[9/18, 9:15 AM] ANTY AISHA MMN TEDDY: _11💚🧸_ _*Alhmdulillah alah kulli khal, Don Allah Kar ki fitar mun da littafin nan saboda kasancewar labarin na kuɗi ne , Mmn teddy na godiya ga miliyoyin masoyan ta a duk inda suke ,wanda na sani da wanda ban sani ba , ina godiya Allah yabar ƙauna...Regular payment ₦300 vip pyment ₦500 special₦1000 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta wannan number 08081202932*_ *** Saurin juyowa Hjy Juwairiyya tayi ,don bata ga shigowar shi ba sai maganan shi da sukaji daga Sama". Ban fahimce ka ba Khamal me kake nufi? Na sallameta fa nace, kai kuma sai kace ka ɗauke ta aiki , baxan zauna da wanda shigowan ta gida yake nema ya zama mun ɓarna da tangarɗa ba... Momy....! Ya kira sunan ta cike da yin ƙasa da na shi Muryar yana kama hannayen ta da har a lokacin da takardar sallamar Sumayya daga aiki . Ɗayan hannun sa yakai yana amsan takardar dai dai Hajiya Juwairiyya na juyawa h Fuuuu tana fichewa daga kitchen ɗin . Duƙawa Sumayya tayi tana wani irin kuka mai saukar da ajiyar zuciya tare da shashsheƙa , wayyo Ni rayuwa, wannan wacce irin rayuwa nake ciki ? A yau nafi jin kyawa tare da zafin rashin sanin dangi na da mahaifina , tabbas inda ina tare dasu baxan zo aikatau ba duk talaucin su kuwa , amma yau gashi har takarda ake bani na gadara na bar cikin gidan aikatau da awata za'a na rinƙa biya na dubu goma sha biyu , ya zanyi dole nayi haƙuri idan na bar nan ina xani ? Umma na fah? Wa zai bata abincin da zata ci? . Muryar sa taji cikin wani irin rainin hankali yana cewa " wai kuka kike yi? ...ɗago da idanun ta tayi da suka kaɗa sukayi jah fuskar ta yayi wani jah har pink yake yi abun ka ga farar fata". Wani murmushi yayi mata mai kama dana mugun ta kana yace " Ai baki fara kuka ba, xadai ki fara! Ina kuɗin da kika ɗiba? Dama ke ɓarauniya ce??. Rintse ido Sumayya tayi da ƙarfi ,tana jin wani irin tuƙuƙi a zuciyar ta...kina da iyaye kuwa? A tunani na mai iyaye wanda suka bashi tarbiyya baxai taɓa aikata irin abubuwan da kike aikatawa ba , iyayen ki indai aƙwaisu basu baki tarbiyya b....Kamin ya rufe bakin shine yaji saukar yatsun ta a kumcin shi tassssss tana ɗaukar ruwan jug tana watsa mawa fuskar shi ,dai dai A idon Binafa da shigowar ta kenan Kitchen ɗin don Daddy ya fita. A wani irin zafafe Binafa ta ƙarako Kitchen ɗin tana damƙo Sumayya tana fara ƙwalleta da mari ta ko ina , wanda zubewa Sumayya tayi na azaba tana sa kuka mai ban tausayi , cikin wani irin murya na karaya da komai take faɗin " Umma na zaka zaga? Me tayi maka? Me yasa Ni baxaka zageni ba sai ka zagi Umma na?. Ya zaga dan uban ki keɗin banza waye dangin naki duka , ke da baki da asali , ai naji tarihin ki a wurin Hjy Juwairiyya , waya sani ma ko ke shegiyace baki da Uba , don dama ɗan shege baya da halacci shi yasa tun yanxu kika fara nuna mana halinki .... Wallahi daganan bazaki wuce ko ina ba sai gidan kaso. Binafa ke maganan tana danna wayar ta alamun kirar jami'an tsaro...Ke Binafa kyaleta! Cewan Khamal cike da mmki yake kallon Sumayya ,wannan shine karo na farko da wata mace ta taɓa saka hannu ta mare shi, a idon ta ba tsoro babu nadama. Faɗi ma take ya zagi Umman ta ne . Kallon shi Binafa tayi cike da haushi tana buga ƙafa ƙasa haɗi da saka kukan haushi tana cewa " Yah Khmal yanxu wannan ƴar matsiyatan ne zata mareka kuma kace na barta?". Lips din shi ya taune da ɗan ƙarfi yana cewa" That's what I said...Kar ki máta komai...yana faɗin haka ya fiche daga Kitchen ɗin . A coridour ya tsaya yana ɗaukar wani remote karawa naga yayi a bakin shi yana cewa " Kazo yanxu ina jirar ka a apartment ɗina. Turus Binafa tajah ta tsaya wacce ta biyo bayan sa don bata yarda a rabu da Sumayya taci banza ba. Shigowar Masu tsaron gidan securities yasa Binafa murmusawa don tasan tabbas kashin Wannan yarinya da kallo ɗaya taji ta tsaneta ya bushe a hannun Khamal , shi da bakayi masa ba ya yayi ,bare kayi masa ?". A bakin falon sa ta laɓe taji yana sanar mawa securities cewan bai yarda Sumayya tabar gidan nan ba , sai sun sanar masa , kar suyi kuskuren barin ta ta fita gidan nan , idan sukayi kuma sun san sauran!. Dariya Binafa tasa tana nufar apartment din Hajiya Juwairiyya da sauri don ta sanar mata halin da ake ciki tsakanin Sir Khamal da sabuwar mai aikin ta". Zama yayi tsawon lokaci yana nazarin wani zarra Wannan yarinya ta samu har take marin sa ,bayanan har da watsa masa ruwa a fuska?". Tabbas sai baiwa ta fita daraja a gidan nan , Umman naki da kike ƙira sai kin mata ƙaura na tsawon lokaci , da akwai yiwuwar ma ta fara manta da kamannin ki. *** Diyana ce zaune tana aikin shafe jikin ta da mayuka masu tsadar gaske ,wanda har suma kwanciya yakeyi a jikin ta na hutu...Abdulfatah ne ya shigo ɗakin fuska a kumbure hancin sa ya koma kaman rabin fili. Murmushi tayi a zuciyar ta tana da rawa da cewa " Gobe bani ba ka ƙara kuskuren dukan wata mace , banda iskanci don ina matar ka sai duka ? Ko aka ce maka Ni jaka ce?". Sannu fah da dawowa! Tayi masa maganan tana kallon sa cike da bariki .mmki ne yasa shi kasa bata amsa ,takaishi station a masa dukan fitar rai , taje wai tasa a yi belin shi da kuɗin ta, kuma yanxu tazo tana masa sannu!. Ganin bai tanka mata bane yasa ta miƙewa tana cewa " Bari kagani Ni ina da Abinyi , na tafi nemo abun da xan sa a ciki na,tun da mijin ya koma matan, matan ta koma mijin, tana faɗa masa haka ta ɗauki mayafin ta tana ficewa daga falon nata tare da barin gidan baki ɗaya ..... **** Zaune yake a dining room yana gyara kunga ɗin hannun shi ,wanda kaman kullum shigan ƙanunan kaya ne a jikin sa , Cike da kulawa Mahaifiyar tasa ta aje bowl ɗin hannun ta a table tana rungume shi da cewa " Fahad ka tashi lafy?". Kallon ta yayi yana murmushi kana yace ' lafy mom kefa?". Alhmdllh , Remote controller ta ɗauka tana magana da cewa " Nuwaira tazo ta gabatar mawa Fahad da karin kumallon sa. Shiru Fahad yayi baice komai ba har Nuwaira tazo da rawar jiki tana basa Barka da safy. A ciki ya amsa ta yana kallon yanda take seprting komai , sai da ta gama tsaf sannan ya ɗago yana kallon Momyn nashi da cewa " Mom bana buƙatar koman ta , Plz a chnja ta bana buƙatar ta batayi mun ba. Yana faɗin haka ya miƙe yana takawa cike da izza yabar su nan baki sake. Kallo n Nuwaira mom Fahad tayi kana tace " Jeki haɗo kayan ki ina jirar ki a falo. Haɗa hannayen ta biyu Nuwaira tayi tana roƙon Hajiya ,amma ta wuce ta babu alaman tausayawa tun da ɗan lele yace bai ra'ayi itama bata yi hummm . *** Sumayya ko bayan ta gama cin kukan ta ne ta miƙe tana nufar farfajiyar gidan , Ita dai ta lura da yanda mutanen gidan kowa ke bin ta da wani irin kallo da ta kasa gane na meye? Nufar tamfatsetsen gate ɗin tayi nan take taga wani security fuska babu sassauci ya dakatar da ita.......... _Littafin na kuɗi ne normal group ₦300 vip group ₦500 spc ₦1000 zaki iya turo da katin MTN ta wannan number 08081202932 ko ki tura ta wannan account details...6037312299 Mohammed A'isha keystone bank Idan Vtu trnsfer ne kiyi ta wannan number 09061466409_ _Aunty Aisha uwr teddy_ [9/18, 3:34 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: _12💚🧸_ _*Alhmdulillah alah kulli khal duk kan godiya ya tabbata ga Allah maɗaukakin sarki da ya bani damar cigaba da yin maku wannan littafi daga inda muka tsaya na free page ,Yanda na fara wannan lafiya Allah ka bani ikon kammalawa lafy alfarmar nabiyul ummati...Don Allah Kar ki fitar mun da littafin nan saboda kasancewar labarin na kuɗi ne , Mmn teddy na godiya ga miliyoyin masoyan ta a duk inda suke ,wanda na sani da wanda ban sani ba , ina godiya Allah yabar ƙauna...Regular payment ₦300 vip pyment ₦500 special₦1000 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta wannan number 08081202932*_ *** Bawan Allah me ya faru? Wani abu ne fita zanyi! Sumayya ke maganan tana ware idanun ta ga Secutin da fuskar sa ɗaure tamau yace " Umarni ne daga hannun Oga Khamal yace kar a barki fita gidan nan... inalallahi wai'ina ilaihir rajiun me nayi masa yake Son cutar dani ne? Umma nake Son gani, kawa Allah da girman sa ka taimake Ni naje naga Umma na! . Ke ki ɓace ki bani wuri , idan kin ga mun bar ki kin wuce to Sir Khamal ne yace a barki. Ina yake ? Eh ina xan ganshi?". Tayi maganan tana tare hawayen dake sauko mata da taffan ta , dai dai security n na ɗaga hannun shi sam yana nuna mata wani bene Inda ta ɗaga idon ta ta hango Khamal tsaye yana kallon duk wani Abu da suke yi . Ta ina zan same shi?". Nima ban sani ba...yayi maganan yana juya mata baya . Cikin sauri har da ɗan gudu tayi apartment ɗin Hajiya Juwairiyya , wanda yanda take gudun yasa Khamal dake sama yana ganin komai murmusawa a zuciyar shi yana cewa " Yanxu aka fara! Zaki san waye Khamal... *** A falo ne sam bata ganin gaban ta , tana shiga falon tayi gama da Oruma da platen hannun ta da ta ɗebo mawa Hjy Juwairiyya fruit tayi watsi dasu . Sai ga ƙwayar apple a fuskar Binafa ji kake ɗauuu ya bige kumatun ta , da azaba yasata sakin ƙara ,cikin sauri Mom Juwairiyya ta fito , keee wacce irin yarinya ce mara tarbiyya da natsuwa iyee? Cewan Mom Juwairiyya tana watsa mawa Sumayya wasu irin dallara dallarar Harara". Wai Ni menayi mawa yarinyar nan ne ta raina Ni haka? Kullum Ni kike hari da tijara da rashin mutunci da rashin natsuwar ki, xanci uban ki fah?. Hayaniyar su ne yasa Khamal saukowa daga benen tsakiyar falon tsayawa yayi stairs bai ida sakkowa ba yana ganin duk abun dake faruwa...Dariya ne ya kusa kamasa ganin Binafa riƙe da Apple a hannu ,tana sababi itako Sumayya cikin Sauri ta nufi Binafa tana ɗaukar hankie zata goge mata fuskar wani uban tsawa ta daka mata ,wanda yasata jah baya da sauri jikin ta na rawa ,ta rasa ta ina zata nufa taji sanyi , kuka ta rushe dashi mai ban tausayi da taɓa zuciya ...tana jin yanda Mom Juwairiyya take tsine mata da zagi , ba wanda bata ambato nata ta zaga ba kaf. Kuka take sosai. Muryar Sir Khamal sukaji yana cewa " LADY BOSS if you done with them ,Ina son ganin ki ,da akwai aikin da zaki mun a part ɗina. Yana faɗin haka ya juya babu ɗigon tausayi a fuskar sa bare zuciya ,don murmushi ma yakeyi yanda Binafa ke tijara Sumayya hakan yayi masa. Tsakin Binafa ya dawo da Sumayya daga kallo n Khamal da takeyi , sai kije banza ido a tsaitsaye na rashin kunya...da gani ko ba'a faɗa ba kasan bata da Uba shegiyace ƴar zina ,ai haka idon ku yake a soye. To anyi cikin su a kwararo ina kunya anan ,maza wuce kije ya baki aikin da yake kirar ki kiyi masa , daga nan shima Allah yasa kar ki masa wani ɓarnar asarar. Hjy Juwairiyya tayi maganan tana nufar royals ɗin ta maroon asalin manyan ƴan 2.million . Wani irin ajiyar zuciya Sumayya taja kaman numfashin ta zai ɗauke ,tun da take a rayuwa ba'a taɓa ce mata shegiyae ba sai a wannan gida...cike da ganin jiri ta haye saman duk da bata san ina zata nufa ba....Tsayawa tayi tana kallon ɗakunan dake tsakiyar falon ta kasa cewa uhummm ...Muryar Jidda Oruma taji tana cewa " Kiyi hannun dama nan ne ɗakin sa yake. Ba tace mata komai ba ta nufa ɗakin a hankali takai hannun ta tana murɗa Handle ɗin glss door......wani irin ƙamshi mai daɗi ne ya ziyarce ta , bin falon shi take da kallo yanayin tsaruwan sa daban ne ,komai a wayance yake da xamanance. Motsin sa taji wanda a hankali ta juya bayan ta , ganin sa tayi zaune a wani restchair , tsayawa tayi tana motsa bakin ta a hankali kamin tace " Gani". Banza yayi mata kaman baiji mai tace ba , sai da ya ɗau kusan 10 mins yabar ta tsaye kana ya rufe laptop ɗin dake cinyarsa yana kallon ta ido cikin ido , har a lokacin idon ta bai daina zubar da hawaye ba. Ke kuka wai ma kike yi? A haka kike tsayawa masu gidan ki? Kallon shi tayi na rashin fahimtar inda ya nufa...huuuu sauke numfashi yayi yana furxar da iska kamin yace " My Lady boss ,Ni banyi zaton ma wai ke ƙaramar mara kunya bace haka ,kauda maganan yayi da cewa " Ina nufin haka kike tsayawa momy da Binafa?. A hankali takai gwiwowin ta ƙasa tana zubewa kana tace " Gani". Ai na ganki what next? Shiru ta kuma yi masa , kana yace " Wannan kukan duk na mene? Bai kamata kina kuka yanxu ba , don ba yanxu ne ya kamace ki daki hakan ba...Shiru Sumayya tayi sai a hankali cikin sanyin Muryar ta da yanxu tayi ladab dasu tace " Ni ba wani abu nake yiwa kuka ba, Umma na ne data zagar mun? Kuma tace shigiya?. Kuma ba haka bane?". Ya katse ta yana ware idanun sa na ta gasgata masa... Haushi ne ya kamata cikin ɗan ɗaga murya tace " Wai mai nayi maka kai da ƙanwar ka kake azabtar dani ? Na fasa aikin ka barni na tafi gida don Allah . Wani dariya yasa wanda bata taɓa ganin yayi ba. Ke idan bacci ki farka, har kin manta me kikayi amun? Lallai wannan yarinyar kina da small brain , ki gyara mun falo na ,idan kin gama ki shiga ciki bedroom ki gyara ! Yana maganan ne haɗi da ɗaukar laptop ɗin shi , har yakai ƙofan bedroom yajah ya tsaya yana juyowa yana kallon ta kana yace " Amm xan aje laptop Allah yasa shima bazaki sata ba. Ya ƙare maganan yana mata kallon sama da ƙasa...ganin ta sunkuyar dakai ƙasa yasa shi shigewa don yau ranshi da zuciyar shi tayi fari ƙal , baƙin cikin da yy na tsawon lokaci yau rana ɗaya ya nema shi ya rasa...A hankali Sumayya ta miƙe tana bin komai na wurin da kallon tsaf , gani tayi babu wani abu dake buƙatar gyara. To me zan gyara anan? Tsayawa tayi tana komawa ta zauna , kamin ta miƙe tana kama ƙugu wallahi bazai yiwu ba ,zan fara fito masa da halina dana ɓoye masa tun da basu san kirki ba...har Ni Sumayya ce wani namiji zai rinƙa juyani kaman waina a tanda...idan na fara addabansu da masifa lokacin da zasu koreni basu sani ba. Shi yasa sau da yawa kirki batayi ba.... Nufar inda Sir Khamal yayi Sumayya tayi har da gudu a dole ta shirya ti jara.... **** Shiga Sumayya tayi nan taga Wurin duhu babu haske sai kaɗan take iya gano kanta ...juyawa tayi da sauri don tsoro ya gama kamata , anya wannan mutumin mutum ne kuwa? Tsoro ne ya ida kamata ganin ƙofan da ta shigo ya koma ya rufe ya matse tamkar mayen ƙarfe....Juyowan da zatayi ne taji tayi karo da mutum , ware idanun ta tayi tana mutsikasu tana zubasu ga Khamal da fitowan sa kenan daga bathroom hannun sa ɗauke da ƙaramin towel ganin yanda tagan shi zaftareren namiji tsaye a kanta tana ƙasa damtsan shi su sukafi bata tsoro kaman wanda ke shirin dambe....jah baya tayi cikin faɗuwar gaba da tsoro bakin ta na furta " Hasbunallahu kawai bata ƙarike ba yaga tayi baya luuuuuuuuu.............. _Littafin na kuɗi ne normal group ₦300 vip group ₦500 spc ₦1000 zaki iya turo da katin MTN ta wannan number 08081202932 ko ki tura ta wannan account details...6037312299 Mohammed A'isha keystone bank Idan Vtu trnsfer ne kiyi ta wannan number 09061466409_ *Wanda ya karanta bai biyani ba shida mai sama'u* _Aunty Aisha Mmn teddy🧸_ [9/19, 9:34 AM] ANTY AISHA MMN TEDDY: _13-14💚🧸_ _*Alhmdulillah alah kulli khal duk kan godiya ya tabbata ga Allah maɗaukakin sarki da ya bani damar cigaba da yin maku wannan littafi daga inda muka tsaya na free page ,Yanda na fara wannan lafiya Allah ka bani ikon kammalawa lafy alfarmar nabiyul ummati...Don Allah Kar ki fitar mun da littafin nan saboda kasancewar labarin na kuɗi ne , Mmn teddy na godiya ga miliyoyin masoyan ta a duk inda suke ,wanda na sani da wanda ban sani ba , ina godiya Allah yabar ƙauna...Regular payment ₦300 vip pyment ₦500 special₦1000 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta wannan number 08081202932*_ _Tallah_ Ina kuke masoyan asali na Maman Nusaiba, kuma masoyan littafan ta kada ku manta littafin ABBA NE fa yana nan ana yinsa da zafin shi, kada ku bari a baku labari littafi ne da ya kunshi abubuwa daban-daban kamar su: Ni'imtacciyar soyayya mai ratsa zuciyar mai karatu, sadaukarwa, Jarumta, rikon amana da gaskiya, zalinci da makirci duk a cikin littafin ABBA NE. Littafin ABBA NE na sauke muku shi akan farashi mai sauƙi naira dari uku #300 kacal kada fa ku sake a baku labari masoya. Zaku iya turo kuɗin ku ta,wannan asusun 👇🏻 Account number 0003187186 Name account, khadija Salisu Name Bank, Ja'iz Bank _Sai ayi creen chot a turo ta wannan no. +966599791573_ *** Ganin tayi baya sam bai yunƙurin tare ta ba saboda izza ne ko miskilanci Allah masani , Allah ya taimaka batayi ƙasa ba faɗi tayi a bed ɗin shi ,wanda yasa Khamal bin ta da kallon mmki , komawa yayi ya zauna a bedside drwer watq zuciyar na ce masa " Wannan yarinyar makira ne ,makirci ne kawai irin na mata , ke Zaki tashi ki fichemun a ɗaki ko kuwa? Yayi maganan a sarari fuska babu walwala bare wasa. Jin shiru ko motsi batayi ba ne yasa shi miƙewa yana cewa " Duk sharrin ki wallahi sai kinyi mun bauta dai dai da Rainin hankali n da kikamun, idan munafurci ne naga wanda suka fiki tashi ki fita! Yayi maganan a tsawa ce wanda yasan duk kangarar ta taji tsawan da ya buga mata sai ta miƙe...jin shirun ta yasa shi Matsawa in da take kwance shamɓal babu alamun rai da'alama suma fah tayi yayi maganan cikin gasgatuwa ...hannun shi yakai yana ɗago ta A hankali ya furta sunan ta wanda bai san ma ya riƙe sunan a ƙwaƙwawar sa ba. Sumayya! Ya kirata cikin wani irin sarƙaƙƙiyar murya ....yana shafa gyefen kuncin ta da yaji shi taushi kaman yayi ta taɓa ba tare da ya daina ba...wani irin yarrrr yaji tsikar jikin sa na tashi ,wani abu na masa yawo tun daga ƙasar ƙafan sa har zuwa ƙwaƙwalwa. Ƙasa motsa koda ɗan yatsan sa yayi ita kawai yake kallo , beautiful yayi maganan a zuciyar sa yana miƙa hannun sa still yana shafa fuskar ta haɗi da sa ɗan yatsarsa yana shafa zagayen gashin girar ta da suke cike , bin saman gashin ta yayi da kallo da yayi shati baƙi na alamun tsaida ibada . Huuuuu she's calm , Amma sau da yawa tafi abu na marasa natsuwa da kamun kai mtswwww... Tsaki yajah a sanyaye kaman wanda bai da laka a jikin sa ya nufi fridge ɗin sa , ruwa ya ɗauko a roba yana nufo ta ...hannun sa ɗaya ya ɗago ta zuwa jikin shi , ɗaya kuma yana zuba ruwar haɗi da shafa ma fuskar ta zuwa gyewayen Wuyan ta , daga haka tafiya ya fara tafiya yana yin ƙasa zuwa ƙirjin ta , yana shafa ruwan ,yana wani murxawa da shafawa. Gigif tayi tana jan wani irin ajiyar zuciya mai ƙarfi gami da ware idanun ta akan fuskar sa , ji tayi yana shafa nonuwan ta bai daina ba har a lokacin , wani irin tsoro ne ya kamata wanda yasata buɗe baki tana shirin sa masa ihu , kawai taji bakin ta ya rufe ,jin wani abu take yana mata yawo a ƙwaƙwalwa ,ta rasa fahimtar a wacce duniya take , numfashin ta ne ya fara barazanar ɗaukewa yana sama sama sakamakon haɗe bakin shi da nata da taji yayi ,abun da bata taɓa sanin yaya akeyin sa ba kenan.....sai da ya sha Son ransa ,sannan ya zare bakin sa a hankali idon sa yana a tsaitsaye na rashin kunya yana wani irin hade girar sama da ƙasa , tashi kar ki sume mun a ɗaki fita! Kuka Sumayya ta rushe dashi cikin tsiwa da masifa take cewa " Dama kai ɗan iska ne tun tuni na sani , mugu wallahi abun da kamun ban yafe ba....baki yafe ba? Yayi maganan yana ƙara ware mata idanun shi , eh ban yafe ba mugu azzalumi....kamin ta ƙare maganan ne taji yakuma sa bakin sa cikin nata a wannan karon harshen ta ya kama yana wani irin tsotsa kaman zai cire mata baki ɗaya.... Hawaye ne yake gangaro ma kuncin ta , ƙoƙarin ƙwace kanta a wannan karon take ,amma ta kasa don riƙo ɗaya yayi mata yana mannata da jikin shi ,haɗi da mata rumfa da faffaɗan ƙirjin sa , da gashin ƙirjin sa ke tsirarar ta take jin kanta a wani sabon duniya na izaya da bata taba jin ko sanin irin ta ba.... Kusan minti biyar suna a haka kana ya kuma cika ta yana kallon ta tare da motsa bakin sa a wani irin yanayi da wata murya da bata san shi da ita ba yace " Yanxu ma Allah ya isan ne zaki mun ko zaki miƙe ki fichemun daga ɗaki?". A hankali Sumayya ta raba jikin ta da nashi tana miƙewa tare da kuma tana tafiya tare da faɗin Wayyo Umma na nashiga Ukuuu....cak bakin ta ya tsaya da kirar Umman ta , tana tsayawa tana ƙare mawa wani hoto n dattijuwa da ashekaru zata kai 40 kallo , wacece wannan?? Tambayar da take mawa kanta kenan. Jin motsin Khamal tayi a bayan ta yana miƙewa da nufin nufan mirror don ya kimtsa kanshi kasancewar shi daga shi sai rigar wanka....Wani irin zabura tayi da gudu tana fita bakin ta na furta wallahi Allah ya isa na". Falon sa ta fito da gudu tana ganin ta bar apartment ɗin sa ta ɗan tsagaita da gudun sai sauri zaf zaf zaf...... A falon Mom Juwairiyya ne suka haɗu da Binafa dake shirin zuwa apartment din Khamal. Wani irin kallo Binafa kebin ta dashi ,ganin duk Sumayya bata a natsuwar ta ,gashin kan ta ya barbazu ,gashi ko kallabi babu a kanta . Mmki ne ya kama Binafa wanda kamin tayi magana Sumayya ta wuce ta da sauri tana a Sauka down stairs . Wani irin sauri Binafa tayi tana nufar apartment ɗin Khamal don ganin da gaske abin da take zargi hakan ne... *** A gaban mirror ta ganshi yana gyara suman kanshi da sajen fuskar shi , still daga shi sai rigar wanka bai sa kaya ba...Juyawa tayi tana ware ware can a bed ɗin shi taga kallabin Sumayya . Wani irin Muryar ƙaraji tayi kana tace " Khamal me nake gani??? ... Tayi maganan tana pointing ɗin ɗan kwalin Sumayya. Banza yayi mata don tun shigowar ta ya lura da ita. Khamal maid ɗin ka ƴar Aiki me xakayi da ita? Ba gani ba ? . Juyowa yayi yana mata wani irin kallo kana ya raɓata cike da miskilanci bai ce mata komai ba Waldron ya nufa ya bar Binafa tsaye tana bin sa da kallo.... Wani irin malolon baƙin ciki na mata yawo a wuya ....me yasa Khmal kake cin mutunci na baka gani na da ƙima da daraja? Kodon kaga ina Sonka? Ko kasoni ko ka ƙina,Ni ina Sonka kuma kai zan Aura !.... Shitttt ya sa yatsan shi a saman laɓɓn sa kamin yace " Alright you can go! . Turus tayi tana kallon sa bata taɓa ganin tijararre mara mutunci irin Khamal ba. Due tasan halin shi tun ba yau ba ,amma tijarar shi na yau tafi mata na kullum ciwo. ***** A falo ne ta haɗu da Mom Juwairiyya hannun ta ɗauke da wani plstic bowl shake da fruit masu sanyi , fitowan su da fridge kenan...sannu Hajy . Yowa taho amsa wannan ki kaima Khamal room ɗin sa....wani irin bugawa ƙirjin Sumayya yayi yanxu fah ta ƙwato kanta da ƙyar a hannun shi ,yanxu kuma ace ta koma .... wani irin sauya fuskar ta yayi idon ta na ciko da ruwan ƙwallah ...... _Littafin na kuɗi ne normal group ₦300 vip group ₦500 spc ₦1000 zaki iya turo da katin MTN ta wannan number 08081202932 ko ki tura ta wannan account details...6037312299 Mohammed A'isha keystone bank Idan Vtu trnsfer ne kiyi ta wannan number 09061466409_ *Ina wurin aiki ne yau kunsan Monday so pls you should be manage with this🫶🥰* _Aunty Aisha Mmn teddy_ [9/19, 4:34 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: _15-16💚🧸_ _*Alhmdulillah alah kulli khal duk kan godiya ya tabbata ga Allah maɗaukakin sarki da ya bani damar cigaba da yin maku wannan littafi daga inda muka tsaya na free page ,Yanda na fara wannan lafiya Allah ka bani ikon kammalawa lafy alfarmar nabiyul ummati...Don Allah Kar ki fitar mun da littafin nan saboda kasancewar labarin na kuɗi ne , Mmn teddy na godiya ga miliyoyin masoyan ta a duk inda suke ,wanda na sani da wanda ban sani ba , ina godiya Allah yabar ƙauna...Regular payment ₦300 vip pyment ₦500 special₦1000 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta wannan number 08081202932*_ *** Kina jina kuwa? Maganan Hajiya Juwairiyya ya katse Sumayya daga faɗawa dogon tunanin da tayi , cikin sauri tare da in Ina da rawar murya tace ina ji Hajiya". Yowa amsa maza , waki ke Sumayya ko?'. Ɗaga mata kai Sumayya tayi alamun eh tana amsan Plstic bowl ɗin tana barin wurin jiki a sanyaye ... A falo ne ta tsaya tana kama kuncin ta tare da sa tagumi hannu ɗaya , wai Sumayya kece nan kika koma abun tausayi ? Tabbas kura tayi lafiya , har Ni Sumayya wani namiji zai sa hannun shi ya taɓa Ni? Hummm duniya juyi juyi ,yau nice Sumayya da wannan shegen fruit ɗin wai xan kaima wancen dogon me ƙirar samudawa ...mtswwww wai shi da ala dole gani yake shi kyakykyawa mtswwww bafa wani kyau yake dashi ba..toni ina cikin wannan gida da yafi mun kurku tayaya zamu ɗau fansar da muke so?". Shiru tayi tsawon lokaci kana taji Muryar Binafa da bata san sa'ilin da ta ƙariso gaban ta ba , Au Dama kina nan karuwa kawai ,har laɓe kike mana?. Binafa na maganan tana nufo ta kaman zata duke ta . Miƙewa tsaye Sumayya tayi tana kama ƙugu , tana bin Binafa da kallon sama da ƙasa. *** A hankali ya takawa tamkar wani ɗan sarauta don yanayin izza da mulkin sa haɗi da rawar fuxgar kansa yafi kama ga ƴan masarauta. Kuyi haƙuri fa ina anzo wuri dole a faɗe shi. Kaman kullum kaman kuma yanda ya saba yau ma shigar trck suit ne a jikin sa ,sai jikin nan na wani irin glowing black choco skin ɗin shi na walwali , wrist watch ɗin dake tsintsiyar hannun sa ya kalla kana ya rufe moton shi yana nufowa cikin gidan izuwa falon hjy Juwairiyya dake zaman jirar fitowan Sumayya ta ɗaura mata hatarar da ta tanada mata. Ƙamshin sa yasa ta saurin juyowa izuwa ga inda take jiyo takon sa , fara'ar ta ne ya ƙaru tana faɗaɗaɗa harkar ta gami da washe masa hakoran ta tana faɗin " oyoyo rabin rai na yaro na ne da wannan hantsi haka?. Murmushi Fahad yayi yana sauke idon sa ga Mom Juwairiyya , motsa laɓɓan sa yayi yana shirin mata magana kawai suka jiyo ihun Binafa daga sama tana faɗin "Wayyo Allah Momy na shiga uku ta targaɗani ............ Wani irin raxana mom tayi tana hayewa sama ,wanda kamin ta gama hayewa stairs ɗin tuni Fahad ya wuce mata.... *** Abun da ko ya faru tsakanin Sumayya da Binafa , hannu Binafa takai zata bige Sumayya nan Sumayya ta riƙe , hannun , tana faɗin kar ki kuskura! Khamal ne ya fito don yaji zagin binafa ,kuma yasan ba wacce zata iya yi mawa hakan sai Sumayya ,kaman da baxai fito ba sai kuna zuciyar shi ya kasa natsuwa da jurar ƙin yin hakan. Fitowan shi cikin shigar sa ta hausawa , Don shadda ce tasa ta ɗinkin zamani mai launin toka ko hula bai tsaya sakawa ba ƙafarsa takalmi ne marar rufi. Ke Binafa kike ko waye? Kar ki bari na fito maki a hali na na Sumayya , LADY BOSS Kaman yanda wancen shashashan Yayan naki yake faɗi .tayi maganan tana nuna Khamal da hannu . Ke waye ke dan uban ki... Hummm kowa yayi zagi kansa yayi mawa , mai tarbiyya baya irin abubuwan ki , Ni kuma alhmdllh ban taso da Uba ba , amma nasan daraja da ƙima ta mutane ba kyaba ballagaxa mara kamun kai. Hannu Binafa takai tana shirin wanke fuskar Sumayya da mari, Nan kuwa Sumayya ta riƙe hannun tana wani irin murɗewa kaman zata karya shi gida biyu. Shine nan fah Binafa ta yanka wannan uban ihu , wanda Fahad da Momy suka fado falon harda Oruma da suka ga Hannun sumya a na Binafa har a lokacin bata cika ba. Jah baya Khamal yayi yana zama a kujerar falon yana binsu da kallo kaman tv . Inalallahi wai'ina ilaihir rajiun shine abun da Mom Juwairiyya ke faɗi kenan , wannan wacce irin kadararriyar yarinya aka kawo mana gida? Ko nace na ɗauka a matsayin ƴar aiki da hannu na?". Khmal ka kaɗa yarinyar nan tabar mun cikin gida! Miƙewa Khamal yayi yana isa inda Sumayya take tsaye tana haki hannun ta ɗaya har a lokacin ɗauke da fruit ɗin ,karɓa yayi yana aje wa a table ɗin tsakiya ,kana yace " Tafi kije. Cikin tsiwa Sumayya tace " Kayi mawa security n gidan ku magana su barni na fita. Kije ina babu inda zaki? Sai kin biyani komai na!. Wani koman ka kenan ? Cewan mahaifiyar tasa tana rungume Binafa tana haɗa ta da jikin ta. Momy ƙarya ne Wallahi Yah Khamal da wannan yarinyar Zina na kamasu da ido na suna yi. Zina!!! Shine kalmar da Momy ta nanata cike da mmki..tana maida hankalin ta ga Sumayya da ta saki baki , tana furta Binafa sharri zaki mun?. Don haka mom baxai koreta ba ,kene da hannun ki zaki koreta ta bar gidan nan... Binafa ta katse su ba tare da ta ba Sumayya amsa ba. Babu inda zata tafi , anan zata zauna ,saboda ina da buƙatar ta a tare dani! Khamal yayi maganan fuska murtike babu wasa kaman yana tare da ƙanin sa. Eiye lallai ya tabbata da gaske kuwa , ina fa ai dama haka ne idan na miji yayi zina da mace ai bayajin zai iya rabuwa da ita... Suka tsinkayi Muryar Hajiya naja'atu mahaifiyar Binafa ya katse su cikin gadara take takowa... Izuwa tsakiyar falon jawo Sumayya tayi tana kifa mata wani irin gigitaccen mari ta ko ina kifawa takeyi , tuni jini yafara bin hancin ta alamun haɓo. Baya Hjy naja'atu tayi tana ƙara buɗe idanun ta ganin Fahad da har sun manta dashi a falon , da kuma Khamal sun tsaya a gaban ta kowa ita yake kallo , sun mai da Sumayya bayan su da take ganin jiri na ɗiban ta ,garu ta dafe kan ta na wani irin sara mata.... Ku bani wuri in doki ƴar banza , na kashe ki na kashe banza. Baxan baki wuri ba Ammi ki cigaba da dukan Ta saboda ina Son ta! Tsit kikaji wurin yayi jin furucin Fahad da yayi kai tsaye ga Hjy naja'atu. Kallon shi Khamal yy kawai sai yayi baya yana Matsawa daga kariyar da ya ba Sumayya... So fah kace? Hjy Juwairiyya wannan bashi bane yaron Alh Bukar billionaire ?". Cikin sauri Mom Juwairiyya tace " Shine. Juyawa suka ga yayi ga Sumayya yana............. *Ban yarda ki karanta mun baki biyani ba.