsakar gida guda daya daya har goma, matan anguwansu da suka shigo na ta yabawa ana sa albarka. KUNDIN HASKE Haske Writer's Association💡 (Home of Experts and perfect Writer's) *SANADIN K'AWA* NA *khaleesat Haiydar* BABI NA GOMA SHA HUDU 16 Bata kuma kallon inda kayan suke ba tayi wucewarta daki ta kwanta, tayi iya kokarin ganin ta kauda damuwar ranta lkci daya kuma bacci ya dauketa. Cikin bacci taji ana tashinta ta bude ido a hankali ta ga Nafisa xaune gefenta, mikewa xaune tayi, Nafisa tace "Ke akwatuna nake gani a waje, na waye?" Fatima ta d'an yi murmushin karfin hali tace "Nima yanda kika gansu haka na gansu Nafiee" Da mugun mamaki Nafisa tace "Toh wa ya kawo su?" A takaice Fatima tace "Elbasheer" Nafisa ta dafe kai tace "Lallai gayen nan really mean it, what did u think will be his main purpose of wanting to marry you Fatima? Wllh am just afraid no one knw his intention fa, yanxu haka xa ki yi shiru kiyi ta boye gaskiya a maku aure da wannan mutumin?" A hankali Fatima tace "I don't knw his intentions, and I don't want to knw, ni dai abinda na sani shine in dai ya kuskura yyi making mistake din aurena I will make life miserable for him the way he is making mine right now, ni yanxu na daina sa ma kaina damuwa in sha Allah, I am just waiting in ga iya gudun ruwansa" Nafisa tace "Ikon Allah, to me Ammi ta ce da ta ga akwatunan?" Fatima ta girgixa kai tace "Ni tun daxu da na dawo daki na shigo nayi kwanciyata kawai, na gaji da kuka Nafisa, did I deserve all this?" tana magana ne hawaye cike manyan idonta, Nafisa ta lumshe ido da damuwa tace "Kukan ba shi ne mafita ba Amira" Shiru fatima tayi a ranta tana tunanin farkon ranan da Husnah ta tilastata ta yi following din Elbasheer, Muryar Nafisa taji tana cewa "Har yanxu kuma bbu labarin Husnah koh? I saw her mum yanxu da na shigo tare da su Ammi" wani murmushin takaici Fatima tayi tana kallon Nafisa tace "Trust me Nafisah, I promise Husnah will surely pay for all I passed through, ban kyaleta ba, ita ma xata ji in da dadi ko babu" share hawayen dake sakko mata ta shiga yi wasu na kuma sakkowa, Cikin sanyin murya Nafisa tace "Noo, don't cry anymore Besty, kinsan abinda nake tunani..... Wllh sai nake ga kamar Elbasheer shine mafi alkhairi a gare ki shi yasa duk hakan ke faruwa... Kinga kuwa in har haka ne kam a sanadin k'awa kin ga jarabawa sannan kuma kin hadu da abokin rayuwar ki...." Katse ta Fatima ta yi cikin rawar murya tace "Idan kuma ba haka bane ba fah?" Nafisa ta sauke ajiyar xuciya tace "Hakan ne ma in sha Allah, beside ina tunanin kamar son ki mutumin yake tsakani da Allah banda haka taya xai yi ta bibiyar macen da ya ri ga da ya ka keta mata hadi?" Hakan da Nafisa ta fadi yasa fatima ta rushe da kuka sosai tace "Toh ni cewa nayi ina son sa Nafiee" Nafisa tace "Noo, da baki son sa tun farko baxa ki je gidansa ba duk da xugin Husnah, may be da can you have soft spot for him a xuciyar ki" Fatima ta girgixa kai muryarta na rawa tace "Nooo" Nafisa ta kamo hannunta tace "That's just it Friend, wannan mutumin ya riga da ya san ki a mace kuma yake ta bin ki yana son auren ki, sannan ki tuna fatima idan har ba shi din ya aure ki ba da wani idon xa ki kalli mijin da xai aure ki bayan ya gano ke ba budurwa bace, a kaddara Umar ne, me xa ki ce masa, me kuma xai dauke ki tunda bbu Wanda kika fadi ma gaskiyar abinda ya shiga tsakaninku da mutumin" Fatima ta hade kai da katifa tana kuka a hankli, Nafisa tace "Kiyi hakuri ki bar ma Allah komai, bayan wannan kuma ni ban san me xan ce maki ba kawata" Fatima ta dago kanta tace "Toh me xan ce ma Umar" Nafisa ta yi shiru bata ce komai ba, Mikewa Fatima tayi ta dauko wayar ta ta mika ma Nafisar tace "Ki duba text din da yyi min ban duba ba har yanxu" Nafisa ta amshi wayar ta shiga messages ta bude, dai dai nan kira ya shigo wayar, Nafisa tace "Lah ga shi ma ya na kira" Karban wayar Fatima tayi ta na kallon screen din gabanta na faduwa, can ta daga ta kai kunne bata ce komai ba, Sallama yyi ta amsa a hankali sannan ta gaishesa, yace "Lafiya lau Amira, ya gidan da su Ammi" ta sauke idonta kasa tace "Lafiya lau" yace "Hope baki yi fushi ba I didn't call all this while, I even sent you a text msg jiya da daddare ban san ko kin gani ba" shiru ta d'an yi kafin ta girgixa kai tace "Ban gani ba" yace "Ohk, ban ji dadi bane kwana biyu, I was even hospitalized but Alhmdllh yanxu" tace "Ayya ban sani ba, Allah ya sauwake" yace "Ameen, shi yasa na maki message but baki gani ba" tace "Uhn, Allah ya sauwake" yace "Amin nagode" shiru ta yi, yace "Toh shkkn dear anjima xan shigo ki gayar min da su Ammi" ta kalli Nafisa kafin tace "Allah ya kai mu" sallama yyi mata ya katse wayar, bude text din tayi taga sanar mata kawai yyi ba shi da lafiya yana asibiti, Nafisa tace "Ikon Allah, toh yanxu ya xa kiyi da Umar Fatima?" Fatima bata ce komai ba na kusan minti daya, lkci daya wasu sabbin hawaye ya cika idonta a hankali tace "Nafisa I will tell him everything idan ya xo anjima" Nafisa tayi tagumi, Fatima na goge idonta cikin sanyin murya tace "Ai da na ji maganan Ammi tun lkcn da take kkrin rabani da Husnah da duk hakan bai faru da ni ba, da naji maganan ki nacewa in raba kaina da Husnah da...." Kasa ci gaba tayi Nafisa ta rungumeta tace "Irin taki kaddarar kenan Amira, so just accept it.... All is well in sha Allah" Sai kusan magrib Nafisa ta wuce bayan ta tabbatar ta kwantar ma kawarta da hankali ta kuma fadi mata abinda ya kamata ta fadi ma Umar idan ya xo anjima. Fatima na idar da sllhr magrib ta shiga dakin Ammi don xuwa lkcn bbu kowa gidan, xaunawa tayi duk jikinta a sanyaye, Ammi dake kan darduma cikin sanyin murya tace "Fatima yanxu kawunnan ki sun kyauta kenan, an taba aure haka kamar a film, yanxu ya suke son ayi da Umar, Umar ya cancanci haka? ban san da idon da xan kallesa ba, kawunnan ki basu taba min komai ba amma wannan karan sun min, ina tunanin da mahaifinku na raye baxai taba bada 'yar kai tsaye haka ba" Fatima ta hade kanta da gwiwa xuciyarta na kuna kukan ma ta kasa, duk tausayin mahaifiyar tata ya cikata, tasan ita ta ja mata wannan bakin cikin da take ciki..... Ammi da ke share hawayen idonta tace "Yanxu me yan anguwa xa su dauke mu, masu