*WAYE MIJINA ???* By Yasmeen Ahmad (🥰Autar alheri🥰) *ALHERI WRITERS ASSO* A*W.A https://www.facebook.com/194602?referre,whatsap *ALHERI SED'AN ALHERI, ALHERI GADON BACCI KUNGIYA D'AYA TAMKAR DUBU, KUNGIYA MASU AIKIDA ILIMIN ADDINI DA ZAMANI DANWAYAR DA KAN AL,UMMA* *Gargad'i* Wannan novel na matan aurene kawai anyishine domin fahimtardasu zaman takewar aure da matsalar da mace ke fuskanta da Kuma yanda zatayi maganin ta insha Allah *KARKIBARI YARA SUKARANTA* Dayawa ana kirana ko,aturomin sak'o danneman shawara to kitsaya kikaranta wannan novel zewarware Miki komai insha Allah. Free page Page 1 & 2 Jos ___wani katafaren State nahango Wanda fad'in girmansa B'ata lokacine. State d'in malakar wasu bayin Allah ne su biyu *gali da Sami* Kuma Y'an uwane na jini uwarsu d'aya ubansu d'aya Amma yanzu basa raye se iyalansu kawai. Gali yamutu yabar matan aure ukku y'ay'a 9. Salmu, itace uwar gida se ego itace tabiyu se Kuma laure. Salmu y'arta d'aya mace wato bintu salmu mace,ce matsana,nin hak'uri da kauda Kai ga duk wani abunda akayimata ko y'arta.. sab'anin ego datakasance masi faffiyar mace da mita.yaranta biyar ak'ilu,sule,Hamza,saude,sahiya.. Laure itace k'arama itako halin ko inkula ne da ita ammafa Muna fukace tabugawa ajarida.y'ay'anta ukku Amina,sadiya,bala Sami kuwa yabar Mata biyu y'ay'a 6. kulu itace uwar gida Kuma itama Kamar salmo take mace,ce mehakuri da kawaici da San mutane. y'ay'anta 4 jafaru,gambo,idi,se autarsu zenabu, Hari itace tabiyu mace,ce dazakarasa gane Ina tadosa domin komai nata adukunce takeyinshi. Yaranta biyu suwaiba..uwani Ayanzu dukkansu suna rayuwane acikin State din daga su har iyayensu bayan rasuwar mahai fansu maza wato gali da Sami...rayuwa sukeyi cikin duhun jahilcinnan namaguzawan farko abun sedai ace Allah ya kyauta. Bintu kyakkyawar yayince wadda gabaki d'aya family su tafisu kyau.kasancewar mahaifiyarta salmu bafulatanar dajice. Acan gali ya,aurota. Duka yaransu auren gida akamusu wato auren had'i..jafaru shiya auri bintu..Buhari ya,auri sahiya..gambo ya,auri saude..sule ya,auri zenabu..hamza ya auri suwaiba..buhari..ya,auri uwani..dukkaninsu anan suke zaune Kuma har sun Tara iyali. Iyayensu kuwa yanzu tsufa yazo Amma duka yaransu Mata bawadda Bata d'auko halin mahai fiyartaba..bintu da jafaru yaransu ukku salmanu aliyu faruku..hakama duka sauran kowa nada nashi Yara. Aduk cikin wannan family jafaru da buhari Sufi kowa tsanar rayuwar dasukeyi cikin duhun jahilci Amma basusan yazasuyiba. Dukansu basajin komai aransu Dan wannan yarungumi matar wannan ko yarik'a hannuta ko sutab'a in,anafira Dade makamancin hakan sallah ba,adamu ayi cikin lokaciba.baruwansu da rabawa yaransu maza da Mata wurin kwanciya..yaya ze iya k'anciya da k'awarsa ko yarungumeta ko suyi bacci a makwanci daya Kuma dukansu baliggai duk Wannan badamuwarsu bace. Jafaru yanada wani amini Wanda ba Dan garinba awurin kasuwancinsa suka had'u..yakoka Masa Yana so yaranshi suyi karatun islamiyya Dana zamani..shiyabashi shawarar yakaisu KD suyi karatu acan zehadasu da yaranshi surink'a Yi tare..yaji dad'in hakan sosai.nantake yahada yaranshi yaturasu KD Sunfara karatu cikin sa,a domin duk abunda akekoyardasu baya gagararsu..yayinda mahaifinsu yasaki kud'i sosai.amininshi alh.Musa nakula Masa dasu..har Allah yatemakesu suka Gama lpy..sunfito da saka mako mekyau..abbansu yy murna sosai har farincikinshi baya,iya boyuwa..yayinda aketa zaginshi acikin State din anafadar yatura y'ay'a yawon duniya..Amma yasharesu domin shi bayada burin dayawuce yarabasu da irin dabi,un dangin nasu.aliyu duk yafi k'ok'ari aciki domin takardunsa sunfi kyau.dashi da D'an alh.musa atiku..shiyasa alh.musa yace suhada k'arfi suturasu saudiya karatu..hakako,akayi Antura aliyu da atiku Jami,ar madina.kuma sunfara karatunsu cikin nasara..salmanu da faruku sukawuce A.B.U Zaria Suma suka Kama karatu gadan2. Masha Allah rayuwa mesauyi lokaci zuwa lokaci Inda ayanzu watanni sunshud'e shekaru sunja..ahalin alh. jafar wato jafaru ada.sunkammala karatunsu cikin nasara harsunzama manyan mutane..aliyu yazama babban likita.kuma saudiya tadaukeshi aiki acan haryayi aurenshi dawata balarabiya. Suma k'annen shi duka sunkammala karatunsu.inda furuk yafito soja Salman ko lauya. Kuma Suma sunyi sure anan cikin State din.dasu da sauran Yan uwansu..Kuma ayanzu alh.ali da k'anen shi faruk da Y'ay'an shi Salman suke kulada y'ay'a Yan uwansu sundage akan se y'ay'an su Dana Yan uwansu sunyi karatu. Bayanda iyayensu suka iya Dole sukabarsu..Amma fa hassada fal zukatansu. Ayanzu Salman Wanda sukekira da abbah yanada Yara hud'u.jafar Wanda yaci sunan mahaifinsu,se jabir, Usman,se Jalila.domin shi alh.jafar yafara yiwa aure saka makon Yana fama da matsanan ciyar sha,awa wadda idan tataso Masa harsuma yakeyi.wannan dalinne yasa yake tab'a Al,adarsu Yana matsar k'annen su mata danyasami sauk'in abunda kedamunsa to da alh.jafar yafahimci hakan se ya aura Masa diyar Dan uwansa buhari wadda akekira adwiyya. Daga baya yayiwa faruk Ida shi yanzu y'ay'an shi ukku ne harun,Kamal,se haidar Wanda yaci sunan yayan mahaifinshi wato alh.ali Wanda shima yanzu Yana can saudiya da iyalanshi. *Wannan shine takai taccen tarihi wannan family mekaratu katsaya kanutsu afahimci tarihinsu hakan zesa kafahimci sakon da labarin kisan