* _Aunty Aisha Mmn teddy_ [9/20, 11:12 AM] ANTY AISHA MMN TEDDY: _17-18💚🧸_ _*Alhmdulillah alah kulli khal duk kan godiya ya tabbata ga Allah maɗaukakin sarki da ya bani damar cigaba da yin maku wannan littafi daga inda muka tsaya na free page ,Yanda na fara wannan lafiya Allah ka bani ikon kammalawa lafy alfarmar nabiyul ummati...Don Allah Kar ki fitar mun da littafin nan saboda kasancewar labarin na kuɗi ne , Mmn teddy na godiya ga miliyoyin masoyan ta a duk inda suke ,wanda na sani da wanda ban sani ba , ina godiya Allah yabar ƙauna...Regular payment ₦300 vip pyment ₦500 special₦1000 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta wannan number 08081202932*_ *** Yana mata wani irin tsayayyan kallo mai fassarori dabam-dabam na nuni da zallar madarar ƙauna marar sirki ba wasa bare tsoro ya fara magana cikin ƙwantarciyar Harshen sa tamkar mai rarrashin ta yana cewa ' Da gaske nake yi ina Sonki ban sanki a zahiri ba ,ban kuma san sunan ki ba , amma nasan ki a mafarki na , I'm really ....Kai malam shut up plz . Khamal ya katse sa cikin wani irin rikirkitacciyar murya fuskar sa ta sauya kaman yanda maganan sa ya sauya a ƙanƙanin lokaci . A'a wallahi Ni baxai yi shiru ba , Don Allah bawan Allah ka bar dani gidan nan , Wallahi Sir Khamal kashe Ni zaiyi nida Umma na. Laha'ila ha'ilallah Hajiya Juwairiyya ke maganan tare da cewa sharri zaki mawa ɗan nawa?". Muryar Khamal ne ya katse su yana kallon Sumayya kamin ya juya ga kallo n sa zuwa ga Fahad kana yace" Wai shin kasan wannan wacece? My lady boss , tun kamin ka san ta na santa ,haka tun kamin ka fara Son ta nake so na kasance da ita har abada ,abadan abada. Bana son abu wani yace yana so dole sai wancen ya haƙura...Don haka Fahad ka cire wani So da ƙauna ko meye ka aje a one side , nida Sumayya abu ɗaya ne...ƙarya ne Wallahi ba sona yake yi ba , Don Allah Fahad ka fitar dani , ka bashi kuɗin sa ka bar dani gidan nan. Sumayya ke maganan tana sa ihu tamkar wacce za'a kashe ta... Zan baka kuɗin da ta baka zan ninka maka daga dubu ɗari huɗu zuwa dubu ɗari taƙwas. Cewan Fahad yana kallon Khamal ,wanda cikin wani irin ɓaci rai yake duban Fahad da ya cigaba da cewa" Kai zan baka million huɗu ba dubu ɗari huɗu , ba duk wani asara da kake magana ta jah a Companyn ka....You the stupid romantic shut up!! Khamal yayi maganan a zafafe yana haɗe hannayen sa zuwa dunƙule su kaman ɗan dambe...yanda jijiyoyin jikin sa suka raɗa musamman na hannun sa yasa Sumayya yin baya tana ɓoyewa bayan Jidda Oruma da itama jikin ta rawa take tana neman Hanyar fechewa. Sumayya babu inda zata je ,anan zata zauna Cox I'm her love . Inalallahi wai'ina....keee!!!! Ya daka mata tsawa cikin wani irin faɗa yana ware mata manyan idanun sa da suka kaɗa sukayi jah , na shiga uku wayyo Ni Sumayya wayyo Ni Umma na! Tayi maganan tana zubewa tsugunne. Sumayya idan kika ƙara mun magana hiiiiimmmm yayi maganan yana taune laɓɓan sa da ƙarfi wanda sai da Sumayya ta rintse ido na tsoro. Wani irin kallo Fahad kebin shi dashi , basu taɓa samun saɓani a rayuwar su ba ,amma tabbas a yau zasu samu , saboda Sumayya itace wacce yafi sheka biyar yana kira da matar shi in future. Kai Wai duk akan ƴar aiki kuke wannan faɗa? I You all right ? You are not! Mom Juwairiyya tayi maganan tana baimawa kanta amsa . Kana cikin zafi da nuna ɓacin ranta tace " Kai Khamal sau nawa nake faɗa maka Binafa nake Son ka Aura? Ba wannan yarinyar ba ko waccece baxaka Aure ta ba indai ba zaɓi na ba. Assalamu alaikum! Sukaji Sallaman Alh DR Adam ya katse su ,wanda duk shigowar motocin gidan hayaniya da tashin hankali ya hanasu juyowa ,tare da Daddyn Khamal suka shigo , wanda yane wa ne a gare shi.... Falon ne suka amsa masu sallamar , kana cikin mmki Hjy Juwairiyya ta danne Haushin da take ciki tace " Maraba lale saukar yaushe Alhaji Adam mutanen Saudiya . Bai bata amsa ba don dattijo ne mara son hayaniya a yanayin shi ko zaman can waje ne yasa shi kasancewa haka?". Me ke faruwa ne muke jiyo hayaniya tun daga ƙasa, har muka shigo baku sani ba". Abba wai duk don nace ina Son Sumayya shine Momy take cewa baxan Aure ta ba , kuma ita nake so! Khamal ya katse kai tsaye cike da sangartar da yasa Sumayya sakin baki a zuciyar cewa take " Oho wato wannan shine mai mara masa baya kenan...to wannan kuma alhajin daga ina?". Tayi maganan a zuciyar ta tana yara kyayynshi ,to duk su farare ne gidan kuma waye wannan ɗin? Oh Ni Sumayya naga Banu daga zuwa sata a Company yazama mun masifa. Wallahi Khamal ya matsa mun zan tona abun da yayi mun , ba sona yake ba ɗan iska ne fa. Wacece yarinyar kake so? Kuma meyasa Hjy Juwairiyya take ƙoƙarin ta ce " A'a . Abba just because she's my maid . Khamal ya bashi amsa zuciyar shi na sanyi don yasan mai rarrashin sa da maishe shi tamkar yaron goye he's back sangarta da miskilanci sai wanda ya ƙaro itako Hjy Juwairiyya ta kasa cewa komai saboda tana jin nauyin Abban Saudiya ,saboda mutum ne mai dattako da karamci ƙwarai. Hajiya Juwairiyya haka ne maganan Yarona Khamal?. Abba yayi maganan yana Kallon n kowa na falon ciki har da Hjy Juwairiyya ,yana ƙare kallon sa akan Sumayya da yayi mata ƙurrr da ido duk da bai san wacece ƴar aiki n ba. Cikin ɗan sanyin jiki Hjy Juwairiyya tace " Haka ne Abban Khamal , amma bayan kasancewar ta ƴar Aiki faɗa ne yake Son ya ƙwace tsakanin Aminai biyu , Fahad da Khamal wanda ban taba gani ba...kuma Ni dama nayi ma Khamal mata shine nace yabar ma Fahad Kaman hakan zaifi?. Zaifi? Wannan wani irin tunani ne Juwairiyya ? Daddy ya katseta cike da mmki ,wai wacece ma ƴar Aiki? . Nuna Sumayya Binafa tayi kana tana faɗin Daddy ,wannan ga sabuwar ma'aikaciya r da Mom ta ɗauka jiya, wacce bata da Asali ba'asan dangin ta ba ,bata da Uba sai uwa , waya sani ma ko ƴar zina ce.... Kaiyaaaa abun da Daddy da Abba suka ce kenan a tare . Yanxu ku natsu Fahad Khamal ku je xamiyi tunani , ku natsu don Allah kar hankalin ɗayan ku ya tashi ...cewan Abba yana kallon Sumayya dake kuka ,fuskar ta har kumbura tayi...yanxu Ita yarinyar taje gida gobe Ni xan zo har gidan iyayen ta naji komai.... Abba abar Sumayya anan aje a taho da Umman Sumayya , su zauna anan , idan Sumayya ta bar gidan guduwa zatayi tabar garin nan baki ɗaya....faɗa mawa Abba yanda suka haɗu da Sumayya Khamal yayi tun daga farko har guduwan da tayi daga Lagos ta taho Zaria , da labrn gidan mlm Ilu don har gidan yaje yanxu haka suna neman Sumayya ne. Nisawa Abba da Daddy Sukayi suna girgiza kai da jajan ta halin Sumayya . Yarinya ina Umman taki ina kuma Baba? , Shiru Sumayya tayi sai wasu irin zafafan hawaye da suka cigaba da bin kuncin ta.....aje a taho da Umman Sumayya. Daddy yayi maganan kai tsaye ba tare da yayi duba ga Hjy Juwairiyya ba. *Wanda ya karanta bai biyani ba shida Allah* _Aunty Aisha Mmn teddy_ [9/20, 3:49 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: '_19-20💚🧸_ _*Alhmdulillah alah kulli khal duk kan godiya ya tabbata ga Allah maɗaukakin sarki da ya bani damar cigaba da yin maku wannan littafi daga inda muka tsaya na free page ,Yanda na fara wannan lafiya Allah ka bani ikon kammalawa lafy alfarmar nabiyul ummati...Don Allah Kar ki fitar mun da littafin nan saboda kasancewar labarin na kuɗi ne , Mmn teddy na godiya ga miliyoyin masoyan ta a duk inda suke ,wanda na sani da wanda ban sani ba , ina godiya Allah yabar ƙauna...Regular payment ₦300 vip pyment ₦500 special₦1000 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta wannan number 08081202932*_ *** Wallahi ba xan gudu ba ,xan biya shi kuɗin shi ,amma Umma na baxata tazo ba , haka take indai bani ta gani ba to baxata biyo ku ba . Sumayya ke maganan cike da Son gasgatawa. Ba Nan bane layin ku Sumayya ? Nan gidan malam Ilu kuke hayan ko?. Saurin ɗaga mawa Daddy Kai tayi ,kamin yace muje ai bani sa ne daganan zuwa gidan ba. Hakan ko kaman yafi kamata cewan Abba yana gyara babban rigar shi da alaman juyawa. Hajiya Juwairiyya ce cikin wani irin hautsinanniyar murya ta fara cewa " Amma wannan kaman baiyi ba ,akan wata yarinya mu tada hankalin mu zaune tsaye , jibi fah Alhaji yau saukar shi kenan ace ko ruwa bai sha ba wai kuma zaku ɗibi jiki zuwa wani gida ko Hajiya babba baku gani ba?'. Eyya Hajiya Juwairiyya kenan ,kamawa tayi yanxu ji duk sun tsorata ƴar mutane , ko wa ya tsaya mata akai , ai dole kuyi tunanin guduwa zatayi don kun san baxata tsaya ana saɓani a minai kaman Khamal da Fahad duk wai akan ta ba. Yanxu dai muje ina yarinyar take ?". Cikin sauri Sumayya tayo gaba , Jidda ne ta biyo bayan ta yayi da su Daddy ke biye dasu ciki har da su Fahad . Hajiya Juwairiyya ce tace " Binafa maza ɗauko mun mayafi naje naga asalin Turi...... Hajiya Juwairiyya ke maganan cike da ixgili Nam Hjy naja'atu tace " Aifa kam bari muje muji asali ,don ba Khamal ba ko Fahad ne ba....don Allah Hajiya bar wannan zancen ma kawai .Hjy Juwairiyya ke maganan tana amsan mayafin hannun Binafa da ta koma ta zauna sam baƙin ciki da takaici ya hanata bin bayan su Abba da Daddy zuwa gidan su Sumayya. *** Miƙewa tayi tana nufar apartment ɗin Hajiya babba , wacce tsawon lokaci ayi abu a gama Bama ta sani ba, saboda tsohuwa ce ita mai kauda ido akan komai sai an tsimbulo ta ciki take saka baki....sai dai abu ɗaya ne bata ɗaukar wargi , tayi faɗa ƙwarai na Khamal yana cewa " Ruɗun tsufa ne". A falon ta ta gano Hjy babba da hijabin ta har ƙasa, tana zaune akan sallaya cazbiha a hannun ta tana jah. Zama Binafa tayi tana tuƙuƙi don ta ɗauki Hjy babba tamkar kakan ta haka itama ta mayar Binafa tamkar jika gare ta. Addu'a tayi tana shafawa a sarari tana furta " Allah ya bayyana mun ke Ramlatu a ko ina kike a mace ko a raye. Ke kuma mummana kin taho kina tuƙuƙi da kumburin wuya lafiya? Ko nace ke da wacce ma'aikatan ne ? Don sau da yawa fushin ki akan ƴan aiki ne. Turo baki Binafa tayi tana miƙewa daga tsaye kana tace " Ni Hjy babba ke bakya sanyaya mun rai sai ɓata mun ,bari a gadon ki xan kwanta. Keee zo ki wuce kije tafi gadon uwanki batai nawa gadon ba. Ihu Binafa tasa da dariya tana shigewa bedroom din Hjy babba tare da faɗawa saman gadon ta. **** A bakin gidan su Sumayya ne tasa hannu ta tare ƙofan tana kallon su ɗaya bayan ɗaya kana tace " Nifa Sir Khamal baxai shigo mana gida ba... Tsayawa kowa yayi su Daddy na murmushi don sun lura Sumayya akwai ta da wauwata ,ita ala dole ta tsira daga hannun kamal tun da ta ganta a gida. Khamal ne yace " Kaman ya baxan shiga ba ,wai ke gani kike kin tsira baki biyani kuɗi na bako? Toni a gaban kowa xan ka maki na maidake gidan Daddy naga wanda zai fito dake ... To ai sai kazo ɗin ...ke nikike faɗa mawa sai nazo ? Koda da kikaji ina Sonki bana san raini. A'a ba wani nasan mugun ta kake shirya mun kuma Allah yafika... Nufo ta yayi cikin sauri tayi cikin gidan da gudu tana kirar Umma na kinga Khamal ɗin da nake faɗa maki ko? Umma na? . Gigif Umma ta miƙe tana kirar sunan Khamal Khamal ! Kallo n ta Safna da Laurat sukayi a tare suna furta umma wani Khamal kuma?. Bin su da kallo take tamkar yau taso ma ganin su , kana tayi wuff tayo waje tana kirar Khamal akasin ta kira Sunan Sumayya. Rungume ta Sumayya tayi tana faɗin Umma Khamal ne zai shigo mana gida. Wani irin War War Khamal yayi yana tsayawa cakk ,kana yayi saurin juyawa ga Abba da Su hjy Juwairiyya yana cewa " Daddy ,Abba wannan ba UUmma na ba ce?". Dafe kai Umma tayi a hankali take furta hailala tare da salatin ma'aiki.kana tace "Khamal kaine ? My son you're totally change ". Buɗe baki Sumayya tayi cike da mmki tana furta umma ne ke cewa You are totally change? . To ya akayi ma tasan Khamal , gani tayi ta raba jikin ta da nata tana nufan Khamal da shima ita yake nufowa da sauri yana rungume ta . Shafa kan shi take a hankali kana ta ɗago ta lalle shi su Abba ta maida idon ta akan su da Hjy Juwairiyya ,kana tace " Khamal kaman wani abu ya faru dani tsawon lokaci , Khmal me yasa meni, kana lafiya dai ko?. Ƙwallah ne ya ciko idon sa yana sa hankie yana gogewa , kana yace " I miss U Umma nayi kewan ki da rashin ki duka.... Aaa wai lafiya jimin wannan ɗan rainin hankali n , umma na ne yake riƙewa wallahi muna haka yayi mun a .....wani irin kallo yayi mata wanda yasa bakin ta yin shirun da bata shirya ba. A hankali Umma cikin wani silent murya na hutu kaman ba itace mai surutan nan ba tace " Khamal wannan ranan bai maka zafi ba ? ,Ya kama ta muuuuu.....Umma wai wannan wani irin magana kikeyi ne ?. Sumayya ta katse su cike da jin Haushin yanda Umman ta ke mawa Khamal kaman yaron goye . A hankali ta juyo ga Sumayya tana yin shiru ,tamkar wacce tasan ta haka take gani , a hankali tace " na'am Ni Umma ,wannan kuma wacece ne?". Laha'ila ha'ilallah Umma nice baki sani ba...kuka Sumayya tasa wanda kamin su Daddy suyi magana ,tuni ta iso gaban Umma da Khmal da har a lokacin yana rungume da Umma yaki raba jikin shi da nata.... Kwalan shi Sumayya ta kama tana ihu sosai da cewa " Mai kayi mawa Umma na ? Ka kashe Ni kawai Khamal dama nasan baka So na .... Sumayya ! Ka rabu sani yana son rabani da Ummana .... Sumayya ke!!! Khamal ne ya daka mata wani irin gigitaccen tsawa , kana yace " Umman ki ko Umma na . Khamal bana Son yawan faɗan nan naka ka sani ko? . Umma tayi maganan tana dafa shi alamun rarrashin don ta ga yafara hasala. Hannun umma ya kama suna Matsawa daga inda su Abba da Sumayya suke. Can nesa suka matsa , wanda ganin haka yasa Sumayya tsugunawa tana sa wani irin kuka , Laurat ne ta duka tana rarrashin ta yayin da Safna ke dalla mawa Khamal da sauran mutanen Harara ,acewan ta sun sa Aminiya r ta kuka. Hjy Juwairiyya ce ta danne wani ta duko izuwa summayya tana ɗago ta , ya isa haka Sumayya". Ya isa!! Hjy naja'atu ce da tayi komai zufa ke karyo mata ya akayi Ramlatu ke a raye shine tambayar da take mawa kanta.... Muryar Mom Juwairiyya ne ya katse mata tunanin ta tana cewa " Ki daina kukan nan , Umma Umman ki ce! Ki sani ta dawo hayyacin ta ne tsawon shekaru da ta rasa. Sam ta manta ki saboda tasanki a lokacin da take cikin lallurar hauka ne....kinga Khamal keda shi tamkar wa da ƙanwa ne...Ummanki ta raini Khamal duda kasance wa na ta mahaifiyar sa kinga Abban ki da kika daɗe tsawon shekaru kina kuka da Son gani....... [9/21, 11:05 AM] ANTY AISHA MMN TEDDY: 21-22 🧡🧸 _Wanda ya karanta bai biyani ba shida Allah , Regular payment ₦300 vip pyment₦500 SPC₦1000 via 6037312200 Mohammed Aisha keystone bank ko ki tura katin MTN ta Wannan number 08081202932_ Hajiya Juwairiyya tayi maganan tana nuna mawa Sumayya inda Alh Adam ke tsaye idon ƙurr akan Ɗiyar tasa ya kafeta da ido ,tabbas wannan ba shakka Nana Fati ce da Hjy Ramlatu ta ɓata da ita a goye don tun tana tsumma , batafi 4 mount ba akayi ma mawa Umma kurciya tabar kowa nata tana nufa dawa ,inda bata san inda take nufa ba . A hankali Sumayya ta ɗago da idanun ta da suka rine saboda jah kuncin ta har pink yake yi saboda kuka . Miƙewa tayi daga tsugunne da take ,tana kallon mahaifin nata , kana ta kai kallon ta zuwa ga Umma da ta ganta can tare da Khamal wani jin Haushin sa ne ya ƙaru mata , kawai sai tasa Kuka tana buga ƙafa ƙasa tana rintse idon ta na masifa da cewa " Wyyo umma na ! Wallahi Umma na nekso ! Wannan mugun Khamal....ya isa taho ƴar Umma ,taho muje . Taji Muryar Umma da ta taho tana kamata rungume Umma tayi tana cewa " Umma kar ki yarda dashi nasan shi zan baki lbrn komai". Dariya kowa yayi ciki har da Umma da take cewa " Ai nima zan so jin labarin naki dana Khamal. Hajiya Juwairiyya ce ta kutsa ɗakin tana ɗauko mawa Umma hijab kana suka ɗunguma zuwa gidan Su Khamal don Hajiya Babba yau taga painful ɗin ta a kullum da kuma addu'ar ta ,na yau Allah ya amsa mata". A tare duka suka fiche Safna farin ciki baki yaƙi rufuwa haka Lauratu . Fahad bai shiga gidan ba ,sai juyawa yayi yana shiga Moton shi tare da wani irin figarta cikin mahaukacin gudu . Tabbas baxan iya ba! Baxan iya barin Sumayya ga ko wane ba a rayuwa ,saboda a yanxu ne da naga Sumayya nake jin itace magamin rayuwata bugun zuciya ta itace komai na,ita na daɗe ina so! Dole Khamal ka barmin Sumayya, Sumayya yawa ce! Cikin wani irin gudu yake maganan shi kaɗai kaman zautaccce ,wanda masu mashin da kafu babur sai dai su bashi wuri masu an tayo masa zagi nayi ,masu cewa " Ba lafiya Allah ya sauke sa lafiya nayi ,kowa da kallon nashi maganan akan Fahad. A haka ya isa G.R.A Zaria ....Masu boutique ne da ƴan polo indon su ya dawo kan shi ganin irin gudun da yake sheƙawa...kirarin da suka saba yi masa ne suka hau ihu ana Kirar sunan shi da" Yaro je gida nemo tsarar ka...duk tsere komun dare gida kake kwana! .a wannan karon bai takan su baya ma jin me suke ce masa , a bakin tamfatsetsen gate ɗin su ne ya fara wani irin horn ,Wanda a birkice Mai gadi ya taho yana wangale gate ɗin cikin wani irin gudu ya shigar da kansa gidan . Ko gama parking baiyi ba ya fiche ɗaga moton yana nufan cikin gidan . A falo ne ya tadda Mom ɗin shi zaune ana yarfa mata jan lalle mai kyaun gaske na xanen flower . Ganin yanda ya shigo a burkice yasata mai da hannun ta ƙasa da take ɗaga masa a dole tayi mawa Abban sa Ƙwalliya yana hanyar dawowa ƙasan... Wani irin kirar sunan shi tayi ganin jinin dake ɗiga a tsintsiyar hannun shi . Kaɗe hannun shi yayi nan wrist watch ɗin sa ya faɗi da har jini ya shiga , duk da zafin da hannun shi yake masa bai duba ba ,don yasan bugun da yayi mawa sitiyarin ne Agogon hannun shi ya fashe glss ɗin na shiga fatan shi ya huda ,wannan shine ya kawo zuban jinin shi. Baya cikin mood ɗin shi wannan yasa bai bi takan Momyn nashi ba ya wuce apartment ɗin shi kai tsaye . Cikin sauri ta biyo bayan shi har da ƙarawa da gudu , tana isa falon shi wayam baya nan bedroom ɗin shi ta wuce cikin sauri tana hango shi a restchair yana zuba barasa a cup yana kaiwa bakin sa , abun da bai taɓa sha ba a gaban ta kenan duk tacewan sa. Zama tayi a kusa dashi tana dafa shi kana tace " Fahad ko ban tambayeka ba i know you are not in good condition , pls faɗa mun mai yafaru mai yasaman mun kai har ya ɓata ranka?. Shiru yayi bai bata amsa ba , wanda a hankali ta ɗago da fuskar shi , kallo n ta yayi suna haɗa ido kawai sai wani irin zafafan ƙwalla da suka ciki idon sa suka samu nasarar gangaro ma kuncin sa...abun da bata taɓa gani ba , tun girman sa kuka? Shine abun da take nanatawa a zuciyar ta. Ganin ya daina shan barasar yasata da kanta miƙa masa sauran wai ita ga so ɗa! Kuji fah lalacewa". Amsa yayi ba tare da ya kalle ta ba ,yana ƙwalɓewa zuwa ɗaya ..Dafa shi tayi a karo na biyu tana cewa " Me ya faru Fahad?. Momy Sumayya! Sumayya nake so Mom zan rasa ta!!. Me yafaru da Sumayyan shine tambayar da tayi masa ? Bata Son ka ko yaya? . Aa Mom Khamal ke son ta kuma nima son ta.... Wani irin bugawa ƙirjin ta yayi ƙasa cewa komai tayi , don aminan tasu yafi ƴan uwan taka.... Hannun ta takai tana rungume sa jikin ta tare da shafa kanshi a lamun rarrashi. A hankali cikin convence voice take furta " Sorry". *** *Kuyi manage zuwa anjima , kowa ya tashi lafy Allah ka bamu yini lafiyal* _Aunty Mmn teddy_ [9/21, 3:42 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: _23-24_ _Littafin my lady boss na kuɗi ne , Regular payment₦300 vip payment₦500 special₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki tura katin MTN ta wannan number 08081202932 ban yarda kika karan ta mun idan baki biyani ba , haka kema don Allah kar ki fitar mun ,duk wanda ya karanta bai biyani ba shida Allah._ *** La'ilah ha i'lallhu Allahu Akbar , shine abun da Hajiya babba ke faɗi tana riƙe da Umma wacce sai a lokacin taƙare Sanin abun da ya faru da ita tsawon shekaru. Babu abun da kake ji a falon sai hamdala tare da godiya ma Allah ...nan take Daddy ya fara kirar ƴan uwa yana shaida masu ganin Hjy Ramla ,wanda abunka ga ƴan uwa kamin mintoci ƙalilan gidan ya cika da Ƴan uwa daga masu jaje sai masu kuka suna rungume da Umma . Sai su innna tani da Aunty jummai dake rungume da Sumayya suna faɗin ƴa guda. Su Laurat kuwa sai sa musu Albarka akeyi . Nan take Hjy Juwairiyya tasa aka fara shiga da fitan Abincuwa daban ² a lokaci guda gidan ya koma tamkar ana wani gagarumin biki,dangi daga masu shigowa da murna sai masu kukan farin ciki ,acewan su Hjy Ramlah macace wacce akayi rashi tsawon lokaci a dangi ana kukan rashi... Yau kuma gashi Allah ya dawo masu da ita. Ɓangaren Hajiya Juwairiyya da Hjy naja'atu fichewa sukayi zuwa ɓangaren Mom Juwairiyya tare da Binafa da ko murna batayi ba ,bare tataya Hajiya babba , tab babban magana komai ya dawo masu sabo fil fiye dana shekara 19 baya. Kaiwa da komowa Hjy naja'atu keyi kamin ta koma ta zauna kaman yanda mom Juwairiyya tayi ..kinga nifa Hjy naja'atu shi yasa bana yarda da maganan wa'anan mutanen. Su zauna su yi maka ƙarya duk don suci kuɗin ka , haba don Allah tuni fah yace mana wai tashi dawa ,baxata dawo ba har abada. Daga ƙarshe ma cewa yayi ta mutu nifa shiyasa hankali na ya kwanta. Nake abubuwa na hankali ƙwance yanxu gashi komai ya dagule mana to yake nan? Kinga Khamal nason Sumayya ,gashi Binafa muke Son bashi. Kin san kuwa Son Jikoki na Hjy babba ,dole fah mu tashi tsaye ,amma Ni baxan ƙara zuba mawa ɗan tsubbu kuɗi na ba wallahi. Hjy Juwairiyya ke kora bayanin duka cikin tsananin fushi , wanda Hjy naja'atu ce tace " Tabbas dole mu tashi tsaye , Hjy Juwairiyya ba haka ya kamata kiche ba ,ai dole mu nemi taimakon ƴan tsibbu don su ƙara wargaza mana komai na gidan nan , ada kina sarauniya to a yanxu fah ke xaki koma a baya Ramla itace sahun gaba kaman yanda take a baya ,wannan fah yasa muka sa a kaɗa ta dawa. Nidai Momy ko ya zaku yi kuyi wallahi Khamal nake so . Binafa tayi maganan tana matsar ƙwallah. Shiru shiru babu wanda yace wani abu , kana Hjy Juwairiyya ta miƙe tana cewa " Bari naje can ɓangaren saboda kin san dangin miji da tsegumi yanxu ace baka wurin ,a fara guntun maganganu . *** Miƙewa Sumayya tayi tana zame jikin ta daga falon hjy babba , duk haushi ya isheta, wani falo taga ta shiga wanda bata san ina ne ba . Kallo n komai na wurin take wanda wurin yafi kama mata da ɗakin kaman na labrary . Ɗaga kan ta tayi sama hoton Umman ta ta gani da Abba , gyefe kuma Hoton Khamal ne yana murmushi hushiryar sa a bayyane. Mtswwww tsaki Sumayya tayi tana cewa " Wai dama yana fara'a ?". Humm kowa kawai Umma Khamal , hankalin Umma na akan Khamal ko kallo na ba tayi...duk ita kaɗai take maganan , wanda batasan bayan ta aƙwai Abba ba dake duba wasu files masu muhimmanci . Gyarar Muryar shi taji wanda yasata saurin juyowa kallon shi tayi tana dariyar yaƙe kamin tace " Abba! Cikin fara'a yace " Taho Sumayya zauna n yayi maganan yana nuna mata kujerar kusa dashi. A hankali ta zauna ,tana fara masa magana kaman wanda tasan shi da daɗewa. Abba wai don Allah Umma tayi mun adalci? Wai ma Ni take tambaya wacece Ni? Ko kai ka manta Ni ne don Allah? Sai kallon Khamal takeyi niko ko Oho! . Tayi maganan tana yin fuskar tausayi kaman wata marainiya . Murmushi Abba yayi tasu ta manya kana ya girgiza kai ga Sumayya yana kallon ƙofa don Umma bayan ta ta biyo ,taga lura da yanda Sumayya tafito tana kunƙuni ,wannan yasa Khamal shima biyo bayan ta...duk abun da sumayya ke faɗi a kunnen su ita bata sani ba , Abba ne yace " Hjy Ramlah Kinji dai mai ɗiyar tawa ke faɗi ?". Juyawa Sumayya tayi da sauri tana kallon Umma da Khamal dake murmushi. Ƙarakowa Khamal yayi yana cewa " Wani irin kallo Umma ke maki? . Wani kallo take mun na gani gani kaman wacce ta soma gani yau. Dariya Suka sa mata har da Umma kana umma tace " Haba Sumayya ya zance yau na sanki? Niko nasan ƴata, Mai cin bashin lapo da faɗa da mutanen gida musamman ɗan Asabe. Kallon ta Sumayya cike da da mmki kana tasa dariya tana cewa " yeee nima Umma ta tuna dani , bakai kaɗai ta sani ba ,kaga Khamal sai ka daina wannan rawar kan ...Abba har dariya fah yake kallo na yana mun. Dariyar suka kuma sawa ,kana su cigaba da fira Sumayya na kora masu irin finanta na can garin Lagos da tijarar ta ga mutanen unguwa da gari. Tsawon Awa biyu suna a haka kana Hjy Juwairiyya ta shigo da kanta tana mawa Umma magana cewa " Komai na apartment ɗin ta a gyara yake zata iya shiga ɓangaren ta yanxu. Godiya tayi mawa Hjy Juwairiyya a tare dasu Abba suka nufi ɓangaren ta ,Hjy babba ko ji take kaman ta biyosu amma ba ƙafa ,cewa take Ramlatu idan kin kimtsa kin huta ki dawo mun da jikalle na muyi hira . Dariya Sumayya keyi tana cewa Inshaallh Hjy , tare dasu Safna da Laurat suka isa apartment din Umma ,wanda sosai Sumayya ke mmkin girman gidan , sam bata kawo da wani ɓangaren ba bayan na Hjy babba ,ashe Umma itama a gidan tayi rayuwa. Gate suka shiga kaman wani gida kana suka taka zuwa cikin gidan suna nufar falon Umma ,wanda komai na zamani ne da ƙayatuwa abun gunin burgewa komai fari ne da Yellow yayi matuƙar kyau. **** Sumayya wai wa'annan ƙawayen naki ina iyayen su suke ne? . Umma ke maganan tana kallon Sumayya da take ta kallon hotunan Umman da nata tana yarinya. Umma ki bari zan baki labarin kowa ,abun tausayi ne kuma nasan ki umma da tausayi , zaki bar Su su zauna damu saboda kaman yanda na kasance abun tausayi a da baya ,haka suna suke a yanxu. Huuuimm nisawa Umma tayi tana gyara kallabin ta kana tace " To bdmw Allah ya tausaya mana baki ɗaya . Amin umma . Assalamu alaikum . Sallama Suka ji wanda umma ne ta amsa . A'a Yusrah kece idona ke gani?". Cikin sauri Yusrah ta nufo Umma tana rungume ta tare da sa kukan farin ciki. Yusrah ina Ammien ki take ne ? Tana falo ne?. Girgiza mata kai Yusrah tayi hawayen ta na ƙara zuvowa a hankali tace " Ammie da Abba na sun yi haɗari Allah yayi masu duka rasuwa. Inalallahi wai'ina ilaihir rajiun shine kalmar da Umma ke faɗi kamin cikin wani irin yanayi don mahaifiyar Yusrah aminiyar ta ce ƙwarai tun ƙuruciya. Allah yajiƙan Hajara yakai haske maƙwancin ta. Amin ya raby shine Abun da Sumayya ta faɗi tare da Yusrah. Umma ne ta kalli Sumayya tana cewa " Ga Yaya kuma ƙawa zata zauna damu har zuwa lokacin da Allah zai kawo mata miji ,don dai nasan Yusrah baki aure ba ko?. Umma ne ta ƙare maganan tana kallon Yusrah. Don tasan dangin mahaifin ta ba son Ammin ta suke ba ,tasan ko a ina Safna take wahala kawai take sha. Murmushi Sumayya tayi tana cewa " Yauwa Umma hakan yayi kinga mu huɗu kenan ƴaƴan naki . Dariya Umma tayi tana faɗin ai kunfi haka! Yusrah ce ta matsa tana zama kusa da Sumayya ,wacce itama ta bata hotunan da take kallo suna kallo tare suna dariya. *** Su Hudu a falon fira suke duka kowa tana dariya har da ƙyaƙyatawa...Sumayya ne ta miƙe tana cewa " Bari muje mu duba bedroom babba da zamu rinƙa kwana. Fichewa tayi tana nufar ɗakunan falon tana dubawa. Wani babban bedroom ta shiga tana faɗin yowa nan yayi....su zo mu kwana nan. Ku kwana a ina? Taji Muryar Khamal ya katseta. Wanda yasata juyowa tana kallon shi , saurin kau dai kai tayi a zuciyar ta tana cewa kullum mutum yana aikin wanka kaman ƙwaɗo. Anan zamu kwana da su Safna . Ke fuche mun a ɗaki ku nemi wani. Kallon shi tayi cikin wani irin murya tace " A'a nan ba part ɗin Umma na bane ka tafi can mana na Hjy babba ko Momy..... _Mmn teddy_ *** [9/22, 11:13 AM] ANTY AISHA MMN TEDDY: _25-26 MY LADY BOSS🕊️_ _Littafin my lady boss na kuɗi ne , Regular payment₦300 vip payment₦500 special₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki tura katin MTN ta wannan number 08081202932 ban yarda kika karan ta mun idan baki biyani ba , haka kema don Allah kar ki fitar mun ,duk wanda ya karanta bai biyani ba shida Allah._ *** Ina kuke masoyan asali na Maman Nusaiba, kuma masoyan littafan ta kada ku manta littafin ABBA NE fa yana nan ana yinsa da zafin shi, kada ku bari a baku labari littafi ne da ya kunshi abubuwa daban-daban kamar su: Ni'imtacciyar soyayya mai ratsa zuciyar mai karatu, sadaukarwa, Jarumta, rikon amana da gaskiya, zalinci da makirci duk a cikin littafin ABBA NE. Littafin ABBA NE na sauke muku shi akan farashi mai sauƙi naira dari uku #300 kacal kada fa ku sake a baku labari masoya. Zaku iya turo kuɗin ku ta,wannan asusun 👇🏻 Account number 0003187186 Name account, khadija Salisu Name Bank, Ja'iz Bank _Sai ayi creen chot a turo ta wannan no. +966599791573_ **** Amaimakon ya bata amsa gani tayi ya juya yana nufan waldrop kayan baccin sa taga ya ɗauko ,wanda tsayawa tayi tana cewa " Magana fah nake maka Sir Khamal". Ke niba sa ba ne? . To kai mene ? Ai haka naji ana Kirar dashi . Kice mun Yaya Khamal ko mijin ki Khamal! Yayi maganan yana sama da gira yana haɗe su ba wasa . Eiye miji na Khamal ,Allah yayi mun tsari da auran mu , ai Lauratu ta isheni ganin aya akan ta..shima kenan da duk zalincin shi nasan bai kama ƙafan wannan dogon ba . Ni da me mazan musulta shi ne?. Tana maganan zuci ne taga ya sauke rigar shi ya zamana daga shi sai Ƙaramin Boxer Wanda dashi da babu a ganin ta ɗaya . Da sauri ta fiche bed room ɗin har tana karo da ƙofa ,don bata ma ganin gaban ta. Wannan iskanci da mai yayi kama? Wannan ne zan Aura na koma Lauratu 2 kenan! Tana tafe tana sambatu a haka ta faɗa falon Umma da taga wayam. Bata nan fichewa tayi tana shiga bedroom din da Umma ta basu can ta ga su Yusrah,Safna , Laurat" . Lafiya kika shigo kika gunguni? Ko ke da mutumin naki Yah Khamal ne?'