kwadayi da son abun duniya da kai kai inda Allah bai kai mu ba, banda haka sayar da ke nace xan yi da xa a kawo maki akwatuna har goma, amma komai ya faru ke kika jawo mana, kika yarda kika biye ma k'awa mara tarbiyya, me kwadayi da dogon buri mara godiyar Allah, da yake ke din ma makwadaiciya ce da dogon burin kika biye mata kika ja ma kanki abun kunya kika kai ma namiji kanki da mutuncin ki har gida Fatima, me na rage ki da shi, duk kokarin da nake maki bakya gani sai da kika watsa min k'asa a ido...." Fatima ta hade hannayenta tana shessheka tace "Don Allah ki yafe min Ammi, kiyi hakuri ki gafarceni" Ammi dake kuka tace "Babu wani yafiya da za ki ce in maki" kasa cewa komai Fatima ta yi banda kuka, taji duniyar tayi mata xafi, da ma ta gode Allah a yanda ya bar su bata yi hange hange ba, da kyar tayi karfin halin tashi ta koma dakinsu tana jin mugun tsanar Elbasheer, kiran Umar ta gani har uku a wayarta, don a dai dai lkcn ya katse, sake bugowa yyi ta dauka nan ya sanar mata da yana waje, ta fita ta wanke fuska sannan ta dawo ta sa hijab ko Ammi bata gaya ma ba ta fita. Kanta a kasa ta isa gun dakalin da yake xaune ta xauna, murya can kasa ta gaishesa ya amsa yana kallon ta yace "Are you okay Fatima" ta gyada masa kai tace "Yeah" duk abun nan bata yarda sun hada ido ba, tace "Ya jikin?" Yace "Alhmdllh naji sauki, ya su Ammi?" Tace "Suna lafiya lau" da damuwa yace "but you look depress tell me what's wrong dear, ki gaya min don Allah" tayi iya kkrin ganin bata fara kukan dake cin ta ba, tace "Ina son muyi magana da kai pls" kallon ta kawai ya tsaya yi kafin yace "Toh ina jin ki" sai da ta gama gathering din courage dinta gaba daya cikin sarkewar murya tace "Umar kayi hakuri... you knw God plans best, may be we where neva destined to be together...." Mikewa yyi da sauri yana kallon ta, ta ki yarda ta kallesa, a hankali yace "Ban gane ba Amira, what did u mean" ta hadiye abu da ya tsaya mata tace "So nake ka hakura dani don Allah don annabi, don darajar mahaifanka, Allah kuma xai baka warce ta fi ni" muryarta na rawa ta kare, kallonta kawai yake ko kiftawa bbu, ta hade hannayenta tace "For Allah's sake kada kace min A'a kuma kada ka tambayeni me yasa, just tell me so be it" Sosai idonsa ya kada, ya kauda kai na kusan minti biyu, tana sheshsheka tace "Kayi shiru Umar, talk to me plss, ka min abinda nake so, Allah xai mayar maka da mafi alkhairina, for Allah's sake ka min abinda nake so idan har son gaskiya kke min" Juyowa yyi yana gyada kai cikin cracky voice yace "Shkkn Fatima, Allah ya sa hakan shine mafi alkahiri, Allah hada kowa da rabonsa, amma ina fatan xan iya ci gaba da xumunci da su Ammi koh?" yana kai wa nan ya sa hannu ya share hawayen da ya taru idonsa, ta girgixa masa kai hawaye na sakko mata tace "Har ni ma ba da su Ammi kadai ba" kai kawai ya iya gyada mata, cike da karfin hali ta durkusa kasa tace "Nagode Umar, amma ka yafe ni don Allah kar ka bar ni a xuciyar ka" kai ya gyada mata nan ma da karfin hali yace "Na yafe maki" tashi tayi ba tare da ta sake kallonsa ba tace "Nagode sai da safe" daga haka ta wuce ciki da sauri, fadawa kan katifa tayi ta dinga kuka kamar an aikota, tun daga ranan da ta jona rayuwarta da Elbasheer take kuka ita da a da sai tayi watanni bata yi hawaye ba, har dare ya raba ta kasa bacci, tana son tashi ta dauro alwala tayi sallah amma duk jikinta yyi mata nauyi, haske wayar ta yyi ta jawo a hankali tana kallon screen din, message din Umar ne ya shigo, jikinta yyi mugun sanyi ta tashi xaune a sanyaye ta bude message din, "A duk xaman mu Fatima idan har na taba saba maki cikin rashin sani ko akasin haka kiyi ma Allah ki yafe min, nima kuma na yafe maki duk da baki taba min komai ba, ina maki fatan alkhairi a rayuwa, Allah kuma ya albarkaci rayuwar da xa ku yi da El-Basheer in sha Allah, I am wishing you nothing but all goodies that life gat for u Amira, in sha Allah xan koma kano gobe, ban ji dadin baxan ma Ammi sallama ba xan wuce amma idan da rai we shall meet once again in life, I never regret knowing you teemah" content din message din knn, ta tura wayar ta ja bargo ta rufe har kanta. KUNDIN HASKE Haske Writer's Association💡 (Home of Experts and perfect Writer's) *SANADIN K'AWA* NA *khaleesat Haiydar* BABI NA GOMA SHA HUDU 17 5 days later... Sanye take da Hijab har k'asa tana tafiya kamar me tausayin kasa, ba karamin rama tayi ba sai dai haskenta ya fito sosai, kasancewar bata da kudi gunta kuma Ammi bata yi mata tayin kudin mota ba da kafa take tafiyar xuwa gidansu Nafisa, a 'yan kwanakin nan kusan kullum sai Nafisa ta xo gidansu jiya da yau din da bata xo ba duk sai taji ba dadi har ta nemi ixinin xuwa gidan nasu gun Ammi. A dai dai gidan da Husnah ta taba janta su yi lalle ta ga Husnah tsaye su uku, tayi wani uban haske da alaman lalle suka xo yi, da farko still tayi tana kallon ta ko kiftawa babu, Surutu kawai take xubawa ko full stop babu tana fari da idanuwa, cikin ikon Allah kuwa kamar ance ta juyo suka yi ido hudu, lkci daya Husnah tayi tsit ta wani xaro ido tana kallon ta cike da rudewa, Fatima tayi d'an murmushi ta ci gaba da tafiyarta har ta wuce su. Nafisa tayi murnan ganinta sosai, bayan sun shiga daki tace "Inji dai da ixinin Ammi kika fito amma?" Kai Fatima ta gyada mata tace "Na tambayeta" Nafisa tace "Yauwa, gashi har kin kara kyau da kika fara kwantar da hankalin ki kawata, kinga hasken da kika yi kuwa" murmushi kawai Fatima tayi don gaskiyar Nafisa har wani cool beauty ta kara, da damuwa Nafisa tace "Saura kuma ramar nan da yyi maki yawa, ki daure kina cin abinci plss" Fatima bata ce komai ba, Nafisa ta fita ta dauko mata kunun aya da xobo da suke yi na siyarwa a fridge, Fatima na kallonta tace "Kinsan warce na gani a layin ku yanxu?" Nafisa ta xauna ita ma tana kallon ta tace "A'a" Fatima tace "Husnah" xaro ido Nafisa tayi tace "Kai haba, Husnah? Ta dawo kenan, a ina kika ganta?" Fatima tayi d'an murmushi bata ce komai ba, da sauri Nafisa tace "Amma in ji dai baki ce mata komai ba Fatima" Fatima ta girgixa kai tace "Ban ce mata komai ba" Nafisa tace "Kuma ta gan ki?" Gyada kai Fatima tayi tace "Sosai ma, she was just staring at me may be surprise" Nafisa