isarwa cikin sauk'a* Saudiya Hakeem,Hakeem,waibazaka fitobane kuyi breakfast d'in kutafi kabarsu se jiranka sukeyi ah,ah Naji wata kyakkyawar dattijuwa balarabiya Dake tsaye bakin k'ofar bedroom din tana fad'a.ganin ba,ayimaganaba Kuma ba,abud'eba yasa tabude k'ofar tashiga..hango shitayi duk'unk'une acikin blanket serawar sanyi yakeyi.nashiga ukku mikedamunkane Hakeem?dama bakada lpy ne duk acikin larabci take maganar. Tana yaye blanket d'in dayarufa dashi.hannu takai tadafa jikinshi taji zafi rau "innalillahi Hakeem miye yakedamunka kayi magana mana uhnm..Bude dara,daran Ida nuwansa yayi dasuke alumshe kamar nad'an maye yawatsa matasu..salati tasake,saki ganin yadda ida nuwansa sukayi jajir.sakamakun azabar ciwon dayakeji. Tashi yy zaune dakyar Yana cizon leb'enshi nak'asa yad'ago fuskarsa.masha Allah nafurta araina sakamakon tozali da wannan kyakkyawan matashin balaraben. Yaro matashi Wanda baze wuce shekaru 18 ba Amma haibarsa tazarta tad'an shekara 25.yanada manyan Ida nuwa masu shek'i da walwali suna Tara ruwa acikin kamar k'wallah.bakinsa kuwa Kamar bakin asusu zaka iya rantsewa spoon baze shigaba.sumar kansa da girar idanuwansa abun ba,acewa komai.sabida bak'in ta da shek'i.hancinsa kuwa dogo ne medan fad'i kadan Wanda yadace da kyakkyawar fuskarsa.befitadda saje ko gemo ba Amma duk wanigu daze fitarda Suma ajikinshi tafidda alama.abin gwanin Sha,awa. "Mom bakomaifa naji sauk'i..ah,ah Kam Hakeem dubi yanda kk hada gumi kace bakomai tashi muje hospital gasu dadyn ku cannajiranka kufita se mufara zuwa hospital kajiko..no mom naji sauk'i fa karki damu bara nayiwanka muje shopping Moll din kawai. Shikenan inbazakajeba bara nagayawa dadyn ku yadobaka idan kafito..tashi yy cikin k'arfin halin yashiga bathroom d'in.bataredayace komaiba..da ido tabishi tana karantar yanayinshi har yashige bathroom d'in.kana tamik'e tafita..shiko wankan yayi adaddafe yafito daure da towel ak'ugunsa.komai beshafaba yasaka Kaya marasa nauyi yafito. A dining yasamesu su hud'u zaune mom dady da wani natashi Wanda baze wuce sa,ar Hakeem ba se baby girl Dake zaune saman ciyar dady. K'arasowa yayi yazauna yanafar "good morning Mom & dady.had'a Baki sukayi wurin fad'in morning my son ya jikin naka? Dasauk'i dady..okk Yi breakfast se muje hospital adubakako..okk kawai yace Dan baya iya yiwa dady shi musu. Sannu bro y jikin..juyawa nayi inda naji wannan maganar mekamada ta Hakeem kutttt nace Ina tasbihi ga ubangijin talikkai daya halicci way'an,nan bayi nasa masu matsanan ciyar kama.dumin bashida banbanci da Hakeem komai nasu iri daya hatta tabon da Hakeem yakedashi adamtsen hannu wannan saurayin nadashi. "Naji sauk'i bro.okk Allah yabaka lpy.ameen yace atak'aice. "Ya hafees miyake damun ya Hakeem ne? Cewar wannan yarinyar mekama dasu.murmushi Wanda takira da Hafees yayi kana yace"Nima bansaniba lil kitambeshi Mana inyagayamiki muma muji. Harara Hakeem yadallahmasa kana yad'oki cup yahad'a coffee.yadauko danufin Kai bakinsa kenan.... Tofa kobiyoni domin jin yaza,ayi wannan mird'ad'd'iyar rayuwar a cikin wannan family. Autar alheri.......✍️✍️ *WAYE MIJINA ???* By Yasmeen Ahmad (🥰Autar alheri🥰) *ALHERI WRITERS ASSO* A*W.A https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap Free page Page 3 & 4 __danufin Kai bakinsa kenan sekuma yayi saurin ajiye cup d'in Yana had'agumi jikinshi kuwa ko Ina rawa yakeyi.dady da Hafees ne sukamik'e tare suna fadar subhanallah miyafarune? Ciwonne? Duk atare sukemasa tambayar..Amma ba,Baki yadunk'ule wuri d'aya se taunar leb'enshi nak'asa yakeyi.. sahibi kukaishi hospital kagafa Suma zeyi..kamashi sukayi aka kwantardashi perlon saman 3ster..alhj.ali nafadar no sahiba baranadubashi anan kamin muje hospital ze,iya suman..yana gamafad'ar hakan yashiga bashi temakon gaggawa.. dakyar ya samu lumfashi sa yadedeta kana yayi Masa allurar bacci.duk suna tsaye jugum2 suna kallansa mom kuwa se kuku takeyi itada haseenat. Hafees kuwa Ida nuwansa suyi jajir sabida tausayin Dan,uwan,nasa.domin ko ciwon Kai d'ayansu yayi se d'ayan yayi Amma Banda wannan jarababben ciwon dashi besan komineneba. "Miyake damunsane sahibi? Muryar mom takatse Musu tunani domin ko alhj.ali tunanin yakeyi ba Hafees kad'aiba. Nisawa yayi kana yace Nima abun yad'au remin Kai sahiba.inaga yagad'o Yaya Salman ne domin shiyakeda wannan jarababbiyar sha,awar to Amma abunda keban tsoro anan shene shifa Hakeem ko 19 yers beyiba Amma itace kewaha lardashi. Kuku sosai mom keyi tana jimamin wannan abun daya Sami gudan jinin nasu. Magana tafarayi cikin kuka"yanzu meye mafita ? "Mafita d'aya ce sahiba sedai badamar yinta ayanzu sedai kawai mudage dayimasa addu,a..too shikenan Allah yakawo Masa mafita.ameen ya Allah suka amsa Mata atare..tashi sukayi sukabar perlon yayinda akabar Hafees zaune Yana tunanin wannan abun. Jos Zaune take bisa abunzaman,Nan nadori namanyan Mata wato kilisa.takishin gida.yayinda y'ay'an ta jikokinta da tattab'akunne kezagaye da ita. *Mebabban d'aki kenan kulu* uwargida wa Sami. Ayanzu dahaka suke kiranta.. dattijuwar tsofuwa medattako kenan. Tashi tayi zaune Dede danjin abunda babban dannata kefad'a wato alhj.jafar "Bansan miyasa sukeyin hakanba Koda Ace wani gunne suke auren hakan zasuyi sub'ata Mana sunan zuria, Yan ace haka,kawai safiya zatasa isham yasaki matarsa