. Safna ke maganan tana dariya hadi da matsa mawa aminiyar nata tana zama. Humm nisawa Sumayya tayi kana tace " kedai barni kawai. Wai ina Umma ne. Ke bakiji mai akeyi bane hala? . A ina kenan ? Sumayya tayi maganan tana kallon Yusrah da ke tambayar ta. Yanxu fah za'a maida Auren Umma da Abba a masallaci bakiji hataniyar mutanen unguwa da ƴan uwa bane. Umma na Part ɗin Hajiya Babba sai dare za'a dawo da ita. Dariya Sumayya ta sheƙe da shi tana cewa " Za'a dawo da ita ko ta dawo da ƙafan ta? Ai naga dai Umma gidan ba baƙo ne a gare ta ba. Kai Sumayya wallahi ki rage shakiyanci , tayaya zata dawo ga ƴan uwa bayan shekaru tayi ba cikin su , kina sane fah da al'adun mu ta Hausa Fulani. Uhmm hayewa gadon Sumayya tayi tana faɗin nidai bacci nake Son yi yanxu , masu kwanan ƙasa suyi ƙasa masu kwanan kujera kuma gayi can. MEYE gayi can? Cewan Laurat? . Yusrah ne ta amshe da cewa " Wallahi sai dai ayi kwanan gwamutsa don a gadon nan xan kwana . Ai fah kam nima bari ki gani?". Safna tace itama tana hayewa gadon . A tare suka faffaɗa suna dariya don mata huɗu ko wanne ba ƙadan ba har dama dama Lauratu. Dariya suke suna cewa gobe ma tashi da ciwon wuya ai. **** Fitan Sumayya yasa Khamal tunowa da Auren Umma da za'a mai da da Abba a nan masallaci bayan isha. Wannan yasa shi ɗaukar jallabiyar sa brown yana sakawa , tuno da yanda Sumayya da ta tsaya masa akai zata masa rashin kunyar ta da kuma yanda ta fiche da gudu har da karo da ƙofa yasa shi darawa sosai ,kana yakai hannun sa yana ɗaukar wayar sa don ya kira aminin nashi Wato Fahad, don sam ya manta da wani saɓani da ya shiga tsakanin su , kasancewar komai baiyi sai dashi ko shawarar shi haka shima ,wannan yasa shi kirar numbern shi don ya sanar masa da Auren Umman sa da Abba da za'a maida a yau cikin daren nan. Kusan sau uku yana kira bai ɗauka ba , wannan yasa Khamal haƙura yana dafe saman goshin sa ,tun da suke bai taɓa kirar sa yaƙi ɗaga masa kira ba sai a yau. *** Ɓangaren Fahad kuwa kasantuwar yasha barasar sa yayi tatul bacci ne mai nauyi yasa duk kirar da Khamal ke masa bai san yana yi ba. Sai a kirar na ƙarshe ne ya farka yana miƙa hannun sa wayan ta katse. Miƙewa yayi a hankali yana tashi daga zaune. Buɗe idon sa yayi yana warewa a saman screen ɗin wayar tasa kirar number n Khamal ɗin yayi yana calling back. Ringing ɗaya biyu Khamal ya ɗaga kirar , Yane mutumin? Yaji Muryar Fahad ya daki dodon kunnen sa. Shiru Khamal yayi don a yanayin sautin Muryar sa yasan abun da yasha kuma har yanxu bai gama sakin sa ba. Fahad! Ya kira sunan sa kai tsaye. Ya ne?. Lafyl zaka zo gidan mune nan yayi masa bayanin kirar nasa da dalilin ,Fahad ne yace zai zo da kansa ya ɗauke da don yasan fitowan Fahad yayi driving Komai ka iya faruwa. Yanda ya faɗi haka ya faru Da kan sa Khamal yaje gidan Su Fahad ya ɗauko suka taho gidan su .... Komai sai dai muce Alhmdllh Allah shine abun godiya , An maida Auren Umma da Abba dangi anyi farin ciki matuƙa ,ƴan bakin ciki irin su Hajiya naja'atu kuma na kukan zuci ,haka ake liyafa tare da ciyar da al'umma tamkar rana ba dare ba. Suko su Sumayya tun da suka ji an ɗaura auren , hankali ya kwanta bacci na ɗaukar su kowa da kallon nata farin cikin a cikin ta. Sam duk irin al'ummar dake shagali da fatan alheri basu sani ba don suna Duniyar bacci.... *** Wani irin buga ƙofa sukaji ana yi masu cikin dare tamkar wanda za'a ɗaɗɗake ƙofan . Miƙewa sukayi su duka yayi da Sumayya ke kallon Safna dake cewa " Waye ne? Wannan wani irin iskanci ne? Don itace Sumayya part two a masifa . Ji sukayi an cigaba da buga ƙofan ba ƙaƙƙautawa ,wannan yasa Sumayya miƙewa a zafafe cike da faɗa tana nufar ƙofan tana buɗewa , wani irin bindigogi taga suna mata sallama , wanda yasa Sumayya saurin jah baya su Safna da Yusrah,Laurat na saukowa daga gadon suna inalallahi wai'ina ilaihir rajiun ƴan fashi sun shigo! Daga taron alheri?. Ido biyu Sumayya sukayi Billy wacce fuskar ta ke manne cikin galashin baƙi... Wani irin duka ta kai mawa Sumayya wanda yasa Sumayya saurin kauce wa ,tana dukan bango. Kece dan ubanki? Wallahi yau kashe ki xanyi har lahira ,kuma na ɗebi arxiƙin Ubanki. Ta ƙare maganan tana saita bindiga a kan Sumayya. Ke Bilkisu meye haka ,wai yaushe zaki sauya ne don Allah! Yusrah tayi maganan cike da ƙaraji tana ƙarkewa da cewa " Ƙanwata ce kuma ƙawata zaki kashe? . Juyowa Bilkisu tayi tana kallon Yusrah da baxata taɓa mantawa da ita ba a rayuwa. Nurse!! Ta kirata Sunan ta cikin sanyi da mmkin ya akayi tazo nan? Badai nan ne gidan su ba?". Kallon ta Yusrah tayi tana cewa " Ki rabu da ita don Allah tana maganan haɗi da zubo da wasu irin zafafan hawaye ,don batason wani abu ya same su a wannan rana da yazama na ta farin ciki ya koma masu baƙin ciki mafi muni. Kuyi manage sai mun haɗu a night update. _Aunty Aisha Mmn teddy_ [9/22, 5:06 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: _MY LADY BOSS_ _27-28_ _Littafin my lady boss na kuɗi ne , Regular payment₦300 vip payment₦500 special₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki tura katin MTN ta wannan number 08081202932 ban yarda kika karan ta mun idan baki biyani ba , haka kema don Allah kar ki fitar mun ,duk wanda ya karanta bai biyani ba shida Allah._ Ina kuke masoyan asali na Maman Nusaiba, kuma masoyan littafan ta kada ku manta littafin ABBA NE fa yana nan ana yinsa da zafin shi, kada ku bari a baku labari littafi ne da ya kunshi abubuwa daban-daban kamar su: Ni'imtacciyar soyayya mai ratsa zuciyar mai karatu, sadaukarwa, Jarumta, rikon amana da gaskiya, zalinci da makirci duk a cikin littafin ABBA NE. Littafin ABBA NE na sauke muku shi akan farashi mai sauƙi naira dari uku #300 kacal kada fa ku sake a baku labari masoya. Zaku iya turo kuɗin ku ta,wannan asusun 👇🏻 Account number 0003187186 Name account, khadija Salisu Name Bank, Ja'iz Bank _Sai ayi creen chot a turo ta wannan no. +966599791573_ *** Sauke bindigar daga kan Sumayya da take hango mutuwar ta Billy tayi tana kallon gardawan maza biyun da suka shigo a tare . Ku muje mubar gidan nan Albarkacin Nurse Yusrah. Tayi maganan cike da dabanci tayi maganan tana karkachewa gyefe guda , juyawa Mazan sukayi wanda cikin sauri Yusrah tasha gaban ta tana kama hannun ta tana cewa" Ina kuma xakije? Babu inda xakije Bilkisu ! . Kallon ta Bilkisu takeyi kana tace " zan koma inda na fito mana! Ina kenan Bilkisu baki da inda zaki je da ya wuce kwanan jeji ku tare mutane da sunan fashi . Kimawa Allah ki zauna damu Bilkisu kinga nan kowa labrn shi abun kuka ne kuma abun tausayi. Umma a haka take riƙon mu duka ,ki zauna mu kasance mu biyar kenan kibar duk wata muguwar halayya da kikeyi ....tabbas wannan halin da ɗabi'ar ko namiji ana yi masa fatan shiriya ne . Bare kuma ke mace". Sumayya ke maganan tana miƙewa daga tsugunnen da take . Kallon ta Bilkisu tayi kana ta juya ga mutanen ta...Haɗa hannaye Su duka sukayi suna roƙon ta akan ta zauna tare dasu. Kallon Mazan da suka shigo tayi tana miƙa masu bindigar hannun ta tana cewa " Kai in kun fita ku yarda dashi can wuri mai nisa. Ihu suka ɗau ka suna Billy boss Allah yaƙara kareki , mun bar ki lafiya. Hannu ta basu suna gaisawa na banƙwana da sallama tana miƙa masu duk wani makami dake jikin ta wanda suka gani a zahiri da wanda su Sumayya basu san dasu ba. Don har a cikin takalmin ta sai da ta zaro makami. Sumayya tsiwa ga saurin karaya ,kuka ne tafarayi ganin wai ƴar uwar ta macace a cikin irin wannan halin rayuwar ? Kusa da Bilkisu ta nufo tana dafa ta , har ta gama basu komai suna mata sallama da faɗin Sai wata jiƙon Billy . Hannu ta ɗaga masu suka fiche , shiru tayi ta kasa daina kallon ƙofan da suka fuche. Wani irin ƙwallah ne ya gangaro ma kuncin ta , wanda a hankali ta furta " Rayuwa kenan. Dukan su zama sukayi kowa na kuka da jajan ta rayuwar kan su. Kana Sumayya tace " Ku mu daina kukan nan, Inshaallh komai na nan zuwa ƙarshe yau munyi kuka gobe kuma Inshaallh zamu yi dariya. Bilkisu ta shi ki watsa ruwa ki sauya kayan nan. Kallon Sumayya Bilkisu tayi cikin Muryar ta da yake kaman saukar aradu ,don bata iya magana a hankali ba sam. Na gode ƙawata. Murmushi Sumayya tayi tana cewa" Muje". A tare suka nufi privacy ta fito mawa Billy komai sannan ta fito tana nufar waldrop kayan ta ta ɗauko mata. Wanda haka suka koma shiru shiru tsawon lokaci. **** A gidan Fahad ya kwana tare da amini n nashi , raba dare sukayi suna hirar Ƴammatan su don Khamal bai yarda sun sako maganan Sumayya ba , kasantuwar yasan yanxu xa'a iya faɗa akai. Wannan yasa suke firar ƴammatan su da suka mai da gwangwani suka yaudare... Sosai suke firar su tamkar wani abu bai taɓa shiga tsakanin su ba. **** Fahad ne da Khamal suka taho gaida Umma da safe kamin ya wuce gida ,don Momyn shi tun subahi take kirar shi tana faɗa masa dawowar Daddyn shi yau da misalin tara na safe zai sauka a nan gida Nigeria. Umma ne ta sauko a hankali sanye cikin wani atampha lemon green light da fari. Ƙwarai tayi ƙƴau tayi sharrrr tamkar ba Umma ba. Zama tayi cikin fara'a take amsa gaisuwar ta ga Fahad da ta fahimci Abokin Khamal ne ...tafiya yace zaiyi Umma ke faɗin ya tsaya suyi break fast duka. Jin hakan yasa Khamal cewa " Shima ya zauna duk da yasan Momy na kirar sa akan ya dawo. Yanxu kusan ƙarfe taƙwas kenan n safiya. Dararraku suka ji nasu Sumayya , shigowa sukayi kaman basawa , kowa tacika ta batse. Ɗago kai Umma tayi tana kallon su Sumayya da suka suka fado falon nata , kowa fuska ɗauke da fara'a , ganin mata su biyar akan su yasa su duka ƙare masu kallo Umma na kallon Bilkisu da ta zama mata baƙuwar fuska ....... _Aunty Aisha Mmn teddy🧸_ [9/23, 3:59 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: _🕊️MY LADY BOSS🕊️_ _(Romantic and comedian)_ _29-30_ _Littafin my lady boss na kuɗi ne , Regular payment₦300 vip payment₦500 special₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki tura katin MTN ta wannan number 08081202932 ban yarda kika karan ta mun idan baki biyani ba , haka kema don Allah kar ki fitar mun ,duk wanda ya karanta bai biyani ba shida Allah._ _BONUS_ *Masu zuwa akan nasa masu tallahn su a littafi means a page ɗin littafin My Lady boss , kuyi haƙuri inasa tallahn ko wacce irin haja ,amma akan farashi 2k kacal👌.* *** Ku zauna mana kwa tsaya a tsaye haka?. A'a Umma kin tashi lafy! Suka haɗa baki a tare suna gaisar da Umma da ta amsa musu fuskar ta ɗauke da fara'a tana ƙarewa da cewa " Yusrah wannan wacece kaman ban gan ta ba jiya ko ban lura bane?. Tsuru-tsuru da ido Yusrah tayi tana kallon Billy da Umma ke tambaya akan ta. Muryar Sumayya ne ya katse ta cikin sauri tana cewa " A'a Umma baki lura bane , ai duk tare muke. Umma ne tace" Ohk ayya da yake har yanxu.... Safna ce cikin sauri ta ƙare ma Umma cewa " Baki gama sanin mu ba Umma jiya mutane sunyi maki yawa shi yasa. Ƙwarai kuwa Ɗiyata Safna ko ?'. Umma tayi maganan tana murmushi eh umma haka yake...Nan Umma ta hau faɗin sunayen ɗaya bayan ɗayan su ,da tazo kan Bilkisu ce ta tsaya nan ma sai da aka tuna mata ,kana tace Allah yayi maku Albrka duka. Amin Umma suka amshe a tare har da Sumayya. Kallon su Fahad Sukayi a tare kaman yanda suka gaishe da umma suka haɗa baki suna cewa " Yah Khamal yah Fahad Ina kwana? Fatan kin tashi lfy?". Amsa su sukayi wanda Sumayya tajah hannun Billy suna ƙoƙarin barin falon , Khamal da Fahad duka idon su na akan ta da motsa baki tayi tabi jam'u badon Allah ta gaishe da Khamal ba. Umma ne tace ina zasu nufa ,nan take cewa " Ɓangaren Hjy babba acan zasuyi karin kumallon su duka. Fichewa sukayi suna nufar ɓangaren Hjy babba...wanda acan sukayi break fast ,kana Sumayya ta miƙe tana nufar apartment din Hjy Juwairiyya da bacci juya sam bata rintsa ba .Binafa kuwa a daren ta tattara komutsan ta tana barin gidan . A cewan ta baxata zauna gida ɗaya da wacce tafi tsana a duniya ba. Kuma wanda suke takara akan abin da suke so. *** A falon Hjy Juwairiyya ta shiga bakin ta ɗauke da sallama , dai-dai Mom Juwairiyya na fitowa daga coridour ɗin ta. Tsayawa tayi bata ƙarako inda Sumayya take ba ,wanda kallon ta Sumayya tayi nan taga fuska babu yabo ba fallasa. Sanye take cikin shiga ta alfarma hajiyan ta amfan. Jikin nan yasha adon gwala gwalai wanda da gani kasan da dukiya a wannan wuri . Wani irin tsadaddan kace ne tasaka tayi masa ɗinkin doguwar riga bubu da yayi matuƙar mata kyau... Matsawa Sumayya tayi tana takawa zuwa inda take Ɗan risinawa tayi a hankali cikin ɗan ɗar-ɗar tace " Momy good morning". Kaman baxata ta nka ba ,don Sumayya har ta fara fidda rai can kuma sai taji ta amsa da faɗin " ya baƙunta?. Alhmdllh. Sumayya ta bata amsa tana juyawa don ta lura Mom Juwairiyya har yanxu naciki na ciki ne. Har takai tsakiyar falon tajiyo Muryar ta cike da miskilanci da wulaƙaci da yazama jikin ta tace " Summy ?. Cikin sauri Sumayya ta juyo tana kallon Mom Juwairiyya . Wacce ta ƙarako tsakiyar falon tana cewa " Me xa'a haɗa maki na break fast ?. No Momy nayi break a ɓangaren Hjy babba yanxu. Ohk '. Tace mata ,Sumayya jin haka yasa t juyawa tana shirin barin falon. Wacece nan nake gani? Wato kin taho gaishe da Momy Banda Daddy ko?". Dariya Sumayya tasa tana cewa " Lah Daddy ...aa ba'a abun da xakice kinga dai Hjy Juwairiyya ko?". cike da jin nauyi tace " Daddy ka tashi lafiya?". Lfyl yace yana kama hannun ta tare suka nufa ɓangaren Hjy babba ,wanda hakan ya kuma ɓata mawa Hjy Juwairiyya rai ,nufar inner room ɗin ta tayi tana ɗaukar wayar ta don kirar Yayan nata wato Hjy naja'atu... Don su fidda mawa kansu da mafita komai fah ya lalace abun sai dai ido kuma ,wanda hakan ne Hjy Juwairiyya baxata taɓa jurar gani ba a gidan..... **** Yau kusan Satin Umma ɗaya kenan da dawowa gidan Abba ,wanda hakan yake yiwa duk wani masoyin gaskiya daɗi ,sai dai maƙiya sune ƴan haushi kuma sun rasa yaya zasuyi ,don Umma a yanxu ta xamana masu ƙadangaren bakin tulu... Su Abba kuwa sun rasa ta yanda zasu shawo al'amuran Fahad da Khamal akan Sumayya kowa yana nan akan bakansa, sai dai kasantuwar hakan basu yi saɓani ba tun na farko da ya haɗa su..a wata rana ne ma a falon Umma ga Abba zaune Fahad da Khamal duk suna zaune ,don Part ɗin Umma ya zama nasu Sumayya har haushi takeji don basu da sakewa , sune ke sakewa fiye dasu. Sumayya ne da ta shigo falon Khamal ya kalli Fahad Cike da sokana da barƙwanci yana cewa " Mutumin ka bar mun mana! . Shima Fahad murmushi take cike da shakiyanci yana faɗin " A'a kaci girma mana ka barmin Summy tawa ce , kaci girma plz yah Khamal. Ganin yanda suke abun nasu yasa Abba da Umma dariya itako Sumayya ranta in yayi dubu ya gama ɓaci. Wuce su tayi fuuuu a zuciyar ta cewa take " Wato na koma abin wasan su , jibi yanda suke mun ƙaman wara ta babyn roba . Wa'annan fah ƴar rainin hankali ne su dukan ma , har da Fahad wallhi. Haka yinin ranan Sumayya ta wuni tana masifa su Safna na bata haƙuri.... Zaune suke su biyar kaman yanda suka kasance Sumayya,Safna,Yusrah, Bilkisu,Laurat...nisawa Yusrah tayi tana kallon su kana ta kalli Billy ta sheƙe da dariya ,tana cewa " Billy duk cikin mu da yanda muka ji labarin ko wannen mu kinfi kowa iskanci Allah da sheɗana! Banda haka Billy Mahaifin ki Fah Malamin makarantar Allo ne kike wannan tsiya? To wai me yasa?. Dariya Bilkisu tayi kana tace " Kun mantane da hannun shi ya koreni a gidan shi ,saboda tsaban iya sata na , ana aje abu kaman ɓera na sache, kuma Fah Ni abun da yasa na ƙara fushi da kowa ,nike nan mace ɗaya Allah ya basa ,sauran ayyuna maza su goma sha ɗaya nice ta ƙarshe kuma mace amma nafi mazan ta ƙadiranci. Shifa da ya koreni ya ɗauka baxan tafi ba...kin san hushin zuciya shine Fah naje Ina cewa Bara xanyi! A lokacin da nake Bara mutane basa bani abinci daga haka ne na fara shiga gida tsakiyan dare ,na fara tare hanya na zama gawurtacciyar ƴar fashi ta ƙare tana sheƙewa da dariya ,wanda suma duka dariyar suka sa... Sumayya ne tace " To yanxu ɗaukar fansar ta ina za'a fara? Kuma akan waye zamu fara?'. Karaf Laurat tace " Ɗan Asabe nasan har yanxu yana nan a Lagos baxai koma gida ba ,saboda yasa ba iskan cin sa anan babu ƙwaɓo babu takura. Dagann sai Mu wuce gidan Barau. Ko me kuka ce?'. Billy ta katse Laurat ,kana ta cigaba da cewa " Nikaman mu fara faɗa mawa Barau ,wanda ya cuci Safna ya raba ta da budurcin ta ba tare da ya duba matsayin ta a gare shi ba ... Tabbas haka ya kama mata yanxu ku mu shirya gobe zamu wuce Lagos. A yau mu faɗa mawa Umma cewa " Zamu je Gidan su Bilkisu Yobe muyi kwana biyu...nan take suka tsara komai yanda suke son ya kasance..... **** Lagos da yammaci Su Sumayya suka sauka a garin Lagos , wanda a moto suke faɗin yanda zasuyi da Barau ,wanda Bilkisu ne ke faɗin cewa " Gaba ɗaya buran nasa zan cire daga jikin sa ...wanda bashi ba ƙara mu'amala da wata mace har abada. Tsittt duka sukayi suna kallon kallo mutanen moton ido ya dawo kansu. Bilkisu ido ya yage aduniya bata ga tayi komai ba , wata murya sukaji tana cewa " Kai ƴan gari wallahi maganan ki ta burgeni , ai maganin wasu mazan kenan , inda da hali me zai hana muyi tafiyar nan dani , nice xan kama ki kuma ki datse. Ina ƙaunar naga mata na ɗaukar fansa kaman ku...musan man fansar budurci.... Juyawa duka sukayi suna kallon ta ....Sauke shegiyar shadow glss din fuskar ta tayi , kana Bilkisu ba wasa tace " Wacece ke? Kinsan mu su waye da zaki ce xakiyi tafiya damu. Murmusawa Diyana tayi tana cewa " Sunana Diyana , Ni matar Aure ce amma a yanxu banada Auren ,saboda nima kaman ku ce bana ɗaukar wargin ɗa namiji. Nan take ta fara basu labrn auren ta da mijin ta maduki gashi tijararre ,ita kuma da ta fushi ƙarshen tijara duk ya bigeta sai ta kai shi station ƴan sanda suyi masa dukan tsiya ,wannan karon karayraya shi sukayi ...shine dangi sukace sai ya sake ta....wani irin dariya suka kwashe dashi...A tare suke cewa " Eh zaki iya shigowa cikin mu wannan tafiyar mu shida xamuyi tabbas. Amma mai zai hana mu cika baƙwai?. Safna tayi maganan tana kallon su kamin Sumayya tace " Why?". Gyara zama tayi tana cewa " Mu zama LADY BOSS . Inda xaki duba duka harufannan da sunayen mu ,saura na mutum ɗaya .... Yusrah ce tace ƙwarai kuwa ko a ina zamu cike dayan?. Itama zamu haɗu da ita Sumayya tace kai tsaye cike da gamsuwa. *** Cikin dare su shida suka faɗa gidan baba Barau Wanda a yanxu ya manta da wata ƴar ɗan Uwan shi Safna da ya lalata ,hohoho Duniya ina zaki damu? Wai ƙani ya lalalata ƴar wa?. Hasbunallah!. A duhu yaga mata sun fado masa ɗaki , wanda yasa shi saurin kai hannun sa yana kunna maƙarfi ta gaxan gyefen shi... Fuskar Billy ya gani tana ware masa manyan idanun ta masu firgita marar gaskiya. Wani irin jah baya yayi yana gyara babban rigar sa da ya kasance daga shi sai ita ,ba ko wando ciki shi a dole ga ta tacce. Juyawa yayi gyefe yana haskawa wa zai gani tantiriya 2 wato Diyana tana aikin hura hanci tana masa wani irin kallo cikin tsoro da firgita yake faɗin" waiduhu hifxuhu ma....bakin shi Billy ta dunƙula hannun ta tana bugan haƙorn shi nan kawai sai ga haƙoran shi biyu a ƙasa. Wani irin buɗe baki yayi cike da tsoro yana shirin kururuwa nan Yusrah tasa Ƙyalle tana rufe bakin shi , Billy da Diyana na kamasa suna masa riƙon gam-gam. Motsi ya kasa yi sai ware ido waje. Fitolun wayar su suka kunna , Safna na ƙarasowa gaban shi , Kallon shi tayi kawai sai hawaye kuka tafara tana cewa" Allah ya isa Barau ban yafe maka ba...kuma Allah zai saka mun a lahira...amma kasan meye ? Tun kamin muje can ne nazo don na fara nuna maka abun da ka shuka ka fara girban sa , wallahi yau ba zamu fita ba sai mun yake ma Gindin cin Mutuncin duk wata ɗiya mace , dayi mawa ƙananan yara fyade ciki harda aminiyar mu Safana.... Bilkisu ta katse Safna da Kuka yaci ƙarfin ta ,Sumayya ce ta rungume ta tana rarrashin ta da cewa " Daga yau komai zai wuce. A gaban ki xa'a hukunta shi. Muryar Laurat sukaji tana cewa " cire babban rigar nashi ku fara aiki Billy. Wani irin jan rigar Barau Diyana tayi ji kake ƙyaaa sun dirar sun kai shi ƙasa. Wani irin gurnani Barau yake na neman agaji da maceci amma ina a banza duk sun ɗaɗɗaureshi. Ganin yanda sukayi masa zigidir da yanda yamutsatsen Hjy babban nasa ke yawo kaman majanyi yasa Diyana miƙa ƙafan ta tana tsola kaciyar nata tare da bugun ta da ƙafa da ƙarfi wanda yasa Barau xan numfashi da ƙarfi yana ɗauke wuta. Suma yayi ɗauko ruwa .. Safna ce ta miƙa ruwan roban ɗakin Yusrah na watsa masa...firgit ya buɗe ido sai ga mugu na wani irin hawaye....Safna ce tace " A zahiri ido biyu kana gani zamu datse wannan gantalalliyar kuma wahalalliyar buran taka zamu ake maka ita a tsakiyar daki kayi ta kallo . Tayi maganan tana sheƙa masa ragowar ruwan moɗan. Ƙafan sa Diyana ta gwale tana kai hannu haɗi da kama kaciyar sa , tana kallon Billy da tasa hannu a jaka tana ɗauko wata irin wuƙa mai kama dana yankan shanaye sunan dare ne amma walwali yake yana shaƙi................ To wannan bonus ne nayi mawa masoya kasancewar wasu da yawa na tambayar cigaba , basu san free page ya ƙare ba ,shafin kyauta ya ƙare cigaba n littafin my lady boss na kuɗi ne ki biya asaki a grp ɗin da ake post kullum. _Regular payment ₦300 vip payment₦500 special₦1000 xaku iya turo da katin MTN ta wannan number 08081202932 ko kuma ki tura ta wannan account number 6037312299 Vtu trnsfer kuma ta wannan number 09061466409_ #share fisabilillah _Aunty Aisha Mmn teddy_ [9/24, 11:24 AM] ANTY AISHA MMN TEDDY: _🕊️MY LADY BOSS🕊️_ _(Romantic and comedian)_ _31-32_ _Littafin my lady boss na kuɗi ne , Regular payment₦300 vip payment₦500 special₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki tura katin MTN ta wannan number 08081202932 ban yarda kika karan ta mun idan baki biyani ba , haka kema don Allah kar ki fitar mun ,duk wanda ya karanta bai biyani ba shida Allah._ Ina kuke masoya makaranta ga wani littafi sabo mai ɗumbim basira tare da faɗakarwa da kuma zallar madarar soyayya mai tafiyar da zuƙata daga hannun Mmn nusaiba kunsan mene sunan littafin kuwa ? A'a nasan shine Amsan ku....ABBBA NE! kar ku sake ayi baku . Complete ₦300 kacal ,zaku iya magana ta wannan number +966599791573 domun ƙarin bayani mun gode! *AUNTY AISHA MMN TEDDY* *** Ganin yanda idon Baba Barau ya fito waje ,yana ganin kisa babu daman gudu ko kirar agaji . Wuƙar Bilkisu ta ɗaura akan Maƙogoron kaciyar nasa , Diyana na riƙewa babu imani ... Ganin haka yasa Sumayya saurin kirar sunan Billy tana dakatar dasu da cewa " Billy dakata kuji, nidai gaskiya ina tsoron ganin cire sassan mutum a gaban idona...Yusrah ce da itama tsoro ya kamata tace " Gaskiya nima wallhi tsoro nake ji. Yanxu to abinyi kuyi raga raga da gaban sa , wanda ƙarshen sa sai dai ya naƙasa , maganan Laurat ya katse su. Wanda Diyana cewa tayi " Hakan yayi ma ai . Amma wallahi badon kunce a'a ba ,da yau kunga yanda Tozon nan zai rinƙa tsalle a ƙasa. Dariya Safna tasa ,wanda Yusrah cewa take " lallai Diyana kinyi nisa can. Wani irin duka da Billy tayi mawa baba Barau a tsuliyan sa yasa su duka dakatawa daga maganan da suke yi. Wani ƙara sukaji tauuuuu ,wanda yasa Sumayya rintse ido ganin yanda Billy ke dukan buran sa tana karairaya jijiyoyin. Cikin sauri Yusrah ta fuche tana faɗin nidai ina jirar ku daga waje... Sumayya ne tabi bayan ta tana faɗin nima dai haka , nan itama Safna tayo waje , suna jin gurnanin baba Barau. Wanda Laurat cewa take a ƙara masa suyi masa raga raga wurun ya tashi aiki . Duka Diyana da Billy suke yi wanda kamin wani lokaci Barau ya sume gau ko mutuwa ne Allah ma sani. Buran sa kuwa tayi himmm ta sunduma suntum dagani kasan aƙwai gyara. Laurat ne ta ɗaga wuƙar Bilkisu tana cewa " Nifa Wallahi Allah naso a ƙara masa sabuwar kaciya ne. Jin haka Bilkisu ba hankali hannu takai tana amsan wuƙar ,keee Billy a'a Fah buga ƙoton wuƙar tayi a gindin Barau , duka sukayi masa a duhu wanda basu san ya sukayi dashi ba , jin kiraye kirayen Sallar subahi na farko yasa su saurin fitowa suna barin gidan cikin hanxari . Hotel suka nufa bayan fitowar su direct , suna cewa " Yau zasu shiga ma Ɗan Asabe shima cikin dare suyi maganin sa. **** Room 5 up suka kama su duka , wanka sukayi kana kowacce ta gabatar da sallahn shiga Masallaci na subahi. Yusrah ne da Diyana suka ce zasu fita don suyi ma Waiter magana yana kawo masu abincin da zasu ci. Suna tsaye ne sai ga wata mata tazo wucewa Hjy ce matashiya mai filfilin Naira. Dagani kasan wata ce a gomnati ƴar siyasa ,magana tayi mawa Waiter din tare da sanar masa ɗakin da zai kawo mata nata...tana yi mawa Su Diyana sallama haɗi da wuce su. Juyawa sukayi suna cigaba da mawa waitern magana , sai ga wasu mutane maza su uku sun taho . Tambayar waitern sukayi ɗakin da Hjy Addiya take . Jiki na rawa waitern ya faɗa masu....kai bawan Allah Baka da hankali ne baka ga irin mutanen bane daganin su kasan makasa ne zaka faɗa masu room ɗin da take?". Diyana tayi maganan tana kallon waitern a zafafe. Hjy baki san komai ba ,kuma ba xaki fahimta ba, wannan matan ƴar siyasa ce babba wanda ta riƙe makamai Yanxu sanate take nema , bakyajin ana Hjy Addiya to itace wannan. Kinsan dama ƴan siyasa wasu rayuwar su na cikin haɗari musamman mata. Duk yanda akayi suna wani ja injan da wani babban ne ,shine yasa azo ayi mata komeye Allah ma sani. Nisawa Yusrah tayi kana tace " Ba matar Aure bace ba ? Me ya kawota hotel?. Ƴa gaskiya Hjy Addiya yanda nasani bata taɓa Aure ba...bata da iyaye ma ,shi yasa wasu ko nace ƴan hamayyan ta kece mata shegiya marar asali. Asalin ta gidan marayu , data girma ne tabar gidan marayun ta faɗa har kar siyasa. Keee Yusrah yanxu Meye Abun yi?'. Diyana tayi maganan tana kallon Yusrah...hannun ta ta kama cikin sauri suna nufar room ɗin su... *** Addiya ne ta juyo tana kallon majiya ƙarfin mazan uku da suka shigo mata ɗaki kana tayi murmushi tana cewa ' basai na tambayi wani abu ba nasan wanda ya aiko ku?'