ta sauke ajiyar xuciya tace "Naji dadin da baki ce mata komai ba wllh" Fatima tace "Toh sai kika tsamman kyaleta nayi wai?" Nafisa tace "Noo ba haka nake nufi ba, but kinsan me kawata, wllh ni nasan idan Husnah taji wanda xa ki aura sai stroke ya kusa kamata, kai sai ma ya kamata don ita ke mugun son sa ba ke ba, wllh har karamin hauka sai tayi, kuma ina gaya maki sai ta neme ki nan ba da dadewa ba idan ta samu labarin bikin ku da shi, Kai..... Kinsan kuwa Allah plans best Fatima, dubi fa lkci daya mai kudi matashi ya xo neman ki da aure, wanda kuma kusan ince yasan duk sirrin ki ya kuma san ke wacece yasan meye ke din" wani kallo Fatima ta yi mata tace "Yasan meye ni kamar ya?" Dariya Nafisa ta yi tace "Atoh ya kike son ince, ya san ki in and out, kuma ya dage sai ya aure ki, toh ni Allah na tuba me xai wani dame ki? Idan ma Umar ne kar ki manta rabuwar arxiki fa ku ka yi da shi...." Ita dai Fatima bata ce komai amma duk jikinta ya yi sanyi, yanxu fa ita ba budurwa bace wai, Nafisa ta katse mata tunaninta tace "Toh yanxu kin yarda xa ayi dinner din kawata?" Wani kallo fatima tayi mata tace "Allah ya kiyaye" Nafisa tayi murmushi tace "Toh shkkn, amma don Allah ki sake ranki ki kwantar da hankalin ki kin ji kawata" Fatima tace "Tunda ba ke xa ayi ma aure da axxalumi ba ai dole kice in saki raina" yar dariya kawai Nafisa tayi tace "A'a da axxalumi ne baxai sake waiwayo inda kike ba Fatima" kafin Fatima tace komai wayarta dake hannunta ya fara ring, dubawa tayi taga Elbasheer ke kiranta, ita har ta mance rabon da ta ga kiransa a wayar ta sai dai text shi ma ba wai xancen kirki ba kawai text da xai kufular da ita, ta ajiye wayar gefenta, Nafisa tace "Aa ki dauka plss" jin Fatima bata ce komai ba, Nafisar ta dauka tayi picking ta mika mata, Karba tayi ta sa hands free yyi sallama ta amsa can ciki, yace "Ina kika je?" Buds ido ta yi tace "To ka tambayi spies din naka mana" Yace "Sun sani" tace "Toh why are you asking?" Yace "Saboda baki ce min xa ki fita ba" a takaice tace "That's because kai ba ubana bane" Nafisa da duk bata ji dadi ba murya can kasa tace "Kai Fatima..." Elbasheer yyi murmushi yace "Eh amma kuma xan xama mijin ki soon" tabe baki tayi bata ce komai ba, yace "Why putting d call on speaker?" Tace "That's what pleases me" yace "Uhn to ki gaida kawar ta ki" shiru fatima tayi sai taji gabanta ya fadi, kai anya wannan mutum ne ma kuwa, muryarsa ya katse ta "Yaushe xa ki koma gida?" Da kamar baxa tace komai ba sai kuma tace "Idan na tashi tafiya spies naka xa su sanar da kai" yace "Alryt, ki turo min address din inda kike yanxu" tace "Au to ai na xata spies din suna kofar gida ma yanxu haka, to baxan turo ba" yace "OK then..." Daga haka ya katse wayar, hararata kawai Nafisa take yi tace "Baxa dai ki ji magana ta ba ko Fatee" Fatima tace "Ehh baxan ji ba" Nafisa tace "Ae shkkn" mikewa Fatima tayi tace "Xan yi alwala ban yi la'asar ba na fito" daga haka ta nufi kofa Nafisa ta bi ta da ido, wayarta ta dauka bayan ta fita ta duba call log dinta, El tayi saving number Elbasheer da shi, Nafisa ta shiga gun message da sauri bayan ta sa numbersa ta fara typing din address din anguwarsu ta kuma sa karfe biyar da rabi xata koma gida daga haka ta tura masa yana tafiya kuma tayi deleting ta ajiye wayar da sauri, tasan ko kadan anguwarsu bbu wuyar ganewa kuma har da number din gidan tasa masa.... Fatima na idar da sallah Nafisa ta tilastata ta sha xobo don tace bata son kunun aya, a duk hirar shawarwari kawai Nafisa ke ba Fatima don saura wata daya kacal bikin, karfe biyar na wucewa Fatima tace "Xan wuce Nafiee kar Ammi tayi fushi" Nafisa tace "Ki jira biyar da rabi sai in raka ki" Biyar da rabi saura minti biyar wayar Fatima ya fara ring, kallon wayar ta dinga yi ganin Elbasheer ne, Nafisa ta dauka tayi picking ta mika mata, Fatima ta kai kunne, yace "Gani a kofar gidan" da mugun mamaki tace "Wani kofar gidan?" Yace "Kin fini sani" Nafisa ta karbi wayar ta katse tace "Wai me?" Fatima tace "Rainin wayo mana" Nafisa tace "Toh Allah ya kyauta tashi ni dai mu je in raka ki" daga haka suka fita Fatima ta shiga tayi ma Umma sallama sannan suka bar gidan da Nafisa, sosai gaban Fatima ya fadi ganin motar Elbasheer a waje ta kasa ci gaba da tafiya, sauke glass din motar yyi yana kallon su ta cikin bakar spec din idonsa, Nafisa ma kallonsa take don bata taba ganinsa ba sai lokacin... Ya bude motar ya fito, Nafisa dai ta saki baki ta kasa daina kallonsa don bata taba tunanin Elbasheer ya kai haka a reality ba, sanye yake da kananun kaya, bakar shirt din jikinsa ya haska sa sosai ba kadan ba, rungume hannayensa yayi, Fatima ta sunkuyar da kanta gabanta na faduwa, ta rasa gane me yasa in dai ta gansa sai taji faduwar gaba, Nafisa ta yi karfin halin rike hannunta ta ja ta suka karasa gun sa, yyi murmushin da ya bayyana white set of teeth dinsa yace "She looks surprise.... Which reveals ke kika turo min address without her knowledge kenan" Nafisa ta xaro ido a rude, Fatima ta hade rai tana kallon Nafisar, shafa kansa yyi yace "Anyway I am Bashir Ahmad, can I knw u beta?" ya fadi yana kallon Nafisa, cike da karfin hali tace "Nafisat Musa" yace "Nyc, she is ur frnd kenan" ya fadi yana nuna Fatima, nafisa ta gyada masa kai, yace "Good, amma bakya fada mata gaskiya koh" Nafisa tace "Na me?" Yace "Rashin ji da take mana" Fatima dake hararansa tace "Kai dai ne mara ji, don duk rashin ji na bana cutar mutane kuma bana shiga rayuwar mutane" wara ido yayi yace "Really? Sai xuwa gidan frnds din ki maxa da ku ka hade a media koh?" Narai narai tayi da idanuwanta, ya wara ido yana kallon Nafisa da ta daure fuska yace "Look she started fa, kuma ta wani marairaice min xata yi kuka, sai mu yi tare ai..." Kawai ji suka yi ance "Fatima...." Duk suka juya suka ga Husnah da kawayenta biyu an zizara masu lalle a hannuwa, baki sake take kallon Fatima da Elbasheer a rude kamar idanuwanta xa su fito, sake jakar hannunta da leda tayi ta isa gaban Fatima tana xaro ido tace "Fatima wannan ba Elbasheer din nan bane na Instagram, me ya xo yi nan, me ya kawo sa nan, wajen wa ya xo...." Ae bata rufe baki ba Fatima ta sauke mata wani wawan mari bata bar ta ta farfado ba ta