gayaransu nakallan ta kokunyarsu batajiba wannan wane irin abune? Imatama saudatu haka tayiwa gambo rashin mutunci,sabida yahana mansura kwanciya d'akin su mubeen Kuma Wannan aiduk lefin iyayensu ne dasuka barsu nangidan. Kowanne datashi fitnar. Kuna jiya buhuri yasameni akan zancen yarannan misbahu da jalija Y'ar wajen Salman Amma uwane Tak'i bayadda goyon bayanta akai duk uban yaron yazo musu dazance setashareshi... Gayan murya tayi kana tace"to yanzu wanne mataki zaku d'auka akansu? Eh to muyi magana da buhari Amma yace hajje tace Wai baruwan kowa akyalemata jikokinta suhuta. Ego itasukekira da hajje tsofa yazo Amma masifarta na,nan...to kyalesun zakuyi? Ah,ah zamuyi abunda yadace ne shiyasama nake Neman izini awurinki..to shikenan kuyi abunda yadace nabaku dama Allah yashige maku gaba. Ameen ya Allah suka amsa Baki d'aya.kana alhj.salman yace. Inada magana mebabban d'aki..too sarkin surutu inajinka.dariya sukayi kana yace "Dan Allah kisaka baki babu yasaka aliyu yadawo kasarsa tahaihuwa. Nayi2 yasakashi yadawo Amma yak'i ko faruk ma yayimasa magana Amma yasharemu. Kidubafa yaransa kaf family Nan bawanda yasansu se a hoto kawai.suma hakan basusan kowaba.miye amfanin hakan fisabilillah. Nisawa tayi kana tace"tokai miyasa bazakace D'an ka yadawo cikin y'an uwansaba? Murmushi alhj.jafar yayi kana yace to ainibanhanasa dawowaba shine betashi dawowarba yace acan saudia basaso yadena aiki dasu Kama yafiso kozedawo seyaranshi sunkammala karatunsu..shiyasa nabarshi. Kuma Salman dakake wannan k'orafin Taya zance yadawo yabar Yara sukadai acan tunda su Kamal ma gobe zasutafi. Hakane babu Amma ni ,a gaskiy naso ganin k'ane na.. dariya sukayi atare suna fad'ar tokaje kasameshi acan Mana..kaga se incigaba da kulama da tsofaffinan. Lewar faruk..abe kabishi kawai aikoni zankula maka dasu.cewar jafar k'arami. Yana nunin alhj.jafar. Duka aben nasu yakaime yanafadar ja,iri tsoho na saudiya Yana fama da tsofaffin larabawa. Tashi yy dagudu yabar wurin Yana dariya Suma k'annen nasa dariya sukayi kana akacigaba dafira.. ******** Unguwar gurum unguwace ta yarbawa acikin garin Jos Wata yarinya nagani wadda bazata wuce shekaru 6 ba tafe take tana y'anwak'e wak'ensu na yarbawa da tsalle.daga ita se y'ar K'aramar riga iya guywa..tsayawa tayi tana kallan wasu yara dasukayi gun,gu wuri d'aya suna tik'arrawa irin tayarbawa.wurin tadumfara gadan2 tana murna samtamanta da Aiken da origo tayimata..tanazuwa akafara ihu anafar se mebo,se mebo,se mebo.aitanajin anfara yimata kirari tafara botse mazaune tana rawar yarbawa setakai k'asa tadawo sama.idan mutun yagani ze dauka y'ar shekaru 14 ce sabida yanda Allah yayimata baiwar manyan mazaunai da iya rawar tasu.ihu kawai Yara keyi dama wasu manya Dake wurin..tanacikin rawar taji anfisge Hannuta anfiddata cikin filin rawar.tirjewa takeyi ahaka Kuma Tak'i Dena rawar.yara kuwa se kana,nan maganganu sukeyi Dan anfidda musu tarraruwarsu. Seda sukayi nisa kana wadda kejanta yatsaya yad'au keta cak yad'orata akafad'ar shi bedireta ko,inaba se madedecin tsakar gidansu.saukowa tayi cikin tsiwa danufin sauke Masa rashin kunya.setaga Ashe yayanta ne ola shiru tayi tana mazurai.origo ce tafito da buta ahannuta zatayi alwala.kutt nace araina dama musulmaine? Tambayar daba me amsamin ita. Muryarta naji tana fad'ar maza jekid'auko buta muyi sallah.wucewa tayi tana juya mazaunai sekace babbar mace.ola ma masallahcin gefen gidansu yanufa domin yin sallar.shine kawai masallahci dasukedashi a,unguwar. Bayan sun idar da sallah ne yadawo gidan yajawo mebo datake kwance saman cinyar kakar Tata origo.tsuma giya yasamu yafara lafta mata yanafad'ar bana hanaki yin rawa acinkin unguwar nanba Amma bakyajiko toko zakiga yanda zanyi Dake muddin kikace bazaki denaba.itako ihu kawai takeyi tana fisge2 Kamar kamun jinnu. Seda yayi Mata lilis tukunna ya kyaleta origo nagefe tana kallansu batace komaiba haryagaji yadena dukanta yafita. Abunci origo tabata ammafir tak'itaci sabida zuciyar har yanzu Bata saukaba."inba zakiciba bani Aiken Dana miki.nanma shiru batace komaiba. Itama shareta tayi taci gaba da aikinta domin tasan inzasu kwana anan bazata tankaba tunda zuciyar taboro dama haka take dabak'ar zuciya. Bebo yarinya ce k'arama y'ar kimanin shekaru 6 Farace ita Amma basosaiba tanada manyan idanuwa masu d'aukar hankali tuntana jinjira wasu Dan,aga,ida nuwanta kawai akezuwa gidan.tanada hanci Dede gwargwado.tanada Dan k'aramin Baki Wanda iba katsura Mata idoba ayanzu datake k'arama zakadauka bakin baze bud'uba. Inkuwa tabud'eshi wowoww hak'oranta harkashin Ido sekeyi sabida haske gasu ajere reras tubarakallah.dudda zamanta bayarbiya Amma tanada sumar Kai baka wulik sabida mahaifiyarta bafulatanar daji ce mahaifinsu ne bayarbe. Subiyu ne agun iyayensu daga ita se yayanta ola iyyensu sun rasu ahannu kakarsu suke.origo mmn mahaifinsu.Dan gin mmn su sunso sukarb'esu Amma fir origo da danginta sukak'i amincewa domin Allah yasaka musu San yaran bakad'anba. Mebo rarinyace me illimi sosai dudda rashinjinta behanata karatuba sedaifa na boko kawai sukeyi basa zuwa islamiyya. Kuma dangi mmn sune ked'auke da nautin karatunsu. Cigaban lbr Zaune take tunda yagama dukanta Bata tashiba yanzu kusan awa 4 kenan tun k'arfe 2:00 haryanzu 6:00 ko sallar la,asar batayiba origo tayi2 