. Meyace kuyi mun? Saboda na san shi lusari ne ,wanda yakasa fuskar mace mai kamar maza wato Ni Hjy Addiya ya aiko ku hummm ina sauraren ku. Wani ne daga cikin su ya sauke maƙar mask ɗin da suka sa a fuska yana cewa " Kashe ki aka biya mu kuɗi muyi ...yanxu shi ne kuka zo yi. To Bismillah ai mu munyi tawakalli da annabin Rahma, babu abun da wani ya isa yy mawa bawan shi ba tare da Allah ya hukunta ba.... Tabbas maganan ki haka take domin kuwa indai muna nan ba zamu yarda wani ko waye ya cutar dake ba ,kince kinyi tawasalli mu mahaka.... Muryar Su Sumayya ya katse su da suka shigo su kusan biyaar...Laurat, Summy, Diyana, Billy, Yusrah, Safna. Kallon su Adiyya tayi kana tace " Yara daku Meya kawo ku? Ku gudu ku ƙwaci kanku , rayuwar nan abun gudu ne ,kar wani abu ya taba lafiyar ku a yanda kuke. Cikin su ba wanda ya bata amsa , sai Bilkisu da ta kalli mazan tana cewa " Basai nace maku bana ji ba ,ina ji! Nice nan Bilkisu tantiriyar ƴar.....Fashi!!! Suka ƙare mata maganan. Kallon su tayi nan taga sun sauke mask din sai taga duk tasan su yaran su ne. Buɗe baki sukayi suna cewa " An gama Billy queen Zamu koma ga honorable Albarkacin ki zamu aika shi ƙiyama. Hakan yayi kyau ,shine abun da Bilkisu tace . Hannu suka haɗe na jinjina ga resu su tantirai. Yayin da Billy ke cewa gyara gyara dai.... Itama tana haɗe hannun irin nasu , nan a lokaci daya ta rigiɗe ta koma su. Fichewa sukayi suna faɗin Fatan nasara Billy mai tausayi. Ku mu tafi ko? Bilkisu tayi maganan tana kallon su Sumayya da suka saki baki...Humm muje sukace suna kallon ta. Hjy Addiya ne tace " Kun taimakeni a lokaci n da nake buƙatan taimako ganin ku a hakq da nayi ,sai naji ina ma Allah ya bani ku ka kasance ƙanni a gareni,duk mahaifiyar da ta haife ɗaya daga cikin ku tabbas Allah ya bata ƴaƴan baiwa , yanda kuka zo kuka riƙe hannu na ,ku ka taimake Ni sai naji ina ma mu riƙe hannayen juna mu cigaba da tafiya ta har ƙarshen rayuwa?". Murmushi sukayi duka yayin da Sumayya tace " me zai hana?". Mu riƙe muje mana kawai ko me kuka ce?. Hakan yayi sosai. Cewan su duka suna kallon Sumayya dake murmushi. Cike dajin daɗi Addiya tace Ku mu zauna yanxu waiter xai kawo mana abinci Kowa sai ya faɗa abinda yake buƙata. A'a ba munƙi bane , waitern nan ba zai kawo ba , Yusrah tayi maganan tana kwashe masu duk yanda sukayi da mai kawo abincin , dariya suna da , Addiya na haɗa kayan ta a tare suka nufa room ɗin da Su Sumayya suke. **** Ɓangaren Khamal kuwa tun da Umma tace masa Sumayya tayi tafiya hankalin sa yaƙi kwanciya , a daren ranan ne a baccin sa duk wani abu da Sumayya sukayi kaman an masa vedio a gaban idon sa ya faru. Farkawa yayi da addu'a yana faɗin Sumayya ta koma yawo da ƴan fashi inalallahi wai'ina ilaihir rajiun...dole Nasan Abinyi a satin nan Su Abba su Ɗaura mana Aure , wa'annan ƙawayen nata Duk ban yarda dasu ba daman haɗuwar su ba gaskiya. **** Ɓangaren baba Barau kuwa gida ya cika harda ƴan jarida asibiti aka nufa dashi kai tsaye...anan mutane suka tsinci takarda n da suka rubuta da manyan baki tare da rubuta Lady boss a ƙasa tare da faɗa mawa mutane dalilin masa wannan duka da rauni. Nan take kowa yafara masa alah tsine. Ƴan jarida kuwa an samu abun rahoto. Baba Barau kuwa a asibiti nan likitoci suka shaida abun nasa ta tashi aiki ,sai dai a yanke ta duka. Wanda ba musu ƴaƴan shi maza suka sa hannu nan aka shiga da shi tiyata ana yanke masa gindin yadawo shafino.... A lokacin ko da ya farka daga shi naɗe da bandage ihu yasa yana ɗauke wuta ya sume nan take. Labarin da yabi unguwa da meaning ɗin LADY BOSS yasa ɗan Asabe tattara yana shi yana shi yana guduwa da shirin barin Lagos a cewan shi baxai ƙara ƙwanan Lagos ba...don duk inda kabi a cikin garin Lagos maganan lady boss akeyi ,Wanda Nan take wasu suke kirar su da ladies ɗaukar fansa . Yanda suka jera sunayen nasu ne aka fara watsawa a magazine da jarida ta ko ina da gidajen tv na Lagos zuwa ko ina na Najeriya ,cewan wasu mata sun fito masu ɗaukar fansar zalincin su da akayi. Tare da rubuta harrufan da suka rubuta kaman haka... L-Laurat A-? D-Diyana Y-Yusrah B-Billy O-? S-Summy S-Safna....wannan abu shi yake yawo lungu da saƙo tare da watsawa gari gari na Najeriya.wannan yasa nan take Ɗan Asabe cewa " Wallahi Sumayya ne da Lauratu da wannan yarinya da akace tabace ashe fyaɗe yayi mata , yanxu gashi nan sun fara ɗaukar fansa . An yanke ma Barau gindi. Shi idan suka zo masa da hannun su zasu yanke ...tuno da muchiyan da Lauratu ta taɓa buga masa yasa shi fitowa da kayan shi aka yana tafe yana cewa " Wallahi zasu aikata ..zasu aikata. Binsaa da kallo Mmn mujahida sukayi suna Ɗan Asabe lafiya? Bai bi takansu ba ya fuche yana faɗin wallahi baxan zauna ba. Mmn fati ne tace anya ba sihiri akayi masa ba , maza kira maza su riƙe sa kar yayi dawa...jin haka da Ɗan Asabe yayi kuma tabbas yasan za'a kama shin yasa shi rugawa da gudu da kaya aka yana wani irin gudu haɗi da barin layin....Tabbas maganan ki ya tabbata cewan Rita tana buga mawa mijin ta kofa akan su fito a taro Ɗan Asabe ya hauka ce .... *** Shigowa falon hjy Juwairiyya Khamal yayi dai dai kirar Abokin Fahad na shigowa , wanda ya kira shi ya sanar masa labarin da yake ji a BBC na fitowan Ƴammata wai su LADY BOSS....dai dai yana ɗaukar kirar ne shima yaga Hjy Juwairiyya na zaune tana kallon latters din sunan LADY BOSS da ake fidda ko wani harafi ana fassara shi kaman yanda suka aje a rubuce.......... Fahad ne ya katse Khamal da cewa " malami na kiraka ne ka daina kirar Sunan Summy na da LADY BOSS kaga bosses Nan ba ita ba....ɗauke wuta Khamal yayi na tsawon............. *AUNTY AISHA MMN TEDDY* [9/24, 8:51 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: _🕊️MY LADY BOSS🕊️_ _33-34_ _Littafin my lady boss na kuɗi ne , Regular payment₦300 vip payment₦500 special₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki tura katin MTN ta wannan number 08081202932 ban yarda kika karan ta mun idan baki biyani ba , haka kema don Allah kar ki fitar mun ,duk wanda ya karanta bai biyani ba shida Allah._ *** Dariya Fahad yasa masa don bai san dalilin yin shirun nashi ba , koda Fahad ya datse kirar Khamal bai motsa daga inda yake ba kuma bai sauke hannun sa daga kunnen sa ba tare da wayar . Mutuwar tsaye kawai yayi ,ya rasa sanin inda natsuwar shi take. Muryar Mom Juwairiyya ne yaji tana cewa " Kai kuma lafiya? Kana tsaye da waya a hannu ? Naga mood ɗin ka chanja a lokaci guda ne Khamal ? Ta ƙare maganan tana watsa masa idanun ta ,tare da zaman jirar amsan sa gareta. No mom Ina zuwa! Yayi maganan yana juyawa tare da barin falon cikin zafin nama. Cikin sauri Mom ta miƙe tsaye tare da kirar sa Tamkar wanda bataga fitar sa ba. Tabbas Aƙwai wani abun , window ta nufa tana leƙawa sam ta manta da Oruma dake tsaye tana kallon komai. Au ɓangaren Hjy Ramlah yayi kenan? Tun da itace Uwar shi Kuma uban shi. Bari na kira Hjy naja'atu na shaida mata domin kuwa dole asan yanda za'ayi masu farra'ƙu a rabasu hattanana. Tayi maganan tana hayewa stairs da sauri tare da barin falon . **** Labari a layin su Malam Ilu Lagos ya gama waɗewa cewa " An yanke gaban Baba Barau ,kuma Ɗan Asabe ya gudu. Wannan yasa nan danan yanda labarin ke zagayawa ya koma kunnen su Summy. Wanda jin haka yasa Addiya cewa" Su koma gida Zaria kasancewar Ɗan Asabe haifaffar can ,dole can zai koma. A ranan suka nufi tasha da wuraren la'asar ...zama sukayi moton na yin saura mutum ɗaya kasantuwar ƙaramar moto ce . Juyawa sukayi ganin wanda ke gyefe guda sai zare ido yake .... Ɗan Asabe suka gani ya haɗa gumi ,sam baya ganin gaban sa sai kalle kallen wajen taga yake na marasa gaskiya....Au kaine ??? Yaji Muryar Lauratu ya katse sa,wanda yasa su Bilkisu duka kallon wanda take mawa maganan wato Ɗan Asabe ...kallon su yayi yana faɗin inalallahi wai'ina ilaihir rajiun... Kuyi manage plz zuwa safe. [9/25, 11:02 AM] ANTY AISHA MMN TEDDY: _35-36_ _Littafin my lady boss na kuɗi ne , Regular payment₦300 vip payment₦500 special₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki tura katin MTN ta wannan number 08081202932 ban yarda kika karan ta mun idan baki biyani ba , haka kema don Allah kar ki fitar mun ,duk wanda ya karanta bai biyani ba shida Allah._ Ina kuke masoya ga sabon littafi Mai ɗauke da darussa na rayuwa tare da nishaɗantarwa daga Alƙalamin Maman nusaiba...kunsan sunan littafin kuwa? A'a bamu sani ba ,nasan wannan shine amsan ku gare Ni, ABBA NE! littafin complete zaku same shi Inshaallh akan ₦300 masu buƙata zaku na iya tuntuɓar wannan Number +966599791573 domun ƙarin bayani mun gode! *** Dariya Sumayya ta gimtse tana kallon yanda Ɗan Asabe ke rarraba ido yana watso masu ,wanda ko shakka babu yasan sune LADY BOSS ɗin da'ake magana. Au wai tsoro kake ji? Laurat ta ƙara maganan tana kallon yanda jikin shi ke rawa kar-kar . Yusrah ne tace ma driver me moto jah muje ! Leƙo da kansa drivern yayi yana cewa " Muje ina saura seat ɗin mutum ɗaya. Muje zamu biya ka . Jin haka yasa driver saurin shiga yana barin tasha dasu , Yayin da Ɗan Asabe ke addoui barkatai wasu baima san me yake faɗi ba. A tsakiyar daji Bilkisu tace Ya tsaya ya dakata da tuƙin , parking yayi a gyefen hanya shima kan shi yanxu ya tsorata dasu Sumayya ...sai yanxu yake danasanin ɗaukar su da yayi , sai kuma a sannan ya lura da Kama Ɗan Asabe sukayi . Driver fita ka bamu wuri xamuyi magana . Jiki a sanyaye driver ya fita , yana cewa " Ƙannina kudau lura ku sani a jeji muke yanxu miyagu mutum da aljan sun yi yawa. Muma shegun kan mu ne...Diyana ta basa amsa tana Matsawa kusa Da Ɗan Asabe dake haɗa gumi ,hannun sa na akan wandon sa , don tunanin sa shima kar yazo suyi masa Raga-raga irin na Bana Barau wanda daga ƙarshe a yanke gindin ,idan akayi masa haka kuma shi ankashe shi ....Kuyi haƙuri don Allah na roƙeku. Na kuma haɗaku da iyayen ku...A lokacin da kake buga mata gotso kayi fata fata da durin ta wani magiya ne batayi maka ba ,saboda zalinci da mugun ta ,sai a yanxu zaka san Allah ɗaya ne?. Lauratu kuwa Allah ki duba iyaye kar ku cire mun !! Ƙyaƙyaƙyaaaaa suka wani sheƙe da dariya ,kamin Lauratu tace " A'a Fah ƙwantar da hankalin ka , marainan kawai zamu cire. Ta ƙare tana dariya har da hawaye . Bilkisu ne ta kalle ta tana cewa " Haka kike so ayi masa?". Ɗan kallon ta Lauratu tayi kana tace " A'a ku rabu dashi ai a hakan mun firgita ɗan banza ,ku bashi takarda da biro ya rubuta mun takardan saki yanda idan xan koma gidan iyaye na,na koma ba wani nauyi nasa. Yusrah iyayen boko tuni aka fiddo da takarda ɗan Asabe suka baimawa jiki na rawa ya rubuta takardan hannun shi na rawar ɗari . Yana gama rubutawa Laurat ta ɗauka tana cewa " Ka taimaki kanka. Kallon su tayi su duka tana cewa " Mu yarda dashi anan ya ƙara gaba. Sumayya ne ta buɗe masa murfin moton tana cewa " To ɗan Asabe sai wata jiƙon . Suna anxaga shi waje , drivern suka kira ta jah moton suna barin Ɗan Asabe a tsakar dajin Allah babu komai sai ƙarar guguwa.... Hjy Adiyya ce tace masa Driver ya juyar dasu zuwa airport , domin jirgi zasu bi na daga Lagos zuwa Kaduna ,wanda hakan akayi driver ya juya dasu jiki na rawa bakin shi na furta Hajiya sama Hajiya ƙasa. **** Me nake ji wai shin Alhaji da gaske ne an ɗauka Auren Khamal da Sumayya?. Hjy Juwairiyya tayi maganan tana miƙewa tsaye tare da dafe ƙirji tana fiddo da idanun ta na jirar jin amsa daga bakin Daddyn Khamal. Khamal kuwa kansa na ƙasa tun da Mom ta fara magana bai tanka mata ba. Tabbas haka yake Juwairiyya , tun da yaron nan ya nuna yana son Sumayya , Kuma shi aure ga Yaro ɗanamiji da ya isa....ya isa don Allah Alhaji ya isa??. Wato Ni bare Ni bana da iko a kan gidana kuke keda gida. Ni ba xa'a so haɗa tsitso sani ba shi yasa Har aka ɗaura Aure cikin munafurci ba tare da sani na ba. Inba rashin ƙauna ta ba da rashin son Ni nawa jinin ai tun kamin Khamal yakai haka nake ce masa ina Son na haɗasa da Binafa , yawan jin haka da faɗa da nake yi yarinya ta ɗauki Son duniya ta ɗaura masa ,to Wallh baxai yiwu ba ,sai dai ayi biyu. Wannan ai rashin adalci..... Subhanah Hjy Juwairiyya da girmanki kuke wannan hayaniya? Cewan Hjy babba da take shigowa tare dasu Umma da Abba ... Kaiyaaaa gaskiya banji daɗin jin irin wannan kalami daga bakin ki ba. Baba na shi yace " Yana son Sumayya , kuma a lokacin da aka maida Auren Hjy Ramlah ya roƙa a bashi ,nan kuma take yabada komai , kuma nima na yarda aka daura auren sa amma batare da kowa ya sani ba ciki har da Itama Uwar yarinyar yau yanxu take jin wannan Auren kaman yanda kema kike ji yanxu. Kuma Ni bansaba mawa yarana Auren dole ba baxanyi akan jika na ba. Eyya Hjy babba kiyi hakuri ba'ayi haka ba dole Hjy Juwairiyya ta ɗaga hankalin ta....Cewan Umma da take gyefen Hjy Juwairiyya da take ta aikin kumburin wuya . Hjy babba kiyi hakuri yanxu komai kibar shi a hannun mu ..Ni a matsayina na mahaifi ga Khamal na yanke hukuncin Za'a ɗaura Auren sa Ga Binafa a satin nanan tarewa kuma duka za'ayi tare dana Sumayya a mako biyu masu zuwa. Sai a fara shiri , Khamal inason magana dakai. Abba ke maganan kai tsaye ba tare da ya duba ko yayi makowa daɗi ba... Murmushi Hjy Juwairiyya tayi tana faɗin to hakan ma yayi ai yanxu naji batu , alhmdllh. Nisawa Umma tayi a hankali tana kama hannun Khamal tana shafa masa alamun rarrashi akan maganan da Abba yayi kar ya jah , wannan yasa shi haɗa ido da Umma idonsu ne suka gauraya cikin juna ,nan taga damuwar da bata taɓa gani ba. A hankali ta motsa bakin ta tana cewa " Allah yabaku zama lafiya. Bai bata amsa ba ya janye hannun shi yana bin bayan Abba, wanda ko ba'a faɗa maka ba kasan ranshi a dagule yake. Daddy ne ya juya yana kallon su Umma kamin yace " gida ɗaya zasu zauna ,kuma sannnan bama buƙatar komai naku , dukan su mu xamuyi masu komai na ɗaki ku rarrashi Sumayya sosai don bata san maganan ba. Gyaɗa masa Kai Umma tayi kana tace to. Shima barin falon yayi kamin Hjy babba da ta gama ƙufuluwa ta juya fuuuu tana barin falon hjy Juwairiyya. Umma ne ta kalli Mom kamin tace " Muyi masu Addu'ar Allah ya basu zaman lafiya. To Amin Fah sai ki ƙara ƙwantar mawa Ɗan naki Khamal da hankali dole ya rungume dukan su a matsayin matan sa banda banbanci don idan hakan ta faru baxan ɗauka ba. Hjy Juwairiyya ke maganan a siyasance take faɗin mawa Umma maganan wacce bata tnka ba har ta bar falon. *** Sumayya sai da suka sauka gidan Hjy Adiyya kamin wuraren yammaci suka nufo gidan Umma. A farfajiyar gidan a ƙarƙashin tampol ta hango su Abba da Daddy sai Khamal da fuskar shi babu annuri. Gaishe dasu Abba sukayi , kana su wuce zuwa Part ɗin Umma , wanda a zuciyar Sumayya cewa take " Kullum mutum babu walwala a haka dai , Allah ya kyauta . Khamal yanxu inaso kaje kuyi magana da Binafa , kaga Sumayya mai sauƙ ne lamarin ta ,gida ɗaya kuke , ina so ka kwantar da hankali n ka. To Abba ,abun da yace kenan yana nufar moton shi ,don shi yasan matsalar sa a yanxu ba Binafa bane Mom ce Da Ammien ta sune kanwa uwan gami . Nisawa yayi a moton sa yana cewa " Har ace na ƙwantr da hankali na , xa'a bani mata biyu a rana ɗaya ? Wanda ko iyayena matan su guda guda ne ...Ni tsiwar wannan yarinyar yafi damuna ,da haukan ta yayi maganan yana tuno da zaman ta a Companyn sa , maganan ta ya tuna tana cewa" Ba zama da taɓa laptop nazo ba , aikin motsa jini nazo ban saba zaman banza ba....ina Sonki Sumayya son da bansan iyakan sa ba. Tun kina yarinya sunanki a bakina masoyiya,sai dai baki taɓa cewa kina sona ba ,sai nuna mun tsana...Tabbas zaman mu da kallo, don baxan ɗau wargin ki ba koda nake Sonki! *AUNTY AISHA MMN TEDDY* [9/25, 1:31 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: _🕊️MY LADY BOSS🕊️_ _37-38_ _Littafin my lady boss na kuɗi ne , Regular payment₦300 vip payment₦500 special₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki tura katin MTN ta wannan number 08081202932 ban yarda kika karan ta mun idan baki biyani ba , haka kema don Allah kar ki fitar mun ,duk wanda ya karanta bai biyani ba shida Allah._ Ina kuke masoya ga sabon littafi Mai ɗauke da darussa na rayuwa tare da nishaɗantarwa daga Alƙalamin Maman nusaiba...kunsan sunan littafin kuwa? A'a bamu sani ba ,nasan wannan shine amsan ku gare Ni, ABBA NE! littafin complete zaku same shi Inshaallh akan ₦300 masu buƙata zaku na iya tuntuɓar wannan Number +966599791573 domun ƙarin bayani mun gode! *** Babu abun da kake ji a dirning room ɗin sai sautin aje cup,plate spoon. Ɗan nasu ne ɗaya tilo Fahad a tsakiya yana cin abincin shi hankalin sa ƙwance , fuskar sa na fitar da annuri ...wanda yasa Momyn sa cewa " Fahad wannan annuri haka? Kodai aƙwai wani maganan ne? Duk da nasan maganan ka a farke haka bacci xancen ɗaya ne shine Sumayya! Murmushi Fahad yayi yana kallon Mom kana yace " Eh Momy kaman kinsani kuwa, nifa ina tunanin Khamal ya bar mun Sumayya ,tun da bai ƙara mun magana akan taba. Kuma ga Dad ya dawo sai yaje ya sami Daddyn Khamal suyi magana... Murmushi mahaifin nashi yayi ta manya ,kobaa faɗa ba daganin mahaifin Fahad zaka fahimci mutum ne dattijo n Alhaji Abubakar Imam billionaire mutum ne mai mutumci da dattako ta girma. Kallon Momyn Fahad yayi yana cewa " Kijimun zamani , Yaro a gaban mahaifin sa yake faɗin yana Son yarinya , wai naje na nema masa Aure? Haka ake yi? Kema Uwar zamani kin amshe masa a tare kuke kin ya zama abokinki ba ɗa ba. Dariya Momyn Fahad keyi tana cewa " To shikenan Yanxu idan ban fira da ɗana naji damuwar sa ba dawa xanyi. Aaa kina dai son ƴaƴa da yawa Daddy ya katseta Yana Kai hannun sa tana miƙa masa tissue paper ɗin da yake ƙoƙarin ɗauka. Cewa tayi " To ai kaga shikenan mun fah bani da wani bayanshi...to yanxu Daddy zakaje ne Plz?. Sukaji muryar Fahad ya katse su...Juyowa yayi yana dafa shi yana cewa " Yau tafi mun kowacce rana farin ciki, rabon da ayi farin ciki irin haka tun ranan da ka bar gida Nigeria karatu zuwa malesia acan ka koyo shashanci n nan naka. Yau gashi da bakin ka kake faɗin kana son kayi aure ka aje iyali , nayi farin ciki ƙwarai , Allah yayi ma rayuwar ka Albarka. Kuma Inshaallh da yammaci bayan sallar magariba a Tukur Tukur xaimun Inshaallh. Hannun Daddyn nashi ya riƙe yana ƙwaroro masa godiya. mom itama sosai taji daɗi , kallon Fahad tayi tana cewa " wai nace ka gama zana mun sirikar kuwa? . Murmushi yayi yana miƙewa tare da cewa " Ajiya na gama mom bari na ɗauko ki ga Summy ta. Ya ƙare maganan yana nufar room Apartment ɗin sa. **** Kallon ta yakeyi wanda Sumayya kauda kai tayi gyefe tana faɗin " Yah Khamal ina jinka! . Ɗaure fuska yayi irin tasan maganan tasa ba wasa yace ai Kinji mai nace maki ko sai na maimaita?". Uhmm cike da ƙunƙuni ta fara cewa " Nidai karatun da kake mun magana a barshi ba yanxu zanyi ba , maganan Auren ka kuma baxan yi ba ,Ni mai sona sosai nake so ,wanda baya taɓa gajiyawa da faɗin ina Sonki Sumayya... kalon n ta yake cike da mmki, ransa ɓace hannun sa yasa a kansa yana ya mutsa sumar kanshi. Cigaba tayi da cewa " Ni yanxu ma soyayya gaba ɗaya bata gaba na. To meke a gaban ki yanxu? Taji Muryar sa ya katseta ,wanda kai tsaye tace" Fansa. Ok that's good". Abun da yace mata kenan yana ɗaukar wani Remote Yana pointing zuwa ƙofa yana dannawa ,nan take ƙofofin suka kulle , jikake kuuuuuu ko ina ya datse. Kallon shi Sumayya tayi zatayi magana kawai taga ya kunna lata yana fiddo da sigari , zaro ido Sumayya tayi tana faɗin inalallahi wai'ina ilaihir rajiun dama Sir Khamal haka kake? . Wani irin kallo ya watsa mata wanda yasata sauri n yin shiru ,Ni ka buɗe mun ƙofa na fita . Shiru taga yayi mata bai tankata ba wanda ganin haka yasa Sumayya matsawa tana jingina da bangon falon . Idon ta take watsawa war-war na tsoro. Can taga yana tunƙaro ta daɗa lafewa tayi a bango , har ya iso inda take , hayaƙin bakin sa wa hura mata a saman fuska wanda yasa Sumayya ƙwarewa sai tari. Maganan sa taji yana mata cikin wani irin murya da axuciyar ta cewa take " Dama tuni nasan wannan Khamal ɗin tantiri ne barden kansa ne. Keee ko kin ƙi ko kin so nine mijinki ,ki aje duk wani tatsuniya r ki ki aje a gyefe . Fita! Yayi maganan yana jan ta kiiii har zuwa ƙofa. Cikin sauri Sumayya ta fice bata ko kallon gaban ta , tafe take tana cewa " Duk abun ka kayi ka gama Su Yusrah suna gidan nan babu inda zasuje wallahi. Sam bata kallon gaban ta bare ta lura da Fahad dake takowa shima, karo taji tayi da mutum wanda nan take taji wani ƙaramin bord ya faɗi....ba tare da ta kalle sa ba tace " Yi haƙuri pls , Hannun ta takai ƙasa zata ɗauki takardar da ya faɗi na Drawing....Fiddo da idanun ta tayi waje tana buɗe baki tare da motsa laɓɓan ta a hankali tana furta " Wannan ai Nice". Ta ƙare maganan tana ɗago idon ta ....ido hudu sukayi ,suna kallon kallo , wanda dai-dai Khamal na fitowa daga falon shi... murmushi Fahad yayi mata wanda kywawan hushiryar sa ta bayyana , wani irin Sumayya taji wanda yasata mayar masa da Muurmushin da bata shirya ba. Yah Fahad wannan ai Nice ko?..... *AUNTY AISHA MMN TEDDY* [9/26, 10:57 AM] ANTY AISHA MMN TEDDY: _🕊️MY LADY BOSS🕊️_ _39-40_ _Littafin my lady boss na kuɗi ne , Regular payment₦300 vip payment₦500 special₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki tura katin MTN ta wannan number 08081202932 ban yarda kika karan ta mun idan baki biyani ba , haka kema don Allah kar ki fitar mun ,duk wanda ya karanta bai biyani ba shida Allah._ Ina kuke masoya ga sabon littafi Mai ɗauke da darussa na rayuwa tare da nishaɗantarwa daga Alƙalamin Maman nusaiba...kunsan sunan littafin kuwa? A'a bamu sani ba ,nasan wannan shine amsan ku gare Ni, ABBA NE! littafin complete zaku same shi Inshaallh akan ₦300 masu buƙata zaku na iya tuntuɓar wannan Number +966599791573 domun ƙarin bayani mun gode! *** Wani irin sihirtacciyar murmushi yake mata mai narkar da zuƙata , kana ya gyaɗa mata kan sa sama yana cewa " Eh Summy ta naki ne . Wow shine abun da tace " Tana ƙarewa da faɗin Thanks Yah Fahad. Tayi maganan tana shirin barin falon cikin sauri tana cewa " Bari na nuna mawa Su Yusrah?". Sumayya ina Sonki! . Cak! Tajah ta tsaya tana maida ƙafarta da ta ɗaga zuwa gaba tayi baya . Kallon fuskar shi tayi , nan taga idon sa na akan fuskar ta alamu yana jirar jin mai zata fadi masa. Murmushi tayi tana cewa " I now Yah Fahad nasani. Kuma ai nima ina Sonka! Wani irin bugawa ƙirjin Khamal yayi , wanda yasa shi tsayawa cak yana dakatawa da isa garesu...yaso juyawa amma kuma zuciyarsa ta kasa ta gagara yin hakan. Kaman yanda ya duk dauriyar tasa ya tsinci bakin sa da furta cewa " Ayya Fahad Sumayya sai dai abun kash ya ƙure maka da ita ma duka , nike Son ki kuma Ni kika Aura! Kallon sa duka suka juyo suna yi wanda basu san da zuwan sa ba sai dai suka ji maganan Khamal...wanda hakan ya faɗar mawa Sumayya da gaba ƙwarai. Ban gane mai kake nufi ba Yah Khamal?. Cewan Sumayya tana fiddo da idanun ta waje . Abun da kikaji na faɗi shine dai na faɗa , ba wacce dama gareki yanxu , nine mijin ki Sumayya , na tambayaki Me kikeso Aure ko karatu? Kika ce mun ba ko ɗaya ,fansa zaki ɗauka. Saboda still u'are small girl. Wani irin rintse ido Sumayya tayi tana nanata kalmar Small girl a ƙwaƙwalwar ta, kamin taji muryar Khamal ya cigaba da yi mata magana da murya mai kama da amo na faɗa...wannan yasa na yanke shawarar Auran ki koda baki sani ba, Sumayya na kasance mijin ki tun a ƙwana ki shida baya ...Abba ya bani ke , kuma.....Kaiii malam ya isa haka? Wai meke e ka Khamal , anya kana hankalin ka kuwa? Sumayya tawace Ni Fahad bakai ba. Humm murmushi Khamal yayi na koma Meye ya faru, kana ya isa gaban Fahad yana cewa" Kayi haƙuri Fahad , ko me Sumayya take faɗa maka is just buraburan ƙaryar ta ne da ta ba. Amma a binnin zuciyar ta ba kai take so ba , Ni take So . Tun kamin na fara Son Sumayya a zuciyata ,itace ta zuciyar ta ya fara kamuwa da Soyayyar Khamal. Kai malam wallhi ƙarya kake yi Yah Khamal ,kuma baxan Aure ka ba . Tayi maganan cike da ƙaraji tare da ɗaga murya . Takowa yayi gaban ta yana kallon ta , kasa tayi da idon ta don ta lura Khamal komai zai iya yi mata ,don tsoron shi take wata sa'ilin abubuwan sa yana sha banban dana Hausa Fulani masu kunya ,to shi bai san wannan ba ,tun da har a gaban Umma ya kalleta yace yana Son ta. Me kikace? Taji Muryar sa ya katse ta...jah baya tayi tana cewa " Bari naje na samu Abba na faɗa masa Ni Ba Aure xanyi ba ,idan kuma so suke su Aurar dani To bakai nakeso ba....Ta kare maganan da tana juyawa falon da gudu ,idon ta na tsiyayar da hawaye. Binafa ne sukayi ido hudu da ita dake shigowa .don tuni take jurar zuwan Khamal amma shiru , wannan yasata biyo bayan sa kiji bariki....wani irin kallo take watsa mawa Sumayya , kamin cike da izza tace " Kece avokiyar zaman tawa? To ki shirya zuwan Binafa Amaryar Khamal. Kallon ta Sumayya tayi cike da Son gasgatawa ,shin da gaske ne Wai Khamal ya Aure ta ko yaya?. Mtswwww ke kika ga miji har kike wani maganan shiri , Ni banga miji ba. Tayi maganan tana kauda kai tana fichewa da sauri...cikin wani irin jin zafi , a zuciyar Khamal yake cewa " Sumayya xaki sakiga miji , sai kin maimaita wannan maganan da kikayi . Kamin komai sai na fara horaki tuƙun na, don nasan kema kina Son Khamal. Rashin wayo ne ko sani shi yasa kike hauka. Kallon sa Fahad yayi yana cewa " Bansan ka da ƙarya ba Khamal it is true? Da gaske ne abun da ka faɗa ka Auri Sumayya?'. Gyaɗa masa Kai yayi yana cewa " yanxu Sumayya matata ce Fahad. Sorry Abun da Fahad yace kenan yana miƙa masa hannu , haɗa hannayen nasu sukayi kana ya juya cikin jin wani irin duhuwa baya iya ganin gaban shi ya fuche daga falon . Kallon shi Khamal yayi tabbas yasan Fahad nasan Sumayya , Amma kuma shi son soyayya yake mata ,shikuma duka biyu ya haɗa Soyayya da kuma soyayyar jini. Amm Yah Khamal ya maganam.....Keee ya isa kuje can kuyi magana da Mom duk abun da kuke so ,sai tayi mun bayani . Khamal ne ya kwatseta cike da yarfi da gwasala ,wanda yasa Binafa tsayawa sororo. Ganin bata da alamun tafiya yasa shi bata wuri yana barin falon yabarta anan cike da ɓacin ran wulaƙancin da yayi mata . **** Wayyo Ni Sumayya na shiga uku sun kashe mun Rayuwa sun haɗani da mugu na marar ƙaunata a matsayin miji. A tsakiyar falon Umma take fasa ihu haɗi da fiddo da duk wani abun da yafito daga bakin ta waje. Umma ne ta fito daga Kitchen cikin sauri ,tana faɗin Sumayya lafiya?. Sai ga su Yusrah duka suna fitowa suma cikin sauri suna faɗin lafiya?". Sun kashe Ni Safna sun Aura mun Khamal wayyo ni!! Ta ƙare maganan tana kirar sunan Hajiya babba tare da nufar Ɓangaren ta cikin sauri tana cikin cigaba da rera kukan ta...wanda duk kaiwa da komowan da takeyi Khamal dake upstairs yana hangota tana yawo a rana tsakanin sasan Umma dana Hjy babba. Dariya sosai yakeyi kawai shi yana jin daɗi taga ya hana Sumayya sukuni ,wanda ya rasa dalilin shi na son hakan. A tsakiyar falon hjy babban ta zube a ƙasa tana miƙar da ƙafafun ta Su Daddy da Abba suna faɗin Mama na lafiya? Hjy babba kuwa jiki na rawa ta nufo ta tana dafa ta tare da cewa " Sumayya me yafaru? Waya taɓa mun ke?. Hjy Khamal ne! Wallahi Yah Khamal me Hajiya! . Kajimun shikiyi ko Ahmadu ,nifa ina tsoron zaman Khamal da Sumayya a matsayin mata da miji ,anya bakuyi kuskure ba. Kuma wai ace jikata yarinya ƙarama xa'a haɗa ta da kishiya? Nidai wannan magana da sake. Sai dai ya zaɓi ɗaya ko Sumayya ko ita Binafa n?. Kamin su Abba suce wani Abu Sumayya tayi saurin cewa ' Ni dai ya xaɓa Binafa Ni ya rabu dani , wallahi ƙarya yake maku ,ba so na yakeyi ba Fah...mugun ta ne kawai yana Son mun yankan ƙauna.... To aiko baki isa ba, tun wuri kisa a ranki Khamal shine mijin ki ,don tun kina yarinya bani da Sunan dana ke kirar ki dashi banda Matar Khamal yanxu kuma ya tabbata baki isa ki raba wannan zumunci n ba...Umma ta ƙwatse Sumayya cike da nuna ɓacin ranta. Wayyo Umma dama nasan kin fi son Khamal akaina wallhi bakya Sona Khamal kike so,kuma Ni baxan Aure shi ba ,tun da bana Son shhhh.... Ji kake tassssss Umma ta wanke Sumayya da wani irin gigitaccen mari , Kamin ta ƙara magana ta kuma ɗauke ta da wani. Saurin dakatar da ita Su Daddy Sukayi yayin da Hjy babba ke faɗin a gaban nawa kike dukan Sumayya ? Wato ki faɗa mun yanxu kin haifa ƴa ko? Kina da iko da ita kenan?????........ *AUNTY AISHA MMN TEDDY* [9/26, 3:03 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: _🕊️MY LADY BOSS🕊️_ _41-42_ _Littafin my lady boss na kuɗi ne , Regular payment₦300 vip payment₦500 special₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki tura katin MTN ta wannan number 08081202932 ban yarda kika karan ta mun idan baki biyani ba , haka kema don Allah kar ki fitar mun ,duk wanda ya karanta bai biyani ba shida Allah._ Ina kuke masoya ga sabon littafi Mai ɗauke da darussa na rayuwa tare da nishaɗantarwa daga Alƙalamin Maman nusaiba...kunsan sunan littafin kuwa? A'a bamu sani ba ,nasan wannan shine amsan ku gare Ni, ABBA NE! littafin complete zaku same shi Inshaallh akan ₦300 masu buƙata zaku na iya tuntuɓar wannan Number +966599791573 domun ƙarin bayani mun gode! *** Jin kalamin Hajiya babba yasa Jikin Umma yin sanyi ƙalau. Kiyi haƙuri Hajiya ba nufi na...Ni dai ya isa ya isa kawai jeki abinki kubar Ni da Sumayya. Umma ce ta tasa su Yusrah suna barin falon Hajiya babba yayin da Hajiya ta tada Sumayya da har a wannan lokacin kuka take yi sosai kaman ranta zai fita. Uwar ɗakin ta ta shiga da ita ,tana aikin rarrashin ta daban baki akan babu yanda zasuyi , an riga an ɗaura Auren nan haƙuri tayi ta ba Sumayya wanda a haka ta shawo kanta . Tun daga wannan yammacin har Washegari Sumayya bata fita ba ,a ɓangaren Hajiya Babba ta ƙwana. Sai da Safe ne ta tashi bayan ta kimtsa tayi karin kumallo ta nufi ɓangaren Mom Juwairiyya ta fara gaishe da ita , wanda har ila yau babu wani fara'a ko harka tsakanin su ...a haka ta nufi ɓangaren Umman ta , a falo ta tadda ita Khamal na gyefen ta sai fidda wani irin daddɗan ƙamshi yake ,yana sanye cikin ƙanann kaya , kallon Umma tayi tana gaishe ta ,wanda batare da ta nuna mata komai ba ta amsa kaman babu abun da ya haɗa su jiya.... Kaman ba zata gaishe da Khamal ba ,amma ganin Umma ya da Abba yasata don dole gudun kar ta ƙara shan wani marin tace " Yah Khamal Ina ƙwana! Lafiya lau Sumayya ,ashe yau a ɓarayin wancen tsohuwar kika ƙwana?... Gyaɗa masa kai tayi bata re da ta kalle shi ba ,a zuciyar ta tana mamakin ranin hankali irin na Khamal da yake mata. To kiyi a hankali kar tayi maki wayo ta ƙwace Maki Ni , don tayi tayi nine nace ina?? Sai mai jini a jika...dariya Umma da Abba suka sa suna cewa " Au shakiyanci n naka har da Hajiya babba? Koda yake kun fi kusa. Dariya shima yasa yana miƙewa da cewa " Abba na tafi yau ina Son na leƙa Company na ,shigar baxata nakeson masu. Mashaallh Hakan ai yana da kyau ,don naji ka daɗe baka je ba ,kana can na Lagos . Eh Abba. Ai na Umma ne wancen . Amm Abba ? Ya kira sunan Abba yana koma tare da zama. Kallon sa Abba yayi yana cewa " Ina sauraren ka. Abba ina so ne mu tare a gidana na Lagos saboda Sumayya ta cigaba da kulawar ma Umma da Companyn can sai na rinƙa duba mata. Eh ƙwarai haka yayi ,kasanar mawa Hjy babba wannan maganan Ni xan zamuyi magana da Daddy. Hummm hummm bkmai ai bakomi shikenan Sumayya ke maganan tana ƙwatse Abba da ya nuna ya gamsu da tafiyar tasu. Kallon ta Umma tayi nan tayi saurin yin shiru sai taɓa baki take tana shirin kuka , wanda hakan yasa Khamal shagala da kallon ta , sosai yake jin Son ta a zuciyar shi , musamman yanayin wautan ta komai nata a tsiwace takeyi da yarinta. Khamal shiknn Allah ya dawo da kai lafiya. To umma . Yayi maganan yana miƙewa da dakatawa da kallon Sumayya yana barin falon . Da ido Umma kebin shi har ya fiche,wani irin tausayin Khamal take ji yana kamata ƙwarai ,tabbas tasan Allah ya jarabe shi da zazzafan Son Sumayya ,Wanda Shima faɗin da yake a baki na zuciyar sa tafi hakan . Muryar Abba taji yana kirar Sumayya da cewa " Mama na taho muje muyi magana. Cike da mai da ƙwalln idon ta tace " To Abba. Ta miƙe tare da bin bayan shi. Da ido Umma ta bisu duka , tana faɗin Khamal ne abun tausayi ba kya ba,ke naki shashanci ne don baki san So ba. ••••A falon Abba ne ya zauna sosai yana yi ma Sumayya magana da rarrashi akan auren ta da Khamal ,wanda goge hawayen ta tayi tana cewa " To Abba na shikenan na haƙura ,zan zauna dashi tun da ya Aure Ni, Amma ina Son Fahad Shima. Murmushi Abba yayi cike da girma yace " To ɗana Khamal Fah?. Kai tsaye Sumayya tace " Shima ina Son shi ,amma nafi son Fahad. To kiyi haƙuri Mama na ki zauna da Khamal Kinji. To Abba . **** Kallon shi Daddyn nashi yayi yana cewa " Fahad me kace?? Eh Dad ka bar zuwa gidan su Sumayya ka dakata , na haƙura a baki da Son Sumayya ,Amma azuciya ba xan taɓa daina Son Summayya ba har numfashi na na ƙarshe Momy Kar dad yaje , Aminina ya Auri Sumayya. Fiddo da ido Mom tayi waje tana cewa " Khamal? . Gyaɗa mata kai yayi kawai sai wani irin zazzafan ƙwallah ya fara bin kuncin sa. Dad ne yakai hannu yana bubbuga kafaɗan sa alamun rarrashi kamin yace" Kayi haƙuri Fahad taka ƙaddarar kenan. Yanda nake jin yawon Amboton sunan Sumayya a bakin ka , nasan ba zaka iya zaman Nigeria ba , ko ka zauna ba zamu ga kan gadon ka ba. Don haka Ka shirya gobe zaka bi jirgin ƙarfe 2:00pm zuwa saudi Arabia kaje ka zauna da Ammien ka Nauwara (matar Sheikh mufti😜😂 ) tare da iyalan ta nasan xasu fi ɗebe maka kyawa kusa ,ka manta da komai... Ɗaga mawa Dad kai yayi yana cewa " To dad zan tafi , xan dawo a lokacin dana manta da raɗaɗin da kuma zugin Son Sumayya a zuciyata ,a wannan lokacin xan fara sabuwar rayuwa tamkar wanda a ranan ya buɗe idon sa yagan sa a duniya...amma Momy xanyi iya mantawa da Sumayya ba! Dafa shi mom tayi tana goge hawayen dake sauko mata. Sorry my Son Kayi haƙuri kaji Fahad , tun kana yaro nasan ka da jarumta yanxu ma ina so ka ƙara plz . Miƙewa yayi yana cewa " Dad kasa Amun ticket na tafiya bana son na ƙara ƙwana a Nigeria . **** Tun safe Sumayya take kai kawo a gidan , don tun yanxu tafara ganin shiga da ficen gidan yayi yawa alamun an fara shirye-shirye. Burin ta a yanxu bai wuce taga Fahad ba , wannan yasata tunani barkatai , ciki harda tunanin ko ta samu Khamal yakai ta gidan su Fahad ne? Sai kuma ta girgiza kai tana cewa " No baxai yiwu ba hakan. Burin ta kawai tagan ta gata ga Fahad. Brk da sfy Ranki yadaɗe . Jin Muryar kaman bana cikakkiyar bahausa ba yasa Sumayya juyowa ...yowa tace tana kallon Oruma. Am Jidda don Allah wani taimako nakeson kiyi mun . Ohk Inajinki . Amm kinsan Yah Fahad ko? . Eh nasan shi Abokin Sir Khamal. Yowa eh shi ,don Allah kin san gidan su ki kaini. Buɗe baki Jidda Tayi tsoro ya kamata , cikin wani irin gurɓatacciyar Hausan ta tace " Sumayya xaki sani a matsala ,kar ki sa a koreni a aiki na pls. Hi haƙuri Jidda Wallh bBu Mai korar ki ai baxan bari kowa ya sani ba.pls inkin sani ki taimaka mun ki kaini. Yanxu mu samu mai adaidaita. Eh na sani a G.R.A suka zaune. Ɗauko bayafi mu tafi. Juyawa Sumayya tayi tana nufar Apartment ɗin Umma ,haka itama Oruma tayi ,a tare suka fito kaman sun haɗa baki duka hijab jelbab suka saka. Ficewa sukayi daga gidan ba tare da Sanin kowa ba. *** A bakin gate ɗin gidan da tun daga farko CCTV ke masu sallama suka tsaya ,kai tsaye gidan suka shiga ,wanda sai da security sukayi laccesu kaman wasu ɓarayi....kana su bar su suka shigo...a farfajiyar gidan ne suka ci karo da Mom da Fahad dake saukowa da briefcase a hannun sa cikin shigar sa ta suit oh my God yayi matuƙar ƙyau ,dama shi Allah yayi sa ɗan gayu ne ƙwarao kuma sosai yake ɗaukar wankan. Shi yasa ƴammata kebin sa basa nadama don yayi lalata dasu ,su suka fi Son yin hakan fiye dashi. Sauke baƙar gilashin idon sa yayi yana kallonta kana yace "Summy ta! Hawaye n da tayi ta dannewa ne suka fara mata ambaliya. Fahad Ina kuma zakaje?. Juyowa Mom tayi tana kallon wacce ya kira Da Summy.Ohk kece Sumayya n kenan?". Gƴaɗa mawa Mom kai tayi ,wanda Fahad Kallon ta yayi idon sa na sauyawa zuwa jah sosai . Sumayya a yanxu ke matar Khamal ne ya akayi kk fito har kika zo nan?. Garin Baya nesa , kamar yanda kace kana Sona nima Ina Son na Fahad. Kuma baxan daina Son ka ba ,yanda kayi haƙuri ka rungume ƙaddara ,nima hakan xanyi don bayan da xanyi ,ka tafi kayi nisa dani , amma ka sani baxan taɓa mantawa dakai ba ,ka nuna mun so a sa'ilin da nake ba kowa ba. Na gode ƙwarai da hakan ina Son ka Fahad har Abada abadan Abada har iya numfashina na ƙarshe ,na Barka lafiya Allah ya kiyaye hanya. Juyawa Sumayya tayi cikin sauri tana barin gidan ,wanda yasa Mom bin su da kallo.wanannan wani irin so ne? Khamal , Sumayya , Fahad? To Allah mun bar maka komai. Shine abun da Mom tace tana gani Fahad ya shiga Moton yanasa hankie yana goge ƙwallah. Oruma ne ta juya tana bin bayan Sumayya da suna shiga me napep ɗin yajah su zuwa TK road. Mom kuwa shuga tayi moto don yima Fahad rakiya zuwa aviation. *** Abu kamar wasa yau kusan kwana baƙwai kenan da faruwar komai , wanda a ranan ne Sumayya dasu Billy suka shirya don tafiya garin su Billy komawan ta gida. Wanda mahaifin ta yayi farin ciki da ƴan uwa ,kwana ɗaya sukayi suka nufi gidan su Diyana ,itama nan sukayi kwana ɗaya , sannan daga ƙarshe suka nufi garin Bauchi zuwa gidan su Laurat .zokiga farin ciki wurin mahaifiyar ta sa masu Albarka marar iyaka ,ta tsine mawa ɗan Asabe ba iyaka. Lagos suka nufa , wanda Gidan Ƙanin mahaifin Safna suka je , da har kotu yakai Barau faɗa sosai ke tsakanin su , mutum ne babba da Allah ya azurta shi a dangin nasu ƙwarai kuma shine ƙaramin su. Ganin Safna yayi matuƙar farin ciki tare da iyalan shi ,nan abu ya dawo sabo ,daga masu kuka sai kuka. Nan Hjy Juma ta amshi Safna tare da haɗata da iyalan ta....basu kwana ba suka dawo garin Zaria ,a gidan Hjy Adiyya suka kwana a ranan Sumayya da Yusrah ,kana washe gari suka dawo gidan Umma. A cewan su zasu sa rana bayan tarewar Summy su taho Lagos..wannan ya faranta ran Safna don ita tasan gari guda zasu zauna. Yusrah ce da Sumayya kaɗai suka dawo gidan ,wanda a ranan ya kasance saura kwana uku tarewar su. **** Binafa kinga wannan hayaƙin da kike turara gabanki dashi , to wallahi ko shine Meye bazai gane kin taɓa gantali ba , don ko baki faɗa ba nasan kin san namiji...Shi kuma wannan da kike hayaƙe fuskar ki na mallakar Hjy Juwairiyya ne, don kin san inba don aikin wannan bokan ba ,yanda take Son Khamal baxata taɓa yarda ya aure ki ba...tun da itama tana da Son kan ta. Shi yasa nasa boka ya mallake mun ita , komai sai abun da nace mata. Kuma ina maki albishir da kinga wannan zoben da boka yace kisa, tsawon wata guda ,a ranan da kika cire a wannan rana Khamal zai saki wannan shegiyar yarinyar.... Hjy naja'atu ta ƙare maganan tana kallon Binafa da ke ta murmushi tana gyaɗa mata kai............... *AUNTY AISHA MMN TEDDY* [9/27, 11:27 AM] ANTY AISHA MMN TEDDY: _🕊️MY LADY BOSS🕊️_ _42-43_ _Littafin my lady boss na kuɗi ne , Regular payment₦300 vip payment₦500 special₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki tura katin MTN ta wannan number 08081202932 ban yarda kika karan ta mun idan baki biyani ba , haka kema don Allah kar ki fitar mun ,duk wanda ya karanta bai biyani ba shida Allah._ Ina kuke masoya ga sabon littafi Mai ɗauke da darussa na rayuwa tare da nishaɗantarwa daga Alƙalamin Maman nusaiba...kunsan sunan littafin kuwa? A'a bamu sani ba ,nasan wannan shine amsan ku gare Ni, ABBA NE! littafin complete zaku same shi Inshaallh akan ₦300 masu buƙata zaku na iya tuntuɓar wannan Number +966599791573 domun ƙarin bayani mun gode! *** "Ammie Wallahi ada ban kawo aikin wannan bokan zaiyi tasiri akan Momyn Khamal ba ,don sau tari gautsin ta ya biyo , kinga ko tun da yayi aiki akan ta ,shima ina shiga gidan sa zamu tabaybayo sa. Ƙwarai kuwa da gaske , Khamal ɗin wa? Shi har ya isa ,ai tun da yayi tasiri ma uwar sa to shi zuwa ɗaya xamuci nasara akan sa bama ita ba da mukayi mukayi sai da ƙyar... Humm nisawa Binafa tayi tana gyaɗa mawa Hjy Naja'atu kai kana tace " Mom zuwa Anjima zanje MMT COLLECTION tana da magunguna da dama ,kaman na buɗewar gaban mace , wata daga haihuwa shikenan , wata kuma ta rasa budurcin ta ta hanyar fyade ko sharrin yaudarar ɗanamiji , aƙwai na tradition da kuma na bature , supliment da zai ciko da gaban mace a nan take kina sawa xaki koma gam. Allah ko Binafa ? Yanxu wurin ta xAki je kenan. Eh Ammie don yaro Khamal wanda idon sa yake a duniya dole sai nayi gyara kaman banayi. Ai yana da kyau hakan maza jeki sau ra kwana kaɗan ...Kuma Binafa bance ki raga mawa wannan yarinyar ba, indai kika raga mata har kika bari wani abu ya shiga tsakaninsu to gaskiya baki biyoni a kissa da makirci ba. Humm Ammie kar ki damu nice fah dai Binafa. Dariya Hjy naja'atu tasa tana faɗin Allah yayi maki Albrka. Yau da gobe ba wuya ga mai yawancin kwana , gashi yau gida dangi da ƴan uwa sun cika gida , ana bikin ɗaura Aure tare da tarewaa. Tun safe Sumayya bata bude ƙofan ta ba har wuraren hantsi don sha biyu tayi ...kana su inna tani da Aunty jummai suka nufo bedroom ɗin nata don tafe suke da mai kimtsa amarya. Haushi ne duk yabi ya ishe sumayya , ganin irin magani da dafedafen da ake bata...Aunty jummai faɗi take " Ku biyu ne Sumayya gwara ki saki jiki kici wannan dahuwar kema yajiki zam-zam don mazan yanxu ba irin iyayen ku bane. Inda suka fa jin daɗi nan zasu manne. Haushi ne yasa Sumayya cuno baki a zuciyar ta tana faɗin to ya manne mawa ne?. Haka tayi ta cin komai ba musu. Sai a wurin makeup ne tace ita sam bata san wannan ba . A bar mata fuskar ta a haka. Kaya ma da xa'a sa mata namu na Hausa cewa tayi ita sam bata san wannan ba. Haka suna gani tasa jallabiyar ta tana naɗe kanta da mayafi ,yanda kasan ba amarya ba ....sai dai tayi kyau sam batayi shigar amare ba ,acewan ta ita wannan ba Aure ba ne , dole ne akayi mata. Ƙarfe ɗaya aka ɗaura Auren Khamal da Binafa ,wanda jin haka yasa Hjy naja'atu kaman ta zuba ruwa a ƙasa tasha...Nan aka sanar da cewa " amare zasu bi jirgin ƙarfe biyu zuwa Lagos ...nan Fah take aka fara shirye-shirye. Khamal mai mutane sunan dai ba kirki ne dashi ba ,amma Allah yasa masa Farin jinin Mutane kowa Khamal wannan dalilin yasa Su manager Mubarak Al-mustapha da Su PA tun ana gobe suka taho Zaria..Haka sauran mutanen sa,abokan nan sa kuwa na taƙadirin shi na Malesia a ranan tarewar suka sauka a gida Nigeria , wanda a cewan su Har Lagos sai sunje. Kasancewar duk wata nasiha an yi mawa Sumayya yasa Umma bata kuma cewa komai ba sai hannun ta data kama tana mata addu'a , wanda nan take Sumayya tasa kuka harda jijjiga wani irin Haushin Khamal take ji a zuciyar ta cewa take " Tun da kazo kake mun yankan ƙauna ,ka rabani da Umma na na ɗan ƙanƙanin lokaci ...ka rabani da masoyi na kuma. Sai kuka ƙanƙame Umma tayi sam taƙi sakin ta ,wanda Umma duk kawaicin nan nata a wannan karon itama rungume ɗiyar Tata tayi. Sumayya kiyi hakuri banda faɗa nasan halayyar ki. Umma baxanyi ba ai na faɗa maki kuma nayi Maki alƙawari baxan nema ba ,sai dai idan an taɓoni baxan yi haƙuri.... Ta ƙare maganan tana raba jikin ta dana Umma da jikin ta yayi sanyi qlau. Hajiya babba kuwa irin turarukar da tayiwa Sumayya guxuri don tasan Jikan nata da Son Ƙamshi shiyasa Sosai tayi mata haɗi har da na ƴan mai duguri... A airport ne ko wacce moto aka iso tare da Amaryar ta. A ɓangaren Sumayya Aunty jummai ce kaɗai xata bi su ,saboda irin tafiya mai nisa ba aɗeban dangi. Haka a ɓangaren Binafa innan ta ɗaya ta biyo bayan su. Airport kuwa Khamal da Abokan sa sun cika sunyi tanƙam kowa na jirar isowar Amarya. Binafa ce ta fito cikin wani irin tsadaddan kace maroon , Jikin ta ya sha adon gwala gwalai....fuska kuwa make up ba'a magana dagani kaga Amarya. Wannan ce amarya ? Tambayar da Abokan keyi kenan. Ganin ta ɗan rufe kantata da mayafi mai sharashara. Mashaallh babban mace kenan ,abun da suke faɗi kenan. To wai ina Uwar gidan? Tahir ne ke tambaya ganin Tun da moton ya tsaya Sumayya ta tirje sam taƙi fitowa. Aunty jummai tayi har ta gaji . Kuka kawai takeyi fuskar ta yayi jah. Fahimtar kafiyan Sumayya yasa Khamal ango dake can tare da abokanan sa cikin wani irin tsadaddan gaxna milk yayi masa ɗinkin babban riga da yayi masifan ƙyau. Su kuma abokanan duka shadda sukayi anko mai launin ciyan. Nufo moton da Sumayya take yayi , security ne ya buɗe masa yana shiga....tsawon mintuna biyu ya fito yana murmushi n mugun ta da shi kadai yasan manufar ta. A hankali Sumayya ta buɗe murfin moton tana zuro da kafanta da shi kaɗai abun kallo ne . Kana ta fito da jikin ta duka. Sam ba harka idon ta a kan jirgin dake jirar su. Rolling ta gyara tana fara takawa cike da mulki. Ihu abokan suka sa suna faɗin " Classic lady, Uwar gida na Sir Khamal , uwar gida ran gida ... Mutumin kayi dace Fah...ba murmushi bare fara'ar Nan nata ta nufi jirgin kai tsaye...ko rufe fuska bata yi ba yanda kasan ƴar rakiya ba amarya ba..... Littafin na na kudi ne banyarda ki karanta baki biyani ba... Regular payment₦300 vip group₦500 spc ₦1000 zaku iya turo da katin MTN ta wannan Number 08081202932 ko ki tura ta wannan Account 6037312299 Mohammed A'isha KEYSTONE BANK *AUNTY AISHA MMN TEDDY* [9/27, 2:19 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: _🕊️MY LADY BOSS🕊️_ _44-45_ _Littafin my lady boss na kuɗi ne , Regular payment₦300 vip payment₦500 special₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki tura katin MTN ta wannan number 08081202932 ban yarda kika karan ta mun idan baki biyani ba , haka kema don Allah kar ki fitar mun ,duk wanda ya karanta bai biyani ba shida Allah._ Ina kuke masoya ga sabon littafi Mai ɗauke da darussa na rayuwa tare da nishaɗantarwa daga Alƙalamin Maman nusaiba...kunsan sunan littafin kuwa? A'a bamu sani ba ,nasan wannan shine amsan ku gare Ni, ABBA NE! littafin complete zaku same shi Inshaallh akan ₦300 masu buƙata zaku na iya tuntuɓar wannan Number +966599791573 domun ƙarin bayani mun gode! *** A haka jirgin su ya ɗaga zuwa Lagos . Wanda kamin yammaci sun isa...Har a lokacin Sumayya babu harka bare sakin fuska. Mamaki ne ƙwarai ya kama Sumayya ganin irin haɗaɗɗen katafaran gidan Khamal na Lagos , sam bata kawo masa Wannan arxiƙin ba...Humm nisawa tayi tana cewa " Aunty jummai Ina ne part ɗina. Naga kaman gidan mutum ɗaya ne ai. Hannun ta Aunty jummai ta riƙe tana mata alamun tayi shiru , kar ta dangwalo masu wani abun don ta lura da yanda Binafa ke harbin iska tun shigar Moton da Khamal yayi wurin Sumayya take cika. Bin ƙofar da zai sada ta da falon tayi ganin yanda ke walwalin glasses yayi yanda kasan wani irin Companyn da ya kai yakawo , amma wai a cikin gida akayi wannan tsarin. Tahir ne yace " To waxai fara shiga da ƙafar dama Uwar gida ko Amarya. Kamin suyi wani magana Sumayya tayi gaba cike da mulki ta wuce su kallon Su batayi ba... Binafa da ido ta bita haka Khamal dake cewa " zaki sani ne ,duk wannan taƙaman zan sauke maki shi... Cike da takaici Binafa tayo bayan ta ,tana jin Abokan cike da shakiyanci suna cewa " Uwar gida ta riƙe gidan ta suna dariya. Wani ne yake faɗin ba zata ɗau wargi ba , Khamal hattara. **** Bin falon da kallo Sumayya tayi , wanda a hankali ta fara hayewa up stairs ɗin falon don komai tsarin gidan na turawa ne. Aunty jummai Ni na ɗauki sama , tayi maganan tana hayewa bata jira tambayar ɗakin ta ba , don tasan komai iri ɗaya akayi masu . Bayan ta Aunty jummai ta biyo , wanda Binafa da ido ta bisu a zuciyar ta cewa take " Za'a tafi a barni dake sai naci Ubanki zaki san wacece Binafa ,duk Haukar yarinta ke damunki , Ni kuma da shekaru na xan saki kuka n dole . Aunty jummai ta shigo tana zama babu abun da take faɗi sai kai wannan guda ai shine Aljannar duniya , Sumayya haƙuri dai a ƙara...Kallon Aunty jummai tayi zata yi magana sai ga khamal ya shigo ...sam Sumayya bata ɗago kai ba ,tana ji Yana faɗa mawa Aunty jummai Inda zasu lunching ɗaga can xa'a koma dasu . To Sumayya tashi ki watsa ruwa mu daga can zamu wuce. Kallon Aunty jummai Sumayya tayi kamin ta sauke mayafin ta tana cewa " Aunty kuje mawai Ni xan zauna anan. Basai naje ba. Ya kamata kije saboda Abokai na. Khamal yayi maganan yana kallon Summayya dake hura hanci. Baxani ba. Bacci nake ji na gaji . To Aunty in kin shirya muna falo. Yayi maganan ba tare da ya nuna damuwar sa ba. **** Jin gidan shiru yasa Sumayya miƙewa tana watsa ruwa ta fito , direct mirror waldrob ta nufa tana kimtsa kanta tare da bin jikin ta da sanyayyar ƙamshi. Kasancewar gari ya juya yasa ta Buɗe Waldrop kayane cike Wanda Duk Shi ya masu , gana Shigar hausawa ga kuma na English wears ko wanne wurin mazaunin sa daban. Hannun ta takai tana ɗaukar wata doguwar riga mai sharara na shan iska tana sakawa . Kame kanta tayi da ribom jah da yayi matuƙar mata kyau gashin ta na saukowa har gadon baya. Takalmi plat tasa tana nufar Kitchen don ita bata sabo da yunwa ko kaɗan. Kuma indai girki ne tasan yanda ake sarrafa ko wani irin sinfuri. Girkin ta ta zauna tayi cikin ta ita ɗaya dai dai plate ɗin ta . Kana kamin ta gama taji ana Kirar sallar magriba. Bedroom ɗin ta ta faɗa tana ɗauro Alwala tare da Addu'oi bayan ta gama ne ta sauko , cigaba tayi da kulawa da Girkin ta , har wuraren bayan Isha'i sannan ta kammala , tana zaune a falo bayan ta ida sallah tana fara cin abinci taji ƙarar bude gate alamun dawowar su. Cigaba tayi da cin abinci ta tana korawa da lemun ƴaƴan itatuwa. Tana nan zaune taji motsun su , suna shigowa cak Binafa tajah ta tsaya tana mutuwar tsaye ,hannun ta saƙale dana Khamal ita ga miji. Kallon su Sumayya bata ɗago tayi ba ,bare tasan Da Allah yayi wasu mutane a nan gurin. Khamal ne ya zare hannun sa daga riƙon da Binafa tayi masa yana nufar sama .don shima anan bedroom ɗin sa yake. A hankali Binafa ta tako tsakiyar falon tana jan tsaki a hankali kana tayi shigewar ta ɗakin ta , ba zaman ne da Sumayya tayi a falon ya ɓata ranta ba ,a'a shigar jikin ta...to ko dai itama ƴar hannu ce??. Tambayar da take ta mawa kan ta kenan. Shigo Khamal tun da ya ga Sumayya da wannan doguwar rigar da komai na surar ta yake a waje yaji Alƙalaman sa ta yi masa tsirbibi sm ta gaxa sukuni. Har ya watsa ruwa ya fito. Saukowa yayi falon yana nufar inda me gadi ya aje masa Wani jaka wanda duk abin da suka ci ne yayo takeaway da Sumayya. Ɗauka yayi yana nufar Saman wanda koda ya isa falon ta babu kowa . Bedroom ɗin ta ya isa kai tsaye yana shiga ya hangota ƙwance a ƙasaitaccen gadon ta ,tana kai hannu zata kashe gloves ne ta dakata. Zama yayi a bedside drwer yana aje mata ledan kana yace" Ki tashi kici Abinci . Ɗan nisawa tayi tana cewa " Naci na kuma ƙoshi . Yayi kyau ,baki san idan mutane sun fita sun dawo kiyi masu sannu da zuwa ba? Shiru tayi bata basa amsa ba ,wanda jin haka yasa shi daka mata wani irin gigitaccen tsawa yana faɗin badake nake ba???. Saurin miƙewa tayi daga ƙwamcen don sosai ta tsorata...ganin fuskar sa ya sauya mata lokaci ɗaya yasata kasa masa magana kawai sai ta sa masa kuka. Miƙewa yayi fuska murtike yana cewa " Ki fito falo yanxu. Yana faɗin haka ya juya cikin takon sa yana bata wuri ,da ido ta bisa kawai sai kuka ! Dama nasan wallahi duk ƙarya yakeyi ba Sona yake yi ba. Cin mun zarafi yake son yi! Tana maganan tana sauka haɗi da bin bayan sa sam ta manta da kayan bacci ne a jikin ta bata tsaya saka wasu ba. Riga da mannan nan wando trnsperent . Sai dai rigar yana da yalwa kuma ya sauka mata cinya ,wanda ya rufe wandon don ƙarami ne. Gashin kanta a barbaje ta sauka , daka ganta kaga hauta . A falon ƙasa n ne tagan shi da Binafa zaune kujera guda...wanda tun da ya zauna fuskar sa babu annuri haka girar sa yake a haɗe . Binafa ne ke kallon komai ,kuma ta fahimci komai Sumayya keson tsere nawa daren farkon su. Kusan minti goma babu wanda yace mawa kowa komai. Jin shirun yasa Binafa cike da bariki take cewa a zuciyar ta " Wannan yarinyar batasan waye Binafa fa a bariki...hannun ta takai tana tallabo fuskar Khamal tare da shafa sajen shi , wanda yasa Summayya fiddo da ido waje tana ganin ikon Allah ,kawai gani tayi Binafa ta haɗe bakin ta dana Khamal tana tsotsa....Shi kuma bai hanata bata , rungume ta ma yayi saboda Sumayya na neman rikita shi ,gashi ba sassauci zai sama ta hannun ta ba. Wani irin tsira na tsoro Sumayya keyi , don tsoro abun ya bata ganin irin abun da Khamal yayi mata kenan ta sume a wancen karon. Ji tayi kaman ta ruga da gudu ,amma babu hali. Wannan iskancin da meyayi kama ne?. Abun da take faɗi kenan a zuciyar ta ....kusan mintuna biyu suna abu ɗaya kana ya zare bakin sa daga na Binafa ..yana gyarar murya tare da gyara zama. Ƙurrr Sumayya tayi masa da narkakkun idon ta , wanda idan tayi rashin kunya tun tana yarinya koda xa'a bigeta tana zuba maka su jikin ka zai mutu.... Harara ya watsa mata ,wanda shi kan shi baisan ya akayi yayi mata ba. Saurin kai kanta ƙasa tayi tana cewa a zuciya" Umma dasu Abba su suka jah mun ,ina da masoyi mai sona suka.....Bkmai na tara ku anan ba shine illah na sanar maku da yanda nakeson zaman mu ya kasance. My lady boss ! Yakira sunan ta ɗago kan ta tayi , tana jin tsohon rainin hankali ,sai kuma taji ya gyara yana cewa " Sumayya! Bata amsa shi ba ta ɗago idon ta tana kallon sa. Ke na fara Aura kece babba , amma don Allah komawa Binafa biyayya kasantuwar ta girme maki. BANA Son yawan ƙorafi , Binafa kiɗau Sumayya ƙanwa bana Son naji abun da ba dai dai ba ...kuma sannan maganan ƙwana , Ni na yanke ƙwana ɗaya¹ zan rinkayi a kowani ɗaki gudun shiga haƙƙin wanin mu ,dama Ni kaina. Kuma sannan a duk lokacin da kika ganni a ɗakin ki ,bana buƙatar komai kawai ke nake buƙata! Ni mutuen ne mai yawan buƙata...wani irin fiddo da ido Sumayya tayi tana jin maganan tasa babu sirki. Cigaba taji yayi da cewa " bana iya bacci tare da mace banyi sex ba... Wani haushi ne ya kama Summayya wanda yasata miƙewa tana cewa " Yah Khamal bacci nakeji. Zan tafi. Ni nawa daren na bar mawa Binafa don Allah duk wata tsaratsaran ka kayi mata ne ita ɗaya. Ni kasa bording nazo zan kuma koma. Tana gama faɗin masa haka ta juya tana barin wurin. Kallon ta Binafa tayi tana sakin baki na mmki ashe rashin kunyar nata har Khamal take mawa?'. Binafa zaki iya tafiya kema! Taji Muryar sa ya katse ta. To amma tace tabar.....Ke Binafa wacce kala ce? Shiga haƙƙin ta xakiyi ? Sumayya Fah yarinya ce? Kuma wannan rawar ƙafar duk tame? BANA son rashin kunya😉 . Hummm nisawa tayi tana miƙewa tare da tafitar catwalking tana barin falon tana bubbuɗe ƙafa da faɗin da ɗuwawu na kirar maza. Haushi ya gama kai sa maƙura na Sumayya don ko ganin Binafa bayayi....Miƙewa yayi yana nufar Upstairs ɗin. Duhuwar da ya gani a bedroom ɗin nata ne yasa shi fahimtar ta ƙwanta. Takaici ne yakai masa maƙura ,wanda yasa shi nufar nashi bedroom ɗin ...Duk da irin masifaffiyar sha'awa r ta da yakeyi na tsawon lokaci , amma yau baya jin zai iya xubda kansa da ixxan sa a kan ta....acewan shi zata raina......... *AUNTY AISHA MMN TEDDY* [9/28, 11:02 AM] ANTY AISHA MMN TEDDY: _46-47_ _Manzo Allah saw Yana cewa ku tsayar da duk abinda kuke lokacin da ake Kiran sallah Koda kuwa karatun alqurani Mai girma ne domin saboda duk mutumin da yake zance ko magana alokacin Kiran sallah to bazai Sami damar furta kalmar shahada ba alokacin mutuwarsa, saboda haka don Allah ƴar uwa duk daɗin da labari yakai ma miki , ana Kirar sallah aje shi gyefe ki tashi ki sauke farali don Allah, Allah kasa mudace._ _Littafin my lady boss na kuɗi ne , Regular payment₦300 vip payment₦500 special₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki tura katin MTN ta wannan number 08081202932 ban yarda kika karan ta mun idan baki biyani ba , haka kema don Allah kar ki fitar mun ,duk wanda ya karanta bai biyani ba shida Allah._ _Ina kuke masoya ga sabon littafi Mai ɗauke da darussa na rayuwa tare da nishaɗantarwa daga Alƙalamin Maman nusaiba...kunsan sunan littafin kuwa? A'a bamu sani ba ,nasan wannan shine amsan ku gare Ni, ABBA NE! littafin complete zaku same shi Inshaallh akan ₦300 masu buƙata zaku na iya tuntuɓar wannan Number +966599791573 domun ƙarin bayani mun gode!_ *** Bedroom ɗin shi ya nufa kai tsaye yana rage hasken bedroom ɗin zuwa Dumb light. Duk da idanun sa sun ƙafe sam bayajin baccin kuma duk wani farin ciki da yake dashi da walwala a lokaci guda Sumayya ta dagula masa koman sa. Wannan yasa shi nufar sofa yana ƙwatawa idon shi na kallon Sama ,hannun sa yasa yana tallabo saman goshin sa tare da shafa suman kan shi zuwa kyawayayyan sajen shi da yayi mawa fuskar sa ƙawanya kaman wani jikar sudais. Rintse idon sa yayi yana buɗewa yana kuma lumshe su kaman maijin bacci amma kuma ba hakan bane....yafi jin daɗin lumshe idanun sa saboda duk idan ya rufe hoton fuskar ta yake gani tun daga yarinya har zuwa girma. Tuno da lokacin da Ya amshe ta a hannun Nurse ta jaririya yayi yanda tana buɗe idon ta a rayuwa da fuskar sa ta fara Arba. Shine mutum na farko da ta fara buɗe mawa haƙoran ta da sunan dariya amma a yanxu ko wani kallo na ta fushi ne a gare shi ...meyasa ?? Tambayar da ya jima yana mawa kansa kenan tare da juyi shi kaɗai ga wahalalliyar Sha'awa dake damunsa, da ƙyar yake iya yin koman sa. **** Shiru Sumayya tayi sunan ta kwanta ne amma bacci ya gagara mata , miƙewa tayi daga zaune tana tagumi kaman wacce akayi mata saƙon mutuwa. Nasihar Umma da Aunty jummai take tunano , tare da maganan Umma na ƙarshe a gare ta shine...indai kika cigaba da azabtar mun da Khamal to ki sani a ko ina kike kina cikin fushi na ne ,da kuma tsinuwar Mala'iku don nasan ƙarshen ta kice zaki kuje ma shimfiɗar sa....rintse ido tayi tana sa hannun ta tare da saurin goge hawayen dake sauko mawa idanun ta...dirowa tayi daga Gadon tana faɗin Wayyo Umma na kiyi haƙuri , wallahi na bari ...saurin nufar waldrop tayi tana ɗaukar hijab tana saka ma jikin ta ...ko takalmi bata tsaya sakawa ba ta fito tana nufo inda take hasashen Bedroom ɗin sa. Murɗa Handle ɗin tayi nan taji ya buɗe ƙofar ba'a rufe take ba. Gaban ta ne ya yanke ya faɗi ganin Ɗakin duɗum babu haske.... Don ita baxata gansa ba tun daga haske ta fito shi ne yake ganin ta. Waye ne??? Taji Muryar sa ya katseta cikin Muryar masifa . Jikin ta ne tafara rawa karrr kamin da ƙyar tayi dauriyar bashi amsa da cewa " Nice! Bai kuma ce mata komai ba ya barta anan tsaye kusan minti biyar , tana tsaye har ƙafan ta ya fara tsami ,sai taga ya tashi daga zaune yana kai hannun shi tare da ƙara hasken gloves ɗin Bedroom ɗin... Kallon ta yayi yana watsa mata idanun sa da suke sata ji kaman ta ruga da gudu don tsoro. *** Me ya kawo ki ? Wani abu kike buƙata?. Yayi maganan idon sa na akan ta ,data sadda kanta kanta ƙasa a hankali cikin rawar murya ƙwallah na ciko idon ta cewa take a zuciyar ta " Umma kin gani ko? Kin jah zai wulaƙanta Ni. Uhmm bakomai ta basa amsa tana kauda kan ta daga kallon da yake mata ,zuwa kallon wani ɓarayin daban. Ƙurr yayi mata kaman mai lura da ita , sai kuma ya koma yana mai da kansa yana ƙwantawa a sofa cushine ɗin da yake zaune. Cije lips ɗin sa na ƙasa yake a zuciyar shi cewa yake ' Summy meyasa kike Son axabtar dani? ..