kuma sauke mata wani sannan ta cakumota iya karfinta tace "A ina kika san bni?" Husnah da ta rude ta dinga salati tana cewa "Innalillahi, Kika mare ni, ni kika mara Fatima, mari na kika yi? to wllh xaki gane baki da wayo, sai na halaka ki yau, sai na...." Kamar kiftawar ido har Fatima ta kai ta kasa tana duka iya karfinta kamar an aikota, cixo da haurin da Husnah ta dinga kai mata tana ihu hakan kuma bai yi hindering fatima daga jibgarta yanda ta so ba Nafisa da ta rikice ta dinga rikesu tana salati, shi kansa Elbasheer sakin baki yyi da farko don abun just happened all of a sudden, kawayen Husnah kuwa banda shewa bbu abinda suke suna ja baya suna cewa kar Husnah ta yrda, tuni yan anguwa aka taru wajen, ganin Nafisa ta kasa raba su Elbasheer ya sa hannu ya janye Fatima daga kan Husnah, dukan hannunsa ta dinga yi ta fashe da kukan takaici cike da masifa tace "Ka sake ni malam, ni wllh ka sake min hannu, ka kyaleni inyi maganinta" Husnah da ta samu ta mike baki duk jini ido a kumbure tayi kukan kura ta yo kan fatimar, da sauri ya janyeta ya mayar da ita bayansa yana ma Husnah wani kallo, Fatima ta fashe da sabon kuka tana son kwace kanta ta koma gun Husnah tace "Ni ka bar ni don Allah, plss ka sakeni..." ya dawo da ita gabansa ganin da gaske komawa take son yi kawai ya dagata, xaro ido tayi a rude tace "Nooo, stop it plssss ka ajiye ni mutane..." xagawa yyi yana dauke da ita ya bude front seat ya saka ta ciki ya rufe motar ya danna lock, Nafisa ta sauke ajiyar xuciya, Husnah kam duk ta gigice ta dinga xagaye motar tana kumfar baki "Ba dan ni din ba xa ki san sa, ina ce ni na fara sanin sa kafin ke, ina ce ni na kawo maki shi har gida, ina ce da kyar ma kika yarda kika yi following din nasa ke me aji, Fatima har ni xa ki ci ma amana, ki bi ta bayan gida kina haduwa da Elbasheer, macuciya axxaluma muguwa ko kunya baki ji ba kina hulda da saurayin da ni na hadaku kawai kuyi xumunci ta waya, to wllh wllh yanda na hada ku haka xan rabaku in sha Allah" Elbasheer bai kuma kallon inda take ba don har kansa ya fara sara masa sbda hayaniya, ya bude driver seat yana shiga Husnah ta yo kansa da gudu yana ganin haka ya rufe motarsa ya dage glass, yyi igniting key ya ja motarsa. KUNDIN HASKE Haske Writer's Association💡 (Home of Experts and perfect Writer's) *SANADIN K'AWA* NA *khaleesat Haiydar* BABI NA GOMA SHA HUDU 18 Rufe fuska Fatima ta yi da Hijab ta dinga rera kuka, shi dai bai ce komai ba har ya bar anguwar, parking yyi yana kallonta da mamaki yace "Sannu drammer Queen, ba ma ki da kunya yarinyar nan, haka kawai kin kama yar mutane kin nakada mata duka snn ki xo nan kin cika min kunne da kuka" cire Hijab din tayi a fuska cike da masifa tace "Toh ina ruwanka??" shafa beard dinsa yyi yace "Lallai, Ashe Bruce Lee xan auro gidana" k'in cewa komai tayi, ya wara manyan idanuwansa yace "Kaddai nima haka xa ki je kina dukana idan aka yi auren" nan ma dai ko kallonsa bata yi ba bare ta tanka sa, murmushinsa mai kyau yyi yace "Ita ce kawar taki da ta baki shawarar ki xo gidana knn" murguda baki tayi taki cewa komai ta kara tsuke fuska, dogon hancinta ya ja ta buge hannunsa, ci gaba yyi da driving dinsa, yana kallon titi murya can kasa yace "But ba girman ki bane dambe a titi, you just downgraded me there, ke kika yi damben amma ni naji maki kunya...." a takaice tace "Toh ai ban ce ka xo inda nake ba" ya kalleta ta gefen ido xai yi magana wayarsa ta fara ring, kallon screen din yyi sannan ya daga tare da yin sallama a hankali, ya d'an buda ido yace "Noo, Sorry mum yanxun xan dawo...." Shiru yyi yana sauraren mum din tasa, can ya kalli Fatima a hankli yace "Noo, Fatima na je picking ne, amma kiyi hakuri xan dawo in maki yanxu" ya gyada kai yace "Alryt" sannan ya mika ma Fatima wayar, kallon wayar ta dinga yi murya can kasa yace "Take.... My mother" da kamar baxata karba ba sai kuma a hankali ta sa hannu ta karbi wayar ta kai kunne hade da sallama cikin sanyin murya, daga daya bangaren aka amsa mata, tace "Ina yini Umma" Matar tace "Lafiya lau Fatima, ya ku ke?" Fatima tace "Lafiya lau ya aiki" matar tace "Alhmdllh dear, ya iyayen naki" tace "Suna lafiya" matar tace "Maa sha Allah, Allahu ya sanya albarka, sai ayi ta addu'a kinji" Fatima ta gyada kai tace "Toh nagode" daga haka matar tayi mata sallama ta mika masa wayar, ya amsa ya kai kunne yace "Thanks mum, will be back anytime soon" daga haka ya ajiye wayar ya ci gaba da tukinsa, sai da suka kusa gida yace "Look... Ki saurareni da kyau on a serious note bbu ruwanki da yarinyar can, you just disgraced ur self few minutes ago...." Bata ko juyo ba bare tace komai, yayi parking kofar gidansu yace "Ni dai na gaya maki, if you like pretend u are not hearing, in Allah ya baki sa'a kin doketa daxu next time try that shit xata nakada maki duka ne ba ruwana...." Sai a sannan ta kallesa tace "Mai dukana sai ruwan sama shi ma idan na so kenan, ita din banxa, ai ba ta ga komai ba yanda ka walakanta ni haka ita ma xan walakanta ta don ita ta ja min" buda ido yyi yana kallonta da kyau yace "Walakancin me na maki" tabe baki tayi tace "Bani da lkcn wannan bayanin" ya daga kafada yace "Karkari kice nayi raping dinki koh?" Ji tayi wani takaici ya rufe ta, ya tabe baki yace "Yeah that's just it, kuma auren ki da nake son yi I keep saying wllh taimakon ki xan yi, It will save u d embarrassment on ur 1st nyt" yana fadin haka ya bude motar yace "kinsan me, idan har baki je kinyi wanka da ruwa me xafi ba yanxu ina tausayin abinda xae sameki kafin gobe, ba ke Bruce Lee ba" bude motar tayi tayi wucewarta ko rufe kofar bata yi ba, ya bi ta da kallo yana murmushi. Tun daga wannan rana Fatima bata sake fita ba tana ta xuba ido taga xuwan Husnah gidansu amma shiru shiru har bikinta da Elbasheer ya rage sati daya, a duk kwanakin nan rana daddaya ne Nafisat bata xuwa, kai har suka saba da Elbasheer dake xuwa gidan jefi jefi da yamma, yawanci ma da ita yake labarinsa, nan Nafisah taga Elbasheer is just perfect, kawai dai ta lura ya fiye tsokana ne, Nafisat mamakin halin Fatima take don har lkcn taki daukar shawarar da take bata don har lkcn taki sakewa da Elbasheer, in dai fatima tasa kanta abu bbu me canxa mata ra'ayi . A cikin satin da ake ta shirin biki Fatima tayi mugun daga hankalinta fiye da baya, abinci ma sai an tilastata take ci, ana jibi biki wani kanin Umar ya kirata, bata ma san shi bane bayan ta daga ya sanar da ita waye, Hijab ta sa ta fita bayan ta dau ixini gun Ammi, gaisawa kawai suka yi ya mika mata envelope wai in ji Umar, ta karba a sanyaye, yyi mata sallama ta koma ciki, tare da Nafisa suka bude Envelope din suka ga kudi ne har dubu Hamsin, duk yanda Fatima ta so danne kukan dake cin ta kasawa tayi, Nafisat ta dau kudin ta kai ma Ammi. Yau juma'ah tun da fatima ta samu labarin an daura aurenta da Elbasheer take kuka, bbu irin lallashin da Nafisa da wasu daga kawayensu basu mata ba amma kamar Suna d'a d'a tunxurata, sai da wata kawar Ammi tayi da gaske da ita ta hakura da kukan, kafin rana ta dinga jin xaxxabi amma bata yarda an gano hakan ba saboda karfin hali, Walima aka yi har xuwa yamma sannan aka fara shirin tafiya da ita, motoci lafiyayyu hudu aka turo daga Abuja, nasiha sosai frnds din Ammi suka yi mata, ita dai banda kuka bbu abinda take yi har lkcn ta kasa yarda wai yanxu Elbasheer mijinta ne, cike da karfin hali Ammi ta sa mata albarka daga haka aka fita da ita, ita da su Nafisa da Kanwar Abbanta mota daya suka shiga su suka fara yin gaba kafin sauran mutanen da xa su rakata. Har suka isa gidan bata yarda ta bude fuskarta ba duk jikinta a sanyaye, ga faduwar gaba da take ta yi, Anty Maryam ta xaunar da ita gefen gado tace "Maa sha Allah, Allahu yasa gidan xama ne daughter" ita dai bata bude fuskarta ba bare taga irin dakin da aka shigo da ita tana rike da hannun Nafisat gam kamar xata gudu ta bar ta, lkcn magrib nayi su Nafisa suka je alwala da kawayensu, kawar Ammi ce ta sa ta tashi taje tayi alwalan ita ma, sai a snn ta bude mayafinta a hankali, Nafisa ta nuna mata bathroom din, ta mike a sanyaye ta shiga ta dauro alwala ta fito. Karfe takwas duk suka fara shirin tafiya, kuka ta sakar masu a rikice, Anty Maryam da ta saki baki tace "Ji shashanci to kukan na lafiya ne, ko komawa xa mu yi da ke?" cikin rawar murya tace "Anty don Allah kada ku tafi ku bar ni tsoro nake ji" Anty Maryam tace "Toh Nafisa da Rukayya xa su tsaya tare da ke" Sai a sannan hankalinta ya kwanta, nan su Anty Maryam, maman Hafsa da kawayen Ammi gaba daya driver ya wuce da su bayan sun kuma yi mata nasiha me ratsa jiki, ko minti goma ba su yi da wucewa ba wani motan ya shigo gidan, ita dai gabanta sai faduwa yake tana rike da hannun Nafisa, bayan wani lokaci aka bude kofar dakin hade da sallama, Rukayya ce ta fara gaishesa sannan Nafisa, ya amsa masu gaba daya, Nafisa ta kwace hannunta daga na fatima da ta rufe fuska xuciyarta na bugawa ta mike tace "Toh mu xa mu tafi Fatima Allah ya bada xaman lafiya" Rikota Fatima tayi da sauri har lkcn bata yarda ta bude fuska ba cikin rawar murya tace "Wayyo don Allah kar ku tafi ku bar ni ina rokon ku" Nafisa tayi murmushi tace "Kar mu tafi kuma? to sakeni baxa mu tafi ba, sakeni ki ga" kin saketa Fatima tayi ta rushe da kuka, Rukayya da Khadijah suka dinga dariya suka nufi kofa, Elbasheer dake tsaye har lkcn yace masu "Ku jira parlor xa a mayar da ku gida...." Rukayya tace toh sannan suka fita, Ganin ta ki sake Nafisa ya karasa kusa da su fatima na ganin haka ta bar wajen da sauri cikin kuka take cewa "Ni ka kyaleni wllh binsu xan yi" Nafisa tayi kkrin danne dariyarta ta samu ta fita dakin da sauri, jawota yyi jikinsa ya kwantar da ita kan gado yana kanta, mutsu mutsu ta shiga yi a tsorace xata kwace kanta, ya daura lips dinsa kan dogon hancinta yana kallon kwayar idonta, hawaye ta shiga yi, yyi murmushi ya mike ya fita ya kulle kofa ta waje, dubu ashirin ya ba su Nafisa ya ba driver makulli ya mayar da su gida. Bedroom dinsa ya shiga yyi wanka ya fito, ya kusa minti ashirin yana dube dube a laptop kafin ya kashe ya sanya jallabiyarsa ya fita dakin, A takure ya sameta can karshen gado bacci ya dauketa, ya karasa kusa da ita ya xauna yana kallon ta, hannunta ya kamo a hankali, da sauri ta bude ido ta mike ta warce hannunta, jawota yyi jikinsa ya rungumeta gam, cikin rawar murya tace "Don Allah ka sake ni bana so" lips dinsa ya kai kunnenta ya lumshe ido murya can kasa yace "Billah.... I married you because I love u Fatima" KUNDIN HASKE Haske Writer's Association💡 (Home of Experts and perfect Writer's) *SANADIN K'AWA* NA *khaleesat Haiydar* BABI NA GOMA SHA HUDU 19 Hawaye kawai take, ya sassauta rikon da yyi mata a hankli yace "To na kyaleki...." daga haka ya saketa gaba daya ya tashi, kofa ya nufa ya fita ta boye fuskarta kan gado tana kuka a hankali, Ba a dau lkci ba ya dawo dakin rike da plate din gasasshen kaza da madara me sanyi, ajiyewa yyi nan kan lallausan rug din dakin, yana kallon ta yace "Come down" daure fuska tayi ta mak'e kafada tana goge hawayen idonta, tashi yayi tana ganin haka ta bar inda take da sauri, ya bi ta bata ankara ba sai gani tayi ya dauketa, ta xaro ido tace "Wayyo ka bari plss" bai direta ko ina ba sai kasan rug din ta takure gu daya ta jingina da gado, duk yanda yyi da ita ta ci naman kin ci tayi, tsayawa kallonta yyi, ta wani kauda kai, d'an murmushi yyi ya bude drink din ya xuba a cup ya kai baki ya kurbi kadan ya jawota lkci daya ya hade bakinsu, duk mutsu mutsun ta bai kyaleta ba sai da ya tabbatar ya juye mata madaran gaba daya a baki ta hadiye, lumshe ido yayi ya fara kissing dinta, lkci daya kuma ya janye bakinsa, a rikice ta fara kokarin mikewa ya kamata ya dau drink din ya bata yace "Gashi idan ba haka ba in kara...." Da sauri ta karba, ya wara manyan idanuwansa yana kallonta, sai da ya tabbatar ta sha me yawa sannan ya bari ta ajiye drink din, ya dau nama ya mika mata, goge hawayen da ya sakko mata tayi ta karbi naman hannunta na rawa, kadan ta ci ta marairaice masa tace "Na koshi wllh" bai ce komai ba ya nuna mata plate ta ajiye sannan ya dau naman da drink din ya fita, Sai a snn ta tashi a sanyaye tana goge bakinta don har lkcn ji take kamar bakinsa na nata, abinda ba a taba mata ba duk tsawon rayuwarta, Bathroom ta shiga ta wanke baki da mouthwash dake nan ko xata daina jin abinda take ji, tana son yin wanka amma tana tunanin kayan da xata sa, haka nan dai