tatashi Amma tak'i haka tasaka Mata Ido domin intamatsa kuku zata sake sakamata. Ola ne yashigo jikinshi bid'i 2 dak'urar ball ruwa yazuba a bokiti zeyi wanka seyafarayin alwala danufin iyadawo yayi wankan domin lokaci yak'ure.kallan mebo yayi dake zaune inda yabar.yadaka Mata tsawa.keeee maza tashi zuwa sallah Kona tattakaki anan.yana gamafad'ar hakan yafita jin anfara tada sallah. Koda yadawo daga masallahcin begantaba tatashi..d'aukar ruwansa yayi yashiga wanka..wankan yakeyi Amma zafi yakeji ajikinshi bedamuba yacigabada wankansa Amma yanajin zafin nak'aruwa.seda yazo wankin fuska Yana zubawa suskarsa ruwa seko ya...... ___________ Wannan novel nakud'ine duk,wanda yakesan spc group Wanda yabiya IZZAR MULKI to #300 zebiya vip Kuma #200 Inkuma bakibiya IZZAR MULKI ba to spc #500 vip #300 zakibiya Inkuma complete kakeso lokaci d'aya to #500 zaka biya Kuma gabaki d'aya tawannan nomber *08062979421* Autar alheri.....✍️✍️ *WAYE MIJINA ???* By Yasmeen Ahmad (🥰Autar alheri🥰) *ALHERI WRITERS ASSO* A*W.A https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap Free page Page 5 & 6 ___yana zubawa fuskarsa ruwan yashigarmasa idanuwa Aiko yaji rau cikin idon kamar zasu tsage sabida azaba..yadauka yajin sabulu ne yashigar Masa seko yakoma zuba ruwan Amma sedad'a karuwa yajin keyi. Mek'ewa yayi gigice Yana dokawa origo Kira cikin azabar da idanuwansa kemasa yashiga lalaben towel Yana rik'oshi yadauro yafito dabin gini..origo na d'akinta tak'are sallar magarib taji Yana doka Mata Kira cikin hanzari tafito danufin Isa bayin.setaganshi yafito yanabin gini se murzar idanuwa yakeyi Yana Kuma kiranta ga idanuwansa sunyi suntun sunkumbura. K'arasowa tayi tana fad'in lpy miyafarune? Baniruwa3 kawai yake fad'a cikin fitar hayyaci..dasauri origo tad'ebo ruwa tabashi yarink'a wanke jikinshi da idanuwanshi Amma zafin yak'i yatafiya seyaji yarage dazarar yadena zuba ruwan seyak'aru..haryagaji dazuba ruwan origo natayashi dayimasa tambayar miyazubawa kansa haka amma Sam hankalinshi baya raredashi.. ganin zafi yak'i tafiyane yasa origo cewa mebo tadauko mai vasilin yashafa ko abun zeragu. To kawai tace tashiga d'akin domin tunfitowarsa take zaune tanacin abuncinta da origo takawomata d'azu. Robar vasilin d'in tad'auko tajuye vasilin din cikin wata robar tad'auko Loko tasaka cikin robar vasilin..takawo masa Karb'a origo tayi tabashi yafara shafawa tana tayashi.fuskarsa yafara shafawa kafin jikinsa..Amma ko,idarwa beyiba yawulgarda man Yana ihun azaba. Domin jiyakeyi kamar anatsaga jikinshi ana zubamasa barkono.hankalin origo yatashi sosai tarasa yazata yimasa yadena ihun da birgiman dayakeyi ak'asa. Kiran uncle d'insu tayi adebo tagaya Masa yazoda Dr aduba ola ba lpy.aiko cikin kan,kanin lokaci ya,iso tareda Dr akashiga dubashi. Bayan Dr yagama dubashi yarubuta Masa magani yayi Masa allura. Miyake damunsane Dr ?cewar uncle adebo..ruwan barkono ko attarugu ne yayi wanka dashi haryashigar Masa ido yazo Kuma daga baya yashafawa jikinshi Loko shiya haifarmasa da Wannan zafin. Sabida haka yakiyaye yin amfani dawad'an'nan abubuwan domin zasu iya illatamasa fata. To sukace cikin mmki sukayiwa Dr godiya yatafi.anan uncle adebo yazauna harseda yafalka bawani zafi dayakeji yanzu se ciwon jiki kawai da Dan abunda ba,arasaba.abunci aka,kawomasa yaci sosai seda yak'oshi.kana suka shiga tambayarsa aina yahad'u da barkono yayi wanka dashi.nan yakebasu lbr yanda yayi shibesan ya,akayi yasami barkonoba. Wata tambayar uncle adebo yasakeyi domin bayaso abunda zetab'a lpyr y'ay'an yayan nasa."to Aina kasami Loko kashafa? Wannan Kam kaganta Nan itatakawo Masa shi Nima hankalina yatashi ban kula daminene takawo masaba. Cewar origo. "Mebona miyasa Kika kawowa yayanki Loko unmm bakisan zafine dashiba? Yatambayeta cikin lallashi Yana rungumota jikinshi Baki tatura gaba kana tace to Uncle bashibane ya dakeniba d'azu.salati origo tasaka tanafad'ar kadde harbarkono kekika zubamasashi aruwa. Sake tura Baki tayi gaba tana k'uk'unai k'asa2.duka origo takawomata uncle yatareta yanabata hak'uri. Barni da,ita adebo ayi yarinya k'ank'anuwa se masifar tsiya eyee.origo Yafasan halinta Kuma yake dukanta yarigada yasani komi zakayiwa mebo setarama Bata barin bashi kokad'an.miyasa bazaki yimasa fad'a yadena dukantaba..to ai yanzu inbedenaba zasurik'a yinjinya tare. Yanakaiwa Nan yamek'e rataye da mebo akafad'arsa yabargidan..ola kuwa tunda yaji mebo ce silar wannan azabar dayasha zuciyarsa ketafasa jiyakeyi kamar ya kakkaryata gunduwa2. Hummm ola kenan ka,karyata ko kukarya juna domindai mebo babarinka zatayiba😂😂 Saudiya Hakeem tunda yafalka ciwon yasakesa Kamar beyiba.tashi sukayi suka Koma sashensu. kowannesu bedroom d'inshi yanufa danyin wanka.bayan sufito daga wankanne suka shirya cikin Kaya iri d'aya Kamar kowanne yasan abunda wani zesaka. Fitowa sukayi gwanin Sha,awa ajere suka nufi farfajiyar gidan. Dama haka suke basa saka Kaya daban,daban komi zasu,saka iri d'aya suke sakawa domin kowace sutura da ranar dasuke sakata.hatta tabarau da agogo da zobe iri d'aya suke sakawa. Ko iyayensu basa iya ban,bantasu domin zaka,iyarantsuwa mutun d'aya ne ba biyu ba. Inda Allah yaban,bantasu kuwa b'oyayen wurine Wanda kosanda suna Yara ananne kawai iyayensu keganesu. Wato mazan takarsu ta ban,banta kowanne da kalar