ƙamshin ta ne ya shaƙa da ta wuce ta gaban shi ,wannan yasa shi saurin miƙewa daga zaune ji yake gwandan nasa tana wani irin nauyi tayi masa cirr a Boxer. Bin ta da kallo yayi yana gani ta haye gadon sa tana kwanciya tana shirin jan blanket ne taji Muryar sa yana cewa " Summy wai baicin ne bazaki barni nayi ba ko mene??? . Cikin Muryar kuka tace " Yah Khamal me nayi mako Ni?. Wani irin tsikar jikin sa ne yaji ya tashi yarrrr yanda tayi masa Muryar ji yayi kaman ya cafko ta kusa ya haɗata da jikin shi yayi ta shaƙar ƙamshin ta bai ƙi yakai safe ba koda kuwa bai shiga daga cikin ta ba. Jin yayi shiru bai ce mata komai ba yasata miƙewa tana nufar ƙofa zata fita! A dole tayi fushi. Ƙasa daurewa yayi duk da ji yake kaman ya barta ta amma ya gagara. Ina kuma zaki je?. Taho ki faɗa mun mekike so! Yayi maganan yana yafito ta da hannu. Jiki a sanye take takawa zuwa garesa ji take komai ya sakin mata ,tafiya take kamar tarwaɗa. A maimakon ta zauna a inda yake zaune sai yaga ta zauna a ƙasa, tana kallon shi kaman yanda shima ita yake kallo. Hawaye ne yafara bin kuncin ta , tana fashe masa da kukan da bai san dalili ba ,har da shashsheƙa. Tabbas yasan Wannan kukan nata bana wasa bane ba kuma sangarcin ta bane ba ,kukan ya daɗe yana cin ta arai ne. Miƙa hannun sa yayi yana ɗago haɗi da mata masauki a cinyar sa...yana zaunar da ita. Jin ta zauna a jikin sa da yanda taji Banan tasa ta soke ta tana zama akai yasata saurin miƙewa cikin zabura. Kallon ta yayi duk da yasan dalilin miƙewan ta amma sai ya kuma jawota yana zaunar da ita...hannun shi yakai yana shafa gyefen layin girar ta da gashi ya ƙwanta luff kuma a Cike...Sorry Summy ta! Nayi maki dole kin Aure Ni bakya so na ko? Kiyi.... girgiza kan ta tayi alamun a'a tana katse shi da cewa " A'a Yah Khamal , Umma ne tace Idan na ɓata maka rai itama xatayi fushi dani. Don Allah Kayi haƙuri kadaina fushin nan Wallahi na haƙura ina Son ka xan zauna dakai ,amma ina Son Fahad ne sosai . Wani irin dammm yaji ƙirjin sa ya buga zuciyar sa na masa wani irin zugi da huci ,ambaton sunan Fahad da tayi da kuma furta kalmar so a gare shi.... Ohk na fahimta kina Son Fahad fiye dani ko Summy?. Ɗaga masa kai tayi babu musawa ....shiru yayi a zuciyar yana cewa " Tabbas Sumayya yarinya ce, da ƙuruciyar hauka akan ta , banda haka yaxata kalleni tace tana Son Fahad fiye dani....Muryar ta yaji tana riƙe hannun kana tace " Yah Khamal don Allah Kayi haƙuri kabar fushi dani... Ɗan sakin fuska yayi yana ƙaƙaro murmushin iya laɓɓa kana yace " Na bar fushin Summy jeki Bedroom ɗinki ki ƙwanta. Kallon shi tayi tana narai narai da ido sai hawaye sharrrr , Yah Khamal wallhi baka haƙura ba... Na haƙura Sumayya. A'a idan ka haƙura ai A daren amarci a ranar da Aka kawo mata ɗakin mijin ta , zasu yi sallah na godiya ga Allah tare da addu'a r duk wani sharri ,Allah ya ƙawar...amma kai yanxu kace naje ɗaki na ƙwanta idan Binafa ne ai xakayi addu'ar da ita. Shiru yayi kamin yace " Tashi ki ɗauro Alwala muyi sallahn . To tace tana nufar privacyn shi , tana fitowa shima ya shiga yana ɗauro alwala yana fitowa... Gani yayi ta shimfiɗa sallaya , wanda kallon ta yayi yana addu'a a zuciyar shi Allah ya mallaka masa Summy da zuciyar ta duka shi kaɗai. Sallah sukayi yajah gaba ,bayan gama ne ya ɗaga hannun shi yana ɗaurawa a kan ta tare da mata Addu'oi dashi duka. Bayan ya kammala ne ta shafa fuska r ta..tana shirin miƙewa ne yace " Ina zaki je?. Cike da murmushi da murna ana ta ganin ai shikenan tace " Bedroom ɗina xan koma na ƙwanta. Bai bata amsa ba ta miƙe tana cewa " Yah Khamal sai da safe. Nan ma shiru yayi mata har sai da takai ƙofa kana taji Muryar sa yana cewa " Ban bar fushin ba , a wannan karon har da Allah da mala'ikunsa zaki ƙwana suna fushi dake. Saurin juyowa tayi tana kallon ban gane ba. Gyda mata kai yayi yana cewa " Eh . Da sauri ta nufi shi tana fara kuka tana tsayawa gaban shi , cewa take " Wayyo Ni Sumayya Yah Khamal me zanyi maka kabar fushi don Allah kayi haƙurrr..... Ji tayi ya fixgota tana faɗawa jikin shi bakin shi taji ya haɗa da nata yana mata wani irin yunwataccen sha yana manne ta da jikin............ *AUNTY AISHA MMN TEDDY* [9/30, 10:47 AM] ANTY AISHA MMN TEDDY: Page...........48-49 Jikin Ta ne ya hau rawa karr-karr duk da irin riƙon da yayi mata ba hanata dakatawa daga Son ƙwatar kan ta ba. Amma yanda kasan mayunwacin Zaki burin shi kawai yaji ya samu abun da yake Buƙata..cak ya ɗauke ta yana nufar bed da ita, anan ne ta samu bakin magana tana ihu tare da faɗin Wayyo Umma na zai kashe maki ni, dama nasani tuni Yah khamal bani kake so ba, Jiki na kake so! Maganan tane ya ɗauke jin Hannun shi da tayi yana fizgar Rigar jikin ta,ita dai bata san tayaya ya cire rigar baccin nata ba..hannun ta takai tana rufe ƙirjin ta kana cike da muryar kuka ta cigaba da cewa " Nasan baka Sona yah khamal , inda Fahad ne.....Hannun shi yakai yana rufe bakin ta , tare da rufe idanun shi na takaici da jin zafin Ambaton sunan Fahad da tayi. Miƙewa yayi yana raba jikin shi da nata tare da nufar toilet da ido Sumayya ta raka shi tana cigaba da kukan nata da yafi komai masa ɗaci a rai...kusan mintuna biyar ya fito , sofa cushine ya nufa yana ƙwanciya tare da rage hasken bedroom ɗin. Shiru Sumayya tayi sai shashsheƙar ta dake fita a hankali , kamin daga bisani barci ya ɗauke ta ...jin saukar numfashin ta yasa shi fahimtar bacci ya ɗauke ta ,wanda shi kuwa yanda yaga Rana haka yaga Dare bacci sai dai ɓarawo. ***** Ɓangaren Binafa kuwa yanda yakasance da Khamal bai iya bacci ba haka itama ,tayi kuka kaman zauwatacciya , a yau ta kuma jin tsananin tsanar Sumayya da Familyn Hajiya Babba gaba ɗaya. Haka ta sha alwashi mai yawa akan sai tasa Sumayya tabar gidan nan , khamal nata ne ita kaɗai . Miƙewa tayi tana ɗaukar turaren da Hjy naja'atu ta amso a wajen bokan su , tana fara aiki dashi...don sunyi aiki akan Binafa da khamal ne duk inda yake zuciyarsa tunanin sa ya xama na yana akan binafa baxai taɓa sukuni ba indai ban ganta kusa dashi ba...wannan yasata dingi shafa jikin ta da wannan turare a cewan Hajiya naja'atu da ga zarar ya shaƙa ƙamshin turaren nan shi kenan... **** Subahin fari Sumayya ta farka , gani tayi baya bedroom ɗin ,wannan yasata saurin fichewa daga bedroom ɗin tana rufe jikkn ta da rigar da yayi ƙasa,don jan da yayi ya dirar mata. Bedroom ɗin ta ta nufa tana shigewa cikin sauri. Shiko khamal bayan yayi sallah n sa ne tare da addu'oi nan ya nufa back yard na gudan ,wanda yafi kama da garden , exercise ya fara yi kaman yanda ya sabayin sa a ko wani safiya...Har rana ta fara hudowa. Yana exercise ɗin ne Yafara jin wani irin ƙamshi da yasa shi saurin lumshe ido yana shaƙa , muryar binafa yaji tana masa bark da Safiya...wanda buɗe idanun sa yayi da suke a lumshe , wani cup ta miƙa masa ganin ya dakata da traning ɗin da yakeyi tana faɗin " Nasan xaka so hakan ,shi yasa na kawo maka! Tana maganan fuskar ta ɗauke da murmushi tana basa cofee ɗin. Amsa yayi yana ɗaukar hankie yana goge gumin dake sauko masa , kana ya kalleta yana cewa " Tnkyou. Yayi maganan yana zama a wani kujera da akayi shi a wurin na love garden ...Kasancewar wurin duk ciyayi ne gajeru kaman grass carpet , sai bishiyoyi . Zama Binafa tayi kusa dashi tana kallon shi tare da jin wani irin ƙaunar Khamal a zuciyar ta ...koda take son Dukiyar da allah ya bata , tasan ba iya kuɗin take so ba har da shi kan shi...a hankali ta lumshe idanun ta,tana ƙara gode mawa Allah da yabata khamal , a yanxu aikin ta na gaba shine yanda Zata sa Sumayya tabar cikin gidan........ **** Ɓangaren Fahad Sai dai muce Alhmdllh , acan ƙasar Larabawa ya natsu sakamakon kullum gidan Cikin sautin karatun alqur'ani yake...shi kaɗai yake saurara yaji zuciyar sa tayi sanyi...ƙwance yake yayi ɗai-ɗai daga shi sai gajeren wando da singlete a restchair gaban sa drawingbord ne da ink da sauran tarkachen kayan zane xanen sa...tun da ya lumshe ido baice komai ba duk maganan da Ummi ke masa. Wannan yasata zama gyefen sa tana shafa kansa don tasan damuwar sa a yanxu baya rasa tuno da Sumayya yayi a cikin al'amarun sa. Ina Sonka ,har abada abadan abada! Saurin buɗe idanun sa yayi yana watsa su a kan bord ɗin da yake zanen sa...Juyawa yayi ga Ummi yana mata alama arch-bord ɗin sa ,wanda a hankali ta miƙa masa ...Fara zana fuskar Sumayya yayi,wanda a hankali Ummi ta furta " Mashaallh,don ƙyaun ta ya shaddada ƙwarai ...tana zaune yana zana ta wanda ganin yanda yake zanen da so da shauƙin sa yasa Ummi jin wani irin tausayin shi ya kamaata ƙwarai...ciwon So kenan mai wuyar magani. Assalamu alaikum! Yah Ummie! Suka ji zazzaƙar muryar Ifti ya katse su , wanda yasa Lokaci ɗaya Fahad gimtse fuska kallon Ummie yayi yana cewa" taje wurin Ifti bayason tazo inda yake... Sanin hali da gudun tijara don Ummi tasan sarai Fahad zai iya cin mutuncin ifti da take Mutuwar Son Fahad tsawon lokaci yasa Ummi sauri miƙewa tana cewa "Wa'alaikiss salam Wal...................... *Kasantuwar kunsan bana jin daɗi , kuyi haƙuri da wannan nasan zaku bani uzurin rashin lafiya duk da jikin dai Alhmdllh...ngd sosai da adduo'in ku gareni🙏* _Don Allah kar ki karanta indai baki biyani ba...littafin my lady boss na kuɗi ne ,Regular payment ₦300 vip ₦500 spc ₦1000 zaku iya turo da MTN card ta wannan number 08081202932 ko kuma ki tura ta wannan account details 6037312299 mohammed Aisha keystone bank_ [10/4, 10:44 AM] ANTY AISHA MMN TEDDY: 50-51 Marubuciyar: (1)Bafullatnn ruga (2)Ƴar aikina (3)Walijaam (4)Ƴar waye (5)Gidan kwarata (6)Gidan zaurawa (7)Ƙwaryar sama (8)Bintoto (9)Ƴar maula (10)Habibi da'iman (11)Dijama ƴar fulani (12)kawaliya (13)Ƙwartn manya (14)Zuma da maɗaci (15)Taɓarah (16) Siyasata (17)My Lady boss *PROMO!#PROMO!!#PROMO!!!* _🥳🥳🥳🥳🥳🥳🥳_ _Ina kuke masoya makaranta littattafan marubuciyar taku Mmn teddy??💃💃💃💃 Kina Ina?? Kana Ina?? Kuna inah???.....Gamu🙋‍♀️🙋‍♀️ to ga dama kuma PROMO daga hannun ta duk don ta sanya masoya nishaɗi na kusa da nesa ku garzoyo ku fanfalo😂🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♂️ wanda ya riga zuwa ayi dashi💃💃💃._ _Kasantuwar wannan wata ta haihuwar fiyayyen halitta yasa na sakin maku wannan garaɓasa ta kankarakaf littafaina akan farashi mai rahusa...ina masoya littafin TAƁARAH? mun san is ₦500 complete doc ,so from today 03/Oct/2022 each on of my books is ₦100...till 15/Oct/2022 zai koma standard price Kaman yanda yake , nayi wannan PROMO saboda abubuwa biyyu✌️_ _Ina da Tambaya Mmn teddy👆.Shin duka ne littafan ki kika maidasu ₦100 na wa'annan ƙwanakin ko kuwa only 1 book I mean only TAƁARAH?_ _Duka littafaina Dana rubuta shi, zaku na iya sayan su akan ₦100 naira kacal, kunsan littafan na daban ne , gasu nan a sama ,sai wanda kika darxa harda MY LADY BOSS, Kunsan ko dai kafcen shi ta daban ne😘_ *_Idan kin shirya zaki iya biyan kuɗin ki ta wannan account details 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank sai ki magana ta wannan WhatsApp number 08081202932_* "Wa'alaikis Salam ya binty...Ammie Ke maganan tare da fichewa zuwa falon ta...raka ta yayi da ido cike da baƙin miskilanci wanda ada baya dashi ,shi mutum ne ɗan warkam ,amma yanxu ya koma wulaƙantaccen miskili kayi masa magana sai ya ga damar kallon ka bare kuma ya baka amsa. Lumshe sexy eyes ɗin shi yayi yana buɗe su ,sakamakon fuskar ta da yaga yana masa gizo. I lab you Summy! Abun da ya iya faɗi kenan yana komawa tare da ƙwantar da kanshi a sofa cushine ɗin da yake... *** Ɓangaren Khamal kuwa ko zuciyar sa tuno masa da Fahad yayi jin Haushin kan sa yake ,tamkar ma yanxu ne yake jin jarabben Son Sumayya tare da mahaukacin kishin ta... Duk da ɗaya ɓangaren na zuciyar sa dake son Nuna halin ko in kula akan ta. Haushi ne ya ishe shi wanda ko yau da safe da sukayi ido huɗu ya shiga Bedroom ɗin ta duba lafiyar ta , don har wuraren 9:00am bata fito ba ,wannan yasa shi duk karairayar da Binafa da kissar da take masa bai hana zuciyar sa tuno da Sumayya ba...daga Wurin exercise ɗin sa suna isa Falo ya haye Upstairs don duba Sumayya n,wanda hakan ya ɓata ran Binafa. Da shigar shi ne Dai dai tana fitowa daga toilet ɗaure da towel a ƙirjin ta. Ganin mutum a tsaye wanda hakan ya faɗar mata da gaba ,dafe ƙirji tayi tana faɗin la'ilah ha'ilallahu Ta ƙare maganan tana buɗe idanun ta tare da fiddo dasu waje tana sauke su akan sajen sa da ya cika kaman jikar Yah shaikh. Bai bata amsa ba don yafara tunanin Summayya ranin hankali take Son Masa da jan rai ,wannan yasa shi kallon fuskar ta yana haɗe fuska tamau , ganin yanda ya haɗe rai yasa Sumayya ƙare masa kallo , mmki ne ya kamata ganin duk haɗe fuskar idon shi ƙurr akan na shanun ta... Kai hannun ta tayi da sauri tana rufe ƙirjin ta tare da cuno baki gaba ,tana faɗin Ya Khamal don Allah ka fita to...Baka ganni bane.... Wani irin muskilallan kallo yayi mata yana mata kallon sama da ƙasa na tachewa kamin ya motsa bakin shi yana cewa " wai wakike rufe ma ƙirji? Badai Ni Khamal ba,don daɗin ta bakya kaɗaice mata na ba, inkina taƙama da nono ne pls ki tsuma ki sha kayanki...dama gani nayi idan wani yasha maki Zaki fi jin daɗin......wani irin rintse ido Sumayya tayi maganan tasa ya girme mawa kan ta, batare da ta tsaya jin mai xaice ba tayi toilet da sauri .... Wanda bayan ta yabo da kallo murmushi na suɓce masa... girgiza kai yayi yana magana a zuciyar shi ga tsoro ga tsiwa,ashe rashin kunyar taki ta ƙarya ce! Juyawa yayi yana sa kai tare da fichewa daga Bedroom ɗin.......... _Ina wurin aiki yanxu zuwa anjima zan maku update inshallah_ *AUNTY AISHA MMN TEDDY* [10/5, 8:34 AM] ANTY AISHA MMN TEDDY: _🕊️MY LADY BOSS🕊️_ _52-53_ _Littafin na kuɗi ne banyarda ki karanta mun idan baki biyani ba...daure ki biya ki karanta cikin salama da ƙwanciyar hankali ,na antayaki a paid grp_ **** Kusan mintuna Goma ta ɗauka a toilet ɗin kana sai da ta gama tabbatar ma ya fita sannan ta fito. Nisawa tayi tana sauke sanyayyar ajiyar zuciya , tare da nufar mirror waldrob tana fara kimtsa kanta...nan take Bedroom ɗin ya gauraye da sanyayyar ƙamshi mai sanyaya zuciya tare da sakata cikin annashuwa dakuma Son kasancewa da wannan ƙamshi ta har abada. Doguwar riga ta ɗauko da zummar sakawa ,sai kuma tajah ta coge tana ɗaga kai sama kaman mai tunanin wani Abu... girgiza kan ta tayi tana faɗin a'a haba! Ina yanda weather ɗin nan ya sauya na zuba wannan Rigar ai a sume za'a ɗauke Ni Ko acikin fichewar hayyaci. Komawa tayi tana nufar waldrob tare da fiddo da ƙananun kayan ta don dama tuni ta saba shigar su ,in ba wannan shigar tayi bata jin dai-dai abunka ga Sabo rainon Lagos. Kayan nata ta saka riga da Wando masu kaman jessi tana kame gashin kanta da ribom kana tayi rolling kaman mai shirin fita wani wurin. Tsayawa tayi tana kallon kan ta a madubin ɗakin wani irin murmushi ta saki kana tace " Wallahi nafi Yah Khamal ƙyau , haba ina zaka haɗa ƙyaun mace dana miji , namijin ma irin shi....kai Nifa wallahi sam haɗin Su Umma baiyi ba, tayi maganan tana kallon tsayin ta tare da tunano idan ta tsaya gata gashi yanda take komawa ko kafaɗan shi bata ƙarisa ba. Magana idan zai mata sai ya sunkuyo...mtswww kai Gaskiya bamu dace ba , amma ya xanyi ,Ni nasan shima da ya nace niii to aƙwai dalilin sa amma ai Allah ya fika mugu kawai... Takalmi tasa mai rufi half cover tana ƙara feshe jikin ta da wani turaren da ban challenge tana fichewa daga Bedroom ɗin cike da kuzari kunsan dai Sumayya ,aƙwai zafin nama komai zaf-zaf take yin shi ...bata da nuƙu-nuƙu irin na sauran mata ,a cewan ta tana da abubuwan yi bata ga dalilin yin komai kaman mara laka ba. A falon ƙasa ne ta hango Khamal da Binafa a dirning area ...yana kammala cikin shigar sa data zaman masa jinin jiki kullum a saka su yake wato trck suit . Binafa ne ke riƙe da brief case nashi alamun fita zaiyi...aaaahhhhhh Sumayya tayi maganan a zuciyar ta tana cewa " Wannan wani irin Ango ne? Baya zama a gida ko na ƙwana biyu ne ,,wasu naga har sati suke yi?Hahaha ta sheƙe da dariya wanda yasa Binafa juyowa tana kallon ta Sumayya da ta yi masu kallo ɗaya ta kauda kai...shikam Khamal sanin hali yafi sanin kama kallon sure ɗin da Sumayya take bayyi ba ,don yasan ta ciki da waje ,jirar mai tankawa take ta sauke masa kuturun tijara. Girgiza kai Binafa tayi tana danne wani abu da yazo mata wuya yaƙi wucewa". Wani irin jiki ne yarinyar nan take dashi ,da ko wani irin shiga tayi take hawan ta haka? Kallon kanta tayi tana kallon Sumayya da ta ƙarako inda suke tana zama tare da fara gabatar ma kanta da break fast ɗin da batasan ta inda akayi su ba ,ba wahalar ta tazo ta ci a sama. Cup ɗin tea ta Gani an haɗa tea spoon ta ɗauka tana jah gaban ta tare da fara shan tea ɗin a hankali tana lumshe ido , don sosai yayi mata ...sai da tasha kusan Rabin cup ɗin duka babu wanda yace mata komai ,don Binafa da tayi yunƙurin magana Khamal ido yayi mata ,wannan yasa ta yin shiru bata tanka ba ,duk da zuciyar ta dake azalzala mata ji take tamkar an yafa mawa zuciyar ta wuta don zafi da raɗaɗi. Buɗe ido Sumayya tayi tana sauke su a fuskokin su duka kana ta washe baki tana murmushi da cewa " Anty Binafa kece kikayi wannan tea ɗin ko?. Kallon ta Binafa tayi tana ganin tsantsan bariki Lagos da ranin wayo! Eh amma....kamin taƙare maganan sumayya ne tace" wow so sweat , yayi sosai. Ohk Anty Binafa ina sauraren ki sorry for interruption . Naji Kaman Zaki magana sai kuma na katseki da nawa maganan . Nisawa Binafa tayi tana cewa a zuciyar ta " ga irin ta nan kishi da yaro mai ƙuruciya da wauta yayi maka iskanci baka da daman ramawa a ce babban banza. Ƙaƙaro murmushin gulma da munafurci tayi na siyasance tana cewa" eh dama na Yah Khamal ne . Eyya! Eyyaaaaa Sumayya tayi maganan tana kallon Khamal da idon shi ke akan Wayar shi ƙirar iPhone , Yah Khamal sorry plssssss!!! Tayi maganan tana haɗe hannayen ta kaman mutunta kirki. It's okay". Yayi maganan yana miƙewa tare da ɗaukar brief case yana cewa "let me go now. Miƙewa Binafa tayi ita ga Mai miji zata raka shi Compound. Tana kallon su tafara saurin ƙarishe san tea ɗin tana jefa plantain chips a bakin ta ,tare da shan tea ɗin cikin sauri ...suna shirin fichewa daga falon ne sukaji muryar cikin ƙaraji falon yana amsawa sai da Khamal ya juyo da sauri ya ɗauka wani abu ne ya same ta . Yah Khamal!!! Ta ƙwatsa kirar shi....juyowa yayi yana kallon ta tare da watso mata da lulun idanun shi ganin kiran kawai tayi masa babu abun da ya same ta. Murmushi tayi ganin duka hankalin su ya dawo kanta . Zan bika ne muje tare. Kije ina?? Ya tambaye ta yana haɗe fuska ,babu wasa . Ba Company zaka ba? To dama ai Ni sakatariya ce , yau ka koma bakin aiki , to nima xan koma bakin nawa aikin. Lumshe ido yayi yana da hankie yana ɗauke gumin da yafara tsatstsafo masa don ya lura Summayya ciwon kai zata saka shi...Jin yayi shiru yasa Sumayya miƙewa tana ɗaukar poss ɗin ta. Inda suke taƙarako Binafa ta saki baki tana kallon ikon Allah . No Summayya ki zauna ki huta for this week next week sai mu fara zuwa tare...kuma yanxu aƙwai wata sakatariyar....hu'umm taɓ ai Yah Khamal ƙasan Ni ban iya zama ba , nafison Nayi ta motsa jini inje nan inje can. Kallon ta yayi yana cewa" yanxu ke matar Aure ce ,akasin dah...to ko ma zaki bini a haka zaki bini a matsayin ki na matata?. To Bari na sauya nasa rigar mai sauka kafa jirani...tayi maganan tana hayewa stairs da sauri. **** Riga Sumayya ta sauya wanda ya sauka mata bai ƙare gwiwa ba. Tana saurin gyara mayafin ta tare da fitowa , bata tadda su a falon ba wannan yasata saurin nufan Compound ɗin gidan wanda can ta hango Binafa da Sir Khamal kome yake ce mata Allah masani. Ma'aikatan gidan ne wanda batasan dasu ba a jiya sai a yau ta gansu ,suna haɗuwa suna gaishe ta tare da mata Barka da safiya. Zuwa tayi dab dasu Khamal tana kallon Binafa tare da cewa" Aunty mun tafi sai mun dawo! Kasa bata amsa Binafa tayi don darga suke da Khamal akan ita bata yarda ba tayaya Sumayya zata bishi Company bayan itace yau da kwana. Rarrashin da bai san ya iya ba ,wanda bata taɓa jin Muryar sa yayi mata magana cikin sanyi da taushun murya haka ba ,yake bata baki tare da ce mata yana So Yaƙara gogar da Sumayya akan harkokin Companyn ne.. kasantuwar kobaya nan zata iya handling ɗin komai na Companyn. Da haka yashawo kanta badon taso ba tana gani Khamal ya shiga Moton yana driving ɗinsu. Don acewan Binafa Sumayya ta maida Khamal Driver . Don Khamal saboda kishi da Driver xai Kai shi ,amma ganin Sumayya yasa shi cewa da kanshi zaiyi driving. Ɗaga mata hannu Sumayya tayi tana cewa Binafa sai sun dawo. **** Wani irin ɗifff reception ɗin yayi ganin Sumayya da Sir Khamal , saurin miƙewa ma'aikatan sukayi suna faɗin " Barka da safiya ranka yadaɗe(morning Sir). Hannu ya ɗaga alamun amsawa kamin ya fara hayewa up stairs Sumayya na gyefen sa ,duk ta ƙosa taje taga sabuwar sakatariyar data maye gurbin ta.............. _Ina kuke masoya makarata littafin wannan jarumar marubuciyar wato Mmn nusaiba?? A yau gata tafe da sabo domin sanya masoyan ta nishaɗi duk a cikin littafin ABBA NE! domin samun daman karanta wannan littafin zaki iya tuntubar wannan number +966599791573_ ```Assalamualaikum jama a ina sanar daku cewa wanna shaharariyar Mai makeup dinna Wanda akaf maiduguri babu kamarta wato AMMIS GLAM tana sanar daku cewa akwai ingantatun man gyara gashi ga Mai bukata zai iya tutubar number ta kamar haka..... 08030687711 muna bada sari a kowani state kike za a iya aika Miki kedai Yar uwa kiyi Kokarin mallakar naki kamin ya kare 500 ne kachal Amma idan sari zakiyi akwai discount sanna wanna man gyaran gashin Yana Kara tsowon gashi da laushi sanna Yana hana karyewar gashi sanna Yana sa gashinki yayi baki sosai sanna Yana maganin amotsrin gashi Yar uwa karki Bari a baki labarin don wanna man Basu da wani illa domin an hada sune da ingantataun kuma nagartatun mayuka masu aminci da karfi da basu da wata illa sai ma taimakawa da yakeyi karde ku Bari abaku labarin wanna Mai gashi na AMMIS HAIR OIL/CREAM``` ```sanna pls don Allah idan kinsan ba siya ko sari zakiyi ba pls karkimin magana ko kikirani``` *AUNTY AISHA MMN TEDDY* [10/5, 1:33 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: _MY LADY BOSS_ _54-55_ _A matsayina ta malamar makaranta nima ina taya malamai farin cikin wannan rana ta teacher's day💃Shi ya nake cewa " Happy teacher's day n adv✌️💃_ *** Hauwa ɓaidu itace ta dawo kuma? Amazing! Ya hakan ta kasance ? Gaskiya karya ne ba zuciya , to yanxu ya za'a yi kenan nidai na dawo ,kuma indai ba Sakatariya ba babu inda zan zauna sai wannan kujerar ta Sir Khamal...maganan take a zuciya a tunanin ta bata san saboda fitina a sarari take yin shi ba. Sunkuyar da kai Hauwa Ɓaidu tayi tana aikin gaisar da Sir Khamal ,wanda ya juyo yana kallon Sumayya wanda fahimtar maganan a sarari takeyin shi baisa ta jin ko ɗarrr ba...kallon shi tayi yana mata kallon ga irin ta nan masifa anayi a zuciya har ya fito sarari ....littafin Aunty Binta Umar Abbale kenan ga irin ta nan...masoya kar ku sake ayi baku ,zaku samu complete ɗin shi a kasuwar online Inshaallh. Nufar Door ɗin Hauwa tayi cikin sauri tana murɗa Handle Suna biyo bayan ta ....PA ne yazo zaf-zaf tare da MD don kowa da magana a tare dashi da zasu yi mawa Khamal. A position ɗin sa ya zauna Sumayya na nufar tagar office ɗin ...tana tsaye can tana sauraren maganan kowa shiko amsa yake basu kaman basarake. A haka kusan awa ɗaya suka ɗeba kamin subar office ɗin. MD ne ya shigo hannun sa riƙe da wani abu kaman map Komai na taswirar ma'aikatan ne duk girman ma'aikatan ke a wannan abu...Buɗewa yayi kamin ta tsinkayi Muryar Khamal yana cewa " Muje a tara duka ma'aikatan a meeting room. Ohk sir. MD yayi maganan tare da fichewa cike da zafin jini. Miƙewa Khamal yayi bai tanka ta ba ya fice daga Office ɗin ,wanda cike da mamaki baki buɗe Sumayya tabi hanyar da yabi da kallo. Aahhh'aaa'³ taɓ har nine zai nemi cin ma mutunci? Ohooo lallai Yah Khamal ya fara manta da wacece Sumayya amma bari yau xan tuna masa a sannu . Jah baya tayi tana zama a ɗaya daga kujerar dake fuskantar na Khamal tana tunanika iri-iri. Kusan minti sha Biyar sannan ta miƙe tana nufar ƙofa, a hankali ta bude tana fitowa sukayi kiciɓus da Hauwa ɓaidu da mutanen da take tattaunawa dasu. Sannu Ranki ya daɗe . Kallon ta Sumayya tayi sai tayi murmushi tana faɗin Yauwa Mrs Ɓaidu . Murmushi Hauwa tayi tana cewa " Wai dama tuntuni ke matar Sir Khamal ce ko kuwa abun nan kusa ya faru babu labari?". Jan kujerar kusa da Hauwa Sumayya tayi ,kunsan dai Sumayya da zuban zance ,haka kurum ma tayi inaga an nemi ƙarin bayani. Girgiza kan ta tayi tana cewa "a'a wallahi ada Ni ma'aikaciya ce kaman kowa anan ,daga baya ne abun bai daɗe ba ai. Kai mashaallh congrat Sis". Thank you Hauwa ngd. Abun da sumayya tace kenan kana ta cigaba da cewa " Amma Mrs Hauwa ya akayi ki dawo nan da aiki? Bayan nasan yace find another sectary ,Idan kuma Sir Khamal yace hana shikenan ,taka ya ƙare . Murmushi Hauwa tayi tana cewa " Eh haka yake Sir Khamal kaifi ɗaya ne kaman yanda na faɗa maki da da farko ,idan ya faɗi abu ya zartar babu mahaluƙin da ya isa ya dakatar dashi daga kan abun da yayi niyya. Amma gaskiya Ni Allah ya taimakeni ,bayan bari na nan na dawo nayi ta roƙo tare da kawo credentials ɗina na inason shigowa wannan masana'antar nayi aiki a matsayin ma'aikaciya bisa ƙarƙashin wannan Company ,yawan roƙo na da kaiwa da komowa na yasa Yasanar da MD a dawo dani bakin aiki na.....Huuuu nisawa Sumayya tayi dai-dai Khamal na isowa su kusan uku tare da wasu ma'aikatan ,kamar ko da yaushe weldone sir shine abun da Hauwa tace tare da ɗan risinawa daga zaunen da take na girmamawa. Ganin ya wuce su yasa Sumayya miƙewa tana faɗin zata je ta dawo. Companyn gaba ɗaya tasa kai tana bari ,batare da Khamal yasani ba ko kuma yasan inda zata je. Abun hawa ta tara a bakin hanya tana shigewa tare da masa ƙwatancen layin da zai kaita ,wato layin su ta da , gidan malam Ilu . *** Assalamu alaikum mutanen gidan kowa na nan?. Su Mmn mujahida da Mmn fati sukaji Muryar da baxasu manta dashi ba ,don tun ƙuruciya yarinta har girma. A'ahhh wa idon mu ke gani?. Sumayya!! Mmn fati takira sunan ta tare da kama baki na mamakin ganin ta a lokacin da basuyi tsammani ba. Cike da Harka take ƙarakowa zuwa tsakar gidan. Wanda jin kirar sunan Sumayya yasa Sauran ƴan hayan gidan dasu Rita fitowa cikin sauri ...kowa mmki yake yana kirar Sumayya ashe baki manta damu ba. Kujera Rita ta bata ,tana cewa " ashe baki mana nisa ba? Ina Umma?. Murmushi Sumayya tayi kamin ta basu amsa taji Muryar Mmn fati na cewa " Ai naji labarin mahaifin ki yazo , har sun haɗu da Malam Ilu , kusan ƙwana goma kenan ne ko?. Ya masa alheri sosai wallahi. Layin nan babu wanda baiji ba ..umma tana nan tayi fesss ta dawo hayyacin ta , Allah sarki yanzu ko ta ganmu bata san mu ba. Mmn fati ta ƙare maganan tana kallon Sumayya da a zuciyar ta cewa tayi" Humm ko nima sai da akayi mata bayanin wacece Ni bare ku? A zahiri kam cewa tayi " Ayyaaa a'a Mmn fati xaya gane ku ai Inshaallh. Fira ne ya kacheɓe har maganan Auren ta sai da sukayi ,wanda Sumayya bata san inda sukaji labari ba. Fira ne sosai ya tsinke tsakanin su dama an dade ba'a haɗu ba ,bare ayi faɗa. Mutan maƙota kuwa sai zuwa kallon Sumayya akeyi , wai ta zama balarabiya saboda kyaun da tayi fatan ta yaƙara gogewa yana silɓi da sheƙi. Wuraren la'asar ne sai ga malam Ilu ya shigo hankali a tashe baya ko kallon mutanen gidan ...don Khmal ya kira shi ya sanar masa baiga Sumayya ba kotana gidan sa ne? Jin haka yasa Malam Ilu barin duk wani abun da yake don yasan halin yawon Sumayya a garin nan , idan tafara shiga gidaje sai takai goman dare a wani gidan , wannan yasa shi nufo gidan hayan shi kai tsaye inda suka zauna don ya tambaya. A'a malam Baba ilu Kaine da kanka ,ina shirin yanxu na shiga gidan Baba ,daganan na biya gidan su Safna. Tsayawa yayi yana girgiza kai na mmki ,tabbas yasan za'a runa don yasan halin Sumayya da wauwata. Buɗe baki yayi cike da mmki yana cewa " Sumayya kina da hankali kuwa? Ke yanxu Fah ba zaman kanki kike ba. Aure ne akan ki. Don maza tashi ga mijin ki can a wajen layi yana jirar ki ku koma...haka akeyi iyee ko sanar masa baki yi ba kin ɗauko jiki kin taho wan ki?". Uhm. Haba Baba Ilu ko gaisawa ai ka tsaya muyi?". Tayi magana tana kallon shi tare da barke fuska. A'a maza tashi mu tafi ma gaisa a hanya. A'a baba Ilu banfa ehe gidan su Safna ba. Ai tasan kina da Aure intana Son ganin ki sai ta biyoki inda kike,bakya ki biyota ba. Ganin yaƙi tsayawa sauraren ta yasa Sumayya miƙewa don dole...Mmn mujahida ne ta shige ɗaki da sauri tana ɗauko wani kaskon turare tana bata tare da cewa " Ta kunna turare. Mmn fati kuma ita ta bata turare na ɗaki mai ƙamshi tana cewa ta kunna suji ƙamshi ita da angon ta. Rita iyayen Bariki maganin mu ta mata ta ba Sumayya tana cewa " Ki murxamun kunnen shi. Dariya Sumayya