ta yi wankan daga karshe ta maida kayan jikinta ta fito, xaune ta gansa gefen gado da laptop, ya bi ta da ido har ta iso kan rug kamar munafuka ta xauna tana satan kallonsa, sae da ya ga xata kwanta a kai yace "Nan xa mu kwanta?" bata tanka sa ba banda mugun faduwar da gabanta yyi, yace "Ohk then" kashe laptop dinsa yyi ya mike ya kashe wutan dakin ya dawo kan rug din shi ma, tashi tayi da sauri ya rikota, a rikice tace "Na shiga uku don Allah ka bari ina rokonka" d'aga ta yyi ya kwantar kan gado ya kwanta kusa da ita ya jawota jikinsa murya can kasa yace "Amma ba da heavy wears din nn xaki yi bacci ba" bai jira tace komai ba ya xuge zip din rigarta ta xaro ido a rude, bata kai ga cewa komai ba ya cire rigar ya ajiye, sannan ya cire skirt din ya barta daga ita sai inner wears, nonnokewa ta dinga yi jikinta na rawa take cewa "Don Allah Don annabi ka rufa min asiri" ya kwantar da ita kan faffadan kirjinsa ya lumshe ido yana shakar da'dd'adan kamshin dake tashi a gashinta murya can kasa yace "Sleep" kasa baccin tayi tsabar tsoro ga kamshinsa da ya cikata, sai bayan kusan minti talatin baccin ya dauketa. Ji tayi ana jan hancinta ta bude ido a hankali ta gansa xaune gefenta ya wara mata ido yace "Tashi lkcn sllh yyi" daga haka ya mike ya fita dakin wanda da alama masallaci xa shi, tashi tayi xaune tana kare ma dakin kallo, ita dai tasan wannan furnitures din ba lallai wanda aka yi mata bane a gida, a hankali ta yaye bargon jikinta ta sauka kan gadon ta duba inda kayanta yake ta dau xani ta daura ta shiga bathroom, wanke baki tayi, tayi wanka ta dauro alwala ta fito, tana xaune kan darduma bayan ta idar da sllh ya shigo dakin, xaunawa yyi gefen gado idanuwansa a kan wayarsa dake hannunsa yana operating, satan kallonsa tayi dai dai lkcn da ya juyo suka hada ido, tayi saurin dauke kanta, tashi yyi ya dawo kusa da ita ya xauna kan darduman, xata koma baya ya riketa yana kallon kwayar idonta murya can kasa yace "Good morning wife?" Turo baki tay taki cewa komai, ya lumshe ido yace "How was ur nyt?" nan ma ba ta ce komai ba, ya matsa hannunta, yar kara tayi ta bata fuska kamar xata yi kuka yace "Answer me now" kamar xata yi kuka tace "Ina kwana" yyi mata wani sanyayyen murmushi a hankali yace "Lafiya lau baby" tashi yyi ya dago ta suka koma kan gado, ya kwanta ya jawota jikinsa ya lumshe ido, bata yi resisting hakan ba, bayan kusan minti goma ta dago kai a hankali tana kallonsa, bacci taga yake, ta tsura ma long lashes dinsa ido, a hankali ta sauke idanuwanta xuwa kan dogon hancinsa snn lips nasa, haka kawai gabanta ya fadi, ta mayar da dubanta kan lallausan bakin gashin kansa dake ta sheki, komai nasa is just different, a hankali ta xame jikinta ta koma can karshen gadon tayi lamo. Ba karamin tsorata tayi ba jin an rungumota ba lkci daya kuma ya juyota suna facing juna, ta xaro ido tana kallonsa, har lkcn idonsa a lumshe suke bata dai ce komai ba kuma bata janye jikinta ba bata kuma san sanda bacci ya dauketa a haka ba. Danna bell da aka yi ya farka da ita wajajen karfe takwas, ita kadai ce kwance kan gadon ta mike ta shiga bathroom ta wanke bakinta, har xata fito kawai tayi deciding ta sake wanka, bata wani bata lkci ba ta fito daure da sabon towel din da ta gani bathroom din, da sauri ta karasa kofa xata rufe da key taji an bude, dukawa tayi a tsorace tace "Wayyo shiryawa xan yi" ya wara ido shima ya duka gabanta yace "Wayyo ban hana ki ba ai" kin dago kanta tayi, lkci daya ya daga ta ta xaro ido kamar xata yi kuka tace "Don Allah ka rufa min asiri plss" yace "To na rufa maki, shirya ki same ni a parlor yanxu" daga haka ya juya ta bi sa da ido gabanta na faduwa har ya fita ya kulle kofar, daya daga mayukan dake gaban mirror ta shafa tayi amfani da turarurrukan dake nan ma sannan ta fiddo wani riga da skirt da aka dinka mata kafin biki ta saka ta dau Hijab ta sa a kai taje can karshen gado ta xauna, bude kofar dakin aka yi ya shigo ya rungume hannayensa yace "I know.... get that Hijab off now" ta mak'e kafada ta hade rai tace "Noo" wani kara tayi ta sauka gadon ganin ya nufo ta, bai kyaleta ba sai da ya cire Hijab din ya na rike da hannunta suka fita, Abinci ne tsakiyar parlon tun daga kan wainar shinkafa da miyar taushe, pepper soup na kayan ciki, ruwan Lipton da yaji kayan kamshi, fried potato da egg and plantain, sannan ga bread, ko wanne kuma bbu yawa, tun tana noke masa tana kin cin abincin har ta sake ta ci dankali da kwan saboda takurata da yyi, shi bai wani ci komai ba a gun banda ruwan lipton da pepper soup din, daga karshe ya kwashe duk abincin yayi hanyar kitchen da su ta bi sa da ido, a hankali ta mike ta dau sauran ta bi bayansa, ya karba bakin kitchen din yace "Noo ba sai kin ba kanki wahala ba baby" daga haka ya ja ta suka komo parlor yace "Xa mu je can gida ki gaida mum dita, don haka ki je ki canxa kayan nan yanxu" turo baki tayi bata ce komai ba ya ja bakin sannan ya kuma janta xuwa dakinta, da kansa ya fiddo mata da kayan da xata sa, bata yarda ta shirya ba sai da ya bar dakin, ba laifi ta dan shafa powder ta sa wet lip kan pink lips nata sannan ta sa Eye pencil, bbu yanda bai yi da ita kan ta sa gyale ba taki dole ya bar ta da Hijab dinta har kasa, shadda ce fara jikinsa banda satan kallonsa bbu abinda take ita kanta bata san me yasa take kallonsa a sace ba har suka shiga mota suka bar gidan, Tarba mai kyau mahaifiyarsa da kanninsa mata biyu suka mata, irin tarban da ba ta taba xato ba, his mum is more than kind, a nan kuma ta gano asalin inda Elbasheer ya samo kyansa don mahaifiyarsa kyakkyawar bafillatanar literate ce, kusan duk kawayen mum din tasa da yan uwanta gaba daya gidan suka xo ganin fatima, duk ta rasa inda xata sa kanta don kunya, mahaifiyar tasa na lura a takure take a parlorn tasa autar ta Seeyama ta kai ta bedroom dinta, shi dama tuni ya bar gidan, a yanda kuma fatima ta lura shima yana da kunya sosai don bai yrda sun hada ido da kowa a gidan ba sai wani sinne kai yake har ya tafi, kusan karamin walima aka yi a gidan don ko ina na gidan cike yake da jama'ah, haka cousins dinsa suka dinga shigowa dakin Hajiya Aisha ganin Fatima, ita dai duk jikinta yyi sanyi don tasan kilan basu san daga wani