tasa hallitar. Hakeem abunshi nada girma kosanda Yana yaro Kuma tunyana yaro yakeda suturar jiki wato gargasa. Hafees kuwa beyi girman Hakeem ba Amma shima bak'arami bane Kuma shi bayada gargasa seda lokacin yinshi yayi. Hanya tabiyu kuwa in abun fad'a yasamu domin dukansu miskilayene nak'arshe basa shiga Sha,anin kowa basada yawan dariya bakinsu murmushi To ammafa in antab'asu Hakeem bashida sauk'i akwai bak'ar zuciya yayinda Hafees yakasance mehak'uri bayaso rigima Amma in,an tab'a Dan uwansa Yanayi sedai bashida rok'o Zuwa sukayi sukatadda iyayensu azaune wurin Shan iska gaidasu sukayi.amma ba,atareba Hafees ne yafara cewa barka darana mom & dad. Yawwa barka Hakeem yajikin naka? Kallan juna sukayi suka saki murmushi atare kana yace dasauk'i sosai..to Allah yabaka lpy. ameen suka amsa Baki d'aya. Kana Hakeem d'in yagaidasu shima suka amsa suna fad'ar "Hafees kakula da D'an uwanka pls kaga bashida lpy sosai karkujima kunjiko. To sukace atare sukabar wurin.iyayen nasu suka rakasu da addu,a. shiga mota sukayi suka nufi shopping Moll Hafees ke driving Hakeem nazaune gefinshi. "Bro Wai baka mmkin yanda su mom kekasa ganemu? Ni,abun naban mmki wlh wani lokacin Kuma yaban dariya to Wai inbasu ganemuba waye zeganemu? D'agowa Hakeem yayi Yana murmushi yace"to bamuda ban,banci dazasu ganemu ne shiyasa..No munadashi Mana bro. "To nidai banganshiba.haba gashi kuwa yafad'a Yana nunamasa setin joystick dinshi Yana murmushi kasa2.harara ya zabga Masa kana yace toyanzu tayazasu ban,bantamu anan?kodama dasukr iya ganewa ai Dan bakada wannan abunne yanzu Kuma kanadashi to kaga ko anan bazasu ganeba kenan. A,a fa zasu iya dubawa idan sunso ai koyanzu da ban,banci.ganin yau surutu Dan uwan nasa keso yasa yashareshi.shima shareshin yayi harsukaje suka dawo. Jos Alhj.jagar ne da y'an uwansa suka tasa k'annen su gaba suna saura,rar bayaninsu."agaskiya Yaya bawani abunda takemin Amma shimijin nata Bata ganin girmansa bata Masa uzuri kokad'an akan yarannan ba,abunda batayi eyee haka akeyin rayuwa sabida Allah zata sakamin yaro damuwa abanza shiyasa nace yasaketa taje cangidansu akoya Mata tarbiya.cewar gwaggo safiya "Nisawa alhj.buhari yayi kana yace"yanzu ke safiya wayagayamiki duk wad'annan abubuwan dakika fad'a? nasanine ai waye besan zamanda isham keyi da zulaiha ba. Shikenan tunda bawanda yagayamiki to Amma kisani kifitadda hannuki acikin maganar auren isham domin koshidai yanzu bayaro bane yadace yasan ciwonkansa ya,iya seta gidansa base,kinshigaba. Kuma kidena biyewa hajje domin yanzu kome zatayi aikin tsufane domin yanzu koke dakike y'arta shekarunki sunja balantana ita Dole semuna masu uzuri.Kuma kiyi gaggawar sakashi yamayarda matarsa wlh koranki yayi mummunan baci inagayamiki. Hakane gaskiya Kuma karnasake jin bakinki acikin Wannan maganar kinjiko.cewar alhj.jafar..eh naji Yaya Amma itama kujamata kunne dan bazanyarda tasalwantarmin da yaro ba.waye yaro? Alhj.buhari ne yakarb'e zancen dacewa Shi isham shine yaro Zaki rufemin Baki kosena tattakaki anan mutuniyar kawai.shiru tayi Bata sake maganaba. Kekuma saudatu munji duk abunda kikayi kisani wannan abun kuskurene gambo yafiki gaskiya kisani danine kikayiwa rashin kunyar dakikamasa wlh Allah dukan tsiya zammiki agaban y'ay'an naki da jikoki tunda ke bakisan mutinciba koba darajar aure gambo ba yayanki bane dazayimasa hakan abunda kikeyi tunyarinta Ashe haryanzu Baki denashiba tokisani wannan yazan nak'arshe bazamu sake lamuntar rashin mutunci daga garekuba amatsayinku na iyaye mata.kokugyara komusaka kafar wando d'aya daku mutanen banza mutanen wofi. Kuma nayiwa gazali magana yazo yad'au ke yaranshi tunda kansune kike tujarar. Nan desuka yimasu fad'a sosai kana suka sallamesu.sukatafi Sunrage dagasu sesu mazan.tattauna yanda yadace subullowa lamarin family nasu sukayi.kuma alhj.jafar yacewa alhj.buhari yafitadda hannusa cikin lamarin aurenda jikokinsu kesanyi wato misbahu da jalilah Jalilah dai kusan yace ga alhj.salman shiko misbahu D'a ne ga alhj.hamisu D'an baba buhari da uwane nafari. Abunda yasa nace kafitarda hannuka shine mukyale iyayen Yara suyi hukuncin dasukaga yadace dayaransu mude kawai shawara ce tamu da addu,a..hakane shiyasa tunfari bance komaiba sabida naji faruk nazance shiga gazali.shikenan to Allah yashige Mana gaba..ameen duk suka amsa atare kana akayi addu,a kowa yakama gabansa. Alhj.gazali kuwa D'a nega saudatu da gambo. *Mekaratu sefa kabi labarin,nan tiriyan2 sa,annan zaka fahimta karkuga inabayyana muku wasu sunaye daga baya kuyi tunanin zandabirtakune a,a nayihakanne dankugane sosai domin inbayya namuku subaki d'aya zaku mantasu kamin akai gamatakin dazasu taka tasu rawar shiyasa se lokacin amfanin mutun yayi zanbayyanashi Inna baku labarinsa Sena bayyana muku koshi waye inafatar kunfahimta* Alhj.Isham ne kejaune perlon kakarsa wato hajje shida mahai fiyarsa da kanwarta. tanacika tana batsewa.magana tafarayi cikinfushi "Kanaji kamayar da,ita d'in Amma banyarda kasaurara mataba dededa kwayar zarrane karka yadda tasake acikin gidannan.tunda subasada mutunci Wai hadda Yaya buhari fa hardafad'an Wai hajje batada tunani yanzu tatsufa.ko ubanwaye yagaya Masa batada tunani oho. Car ubannan nicema banida tunani aikozezo yasameni mutumin banza mutumin wofi Wanda besan Ina kemasa zafiba