tasa tana tafawa da Rita kaman ada ba faɗa suke yi ba,kaman suci kansu. To shikenan na tafi sai kunxo. Ai Inshaallh muna hanya. Allah ya tsare . Amin tace suna fita tare da bin Bayan malam Ilu. A can wajen layi ta hango moton shi ƙirar Benz ,faɗa mlm Ilu yayi tayi tare da mata nasiha har suka ƙarako. Moton ta buɗe tana shiga...wanda tana shiga shi kuma ya buɗe ɓangaren sa yana fitowa don yi mawa Mlm Ilu Godiya. **** Koda ya dawo baice mata komai ba yafara driving tare da gangarawa yana barin layin yana hawa babban titi....A haka har suka isa babu wanda yace komai ,duk da sosai tasha jinin jikin ta ,yin shirun nashi tasan dole da aƙwai magana. *** Yammaci Sakaliya Bilkisu ta fito daga banɗaki tana bin gidan nasu da kallo ,kamin ta ji Muryar Yayan ƙaura tana guntsa munafuncin da ta saba ,ita bata ƙaunar ganin an zauna lafiya a wannan gidan tasu kasancewar gidan yawa ne wato family house. Zama tayi a icen dake tsakar gidan wanda suka mai dashi na zaman Alwala. To wai ita wannan baligar yarinyar haka zatayi ta zaune a gidan nan ,ta hana ku sukuni , Ni nagani idan mashinshini ne bata samu ba ,babu mashinshini ai aƙwai gaddawan Almajirai da mahaifin ta malam ke koyar dasu , yaba ɗaya daga cikin su mana! Duk gulman da Yayan ƙaura keyi a kunnen Bilkisu da ta ɗaga labulen tana binsu da kallo ita da Halima. Humm Yaya kenan! Banyi mmkin jin haka daga bakin ki ba...saboda tuntuni nasan ke munafuka ce mai haɗa husuma ,kin girma baki san kin girma ba ,gashi har kina dab da shiga rami. Inna ɓilliya ce ta leƙo mahaifiyar Bilkisu jin maganan Bilkisu da ita sam bata magana a hankali idan ta magana na can nesa sai ya jiyo ta saboda masifa da fashewar da muryar ta yayi sakamakon rashin da tayi ,nan ma yayi sauƙi ne saboda ɗan zaman da sukayi da Su Sumayya. Balki wannan faɗan na Meye? Ba alwala xakiyi ba?". Inna ki ƙyale Ni nayi maganin wannan matar naji idan akan ta nake ,ko tun da nake zaune ta taɓa bani Ƙwayar hatsi da sunan na ci nayi maganin yunwa...tun.mutum na abu na yarinta, aka zo girma yanxu har an kusa shiga Rami amma mutum ya kasa sanin Allah ɗaya ne?". Habbbb..... Bilkisu Yayan ƙaura ne Fah? Taji muryar Yayan ta ya katseta cikin sanyi har ya fita sanyi da haƙuri. Ohooo wannan can mata nima ai sunana Bilkisu babbar Yarinya! Littafin Anty Hassenart Bamalli ,kar ku bari ayi baku an baza fasaha ƙwarai da basira a wannan littafi. Murmushi Inna tayi ganin yaya ta wuce sum³ tana shirin barin gidan ganin ta Kunno mawa kanta masifa. Kama hannun Bilkisu Inna tayi tana faɗin Bilkisu mai gadon Zinare,Autana maza yi alwalan ya isa haka . Ki gama ki ɗauko littafan ki kije wurin yayan ki yaƙara Maki karantun. To Inna". Tayi maganan tare da duƙawa tana ɗaukar butar tare da fara alwala. **** Alhmdllh shine Abun da Sumayya ke faɗi ganin bata ga Walƙiyar Khamal ba , wannan yasata amsan dinner ɗin ta tana yo ɗakin ta cikin sauri ,don kukun tuni ya kammala...Binafa ko sau ɗaya sukayi ido huɗu tun dawowan ta ...zo kiga yanda ake rawar kai Yau miji nata ne ,dama an ƙosa ayi ". Taɓe Baki Sumayya tayi tana hayewa zuwa bedroom ɗin ta ,bata daɗe ba tana kammala sallolin ta barci yayi awan gaba da ita. **** Ɓangaren Khamal kuwa da Binafa ,kasantuwar shima a hannu yake ya azabtu ƙwarai ƙwana ɗaya a hannun Sumayya da take ta masa ƙwalele...wannan yasa sam baya jin zai lafafa mawa Binafa...amma jikin shi ne yafara bashi wani abu ganin kaman ma ta fishi zumuɗi da ƙosawa....To alhmdllh sun gabatar da Sallah ta godiya da ubangiji . Wanda ba'a tsaya wani jan lokaci ba abu yafara sauyawa...Don jan ta yayi sosai jikin sa ,ita kuma ta saki yana fara mata wasannin da zai motsa su tare sosai....Kana suka fara raya daren su. Sai da suka gama romancing juna sosai kowa ya xamana jirar lagwadar daɗin yake sannan yanitsa Sandar girman tasa ciki tare da kalmar bismillah. Babbar magana ana wata ga wata ....gaba ɗaya ƙwaƙwalwar sa ce ta ƙwance , Binafa ya kira sunan ta cikin wani irin murya ! Wanda yasa ta ba kunya amsa shi da na'am Honey". Bai kuma cewa komai ba ,yafara raba jikin shi da nata miƙewa yayi daga zaune yana yin shiru na kusan mintuna biyar ,jin sautin kukan ta can ƙasa yasa shi miƙewa yana nufar toilet ruwa ya watsa yana fitowa ,a zaune ya ganta ,kamin ya ji Muryar ta tana fara masa magana kaman haka "Khamal na roƙe ka kayi haƙuri nasan kaji Ni kaman ba cikakkiyar mace ba kaman yanda kayi expecting... Binafa tsawon wani lokaci kika je kika zubar da mutuncin ki ta ƴa mace? Tambayar da yayi mata kenan kai tsaye fuskar sa ba mood. Cike da rainin tunani da hankali ta fara masa magana da cewa " ban taɓa komai ba Khamal , Ni bansan wani ɗanamiji ba ,bayan kai a yau...kawai dai nasan a likitance idan mace ta haura shekara talatin kome nata komawa yake tamkar wacce ta haifo yar.....keeee yimun shiruu!!! Yayi maganan cikin wani irin bala'in tsawa da sai da Binafa ta furgita. Cikin wani irin murya ta mafaɗaci don dama Khamal miskilanci ne ya danna faɗan shi sosai ya iya faɗa. Ke waye zaki faɗa mawa wannan maganan. Ba'a kanki na fara sanin mace ba, nayi mu'amala da mata iri-iri ,Binafa nasan masu hali irin naki da yawa. Nayi na dama ,amma banyi ba , tun da bakya kaɗai nake da ba. Cike da jin zafi Binafa ta mutsike ido dama kukan na gulma ne , ta fara magana a ba tsoro tana cewa " a hakan gwara kowa da kowan wake. Saboda Ni na samu tarbiyya , da ilimi xan ɗau komai na a ado. Wacce kake maganan kana da ita ,kai kana da yaƙinin ita ba watsatstsiyar bace? Humm miƙewa tayi tsaye ba kaya a jikin ta ba kunya ba za'ida ta cigaba da cewa ' Kar ka manta ƴar macace ! Kuma Ni ina da yaƙinin Sumayya ba budurwa bace ba . Lungu da saƙo babu wanda bai san halin ta ba. Kaga ka fara zuwa kayi nadama akan ta ba akaina ba...don ita ma watsatstsiyar ce,h Gomma Ni nayi da masu aji ita ko nasan da kucakai xatayi ...saboda an taso ba uba , ga kuma yanda Uwan ta kasance.....kamin ta rufe bakin ta ne ya ɗauke ta da wani irin gigitaccen mari da sai da ta kifa. Keee Umma na kike Son faɗin ɓatanci akan ta?. Ki tsaya a matsayin ki ,kika matsa wallahi zaman nan zai gagareki.....yana maganan cike da jarumta da faɗa na maza juyawa yayi yana barin Bedroom ɗin , Binafa na bin bayan sa da kallo ingarman namiji (Littafin Autar alheri) wanda ta daɗe tana mafarkin aure ,tabbas sai tasan yanda ta ƙwace shi daga hannun Wannan Umman nasa da yake yawon magana ,ya fifita ta fiye da kowa da komai a rayuwar sa. *** Har gari yayi haske bai daina tuno da maganan Binafa ba ,musammam maganan nata na cewa Sumayya ragowar wasu ce! Dafe kai yayi yana tashi daga sallayar da yake. Komawa yayi sofa yana kwanciya a bedroom ɗin shi , laptop din shi ya fara operating yana shiga WhatsApp , Sumayya ya Gani Online massage ya tura mata wanda wannan shine karo na farko da ya taɓa mata magana a WhatsApp , don bayajin zai iya kirar ta da sunan magana Muryar tasa ba ma zai fita ba a halin da yake ciki. Ce mata yayi" Kizo Bedroom ɗina Ina son ganin ki Yanxu. Yana tura mata saƙon ya rufe laptop ɗin yana aje wa a gaban shi. Ɓangaren Sumayya kuwa cike da mamaki take kallon saƙon kamin ta shiga tana buɗewa ...in zo yana Son gani na??. A'a to Binafa fa? Ba'a ɗakin ta ƙwana ba? Ohhh na fahimce shi ,wato so yake inje ya wulaƙanta Ni ya nuna mun sunyi ƙwanciyar Aure...to baxanin ba!! #@team Khamal Kuna ina💃 #@Team Summy Fah ku matso kusa✌️ #@team Bilkisu yau mun taɓo ta mai zaku ce game da zaman ta a wannan gida tare da yayan ƙaura?😉 #@Team Fahad😢 #@Team Binafa asiri ya tonu😂 #@My LADY BOSS comment section ,zan so Jin na bakin ku kowa da gwanin sa...akafta✌️💃💃 *AUNTY AISHA MMN TEDDY* [10/6, 3:18 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: _MY LADY BOSS_ _56-57_ _Na kuɗi ne wanda ya karanta bai biyani ba shida Allah...masu buƙata zasu na iya tuntuɓar wannan Number 08081202932_ *** Babu inda zani , kai hohoho Ni Sumayya mene Yah Khamal ke nufi dani ne? Na fita hanyar sa ban huta ba ,kullum shida watancen matar tasa mai ƙirar samudawa suna ƙoƙarin shiga sabga ta bayan Ni na daɗe da fita a nasu . Humm Nisawa tayi tana dafe saman kumcin ta kaman marainiya ,kamin ta aje wayan ta tana miƙewa tare da nufar toilet don watsa ruwa ta fito tayi shirin tafiya Masana'antan. Mintuna goma sha biyar ta fito ɗaure da ƙaramar towel saman kan ta kuma tana tsane ruwan dake ƙwanciya a gashin ta tana tsatstsafe shi...kayanta ta nufa wanda oready ta fito dasu tun subahi bayan ta kammala sallahn ta. Mayuka ta nufi mirror side tana fara kimtsa kanta cikin sanyyayyun ƙamshi wanda a lokaci ɗaya Bedroom ɗin ya gauraye da ƙamshi mayuka da turaren da take bin jikin ta dashi. Kallon kan ta tayi a madubin tana murmushi da faɗin Wow". Don Sumayya Idan tayi ƙwalliya bata zaman jirar wani ya yaba mata ,tana ganin tayi ƙyau zata ce ma kan ta tayi mashaallh". Kaman kullum shigar larabawa take yi ko na turawa wannan shine shigar Sumayya a koda yaushe. Bin jikin ta take da kallo ganin yanda wandon ya kamata shape ɗin ta ya bayyana komai cif² mashaallh. Abaya ta ɗauko mai buɗewa ta gaba tana ɗaurawa a saman riga da wandon nata kamin ta ɗauki mayafi tana yane kan ta tana nufar poss ɗin ta cikin sauri ta ɗauka , ganin time na tafiya , don a wannan lokacin 7:35am ne. Ƙasa ta fara saukowa tana takawa ji kake tafff-taf-taf tana takawa a tsanake ,washe baki tayi ganin tuni kuku ya kammala shirya masu breakfast ... *** Ɓangaren Binafa kuwa kuka ta jima tana yi , wanda ganin kukan baxai tsinana mata komai ba yasa ta nufar falon ta tana ɗaukar wayar ta tare da lalubo numbern Hajiya Naja'atu . Bayan ta ɗaga kirar ne Binafa ta saka mata kuka faɗi take " Ammie zanyi rasa shi a karo na biyu...Ammie ki taimake Ni pls , wallahi ina Son Khamal , Idan na rasa shi ko ya rabu dani mutuwa zanyi ,baxan iya rayuwa ba! . Ya isa Binafa lafiya? Faɗa mun mai yake faruwa ne tsakanin ki da Khamal ɗin ? Badai sharrin wannan tsinannun ne bane dangin kissa da gamawa da miji take neman ruguza zaman ku ?". Hajiya Naja'atu ke maganan tana ƙarewa kaman numfashin ta zai ɗauke ,don har shaƙewa tayi tana tari ƙuwul-ƙuwul-ƙuwul. No Ammie ba itace ba ,Ni wannan ai bata isheni koman komai ba. Fara laburta mata yanda suka ƙare da Khamal tayi tana sakin wani irin marayar kuka har da shashsheƙa...rarrashin ta Hajiya Naja'atu tafara tare da sanar mata babu abun da zai faru zuwa anjima zata fita ta koma wurin bokan su ...duk yanda za'a yi Khamal ya saki Sumayya ,asan yanda za'a gusar masa da hankali da natsuwa ya rabu da ita ba a hayyacin sa ba..kuma yaji ƙiyayyar ta marar iyaka ...Yes Ammie a dasa masa ƙiyayyar ta mafi muni ,wanda sai tafi jin daɗin sakin fiye da zaman ta a cikin wannan gidan! Binafa ta amshe maganan , sai kuma cike da karaya tace " Ammie amma fa ina tsoro , wallahi kama n asiri bai tasiri ma Khamal . Murmushi n makirci Hajiya Naja'atu tayi kana tace " Binafa kenan har yanxu da hauka akan ki...kin san waye boka Bhuhul kuwa? Shine Fah ya wargaza ita kanta Uwar sumayyan tabar dangin da kowa da mijin da gatan ta ,ta nitsa dawa. Indai kuwa ibada ne Khamal a gurin ta yayi koyi ya gada...ita ma yayi tasiri bare shi ƙaramin alhaki.... Humm to Ammie Allah yasa a dace dai. Amin abun da Hajiya Naja'atu tace kenan tana datse wayar tare da ƙulle-ƙulen ganin Khamal ya zama mijin ɗiyar ta ita kaɗai . Girgiza kai tayi tana faɗin ina?? Ko Ni a gidan mahaifin ki Ni kaɗai ne bare ke na bari ki zauna da kishiya ? A'a ina wannan sam abin ba mai saɓuwa bane ba. **** Ɓangaren Khamal kuwa Jin Sumayya shiru ya kuma ƙara ƙular dashi , cike da zafin zuciya yake faɗin gwara ta taho da ƙafarta , idan na miƙe sam baxan mata daɗi ba , ko a ina take xan yi mata abun da naso! Yau sai naji shin da gaske ne maganan da Binafa ta faɗa? Ko ma dai meye gwara ki natsu...tsawon lokaci yana jirar zuwan ta amma fiye da awa bata leƙo ba. A hankali ya buɗe idanun shi yana sauke su akan agogo cije laɓɓan shi yayi yana girgiza kai na ya tausaya mawa Sumayya idan ya damƙeta ta shiga hannun shi sorry". So yake ya kirata a mulki da miskilanci ya hana shi ya kirar wayar ta ... *** A dirning area kuwa Sumayya na isa dai-dai Binafa na fitowa daga side ɗin ta tana nufo Dirning ɗin. Kallo ɗaya Sumayya tayi mata gaban ta ya bada sautin daram! Ganin Yanda a dare ɗaya ta jeme ta hukace ,idon ta sunyi lulu, aaa'aaa'aaaa topahhhh!! Maganan da Sumayya keyi kenan a zuciyar ta kana tace " Taɓ dama Ni tuni na sani Yah Khamal mugune ,ji yanda yake ƙoƙarin jirkita masu ƴar mutane? Maganin ta kenan ai itama tanace wani Khamal Allah yaƙara soyayya! Abun da take faɗi kenan a zuciya kamin a sarari tace " Sannu Binafa an tashi lafiya?. Haushi n ta da takaici yasa Binafa kallon Sumayya batayi ba , sai Jan cup tayi gaban ta tana fara haɗa coffee don bata jin dadin da zata iya shan wani abu bayan coffee. Ganin Binafa bata tanka mata ba...yasa Sumayya jan baki tayi shiru...can kuma kawai sai ta kwashe da dariya tare tana faɗin " Binafkham kenan masoyan Asali. ( Kuji mun niman bala'i). Kallon ta Binafa tayi kamin Sumayya tace wani abu ne wayar ta ya fara ruri.... Number n Khamal ta Gani .wanda kawai lokaci ɗaya taji ƙirjin ta ya buga , a hankali ta danna ɗauka...shiru shiru bai ce komai ba itama bata ce ba. Miskilanci da isa kenan. Jin shirun baice mata komai ba kusan mintuna biyar nan cike da gajiyawa Sumayya tace " Ina kwana?. Bai bata amsa ba sai cewa yayi " baki ga saƙo na bane ?. Uhmmmm ta tsaya cewa kaman mai tunanin wani Abu ,kamin tace " Na gani". Tana faɗin haka tana jirar jin mai zaice sai taji ya kashe wayar. Kallon watawn tayi kamin a hankali ta miƙe tana cuno baki ta nufi stairs ɗin ta fara takawa tare da hayewa a hankali. Da ido Binafa ta rakata har da waiwaye , zuciyar ta tafarfasa ji take tamkar zai fashe saboda tsaban zafin kishi. Saura ƙwana kaɗan ne ai ,zaki bar mun gidan da mijina baki ɗaya...gayyar tsiya da munafurci. *** Zaune Umma da Yusrah a falo , Yusrah na zana mawa Umma jan lalle a taffan hannun ta kasancewan Sosai Yusrah ta iya lallen don a da baya har na kuɗi takeyi , da abubuwan ne sukayi mata yawa ta daina. Umma ne ta kalli Yusrah tana cewa " Yusrah yaushe ne zaki tafi off a asibitin ku ne? Ina so muyi tafiyar nan dake ne! Ɗago da idanuwan ta Yusrah tayi tana cewa " Amm Umma saura ƙwana shida ne ma ai . Zan tafi hutu na 1 week . Umma Dubai Zamu je ɗin sanyayyar?. Nisawa Umma tayi tana gyara kallabin ta da ɗayar hannun ta kana tace " Eh mana shagunan gwala-gwalai na dake kasuwar sabon Gari , ana buƙatar su sosai ,kin san dama tuni nace ina Son Zuwa...to jiya ne Abban ku ya amince da tafiyar. Murmushi Yusrah tayi tana cewa " Umma to Abba yasan dani za'a ? . Eh na faɗa masa ai. Allah sarki Umma Sumayya taso taje Dubai taji labr wallahi zata iya zuwa tace a tafi da ita... Yusrah ke maganan tana dariya... murmushi Umma tayi tana cewa " Sumayya kenan wauta . Uhmm Umma wai kina kiran Sumayya kuwa? Ya kamata ki kira mana ita muji tana lafiya? Ya kuma zaman Lagos?". Cike da nuna kawaici don Umma bata taɓa kirar Sumayya ba tace" To ita da take tare da Khamal ai nasan tana lafiya. A'a umma Bafa irin wannan lafiya ta bahaushe ba. Muji tana jin daɗin zaman ta a gidan ,ya kuma zaman su da Binafa?". Cigaba da zana mun lalle na , idan kinje ɗaki kya kira ta kuyi ta firar can. Umma ban dake??. Yusrah tayi maganan tana dariyar shshanci don ta lura Umma kunyar fari take da Sumayya. **** A Bedroom ɗin Khamal ta jah ta tsaya tana bin Bedroom ɗin da kallo , Wow komai skyblue da fari abun yayi kyau ta faɗi a sarari ba tare da ta damu yaji ko kar yaji ba. Aƙwance yake amma jin shigowar ta yasa shi miƙewa daga zauna yana saukar da ƙafafun shi ƙasar tiles. Shiru yayi yana jirar ta ƙarako,amma bata da niyya don a tsakiyar Bedroom ɗin ta tsaya bakuma tace masa komai ba. Lumshe idon sa yayi yana shaƙar daddanɗan ƙamshin ta ...yana sauke sanyayyar ajiyar zuciya. Jin yayi mata banza yasa ta cike da cuno baki don ta fara gajiya da wannan shegen miskilanci n nashi da mulki. Yah Khamal Gani nazo! Tayi maganan tana kallon inda yake zaune. Still Nan ma bai tanka mata ba yabarta tsaye. Ganin haka yasa Sumayya cike da ƙosawa cewa " Yah Khamal don Allah ka tashi ka shirya naga ko shuryawa bakayi ba , time is going...Idan kuma baxaka je ba to Ni ka haɗani da Driver ya kaini. Shiru yayi a zuciyar sa cewa yake" Ohh ita wai ma shirin aiki tayi ? Humm Nisawa yayi yana miƙewa tare da nufar inda take. Tsayawa tayi kawai sai tayi baya don fuskar sa ta kallah taji faɗuwar gaba dammm... Gashi girar shi a haɗe a sama . Ganin ya wuce ta yasa lumshe ido tana furta " Alhmdllh a hankali. Motsin sa key a ƙofa taji ,wannan yasata juyowa da sauri tana faɗin " Yah Khamal.....Shiru tayi ganin irin kallon da yayi mata , tana kallo ya komawa saman bed din shi yana zama tare da saukar da ƙafafun shi ƙasa kaman yanda yayi ɗazu. Keee Zo nan! Aaa aaa'aaa'aaaa to niiii kuma kumaaaaa...ta tsaya tana inda inda maganan Tata sam takasa dai daita ta . Sumayya cewa nayi Kizo nan! Yayi maganan cike da murya kaman tsawa. Wannan yasa Sumayya saurin Matsawa zuwa gaban shi. Hannun shi yakai yana riƙe hannayen ta duka ,kana ya ɗago da idanun shi yana kallon ta ba wasa yace " Sumayya tambayar ki xanyi bana Son ƙarya ki faɗa mun gaskiya kina jina. Humm ɗan sauke ajiyar zuciya na tsoro tayi kana tace " To shine tambayar har sai ka rufe ƙofa? . Jinjina mata kai yayi yana cewa " Saboda girman tambayar ne?'. Ohhh to Ina jinka. Zauna! Yayi maganan yana gyara zama tare da nuna mata gyefen shi alamun ta zauna. Babu musu cike da sakin jiki ta zauna ,don tsoron yafara guduwa mata. Shiru yayi kaman na minti uku sai da yaji Muryar ta tana cewa " Yah Khamal Ina jinka tym is going plzzzz say what you want to say now . Sumayya kin taɓa sanin wani ɗa namiji daman? Ina nufin ke dama ragowar maza ce na aura?. Wani irin malolon baƙin ciki ne yazo wuyar Sumayya ya tokare mata. Buɗan bakin ta kaman wanda maganan tasa bai mata zafi ba tace" Au Wai Dama Yah Khamal baka sani ba. Taɓ ashe Umma bata taɓa faɗa maka ba duk son da take Nuna maka? To ai Ni ciki anxubar mun sau uku ne ko huɗu ma...tsayafa kaji aƙwai cikin ma dana ɗauka har sai da na haihu arxiƙin yaron ne yazo ba rai....Hahaha wallahi Yah Khamal baka ganshi ba kyakykyawa. Keee!! Ni kike faɗa mawa haka? Sumayya har rashin jin naki yakai kiyi ciki har ki haihu. Na tsaya ina lallabaki a Tunani na budurwa ce ,ashe tuni kin zubar da mutuncin ki a ƙwararo ,to ina Sonki a hakan ! Kuma a yau xan azabtar dake da wahalar da sai kinyi nadama. Duk da kasancewar kin gama gantalewa zaki san kin shigo hannun namiji yau , sai nayi ragaaaaaa.....wani taune laɓɓan sa yayi wanda sai da Sumayya ta tsorata , Salati ta fara jikin ta na kyarma cikin kuka ta fara cewa " Yah Khamal wasa nake yi wallahi,don Allah kayi haƙuri...na tuba Allah wasa nake ba da gaske bane ba! Keee yimun shiru , baki tuba ba tuƙun Zaki tuba dai....kamin tayi magana tana shirin miƙewa ne kawai taji ya riƙo ta da hannu ɗaya ya mayar da ita inda take ....rigar jikin shi taga yakai hannu yana jan ta tare da cire ta yana wurgarwa . Jah baya Sumayya tayi da gudu tana hayewa gadon can ƙurya ,don yau tagama ƙara tsorata da Khamal....Yah Khamal nice fah ji yanda kake tsaye a gabana Nifa ba ƴar iska bace. Ta ƙare maganan tana rintse idanun ta ganin yanda yake tunkarota daga shi mini Boxer . Miƙewa zatayi yakai hannun shi yana cafko ta...haɗe ta yayi da jikin shi ƙamshin su na gauraya da juna. Wayyo Umma na na shiga uku....shiiiii yasa yatsarsa a laɓɓan ta yana cewa " Umma ai bata taɓa cewa kije kiyi gantali ba , ko ta taɓa cewa kibi maza ? Bafa wani Abu zanyi miki baƙo wanda baki san shi ba aaa ! Kawai nima so nake nasha kayan daɗin ki kaman yanda kika saba rabawa a titi. Wayyo na shiga uku Wallahi ban komai Yah Khamal . Don Allah kayi haƙuri kaga Fah kuka nakeyi. Duk da ranshi a ɓace yake ga wani irin sha'awar ta dake axaxxalar sa ,amma maganan tata yakusa sashi dariya .... Keee wai kuka ma kikeyi tun yanxu? Ai ba yanxu ya kamata ki fara kuka ba. Idan nafara sex dake sai mun kai kiran sallah xan ɗagaki daganan naje na dawo mu cigaba daga inda aka tsaya.....wayy........ Ta buɗe baki xaya yanka masa ihu ya haɗe bakin shi da nata...yana wani irin shan bakin ta da tsotsan harshen ta ko magana yaƙi barin ta tayi,yanda ya manne da nasa kaman super glue. Tun tana turesa iya ƙarfin ta har ƙarfin ta ya ƙare ya zaman duk gaɓɓan ta sun sage....kukan ma Muryar ta ya dusashe. Tana ji ya zare bakin ta yana kwanciya a saman ta tare da sakin mata nauyin sa ,wanda ɗan yatsan ta takasa ɗagawa. Da hannun sa ya fara fuxgar kayan jikin ta sai da yaga ya cire komai nata tuffff sannan maganan ta yafara dawo masa , ai har cikin shege nayi , ɗan ne yazo ba rai ,baka ganshi ba Yah Khamal kyakykyawa! Wani irin ɗagota yayi bai tsaya bin da ita in a romantic ba , tun da yagama shan nonuwan ta yaji shi ya yi sama ,komai nata kallon sakan yake mata...har nonuwan ta cikin mugun ta yake murɗasu tare da ya mutsasu...itako sai hawaye sharrrrrr³ sune kawai kebin kuncin ta. Duk yamutsar nonuwan ta da yakeyi har ƙwanyar ta ita azaba take ji akasin shi da yake jin wani irin daɗi ...duk da abun ya kasun masa biyu ne ...wato rasa budurcin ta da yayi .... tunowa yasa shi jin wasu irin zafafan ƙwalla na sauko masa ...i luv you Sumayya Amma meyasa????? Tambayar da yake mawa zuciyar sa kenan game da sumayyan kamin wani zuciyar tace ' me zaka tsaya yi akan wanda ba budurwa ba ,kawai ka shigeta ka hukuntata dai dai da azabtar dakai da tayi. Hannun sa yakai yana ware ƙafarta kai tsaye ya zura mata Sandar girman sa babu imani zuwa ɗaya ya nutsa ciki a lokaci guda kikaji ɓuss-ɓuss-ɓusss sau uku.....wani irin gigitaccen ihu ta saki,wanda nan take numfashin ta ya ɗauke ...... Shikuwa bai tsaya bi takanta ba farin ciki da daɗi yasa shi kasa lafafawa sam ya kasa control ɗin kan sa , duk da yaga bata hayyacin ta ,amma daɗin ta ya hana shi tsayawa duba ta.....aikin shi yake babu sassautawa....wani irin nitso yake a kogon daɗin ta...yana sauke numfashi akai akai. Zare alƙalamar sa yayi kaman zautaccce saboda dadi yana kai bakin sa zuwa ƙasan vigin ɗin ta da yayi mata Raga-raga kaman yanda yace , don yanxu ya lura Sumayya ba ƙwari ne take dashi ba ,sai shegen tsiwa. Fara tanɗe wurin yayi da ya haɗe da jinin dake gangarawa kaiii Ni naga soyayya , Bama takai jinin yake ba komai nata kissing yake tare da tsotsan kaman wani zai ƙwace masa. Kusan awa biyu yana a haka ya kama nan yasha ,yakama can... Harshen sa na ƙasan ta da yake tsotsa a haka ta farfaɗo...hawaye ne ya cigaba da sauka mata , handa a hankali ta motsa bakin ta da ta wahala ƙwarai tace " Yah Khamal na tuba Kayi haƙuriiiiiii............... Ji tayi yana zare harshen sa yana ɗagota rungume ta yayi tsammm yana lumshe ido tsawon Mintuna biyar kamin taji yakai bakin shi yana kissing din nata yana ƙara haɗe su. Komawa yayi yana ƙwantar da ita a gadon tare da tada kanta da pillow . A hankali cikin taushun Muryar da bata taɓa jin yayi mawa wani ko wata magana da irin ta ba yace " Zaki iya bacci ?". Kaman alokacin ne ma hawaye suka fara mata ambaliyya. Tayaya zan iya bacci Bayan ka naƙasani Ni nasan shiknn Yah Khamal ka gama dani , Ni da haihuwa sai dai inga anayi...wallahi yau har mahaifa na ka cire mun a jiki naaaa kuka ta sa tana cigaba da faɗin kashe Ni kasoyi Yah Khamal ƙafafuna sun koma kaman baa jiki na suke ba. Ganin tana zubo maganan cikin matsanancin kuka kuma shi baisan ya zai fara rarrashin ta ba yasa shi kai bakin shi yana haɗewa da nata ,sai da yaji tajah ajiyar zuciya sannan ya zare bakin sa a hankali ya furta sorry dear naji dadin wannan rana fiye da ko wanne...ware idanun ta tayi da suka kumbura sukayi waje na tsaban kuka ....a zuciyar ta cewa take daɗin wannan rana ma yaji???? Kaiii naga takaina niiii....ji tayi ya ɗaga cak kaman baby yana nufar sofa da ita , anan ya ƙwantar da ita yana rufa mata blncket . Komawa yayi saman bed ɗin donnn............... *AUNTY AISHA MMN TEDDY* [10/6, 6:31 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: My lady boss 58-59 Tana Gani ya fara ɗauke bedsheet din tare da nufar privacy dasu , wahala ne yasa bacci ya ɗauke Sumayya wanda bata shirya masa ba. Shikam Khamal koda ya nufi privacy sai da ya tsarkake kan sa ,sannan ya haɗa mata ruwan ɗumi kana daga bisani ya fito ...inda take ƙwance ya ƙarako nan yaga idon ta kululluɓe alamun barci ya ɗauke ta. Murmushi yayi yana nufan waldrop ɗin shi don sauya kayan sa.... **** Sanye take da hijab har gwiwa tana fitowa daga shagon mai sabon shago hannun ta riƙe da ledar magi star da Inna ta aike ta don miyar dare. Tsallaka titi tayi tana nufowa saƙon su , idan kaga yanda bilkisu ta koma tamkar ba ita ba. Natsuwa ya shigeta ƙwarai bakace itace tayi fasadi da ɓarnar da ba...sai dai idan ka taɓo ne zaka fahimci har yanxu da zafin ta. Malama Bilkisu Barka da yamma! Taji murya kaman na matan nan masu shegen iyayi ana Kirar ta da Malama Bilkisu...banza tayi ba tare da ta juyo ba ta cigaba da tafiyar ta ,acewan ta wannan wani irin rainin hankali ne, itace za'a kira da Malama. Ji tayi cikin sanyin murya kaman na ƴandaudu an kuma ƙirar sunan ta da Malama Bilkisu don Allah minti ɗaya. A wannan karon a zafafe ta juyo tana cewa " Waye ne lafiya?. Mutumi ta ganshi irin ɗaliban ustazan nan , baki da assuwaki , gashi kyalala kaman a hure. Kallon sama da ƙasa ta masa jin yana wani gyarar murya tare da faɗin Afuwan! Yane ka wani kama tare mutane a hanya wani Abu ne?. Ganin yanda take masa magana yasa Andajilai tsorata nan take jikin shi ya fara rawa da bakin shi , don ita kanta tasan Allah yayi ta da ƙwarjini ƙwarai. Amm amm lillahi warasuluhi na ganki kuma na yaba da hankali da natsuwar ki , wannan yasani jin zafin Sonki a zuciya ta ,kuma naji baxan iya daurewa ba tare dana zo na faɗa maki ba.... Wani irin murmushi Bilkisu tayi tare da sakin dariyar basawa ....ganin haka yasa Andajilai murmusawa ana shi tunanin ya samu masauki ne a zuciyar ta,amma kuma mene?? Fuskar shi ba ɗauke da wannan annurin ba yaji Saukar Mari tassssss...... Wani irin juyi yayi yana wanawa kaman zai haɗe da bangon zauren da suke tsaye..... Banza shashasha kawai, don Allah jubika! To mai kake nufi? Dani dakai waye macen waye kuma namijin sauna...natsuwa ta ya burgeka kaji Sona a zuciyar ka ,to har yanxu son yana nan ko sai na kifa ma bakin ka mari kaga haƙoran ka a ƙasa???....Jin saukar marin da ya ɗauke wuta sai da Andajilai ya daina ji na mintoci ,marin ta da zafin hannun ta ko na wani mijin albrk...Muryar ta yaji tana koro masa wannan jawabin ,wanda yasa Shi saurin cewa " Ehhhh Ehhhh Ehhhh??? . Cikin tsawa tace ka fita sabgata ko kuwa?? Aaa tuniiiiiiiii.....yayi maganan yana nufar ƙofa yana shirin garuwa da ƙofan zauren sauri sauri gudu gudu yabar zauren...... **** Hajiya Addiya ne zaune tana faman kaiwa da komowa , wannan wani irin shashanci ne?. Honorable Ali taju yau da bakin sa ke faɗin wannan maganan duk don asan sharrin da xa'a liƙa mun?. Ni zai kawo mawa zancen yaudara? Dole Nasan Abunyi ? Wallahi idan basu bani kujerar majalisar nan ba ,duk wanda yaci kudi na yaci masifa sai ya biyani ko da kotu. **** Ɓangaren Diyana kuwa koda ta koma gaban iyayen ta zawarci ya sata ta koma cikakkiyar ƙwanƙwararriyar karuwa. Bata wannan gank bata wancen Hotel . Kaman kullum ma yau itace a reception ta fito ɗakin Wani angama Harka. Ta shirin fita ne taji Muryar Wani Matashin saurayi masu rashin mutunci da fama da giyar kuɗi yana cewa " Ohhh ke kuma haka kike Son rayuwar ki ta kasance? Haka kika zaɓa mawa Rayuwar ki?. Cike da rashin mutunci da tachewa ta sauke baƙar galashin fuskar ta tana cewa " Eh kaima idan kana da buƙata na kar ka damu har kar ta kuɗi ne. Murmushi yayi yana cewa " Ohk muje to . Babu musu ta bishi ɗakin da ya kama kome zaiyi Allah masani. Da shigar su yaga tana ƙoƙarin fara cire kaya ,cikin sauri Zaid yace " No dakata! Cak tajah ta tsaya tana jiran jin mai zaice . Nisawa yayi yana kallon ta kaman mai nazari kamin yace" Pls ki Aure Ni ,kibar rayuwar bariki sam bai dace dake ba....Kuma wannan abune da gaba zaki kuka da nadama, indai zaki bar bariki ki Aure Ni zan Aure ki ,koda ban sani ba,ban kuma san dalilin ki na yin wannan harka naki ba...sunana Zaid Abdulkarim. *Gud night* [10/7, 6:47 AM] ANTY AISHA MMN TEDDY: _MY LADY BOSS_ _(Romantic and comedian)_ 60-61 *** Kallon shi tayi kaman mai nazari kamin taji amon Muryar shi yana cigaba da cewa " Ki Amince ki taimaki rayuwar ki daga turban halaka da kike ƙoƙarin jefa Rayuwar ki ...idan kika shiryu daga duk kanin Abubuwan da kikeyi mutane da yawa zasu ji daɗi ,kuma shiryuwarki zai masu