irin gida ta fito bne shi yasa suke mata fara'a haka, suna gidan har dare, kuma Mumy ce ta tsayar dasu domin fatima ta gaida Abban Elbasheer, Abban nasa na dawowa kuwa mum ta kira Elbasheer din ya dawo gidan, xuwa lkcn kuma duk an watse sai yan uwa na jiki da suka rage, Har parlorn Abban Mum tayi ma fatima iso, Elbasheer na biye da su a baya, fatima ta durkusa kanta a kasa ta gaishe da dogon dattijon bafillatanin dake xaune parlorn cikin sanyin muryarta, ya cire glasses din idonsa ya amsa da fara'a yana mata sannu da xuwa, Elbasheer dai na xaune d'an nesa da su bai kuma yarda ya dago kai bare ya hada ido da iyayen nasa ba, nasiha sosai Abban nasa yyi masu daga shi har ita, daga karshe mum ta daura nata ita ma, duk yanda fatima ta so k'in yarda kwalla ya xubo mata hakan bai yiwu ba, Abba ya mike ya dauko sabon darduma da al-qur'an ya ba mum ta bata, mum ta mika mata, fatima ta karba hannu biyu a hankali tace "Nagode Abba Allah ya kara girma" yace "Ameen, Allah ya sanya albarka ya kauda fitina tsakaninku" kasa cewa komai tayi tana goge idonta, mum ta daga ta, tayi ma Abban sai da safe sannan suka fita, sai a snn Elbasheer ya mike yyi masa sai da safe shi ma sannan ya bi bayansu, har mota mum da kanuwarta da kannin Elbasheer suka rakasu, hawaye kawai fatima take taji kamar kar su bar gidan, bata taba xaton xa su karbeta haka ba a gidan, Elbasheer yyi ma small mum dinsa da mumy sai da safe ya daga ma sisters dinsa hannu sannan ya ja motar suka bar gidan, sun yi nisa sosai ganin kuka take a hankali, yyi murmushi yace "Uhn, to ko in mayar da ke ne gidan?" Ta kallesa muryarta na rawa tace "Ehh" dariya yyi yace "Toh sai ki samu ciki da wuri in mayar dake can har ki haihu" wani kallo tayi masa ta kauda kai, yace "Yeah" suna isa gida ruwan wanka ya fara hada mata a bathroom dinta, sau daya yyi mata magana ta mike a sanyaye ta shiga bathroom din, a can ta cire kayanta snn tayi wanka, ko da ta fito baya dakin, ta fiddo dogon kayan baccinta ta sa sannan ta shige duvet bbu bata lkci kuma bacci ya dauketa. KUNDIN HASKE Haske Writer's Association💡 (Home of Experts and perfect Writer's) *SANADIN K'AWA* NA *khaleesat Haiydar* BABI NA GOMA SHA HUDU 20 Ranan da ta cika kwana hudu gidan Elbasheer tana kitchen tana wanke plates din da suka yi lunch shi kuma yana kwance parlor kan 3seater, ganin bai biyota kitchen din ba yasa ta gane bacci yake, shi dai ko kadan bacci bai yi masa wahala ta lura, a ranta kuwa mamaki take dama ana likita mai shegen bacci, bata taba sanin shi likita bane sai a xamanta na kwana hudu a gidan, har lkcn fatima taki sakewa da shi, duk da yanda yake janta jiki, ko kadan kuma baya nuna ma ya ji haushin abinda take masa, sai ma ya mayar da ita abar xolaya, idan kana son kaga tayi kicin kicin da fuska to dare yyi ko kusa da ita bata yarda ya xo, duk da wani sa'in ma kafin goma yyi bacci. Danna bell taji anyi, ta d'an yi jim don tasan sai biyar kanninsa ke kawo dinner, dauraye hannunta tayi ta fito parlor, taga idonsa biyu yana kallon kofar parlorn, ganin ta nufi kofar yace "Noo don't worry I will do that" ta juyo ta kallesa tace "Not when you are sleeping all day like a pregnant woman" dariya yyi yace "Yau xa ki dau cikin kema sai mu hadu muyi ta baccin" bata ko kallesa ba ta bude kofar, still tayi tana kallon Husnah dake tsaye bakin kofar, Husnah ta fashe da kuka tace "Amman ke kam butulu ce fatima, mu sha gwagwarmayar nan tare amma lkci daya don kin samu shiga ki kama ni ki nakada min duka ki ci min mutunci, dubi irin gidan da kike ciki ni ina gidanmu ko matayi babu, sa'ad din ma ya daina xuwa, Haba fatima halaccin da xa ki min kenan, ki tuna yanda na ta so takanas na xo gidanku ranan na kawo maki bawan Allahn nan ki yi following a Insta kika ta min walakanci ranan wai ke kina da aji, daga karshe na lallaba ki ki ka yi following dinsa, amma wai nice na xama abar tsanar ki...." Tana kai wa nan ta rushe da matsanancin kuka, fatima dake ta controlling kanta calmly tace "Husnah ki fita gidan nan kada in maki abinda ke raina...." Husnah ta tsagaita kukan da take a fusace tana huci tace "Shege ya fasa, ance maki tsoron ki nake ji fatima? to wllh babu inda xanje yau sai kin gaya ma Elbasheer gaskiyan yanda kika hadu da shi, yau sai na tona komai, kuma abinda na hada xan raba yanxu" dariya Fatima tayi tace "Toh me kike jira ae bata lkci ma kike, wllh wllh kika bari na sakko nan sai dai inna ta haifi wata" Elbasheer dake tsaye bayan fatima duk yana kallon ikon Allah ya fito ganin borin da Husnah ta fara har ta daure gyale a kugu, ya juya yana kallon fatima strictly yace "I don't want to hear a word from u again" kauda kai tayi bata sake cewa komai ba, Husnah ta dinga kundume kundume, ya dakatar da ita yace "Jira...." Shiru ta yi tana huci, lkci daya wasu hawaye na sakko mata yau ga ta ga Elbasheer amma wai a matsayin mijin fatima, wai taya hakan ma ya faru, garin yaya.... Muryarsa taji yana cewa "I want nothing but the truth, ki gaya min da farko me yasa kika sa kawar ki tayi following dina?" A takaice tace "Don mu samu kudi" yace "Haba" ta fashe da kuka tace "Wllh, gata ka tambayeta ae ba don kuyi aure muka yi following dinka ba" yace "Good, ina xuwa" kallon fatima yyi yace "I repeat... Bna son jin bakin ki" daga haka ya wuce ciki, Husnah ta marairaice tana shessheka tace "Fatima kada ki mance kawancen dake tsakaninmu, kar ki min haka fatima, burin mu kenan ni dake a rayuwa gashi ke kin samu, Fatima ki tausaya ma rayuwata ki yarda nima ya aureni mu xauna tare mu ci gaba da kawancenmu babu mai jin kanmu don Allah Don annabi fatima...." Wani mugun faduwan gaba fatima taji, nan da nan taji abu ta tokarar mata kirji, xuciyarta ya fara bugawa da sauri da sauri, xata yi magana ta tuna abinda yace mata, wani matsiyacn kallo tayi mata ta juya ta shige ciki ta banko kofa ta sa key, jijjiga kofar Husnah ta dinga yi tana cewa "Wllh yanda ya aure ki nima haka xai aureni don na ma fi ki sonsa" fatima da taji xuciyarta na suya ta nufi sama da sauri suka kusa cin karo a stairs rikosa tayi tace "Baxa ka je ko ina ba" ya buda ido da mamaki yace "Sallamarta xan yi" bata san lkcn da ta fashe da kuka tace "Ni baxa ka je ba gwara ka kira masu gadi