yafiso yahad'a Kai dasu ayita cusguna muku zanyi maganinsu ai tunda bani nahaifeshiba Kuma yayunku sunfi shi laifima tunda dukkan abunda sukace shida wacan daya tsufa besan yatsufaba yatura yaro saudiya dasunan karatu Amma Allah kad'ai yasan abunda yake aikatawa acan d'in Amma yazo yasaka muku Yara agaba duk abunda yashimfida bame tsallakawa. Ikon Allah kuji dattijuwar tsofuwa waida zagi🤔🤔 Sema naje nasami uwar tasa naji ko wani asirin sukamuku suyi gaggar karyashi Dan bazan yardaba Gwaggo saudatu ceta karb'e zancen dacewa "kyalesu kawai hajje Nima aizanyi maganinsu Dan bazanbi umurninsuba dansuga Allah bebani Yara dayawaba shiyasa sukeso Yan jikokin surabani dasu yadda sunka kwace mahaifinsu seyadda sukace yakeyi dudda zamansa shikad'ai besa suka Bari naji sanyinsaba. Danhaka Niko senaga merabani da jikokina dasuke cewa arabamusu makwanci dagamu harsu har yaran namu damukayi kwanci wuri d'aya miyafaru damu balesu Kuma Yara uwa, d'aya,uba d'aya Dan mugun sharri garsubarsu naji sanyi bara su bullo da wanna. "Hakane saudatu aizamu nuna musu Basu isaba Kuma karki soma raba musu wurin kwanciya tunda aihakan bawani abubane shinwaima tsaya da Aina suke ne? Adaki d'aya kikabasu kokuwa? A,a wlh kowama da dakinsa wani lokacinne in mansura taje yafad'a Mata karatu indare yayi setayi kwanciyarta acan shinefa abun rigimar. Humm tobarakiji yanzu Basu bedroom d'aya Kinga basetaje koyon karatuba sesuyi abunsu anan insuka Gama se suyi kwanciyarsu koya Kika gani? Hakane yar uwa hakan za,ayi wlh Senaga karshen Isa da felek'e cewa yad'auke yaranshi.tafawa sukayi suna shewa uwarsu namara masu baya yayinda suke k'ara zuga isham akan matarsa. Semuce Allah yakyauta Komawa gida isham yayi da,abubuwa dayawa aransa.koda yashigo gidan zulaihat na zaune parlo itada yaranta Y'an kimanin shekaru 18 & 15 siddik'a da nabila se nabil d'an shekara 24 Dama tunlokacin da safiyya tace seya saketa tanan gidan ba,inda taje acewarta anan zatayi idda Shigowa yayi pelon Yana shuri da tubalanye Dake ajiye aperlon domin da,akawai kwanuka kowani Abu shizeyi shuri dashi shine sallah marsa Jiyowa sukayi Baki d'ayansu suna dubansa Amma Banda nabil dayayi Kamar besan da zamansaba.tafiya yafarayi zuwa pert d'in shi shiyasa duk sukacigaba da kallan dasukeyi na tashar BBC Hausa.suna cikin kallan sukaji abu rassss,rass, guffff,gigigif.agigice yukajiyo Aiko sukazabura sunafad'an..... ________ Wannan novel nakud'ine duk,Wanda yakesan spc group Wanda yabiya IZZAR MULKI to #300 zebiya vip Kuma #200 Inkuma bakibiya IZZAR MULKI ba to spc #500 vip #300 zakibiya Inkuma complete kikeso lokaci d'aya to #500 Zaki biya Kuma gabaki d'aya tawannan nomber *08062979421* Autar alheri.......✍️✍️ *WAYE MIJINA ???* By Yasmeen Ahmad (🥰 Autar alheri🥰) *ALHERI WRITERS ASSO* A*W.A https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap Free page Page 7 & 8 *Wannan novel na kud'i ne kokinsaya karkifitarmin da,abuna pls lokacina nab'ata da basirata nayi amfani kud'i nasaka nasiya wayana narok'eki da giman Allah karki fitarmin da abuna.kuma yanda nasaka kud'in kayana inkinji Zaki iya kisaya kisaya ikinji bazaki iyaba Babu Dole banyi Dan kekadaiba sabida haka bandogara garekiba kobaki sayaba dubunki sunsiya Adena bina PC anacemun kud'in danasaka sunyi waya ko,ace nayi ragi bazanyiba nafad'a inzaki iya Saya ayanda basakato inbazaki iyaba kihak'ura domin banason k'orafi ngd sosai* 🙏🙏 ___sunafad'in munshiga ukku dady Dan Allah kayi hak'uri kadena karka jiwa kanka ciwo. Alhj.isham ne ketarwatsa dining table da kayan abuncin Dake kai.Yana masifa kamar yaci Babu..bade kinsa anciwa hajiya mutinciba sabida ke to shikenan namayar Dake Amma kisa aranki.zakiyi zaman kuncine da nadama. zakiyi zaman kur,kuku banza jahila dak'ik'iya k'azama kawai Kuma bara kiji karkisake kitab'amin kayan abunci kejecan kenemi abunda zakici kisani komai nawa kadakiyi anfanidashi.."to seme Dan batayi amfani dakayankaba cewa akayi seta zauna gidanka zatayi rayuwa ba,a... bek'arasaba yaji saukar tagwayen maruk'a tasssss,tasssss Juyawa yayi dak'arfi Yana huci ganin mahaifiyar tashi ce tamareshi yasa yafice dasauri..kiransa hajiya zulaihat keyi tana kuka Amma kowaigowa beyiba. Juyawa tayi ga mijin nata tanafad'in "shikenan alhj.badamu yanda kace hakan za,ayi insha Allah bazaka sameni dasab'awa umurninkaba insha Allah ngd sosai Allah yabar k'auna.tana kaiwanan tawuce tad'auko tsintsiya da mofer tashiga gyara inda yafasa Mata Kaya..tasowa siddik'a tayi tana kuka takarb'i tsintsiyar. Nabila ma karb'ar mofern tayi suka gyarawa mamar tasu kana suka bibayanta Dan tuni ta haura bedroom dinta. Shiko alhj.isham Yana tsayin shi Yana hara,rarsu.seda sukab'acewa ganinsa kana yayi k'wafa yakoma pert d'insa. Koda su siddik'a suka shiga bedroom d'inta basuga komaiba na,alamar b'acin Rai atareda,ita zamasukayi kusanta zasu fara magana tadakatardasu tahanyar fad'in kutashi kuyi sallah Yan albarka lokaci yayi kunga se mufara bitarmu dawuriko. To sukace jiki bak'wari suka nufi d'akin su bayan sunyi sallar suka dawo Nan bedroom d'inta tayi musu bitar islamiyya. Bayan sugamane suka cigaba dafira. Tun lokacin dasuka shigo basuga b'acin Rai atareda mahaifiyar tasuba suka sakijikinsu Kamar ba,abunda yafaru. Suna cikin firar nabil yashigo haryanzu kunburi yakeyi akan abunda mahaifinshi