Amfani ,kama ga ƴaƴan ki iyayenki da sauran mazumuntan ki . Shiru Diyana Tayi sosai maganganun sa sunyi mata tasiri a zuciya...tabbas bata san ita kan ta yanda akayi ta jefa rayuwar ta a irin wannan hali ba...cikin taushi da Sanyin murya ta motsa Laɓɓan ta da ƙyar wanda jin su take kaman an samata gum an rufe . Sunana Diyana ,Ni haifaffar ƴar Zaria ce, cikin city Unguwan Alƙali na gode ƙwarai da shawarwarin ka ...amma kaje zanyi tunani . Murmushi Zaid yayi ganin har a lokacin shaiɗan na son watangalili da Rayuwar ta...hannu yasa a cikin aljihun shi yana fiddo da kati tare da miƙa mata. Ba musu Diya ta Kai hannu tana amsa tare da watsa idon ta a kan shi tana jirar jin mai zai fito daga Bakin shi... Wannan kati na ne, a duk lokacin da kika ,zartar da hukunci zaki iya tuntuɓa na! Gyaɗa masa kai tayi tana miƙewa tare da ɗaukar hand bag ɗin ta... Keys ɗin shi ya ɗauka yana cewa " Muje na Sauke ki a gida ko?". Murmushi Diyana tayi don ta fahimci har yanxu zuciyar sa na masa shakkku akan ta ko zata nufa wani wurin harkar nata ne,wannan yasa ta cewa " Ohk muje to ai bakomai. Nufar farfajiyar Hotel din sukayi a tare ,wanda moton da ta ga sun tunkara Diyana da Son Abun duniya tsayawa mamaki tayi don bata taɓa kawowa matashi mai kuɗin Zaid zai taɓa tareta a rayuwa da sunan So ba ,bare kuma wai Aure. Muryar sa taji wanda ya buɗe mata moton Bama ta sani ba yana cewa " Bismillah". A sanyaye ta shiga Moton yana rufe wa tare da zagayawa mazaunin Driver Yana mata key tare da fara gangarawa suna fichewa daga Hotel ɗin zuwa gidan Su Diyana. **** Hasken ranan da ya shigo har Bedroom ɗin Khamal shi ya haskaka idon ta ,wanda yasa Sumayya motsawa da idanun ta da suke mata zafi. A hankali take buɗesu tare da ware su a Bedroom din....Komai ya sauya baka man yanda bacci ya ɗauke ta ba. Juyawa tayi tana kallon bed ɗin da Har bedsheet din ya sauya zuwa kalon maroon da yarfin ganye. Lumshe ido tayi tana jin sanyin turaren sa wanda da'alama ya fita ne...tuno da irin wahalar da tasha wanda bata taɓa mafarkin jin ko labarin irin ta ba ,yasa ta lokaci ɗaya jin saukar wasu irin hawaye na zubo mata. A zuciyar ta cewa take " Yanxu a haka ne wasu matan ke zuwa su yada mutuncin su a titi akan abun duniya? Sun manta da wannan raɗadin azabar ,sun kuma manta da lahirar su?. To daɗin me wai suke ji ne? Nidai ayau banji komai ba baƙin izaya ,wanda har na fara hango mala'ikun zare rai. Bata lura da shigowar Khamal ba , sai dai jin Muryar sa da tayi yana sunkuyawa zuwa gaban ta , hannun shi yakai yana aje cup ɗin tea ɗin da ya taho mata dashi don jikin ta ya warware. Sorry Summy! Eiye shikenan Sorry ma zai ce mun?. Abun da Sumayya tace kenan a zuciya...kana ta kauda kan ta daga miƙo mata tea ɗin da yake yi. Muryar ta yaji cike disashewa tana cewa " Wai Yah Khamal na tambayeka? Shin da gaske ne Abin da Umma ke faɗi a kanka cewar a lokacin da nake yarinya idan ina kuka kai ke sani a bayan ka kayi ta rarrashi na har sai nayi shiru haka xakayi ta zagayawa dani gidan nan wai shin haka ne?. Tayi maganan tana zuba masa ido na kokonto. Murmushi yayi yana cewa " Me yasa kikayi wannan tambayar?. Cike da jin Haushin irin cin mutuncin da yayi mata babu imani tace " Abun ne da mamaki saboda Ni sam banga kayi kama da irin wa'annan mutanen ba. Jubi Fah Yanxu yanda kayi mun ,gaba ɗaya ka kashe mun Rayuwa , kazo kana faɗa mun Sorry to Ni ban ma san shi ba....A hakan a halin ka ne Za'a ce ka goya Ni a bayar ka, bayan....kuka ne ya ƙwace mata don ita bil haƙƙi faɗa take yi ,wanda ƙarfin tsiyan bata dashi.... Ɗagota yayi yana zama gyefen ta tare da rungume ta yana shafa bayan ta a hankali alamun rarrashi. Sai da tayi shiru ne tana jan ajiyar zuciya yafara magana da cewa" Sumayya kar ki kokonto duk abin da Umma ta fadi Maki haka ne ...Me yasa baxan goyaki ba bayan ina jin Sonki a ko wani Sa'a ta rayuwa ta . A ranan da Umma ta haife ki nine na fara ɗaukar ki kamin kowa , ko gyaraki ba'a yi ba....Hannun ta takai da sauri tana rufe bakin shi don taji kunyar maganan tasa , ɗan haɗe hira tayi tana magana da cewa " Kai Yah Khamal lokacin kaima nawa kake?. Kallon ta shima yayi yana murmushi da faɗin "A haife na kusa haifen ki ai. Laaaa taɓ a'a wallahi ka haife Ni??? Ashe ya Khamal tuzuru na Aura! Tayi maganan tana sakin dariya kaman ba ita ke kukan ba. Murmushi yayi don har yanzu miskilanci n bai sake shi ba ,nan ta cigaba da cewa " To kama daina wannan zancen don sai dai in kalleka naji shekarun ka da adadin iyakar su duka a gun Hjy Babba". Kallon ta yayi saurin yi yana cewa " Oho kice zaunar dake tayi tana faɗa miki kenan?. Komai ma ta faɗa mun ai". Zan ga Hajiyan ai". To me zaka iyayi mata ,itama tace tana nan tana jirar ka ,ka gama yaudarar ta ka auri mata biyu lokaci guda ,kaman ta da dakon soyayyar ku! Murmushi yayi yana kai hannu tare da jan kumatun ta ,kana ya miƙa mata tea ɗin yana cewa " tashi kisha kyaji ƙarfi a jikin ki. Muskutawa tayi tana faɗin "A'a bari na fara brush na watsa ruwa sannan...Ohk yayi maganan yana aje cup ɗin a gyefen su. Kallon sa tayi tana cewa" Bafa kaya a jiki na kabani towel to". Murmushi yayi yana miƙewa tare da ɗauko mata towel amsa tayi tana rufe jikin ta...sai kuma ta tsaya sakamakon motsa ƙafan ta da tayi tana jin wani zugi da raɗaɗi. Sunkuyowa yayi yana rage tsawon sa tare da ce mata" Ya dai Summy Boss lady , Zaki iya tafiyar kuwa?. Yayi maganan yana mata dariyar ƙyata tare da ɗan sosa ƙyeya. Wani kallo ta wurga masa don tagama karantar Khamal shidai kawai yaga tana tuƙuƙi shi ke sashi dariya ,wannan yasa ta kauda kai ba tare da ta basa amsa ba. Murmushi yayi yana duƙawa ƙasa tare da juya mata baya alamun ta hau. Kallon shi tayi bata hau bayan nashi ba , wannan yasa shi juyowa yana cewa " Ba kokonton zan iya goya ki kike ba. Hau mana! Murmushi tayi tana kwanata a bayan shi ya ɗauketa cak a gadon bayan shi yana nufar toilet da ita . A bakin toilet ɗin ne kamin su shiga yaji bakin ta a bayan shi tana yanka masa cizo da gangar. Wani irin jah baya yayi wanda sosai yaji zafin cizon da tayi masa.... dari ya ta saki har da ƙyaƙyatawa don dama so take ta rama abun da yayi mata shima. Bai tanka ta ba ya nufi privacy da ita...komai shi ya haɗa mata yana sauketa tana shigewa baf ɗin . Ganin ta zare towel yasa shi yi mata ƙurrrr da ido , wanda ita sam ta manta dashi a tsaye. Ɗago idon da xatayi ne taga mutum idon sa gaba ɗaya yana akan Nonon ta ,wanda cikin sauri ta kai hannayen ta tana Rufewa. Murmushi yayi yana lasan laɓɓan shi ,wanda ya ƙara ba Sumayya tsoro don a jiya ta gama sarewa da lamarin Khamal. To ka fita mana?. Tayi maganan tana kallon sa. Murmusawa yayi yana sunkuyowa zuwa kunnen ta kaman mai raɗa kana yace" Ni kikayi ma Cizo a baya ko? Allah yakai mu dare zan rama! Sai jikin ta yayi sanyi shiru tayi tana tunani kuma tasan ramawar zaiyi. Mai ta tuna Allah masani ,kawai dai yaga tana dariya ne kamin daga bisani tace naji . Kallon ta yayi tabbas yasan da abun da take kisimawa kuma da mafitan da ta samu. Ganin haka yasa shi cewa " Zaki iya wankan ko nayi maki da kaina?. Da wayake mun? Ta basa amsa tana masa wani irin kallo da yasa yaji tsikar jikin sa na miƙewa yarrrrr ...amsa ya bata da Ni mana! Ido ta fiddo waje tana ƙwashewa da dariya tana faɗin "Lalalala. Tab sannu Yah Khamal . Shima dariyar yayi yana cewa " to kira Umma ki tambaya?". Wacce Umman? Tayi maganan tana ƙara kallon sa da mmkin rashin kunyar Khamal. Umma na dai. Hummm to ai kai ka kirata Ni ina da kunya gaskiya! Kawai sai ka kirata ?'. Dariya yayi yana cewa " Eh . Nidai to ka fita zanyi wanka . Tayi maganan tana rufe idon ta na tagaji hakan nan ya bata guri. Ita dai bata buɗe ido ba taji hannayen sa ne duka akan breaast ɗin ta yana wani murxasu tare da matsasu. Saurin buɗe ido tayi tana kallon sa ,gani tayi ya nemi guri ya zauna hankali n sa ƙawance yake yamutsa mata nonuwa yana sauke numfashi kaman wanda yayi aikin wahala . Inalallahi wai'ina ilaihir rajiun na shiga uku Wallahi Yah Khamal xan maka ihun ƙwarto. Kashe Ni xakayi?". Buɗe idanun sa yayi da suka rine at once , yana cije laɓɓan sa , cikin wani irin yanayi yake cewa " Pls Summy ki barni ko sau ɗaya na ƙara". Baki ta buɗe masa tana fashewa da kuka , wanda cikin sauri ya dafe kansa yana cewa " Sorry pls I'm sorry ,na Tafi...yayi maganan yana miƙewa tare da ɗaga ƙafafun sa da ƙyar yana ganin jiri da baisan na meye ba ,yabar toilet ɗin...... Da ido ta bishi tana cewa a zuciyar ta wannan wani irin jaraba ne babu imani kai.... **** Ya ake ciki ne boka Nifa kawai burina naga wannan yarinya ta bar gidan Khamal , ko nawa ne xa'a ba jinnu jini zan bada kuɗin ayi komai,nafison muci arxiƙin daga Ni sai mu. Boka ne yayi shiru yana kallon ƙwaryar dake gaban sa ,komai na rayuwar gidan Khamal gani yake ,har fitowar sa daga banɗakin da Sumayya ta sa masa kuka , da yanda ya nufi hoton ta tana tsayawa a bango yana gani tare da shafa hoton yana jin narkakkiyar Son ta a zuciyar sa. Boka lafiya baka ce komai ba! Hajiya Naja'atu ta katse bokan ....wanda ya ɗago a cikin tsawa ganin yada kansa ke sara masa aikin Khamal kawai da aka kawo masa ...bawan Allah ne bautar da yakeyi ya ɓaci ,shi da har biya yake aje ummra ayi masa addu'a bayan wanda yakeyi da kanshi . Jinnu nawa ya ƙona mun har yanzu suna jin jiki.... Naja'atu hakan baxai yiwu ba ,baxamu ci galaba akan sa ba ,sai dai akan ita yarinyar................. *SHA BIYU GA WATA YAU ,ALLAH YAƘARA WA ANNABI DARAJA...SAHIBUL HUSUNU WAL JAMALI (SAW)* *AUNTY AISHA MMN TEDDY* [10/8, 1:11 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: _62-63_ *Littafin na kuɗi ne kar ka karanta idan baka biyani ba...idan kika karanta kuma keda Allah don ban lamince a karanta mun a bulus ba.* Nidai yanxu koma meye ne inaso naga yarinyar tabar cikin wannan gidan ....shine magana boka kasa Yarinyar Ramlatu ta wulaƙan ta a cikin wannan gida tayi nadaman kasancewar ta a matsayin mata ,da hannun sa Khamal yayi mata korar kare. An gama yanxu zaku aje kayan aljani ɗuwala. Komai nashi baƙi ne da jah ,kuma ƙa'idar aikin sa sai an xubda jini an bashi yasha...daga nan ne zai miki aiki tsakiyar dare ,ɗayan su zai tashi da ƙiyayyar ɗan Uwan sa , wanda wannan shine silar rabuwar. Idan kuma ɗayan su yayi durga akan rabuwar to kome zai iya faruwa dashi rayuwa ko mutuwa. To Mashaallh haka ake nake son ji boka...amma dai Yarinyar ce ya kamata ta mutu ,saboda idan ya mutu shi ai ɗiyata bata haihu dashi ba tukunna . Kaga hakan baiyi ƙwaɗayin da mukeyi duk ya tashi a banza ,ba zamu samu wani abuba sosai. Cikin wani irin murya mai amo kaman tartatsin tsawa yace" Ke naja'atu ,mun riga mun zartar , jinnu duwala ya fara aikin shi dole cikin su duk wanda ya jah akan ƙin rabuwa to ɗayan su baxai ƙwanan duniya ba , wannan shine ko yarinyar ko shi yaron Khamal . Wani irin zufa ne ya fara sauko mata , jiki na rawa take tunanin kuɗin da zasu samu ranan da Khamal ya bar duniya . Tuno da Soyayyar Binafa ga Khamal yasata cewa " Soyayyar banza! Ai kuɗi yana gaba da komai. Duk inda kkji billions of dollars a hannun ki zaki watsi da soyayya. An gama boka yanxu zuwa gobe komai zai kammalu ko?". Gobe anyi komai an gama kufara shimfiɗa tabarmin saukar gaisuwa na mutuwa.... (babban magana Allah yayi mana tsari Amin) . *** Ammie wannan wacce irin gurguwan shawara ce ? Yaya za'a yi kice a kashe Khamal akan wata Ni na zaɓa nayi zaman kishin amma shi ya rayu. Ke tsaya wai dama badon kuɗi kike Son Khamal bane? Hajiya Naja'atu tayi magana n tana ƙara manna wayar a kunnen ta tare da natsuwa tana sauraren jin na bakin ɗiyar nata. Ni kuɗin shi nake so Ammie. To ki saurara? Nan Take Hajiya Naja'atu ta fara warware mata yanda sukayi da boka. Tare da mata bushara da irin kuɗin da zata samu a lokacin da Khamal ya bar duniyar . Don sun riga da sun san dole Khamal ya mutu ,don idan za'a haɗa Rasha da america bazai saki Sumayya ba. Alhmdllh Ammi hakan yayi kice sai dai kawai in fara shin jan nawa rabon ?. Dariya suka sheƙe dashi suna shewa kaman irin sheƙakƙun ƴaj bariki . *** Ɓangaren Hjy Juwairiyya kuwa ,yau ta tashi jikin ta duk ba daɗi sam ,duk idan ta tuna da Wai Khamal ya Auri jinin Hjy Ramlah sai ran ta ya ƙara baƙi. Yau ko Part ɗin Hajiya babba bata je ba ,saboda Haushin su da take yi duka. Umma ne da taji ta shiru ta biyo sahu don ganin lafiyar ta...amma cike da mukin nan nata ta amsa mata a ciki , tana gyara mayafin ta alamun tana shirin barin gidan ne. Ko sallama batayi mawa Umma ba ,ta raɓa ta tana nufa parking lot tana shiga Moton ta ,mai gadi yana buɗe mata ta fuche. A bakin hanya tayi parking tana dafe kan ta dake sara mata...wanda a hankali ta ɗaga waya tana danna kirar Khamal . *** Ɓangaren Khamal kuwa a wannan rana sosai yake kula da Sumayya ,don har Binafa ta fahimci komai , magani ma da kan shi yake bata...tabbas dasa soyayya a zuciyar mace bashi da wuya. Don awannan yinin Sumayya taji sabon Son Khamal a zuciyar sa...yanda yake nuna ɓarin jiki akan ta ,da yana kaiwa yana komowa zaiyi kissing ɗin ta tare da faɗa mata zafafan kalamai masu narkar da zuciya...kuma baya da sukuni sai ya jita kusa dashi wannan yasa Sumayya jin tausayin sa...nadaman wasu abubuwa takeyi don ƙwarai tasan ta azabtar dashi da Soyayyar ta. Ita tuni a yini ɗaya ta manta da labarin Fahad a rayuwar ta. Zaune suke a tare wuraren yammaci , tana ƙwance jikin shi ,yayin da hannun shi ke a kan ta yana kama gashin ta yana shafawa a hankali , babu abun da bakin sa ke furta mata a wannan lokacin sai haƙuri....Sumayya kiyi haƙuri kinji don Allah ko kaɗan daga Soyayyar danake maki Kimun. Murmushi tayi tana kallon sa tare da buɗe baki zatayi magana taji cike da zazzafan So yasa bakin shi a nata yana tsotsan harshen ta kusan daƙiƙu uku suna a haka ,kamin ta zare bakin ta tana sunkuyar da kai ƙasa , don har ga Allah sosai take jin nauyin sa...kunyar sa take ji wanda itama batasan wai tana da wani abu mai suna kunya a tare da ita ba. Hannun shi yasa yana ɗago da fuskar ta yana kallon kyawawan idanun ta da a wannan karon shi take kallo. Kamin yayi mata magana ne ta motsa laɓɓan ta a hankali tana cewa " Yah Khamal Ina Sonka! Kuma........kamin ta ƙare maganan ne taji ya miƙe tsaye tare da ɗaga ta cakkk yana juyi da ita ƙanƙane sa tayi ƙammmm tana dariya.... Wani irin annuri ke fita a fuska r shi Wanda bata taɓa gani. Yah Khamal ka sauke ni jiri nake gani Fah ,ai ban gama maganan ba. Cike da jin daɗin da bai misaltawa ya direta a kujerar yana haɗa jikin shi da nata yana faɗin Serious Sumayya kina Sona!. Aaa wasa nakeyi....tayi maganan ta a haɗe fuska irin ba wasa ba. Ƙurrr yayi mata nan take jikin sa yayi sanyi , mood ɗin shi na canjawa.... Dariya ta sa masa tana kai hannun ta tare da jan sajen sa tana cewa " Habawa Sir Khamal yada chanja wa lokaci ɗaya?". To saki ranka wasa nake ma! Ta ƙare tana kallon sa dashi ma ita yake kallo. Murmushi tayi tana cigaba da cewa " kasan tun yaushe nakeson ka kuwa a zuciyata? Tun ranan dana ganka da Umma na! Naga yanda kake nuna mata soyayya itama take maka. Tun a wannan lokacin nake cewa a zuciya ta ,ina ma nasamu miji mai kalan halin Yah Khamal ? Wanda zai nuna soyayya ga Umma na ko ina raye ko a bana raye?. Uhmmmm kasan me zuciyata ta bani amsa dashi kuwa??. Tayi maganan tana kallon shi wanda girgiza mata kai yayi alamun a'a. Cike da annashuwa kai tsaye tace " Zuciyata ce mun tayi to ki Aure shi mana tun da ya nuna soyayyar ki ,kuma kema kina Son shi a yanxu! Sai kawai wata zuciyar tace mun inaa!!! Ya cika ji da kai , miskilanci, wulaƙanci dama yarfi duka. Kuma sannan shima duk wannan abun da yakeyi he's arrogant yana da saurin fahimta kar ya fahimce ki Sumayya ji da kan sa ya ƙaru ,yafara maki kallon sama da ƙasa. To ba gashi ba a yanxu ina a lissafe ka furta mun kalmar so Sau 43 .....tayi maganan tana dariya nikuwa sau ɗaya na faɗa maka. Murmushi yayi yana kama kumatun ta yana cewa " Amma a zuciya fa?. Kallon shi tayi tana masa farrr da ido kana tace " Anan ma sau ɗaya!. Ba gaskiya bane . Ya katse ta kai tsaye yana dariya... Ina Sonki Sumayya tun ranan dana fara ganin ki a masana'anta naji ina ma ki kasance mun mata uwar ƴaƴa? Hummmm tayi alama da baki tare da fiddo ido tana kallon sa irin da gaske?". Ɗan ƙaramin bakin ta ya murde Yana cewa " Ƙwarai. Kana ya cika yana cigaba da cewa " Baki ji ba sunan da nake kirar ki MY LADY BOSS! dariya ta sheƙe dashi tana ƙwantar da kanta a faffaɗan ƙirjin shi tana cewa " Nima ai shiyasa nake kirar ka Da "Sir Khamal'. Saboooo....harshen sa taji yana zagaye mata kunne ,wanda yasata saurin ɗagowa tana cewa " A'a Yah Khamal wannan ai maita ne Fah? Kunnen zaka cire mun?. Lumshe idanun sa yayi yana lasan laɓɓan sa a hankali kana yace " Summy ai kin ji sauƙi ko?. A jima inaso naƙara ko sau ɗaya ne sai inyi bacci cikin daɗin.....ya isa Yah Khamal ohoooo Dama kai Bama tausaya mun kayi ba?. Yanxun nan ka gama Bani magani ,amma kake mun wannan maganan?. Please Summy! Kauda kai tayi kamin tayi magana wayar sa ya fara ruri. Ganin yakasa ɗaga kirar yasata miƙa hannun ta tana ɗaukar wayar nasa dake gyefen su. Fiddo ido tayi cike da tsoro tace " Momy ce! Ƙurrr yayi mata yana ganin tsoron Mom Juwairiyya a Idon ta ,wanda murmushi yayi yana cewa " To meye ? Ɗauka ki gaishe ta ,ai ma baku taɓa gaisawa ba tun da muka zo. Idon ta ne yayi ƙwal² .a'a nidai ka fara ɗauka wallahi tsoro nake ji . Momy kike tsoro kuma? . A'a tayi maganan tana goge hawayen da yafara sauka mata . Don tsoron cin mutunci take yi. Hannu yasa yana amsan wayar yana amsa wa da Momy Barka da yammaci. Yowa kai da waye a inda kake?. Kallon Sumayya yayi yana cewa " Nisa Sumayya ne. Ohk samun magana ta a hands free . Ba musu yasa yana cewa " Mom Ina ji nasa. Kana jina itama tana jina ko? To Khmal bana kiraka don wani magana bace mai tsawo ,na kiraka ne na faɗa maka muddin kasake wani Abu ya shiga tsakanin ka da Sumayya Allah ya isa ban yafe maka ba! Ba ita na aura maka ba ,Binafa ce. Idan kunyi ma wani abu don na lura kan ka na rawa ,wannan ka ɗauke shi a rashin sani ....amma daga wannan lokaci ka kuskura wani abu ya kuma shiga tsakanin ku na mu'amalar Aure ban yafe maka ba. Ƙittttt ta datse kirar tana huci ,kamin ta nisa ƙwaƙwalwa r ta ne ya tunano mata da bokan da Hjy Naja'atu ta kaita wurin shi akan hana Auren Sumayya a kashe shi ,wannan yasata banza kuma shine zuwa. Ta gurin bokan na biyu ,zata je akan duk yanda za'a Khamal ya rabu da Sumayya ta dawo gaban iyayen ta bata buƙatar ganin ta a matsayin suruka......... *** Kallon sa Sumayya tayi ganin yanda idon sa ya rine ,kansa na masa wani irin sara....dafa shi tayi alamun rarrashi kar ya tada hankalin sa...tana miƙewa jiki a sanyaye ta fuche daga falon sa. ***** Dariya Boka ya kece mawa Mom Juwairiyya dashi bayan yaji Duk abun da ya kawota yana cewa " Ai an riga da an gama komai. Dama duk kuna yin abun akan kuɗin yaron ne , munyi magana da ƴar uwar ki...nan take yafara labarta mata komai na zuwa gobe Khamal ya gama Rayuwa ,indai yaƙi sakin Sumayya. Don ta ɓangaren ta zasu ci galaba .......Wani irin zabura Hjy Juwairiyya tayi tana dafe ƙirji tare da faɗin La'ilah ha'ilallahu na shiga uku...yaron nawa shi kaɗai nake da a rayuwar duniya zaku kashe ?. Kallon ta boka n yayi na mmki kamin yace " Wai dama duk zuwan da kuke akan mugun abu ɗan ki ne na cikin ki?. Na ɗauka wancen matan da aka sa ta shiga dawa itace uwar shi dama kece? Wallahi ɗana ne Ni haife shi? Ka taimake Ni ka dakata da wannan aikin....girgiza kai boka yayi yana jimantawa,ƙwarai abun ya bashi mmki kamin yace " Ina aikin gama ya gama tuni....Ni bani na ɗauki wannan aiki mai zafi ba , ɗan Duwala ya ɗauka yanxu ban san ya zanyi ba.....cikin sauri kaman zautacciya Hjy Juwairiyya ta miƙe tana banxama sai moton ta , wani irin gudu take sheƙawa a bakin gidan ta hau horn cikin ƙarfi....wanda da gudu gareman ya buɗe. Dawowan Daddy da Abba kenan wannan yasa su dakatawa suna ganin yanda Hjy Juwairiyya ta shigo ƙwata² ba'a hayyacin ta ba. Jin ƙaran wannan horn yasa Umma itama fitowa daga Part ɗin ta ganin lafiya.... Ƙarikawa tayi zuwa moton Hjy Juwairiyya tana faɗin Hjy Juwairiyya lafiya??. Tayi maganan tana buɗe mata murfin moton........fitowa Mom Juwairiyya tayi tana kama kai tare da Zubewa tana zaman ƴan bori tana faɗin na shiga uku ,shiknn Zasu kashe mun Khamal!!!!...... [10/9, 10:32 AM] ANTY AISHA MMN TEDDY: _64-65_ _Littafin na kuɗi ne ban yarda ki karanta idan baki biyani ba.. Regular payment₦300 vip ₦500 SPC ₦1000 via Mohammed Aisha keystone bank 6037312299 ko ki tura katin MTN ta wannan Number 08081202932_ **** Babu yawa kuyi manage don Allah". Inalallahi wai'ina ilaihir rajiun ,Hajiya Juwairiyya kin san me ko kike faɗi? Sukaji Muryar Hajiya Babba cike da tashin hankali ,saurin juyawa sukayi gareta don basu san da isowan ta ba sai dai maganan ta da suka ji kai tsaye...Me yasamu Khamal ɗin? Wani Abune ya faru dashi?? Abba yayi maganan yana ƙarakowa cikin sauri. Daddy kuwa Addu'oi kawai yake a zuciyar shi na Allah yasa Lafiya. Umma ne ta duƙa tana dafa Mom Juwairiyya wacce tana kallon ta sai ta fashe da kuka na kaico da nadama. Naso kai na na zalunci kaina ,ashe Hajiya Naja'atu zata iya kashe jini na gudan ɗaya? Kaico na! Kuyi haƙuri Ramlatu kiyafe mun abubuwan da nayi maki....Kasa bata amsa Umma tayi don Gaba ɗaya hankalin ta ya tashi so take taji lafiyar Khamal kawai shine zai ƙwatar da hankalin ta. Me yasamu Khamal yana ina?? Tambayar da Umma ke mata kenan...kallon su tayi duka yanda hankalin kowa ya tashi su Abba gumi kawai suke tsafewa. Suna zuba ido da kunnen sauraren abun da zai fito daga bakin Hajiya Juwairiyya. Cikin wata irin sanyi na ta cire mawa ranta komai ta fauwala ma Allah lamarin ta da na Ɗan nata Khamal ta fara basu labarin gidan bokan da sukaje duk akan a raba auren Sumayya da Khamal. Da yanda yanxu taje taji abun da Hajiya Naja'atu tasa ayi mawa Khamal na ganin bayan sa yabar duniyar. Inalallahi wai'ina ilaihir rajiun shine abun da Hjy babba tace tana dafe kai ...kayyyaaaaa kin gani ko Juwairiyya? Ban sanki da wannan halin ba , amma kin bi Ruɗun duniya da shaiɗan , baxan lamunta ba wallahi duk abun da ya samu Jika na dake da Naja'atu zan kuka... Haba Hajiya ,mu kwantar mata da hankali ne shine yafi komai a yanxu. Inshaallh babu abun da zai samu Khamal . Abba ne ya fara lalubar numbern Khamal ,amma sam yaƙi tafiya....wannan yasa shi amsan wayar Daddy yana kirar shi shima tanan , amma nan shima shiru sai ya yanke bai shiga ba... Nan take hankulan umma da Hjy Juwairiyya ya tashi matuƙa kowa ka kalli fuskar sa hawaye ke gangara . Umma ne ta amshi wayar Hjy Juwairiyya tana kirar Khamal duk bai tafi ba.... Hajiya babba ne ta kalli ƴaƴan nata cike da bala'i take cewa " Na baku sa'oi kaɗan duk inda Hjy naja'atu take a kamata . Ba Shari'a anan nake so ayi mana da ita ba ,can kotun ƙoli abuja anan za'a yi komai yanda daga can sai gidan kaso. Don wallahi indai ina a raye sai naga an yanke mata hukunci dai dai da abun da ta so. Hajiya don Allah ayi haƙuri cewan Umma tana ƙara kirar numbern Khamal. Mom Juwairiyya ce ta amshe Cike da tashin hankali da masifa, ai wallahi ko baki ɗau mataki ba Ni sai na ɗauka . Sai naga bayan Naja'atu koda kaf abin da na mallaka zai ƙare ................... *AUNTY AISHA MMN TEDDY* [10/9, 12:41 PM] ANTY AISHA MMN TEDDY: _66-67_ _Littafin na kuɗi ne ban yarda ki karanta idan baki biyani ba.. Regular payment₦300 vip ₦500 SPC ₦1000 via Mohammed Aisha keystone bank 6037312299 ko ki tura katin MTN ta wannan Number 08081202932_ **** Mom Juwairiyya ta ƙare maganan cikin wani irin harshe na masifa ,Wanda yasa Umma dafata alamun ban haƙuri da lallami. To wai yanxu kunyi shiru shiru daku nake? Ya za'a yi kenan kundai ji abun dake faruwa? Komai ka iya faruwa da Khamal a wannan lokacin. Hajiya babba ke maganan cike da kumbura wuya , kunsan ta da ƙiba wuyan ta har malolo ke saukowa. Shiru Abba sukayi suna na zari kusan minti biyu kana Abba yace " Ya kamata mubi jirgin yammaci zuwa Lagos a yau ɗin nan. Tayaya? Mom Juwairiyya ke maganan tana kallon Abba don ta gama sallamawa da komai. Ku shiga daga ciki mu yanxu zan je na taho dasu duka yaran! Su duka su wa kenan? Bana Son Ganin zuri'a r Naja'atu a gidan nan ,daga can ta nemi gidan Uban ta . Mom Juwairiyya ke maganan cike da cin zarafi da tijara . Abba da Daddy basu tsaya bata amsa ba suka shiga moto Driver na jan su suka bar gidan. *** Ƙarfe 9:pm ya shigo Bedroom ɗin Sumayya dai dai tana shirin ƙwanciya...kallon shi tayi tana danne abubuwa da dama ,don sosai taji zafin maganan Mom da kuma ƙiyayyar da take nuna mata akan Khamal , tun tana kuka yanxu har ta daina sai dai tayi ta du'ai tare da addu'ar Allah ya nuna mata Ranan da Mom Juwairiyya zata sauya daga inda ta ɗauke ta. Murmushi tayi tana miƙar da ƙafafuwan ta kamin tace " You? . Zama yayi a gyefen ta yana kai hannun shi tare da jan bargon data rufe jikin ta dashi. Murmushi yayi ganin tana masa kallon lafiya?. Matsowa gareta yake yi a hankali tare da kai hannun sa yana tallabo gyefen kuncin ta ...bakin sa yake ƙoƙarin haɗawa da nata , kawai sai taji wani irin tsawa an daka mata , kanta na sarawa da ƙarfi kaman zai rabe gida biyu. Jah baya tayi tana dira daga kan gadon.... Fuskar Khamal ta kallah kawai taji wani irin tsanan shi kaman ta kashe shi ,sam bata san buɗe ido ta gan shi a kusa da ita ... Fichewa tayi daga Bedroom ɗin da sauri jikake tafffff⁴ tana sauka daga up stairs ɗin.... Ganin yanda ta fiche yasa shi miƙewa cikin sauri yana bin bayan ta. A tsakiyar falo ta tsaya tana kama ƙwanƙwaso tare da bubbuga ƙafan ta tana karkaɗawa a ƙasan tiles.............. **** Kina nufin yau Umma baxasu yi kwanan sukuni ba?. Cewan Binafa tana maƙale da wayar ta a kunne. Wani irin dariya Hajiya Naja'atu tasa tana cewa " Ƙwarai kuwa bari na barki tun yanxun kisa kunne. Datse wayar tayi dai dai tana jin hayaniyar harshen Sumayya tana masifa kaman zata ɗaɗɗage gidan. Kallon agogo tayi ƙarfe goma da mintuna na dare. Cikin sanɗa ta fara nufar falon wanda tana isa ta gyagije tamkar bata san komai ba... Sumayya lafiya meke faruwa? Tambayar da Binafa tayi mata kenan cike da Nuna rashin fahimtar komai. Bata bata amsa ba sai Khamal taji yana cewa " Don Allah Summy ki koma Bedroom din naki ki ƙwanta sai da safe ,Ni na tafi nawa baxan ƙara shigo maki ba. Wani irin harara take daddllara masa kamin cikin wani irin masifa ta cigaba da cewa " Zama dakai ne baxan yi ba Yah Khamal na tsanake babea Son ka! Ka sake Ni , dana Aure ka na zauna dakai gomma nayi yawon titi. Rintse ido yayi yana nufo ta zuwa gab da ita , wani irin kaɗawa idon sa yayi daga fari zuwa jah sosai yake jin raɗaɗi da zafin Maganan nata. Hannun shi yakai yana rungume ta da jikin shi alamun son rarrashin ta,jah tayi baya tana fuxgar jikin ta..tana fara masa wasu irin ashar wanda bai taba jin ta tayi ba... wallahi indai baka sake Ni ba sai kaga mai zai faru da kai ,dana zauna dakai gomma naga ajalinka....keee Sumayya kina da hankali ? Mijin naki ke faɗa mawa haka? . Taji Muryar su Abba da duk ƙarar Door Bell ɗin da suke ji basu nufa wurin ba , Binafa ce taje ta buɗe don Sumayya bata ma ganin gaban ta... Bana Son shi Abba naji na tsana Yah Khamal a yau din nan , baxan zauna dashi ba... Sumayya ina Sonki baxan iya rabu..... Khamal!!! Abba yakira sa cikin sauri yana katse shi . Kallon Abba yayi da Daddy kawai sai ga wasu irin zafafan ƙwallah . Abba ne ya kalle shi yana takowa zuwa inda yake " Dafashi yayi yana cewa " Ka sake ta Khamal! Yanxu nake Son ka furta ka saki Sumayya! Saurin ɗago idanun sa yayi yana kallon Abba ,tare da juyawa yana kallon Daddy ,Wanda Shima Daddy cewa yayi " Ka saki Sumayya yanxu Khamal! Sumayya ko ko a jikin ta ,sai aikin fuxgar kai take yi ,dagani kasan ba lafiya kuma idan Khamal bai sake ta ba komai tana iyayi. Na sake ki Sumayya! Muryar Khamal ya doki dodon kunnen su , wanda yasa Sumayya jin wani irin faɗuwar gaba nan take ....dafe kan ta tayi tana jin wannan nauyin yana sauka daga saman kan ta. Wani irin sanyi ne da farin ciki ya ziyarci zuciyar Binafa , wanda itako Sumayya ɗago da lulun idanun ta tayi tana kallon Khamal wanda a yanxu sakin da yayi mata yasata dawowa hayyacin ta...kallon Abba tayi da Daddy kana ta waiga ga Khamal". Khamal!! Ta kira sunan shi tana fiddo da idanun ta waje kamin tace " Ni Sumayya ka saka?. Kallon su Abba tayi cikin wani irin murya tace " Daddy me nayi masa ya sake Ni? Khamal me nayi maka? Juyawa tayi tana kallon wurin da hijab ɗin ta dake hannun Khamal ,don shi ya fuxge daga gareta . Saboda rashin ƙauna ta shine Har da Haɗoni da hijab tare da mun tukucin Saki????????????? *AUNTY AISHA MMN TEDDY*