su fitar da ita" tana fadin haka ta ja sa xuwa sama, ya kama hannunta yace "Wait fatima, to mu je tare I just want her to go forever" yana fadin haka ya ja ta xuwa kasa, ta dinga binsa xuciyarta na bugawa, tun kan ya isa gun kofar ya dinga jin abinda Husnah ke cewa, yyi murmushi ya kalli fatima da ta wani hade rai, fixge jikinta tayi hawaye na sakko mata yaki sakinta har ya bude kofar, Bandir din kudi har uku ya jefa ma Husnah yace "Ga su ki dauka, daga yau kuma bana son sake ganin ki a kofar gidana, ina ce don su dai kike nemeni a Instagram? To na baki masu yawa ki fita rayuwar fatima, duk kika sake dawowa anguwar nan to God who made me xan sa a daure ki" Ta fasa ihu tace "Wayyo na shiga uku, Wllh ita ma ka bata su sai ka sallameta ai dalilin da yasa ta yarda tayi following dinka kenan, ita ma wllh ka bata kudin ka sallameta" tana kuka ta kare maganar, Elbasheer ya kwalo ma masu gadi kira, suka taho da sauri yace "Ku fita da ita kuma kar a sake barin ta shigo gidan nan" yana fadin haka ya rufe kofar, fatima da har lkcn xuciyarta bai dawo dai dai ba ta janye jikinta ta wuce sama ya bi ta da ido. Daren ranan tana gama shirin kwanciya ta hau gado ta rufe har fuskarta, Elbasheer dake xaune yana danna laptop ya kalli agogo yaga karfe goma ya wuce, mikewa yyi ya kashe laptop din ya ajiye ya karasa kusa da ita ya xauna ya janye bargon hade rai tayi tana kallonsa, yace "Yau kwanan ki biyar gidan nan, sai yi kike kamar baki san meye aure ba kina gwara kaina koh?" Sosai ta daure fuska taki cewa komai, ya shafa kansa yace "Uhn kawai dai don kawar nan taki bata da qualities da ya kamata Allah da xan raba fitinar dake tsakaninku kawai in Aurota nasan ita baxata dinga pretending bata san meye aure ba" mikewa fatima tayi ta xauna tana kallonsa, yace "Noo kwantar da hankalinki, bata da qualities din dama Nafisah ce me su but....." Ita kanta bata san lkcn da ta saki kuka ba, ya riko hannunta da sauri yace "Noo I knw she's ur frnd" mikewa xata yi ya jawota ya rungumeta hade da lumshe ido yana shakar kamshinta mai dadi, a hankali ya kai bakinsa kunnenta yace "Naga kinyi akwala tashi dauko Hijab din ki muyi sllh mu roki Allah yyi mana tsari da mutane irinsu Husnah a rayuwar aurenmu" mikewa tayi a sanyaye tayi yanda yace ya bi ta da kallo yana murmushi, raka biyu ya ja su, ya jima yana addu'o'i daga karshe ya shafa ya dago ta ya rungumeta yace "My beautiful wife" a hankali ta janye jikinta ta tashi ta hau saman gado ta rufe ido, tana jin ya kashe wutan dakin ya hau gadon ya dawo kusa da ita ya jawota jikinsa murya can kasa yace "No words plss...." tun tana nonnoke masa har dai ta hakura amma ko ina na jikinta rawa yake, duk a mugun tsorace take, bayan mintuna da yawa sun gushe ta rikesa cikin rawar murya tace "Don Allah ka bari plss" ya lumshe ido cikin sanyayyen muryarsa yace "Don't forget you are nt a virgin as you've said, so it won't hurt" shiru tayi lkci daya jikinta yyi sanyi, a hankali ta sakar masa kuka tana kkrin tashi yaki barin tayi hakan, murya can ciki yace "Noo, you just relax" Bata iya tace masa komai ba hawaye na sakko mata har da shessheka jikinta na rawa ta kuma rirrikesa tace "Nooo..." lkci daya ta sakar masa wani kuka yyi saurin rufe bakinta, hawaye masu xafi suka dinga sakko mata, ganin how pained she was yyi releasing bakinta, a hnkli yace "And finally.... I had access to ur..... pride" Washegari a hankali ta bude idonta jin hannu a goshinta, lallausan murmushi ya sakar mata, tayi saurin rufe kumburarrun idonta, ya dago ta ya xaunar a hankali yace "You've slept for too long baby, baccin ya isa haka......" Bata ce komai ba bata kuma bude idon ba, yana rike da hannunta yace "Hope kan yyi sauki sosai yanxu?" A hankali ta gyada masa kai, ya lumshe ido ya manna mata kiss a lips dinta yace "Am soo sorry Fatima, I hurt you much" daga haka ya mike tsaye ya dagota, da sauri ta bude ido a tsorace amma bata ce komai ba but she just don't want to imagine hw she felt hours back da tayi kkrin tashi lokacin, ta rike hannunsa a mugun tsorace yace "C'mon baby no pains I assure you" fortunately kuwa bata ji komai ba duk da fa akwai sauran ciwon amma kadan, har lkcn jallabiyar da tayi sllh ne jikinta, ya jawota jikinsa ya rungumeta ya lumshe ido a hankali yace "Billah I love you Fatima, be mine now and for ever, I just love you...." hawayen dake makale idonta ya sakko ta kasa ce masa komai, ita kam Sanadin kawa taga jarabawa, ciki har da kaddarar Elbasheer na kasancewa abokin rayuwarta kamar yanda take mafarki a can baya, bata ankara ba sai ji tayi ya dauketa sai bathroom ta rikesa gam, da kansa ya shirya ta bayan sun fito sannan ya kawo mata breakfast har daki don ya kira mum ta aiko masu, da kyar take cin abincin don d'an xaxxabin da tayi daren jiya yasa bakinta bbu dadi, yana kallon kwayar idonta da har lkcn basu dawo dai dai ba a hankli yace "Ain't you surprise..." Tayi kasa da idonta murya can kasa tace "Yes I am surprise I was stil a virgin" murmushinsa me kyau yyi yace "Shud i tel you hw and why?" Tuni idonta ya kawo ruwa ta gyada masa kai tace "Yes" ya lumshe ido yace "Baby you where too young, too beautiful too innocent to be deflowered just like that, I just couldn't, my heart melt for you that very moment, and you totally took away the heart when I found that you are d most neatest poor girl I have ever come across....." kamo hannunta yyi yace "Tsaftarki baby, you where clean in every aspect, I love cleanliness, it's next to godliness...." Yana kaiwa nan ya jawota jikinsa ya rungumeta tightly yana sumbatar gashinta ta lumshe ido tana murmushi wani mugun sonsa na fixgarta. Alhamdulillah a nan na kawo karshen gajeran labarin nan mai taken SANADIN K'AWA wanda Kungiyar haske ta dau nauyin kawo maku. Mata masu hali irin na Husnah da fatima sai ayi hattara da samarin Media, idan fatima taji dadi karshe to ba lallai naki ya kasance haka ba, don haka it's better mu raba kanmu da wahala yan mata. My next novel after Noorul Huda loading in few days time..... But nima fa Benz din nan dai da writers ke siya kwanan nan xan siya kuma sai fans sun yi assisting dina😆 so where are you fanz patronize ur Novelist, you've got to trust my books.