yayiwa mahaifiyar shi Kuma agabansu."mama barka dadare."yauwa barka nabil andawo? ta,amsa Masa kamar beyimata laifiba. Eh nadawo."inawuni bro."lpy ya,amsa atak'aice.tashi y'anmatan sukayi sukafita.domin basa Zama inde yayan nasu zeyi magana da mahaifiyarsu..seda suka fice kana hajiya zulaihat tadubi D'an nata cikin natsuwa tace"miyasa ka aikata abunda ka,aikata d'azu wa mahaifinka nabil? Shiru yayi yakasa cewa komai yana saura,rarta.bamagana nakemaba nabil. Kiyi hak'uri mama nakasa jurewane yanda yake cinzara finki agidannan Kuma kina kyaleshi yayi Miki abunda yaga dama kidufa koranar da waccan tsohuwar tasaka yasakeki seda yamareki itama tadakeki Kuma duk kikahana muyi magana Kuma yanzu danze mayardake seya zageki Kamar cemasa,akayi inbaki zauna agidansaba mutuwa zakiyi. Ya,Isa nabil miye ruwanka acikin matsalata da mijina wanda tare kazo kasamemu.komi yayimun Aidan ya,Isa yayi..nimatarsace yanada ikon Dani akan komai sabida haka baruwanka aciki karnak'araji ko nagani kayi,yunk'urin yimasa rashin kunya komakamancin hakan..sekace Wanda bashida illimi nabil bakasan hukuncin Wanda kesabawa iya,yensa ba a,addinance balantana rashin kunya wa mahaifi duk Wanda yabi iyayensa shene mutun mafi nasara arayuwarsa shinkanaso karasa wannan nasararne? Kuma manzon allah (S.A.W) yace kabi Allah da manzonsa kabi iyayenka inkanason tsira gobe k'iyama.shin bakaso kasamu tsira ne nabil aranar da bametsiratarda Kai face Allah da manzonsa? Cikin kukanda sub'uce Masa yanzu yafara magana Kamar haka"inaso wlh yake mahaifiyata kigafarceni nayi kuskure zuciyana takasa jure cinzarafin da mahaifina yakemikine Amma bazan sakeba insha Allah Kuma zanje yanzu narok'i afuwarsa Dan Allah kema kiyafeni abisan sab'awa umurninki danayi..to Masha Allah nabil naji dad'i sosai wlh Allah yayi maku albarka acikin rayuwarku yakareku da kariyarsa ya tsareku daga dukkan sharrin mutun ko aljan Allah yatsaremin Al,auranku daga abunda yake ahamne atare daku Allah ya killace minku har,izuwaga halaliyarku ya Baku y'ay'an dazasu biku fiyedayadda kuke binmu.. ameen ya Allah ameen mamana ameeeeeen ngd sosai Allah yabar munake. Hhhhhh Allah bazebarmukuniba nabil yade yimun yawancin Rai ataredaku.tashi kaje tunbe kwantaba kasamu kakwanta dawuri tunda gobene tafiyarku saudiya.wai k'arfe nawama zaku tashine? 12:pm ne. to Allah yakaimu tashikaje. ameen ya amsa kana yayi Mata sallama yadoshi d'akin mahaifin nashi. Shiga yayi da sallahma abakinshi.amsa masayayi bayabo bafallasa domin duk cikin y'ay'an shi yafisan nabil baya ganin lefinshi kokad'an shiyasa kod'azu dayayi Masa rashin kunya bemasa komaiba. K'arasowa yayi yazauna Yana fad'in barka da dare fafu.yawwa barka.ya,amsa atak'yaice shirune yabiyo baya nad'an mintuna kana nabil yace "fafu Dan Allah da girmansa kayafemin abunda na,aikata d'azu wlh sharrin shed'anne Kuma nayi nadama in Allah yayarda bazam Kara makamancin hakan ba kagafarceni fafu nayi kuskure Dan alfarmar annabi.(S.A.W) Shikenan tashi Allah yayafe Mana Baki d'aya.ameen my fafu ngd sosai.bakomai gobe k'arfe nawa zaku tashine? 12:00pm to Allah ya kaimu.amma bazansamu rakakuba sabida inada tafiya danzanyi zuwa neja State k'arfe 8:00am gawannan de inkun Isa mayi waya Allah yakaiku lpy Kuma ayi karatu nabil karkasaka Wasa acikin karatunka kodayake banida haufi akan inda zakaje Dan nasan aliyu jajir taccene akan karatunku tashi kaje Allah yayimuku albarka yafad'a Yana mik'a Masa ATM card d'in shi..karb'a yayi Yana godiya yafita. Washe gari 8:00am alhj.isham yabar garin Jos yanufi neja State.shiko nabil kafe 9 yabar gidan bedawoba se 11:00 Koda yazo su nabila sunshirya Masa komai natafiya. Shigowa yayi pelon megadi nabiyedashi abaya d'auke da Kaya nik'i2. tarbarsa hajiya zulaihat tayi cikin farinciki tana tambayarsa Ina zashida kayan abunci haka.murmushi kawai yayi yawuce da megadi stoo suka ajiye kayan seda baba megadi yagama kwashe kayan kaf kana nabil yazauna Yana fad'in "mama gakayan abunci Nan nasiyo maki karki sake tab'a na fafu Kamar yadda yace kiduba kiga in akwai abunda babu se,akawo kamin natashi tafiya domin yanzuma Kamal yakirani so inaso nasan abunda babune. Shiru tayi tana kallan sa cikin had'e fuska kana tace Aina kasami kud'i? Wayabaka? Aikinmi kakeyi Wanda zakasami kud'in da zakase wannan Kaya masu yawa haka? Duk atare takemasa tambayoyin. Wlh Allah Mama bana kowa bane nawane jiyadana je narok'i fafu gafara shinefa yakecemin baze Sami rakaniba danzeyi tafiya zuwa neja State Amma ga ATM d'in shi naje dashi can saudiya shinefa nasiyi maki aciki tunda ai nasa yace karkiyi amfani dashi wannan Kuma niyabawa Kinga banasa bane Dan Allah Kuma karkice bakyaso inde kinaso natafi cikin farin ciki.shiru tayi tana Masa kallan tuhuma ganin hakan yasa yafito da ATM card d'in yanunamata Amma dudda hakan seda suka yita rok'onta dashi da k'anensa kana tayadda takarb'i kayan taname saka musu albarka. 12:pm flight d'insu yatashi zuwa gasa metsarki su biyarne dama Kamal,Usman,haidar,fahat,Umar,dama sune ,sa,anin juna suduka bawata tazara tsakaninsu dasu hakeem.semuce Allah ya kiyaye hanya. Saudiya Hakeem ne yafito cikin shirinsa yayi kyau sosai domin shigar larabawace yayi jallabiyya ce yasaka pick se farin hirami akansa da farin tabarau dan silili Kamar na likitoci se agogon farar azurfar daya saka ahannusa da farin takalmi yafito sak balarabe Masha Allah. Zaune yake yataune leb'enshi nak'asa yanajiran Hafees domin tunsafe yakejin alamun ciwonshi nason tashi..fitowa Hafees yayi shima dashiga irinta Hakeem kutttt nace araina domin konida suka fito agabana dazan rufe idona nasake budewa bazan banbatasuba. K'arasowa yayi Yana fad'ar lpy bro? Nothing muje kawai.fitowa sukayi ajire suka Sami iyayen nasu aperlo suna jiransu Dad naganinsu yamik'e Yana fad'ar sahiba semundawo ko bara muje Naga sora minti 30 flight d'insu yasauka. To adawo lpy tafad'a tana kallan yaran nata domin bak'aramun kyau sukamataba addu,a take musu taneman tsari daga bakin mutane. Haseenat ce tabiyosu tana fad'ar Nima zanje bro kutsani pls. Juyowa sukayi atare suna kallon ta.tsaye tayi tarasa wazata mannewa domin tasan Hafees kad'ai kefita da,ita Koma baya damuwa dashirmenta Amma Hakeem dunyanda take rigimarta yanatafiyarsa yabarta to yanzu gudun takeyi taje yakasance wurin Hakeem ne taje ba Hafees ba shiyasa tayi tsaye.ganin hakan yasa sukayi murmushi atare se Hakeem yamik'a Mata hannu alamar tazo shiyasatayi tunanin Hafees ne tako shek'o da gudu tana murna ahaka suka tafi Hafees na driving Hakeem nazaune gefinshi rungume da haseenat.Dad Kuma nabaya Yana waya da yayan shi alhaji Salman. Ahaka harsuka isa.fitowa sukayi suna jiran isowar jirgin.Hakeem nad'au keda haseenat jinginawa yayi gajikin motar Yana cizon leb'enshi. Dad da Hafees nagefinshi suna mattauwa akan karatun haseenat. Mutane kuwa se kallansu sukeyi insunkalli Hafees suka kalli Hakeem suna yaba tsantsar kyau da Kama dasukedasu.hakan yasa duk Hakeem yak'ara takura domin shi Hafees hankalinsa nawurin Dad dasuke magana. Ko minti 5 basuyi datsayuwaba jirgin yasauka.fitowa fasinjojin sukafarayi can Sega Kamal da Usman sunfito bayansu wasu mutun 4 sukafito sa,annan haidar, Umar,nabil da Fahad suka fito atare. Waige2 sukafarayi Amma basuga kowaba.Hakeem kuwa tunsauko warsu yagansu Amma yanayin dayake ciki yasa yakasa Bud'a Baki yakirasu.domin Koda besansuba yaga tsantsar Kama da mahaifinsa afuskar Usman da haidar. Sund'au tsawon cokaci ahaka ganin dayayi basugansuba gakuma su Dad ma busu kula dasuba yasa yace "bro gasu acan zo muzodasu Dan Basu ganmuba. Juyowa Hafees yayi suka nufi wurinda su Kamal ketsaye suna,nemansu. Suko ganin matasan samarin larabawa sundumfarosu yasa sukayi tsaye suna kallansu domin duk ganin dazasuyi musu in suna vedio call da Dad batare suke ganinsunba su duk tunaninsu da mutun d'aya ne suke magana awayar.shiyasa yanzu suke mmkin gakin mutun biyu iri d'aya. K'arasowa sukayi sunafar your welcome brother's konzo lpy? Atare sukawashe Baki suna fad'ar lpy Qalau alhmdllh my brother's suna rungume juna irin gaisuwar larabawa kenan. Cikin farinciki ganin junansu sukarink'a gaisawa suna tambar lpyr sauran yayyen nasu. Haseenat ce tafara kukan shagwab'a tana dira k'afafuwa.juyawa sukayi atare suna fad'ar lpy my little girl..bakubane kuka shareni su ya Hafees kawai kukasani..ayya sorry my baby girl cewar Fahad Yana d'aukar ta daga gefen Hakeem.kuma Dede Sannan suka karaso wurin Dad fad'awa sukayi jikinshi cikin farinciki sunagaidashi..ya amsa musun cikin son yaran nasu dakewar Y'an uwansa.bayan sungama gaida Dad ne Umar yace "Dad Dan Allah acikin su waye Hakeem kuwa waye Hafees domin tund'azu mukesan ban,bancesu Amma munkasa kowanne muka Kira da suna amsawa sukeyi ni wlh Allah Dad nashiga rud'ani fa..dariya sukasaki atare Amma Banda tagwayen da murmushi kawai sukayi. To ainima baganesu nakeyiba Umar se idan sunso agenesun ne nide atunanina lokacin damukazo natsaya Muna magana da Hakeem dama asan,nanne zan,iya nunamakasu Amma yanzu sun had'e wuri d'aya sedai sufada muku dakansu. Murmushi sukasakeyi domin ganin wato ko, ad'azun da yake magana da Hafees tunanishi Hakeem ne.haseenat ce tace nizan nunamaku su Yaya kunga ya Hakeem Nan Wannan Kuma Yaya Hafees tanuna Wanda yad'aukota d'azu amatsayin Hafees ko anan murmushi kawai sukayi . Ganin murmushi dasukeyine yasa Dad cewa Kai Hakeem domin begansu da zancen haseenat ba.atare suka d'ago suna dubansa. Nisawa yayi kana yace to yanzukan kuyiwa Allah kubayyana musu kanku.kugabatarda kanku wa Y'an, uwanku Dan Allah.. murmushi sukasakeyi ganin yadda Dad d'in nasu kehad'asu da Allah Dan subayyana kansu kawai. "To shikenan Dad Hafees yafad'a kana yajuya gasu Kamal yace "my brother's nidai sunana Hafees aliyu jafar k'erau. Nikuma Hakeem aliyu jafar k'erau Muna maku barka dazuwa k'asa metsarki.y'an,uwanmu..dariya sukayi bakid'ayansu suna kara rungume juna Dad da haseenat mmki malransu domin duk yanda suke tunani bahaka bane. Nande dai kowa yabayya na musu kansu tahanyar fad'a musu sunayensu. Usman ne yafara magana Kamar haka. Nidai sunana Usman Salman jafar k'erau Niko Haidar Faruk jafar k'erau Niko Kamal Faruk jafar k'erau Niko Fahad Ibrahim Hamza k'erau Niko Nabil isham buhari k'erau Cikin farinciki suka amintadajuna dasan kasanwa cikin family su ahaka suka rank'aya segida..... Semuce asauka lpy.... Wannan novel nakud'ine duk Wanda yakesan spc group Wanda yabiya IZZAR MULKI to #300 zebiya vip Kuma#200 nakatin mtn. Inkuma bakibiya IZZAR MULKI ba to spc group#500 zakibiya vip Kuma#300 nakatin mtn Inkuma complete kikeso lokaci d'aya to#500 zakibiya nakatin mtn Kuma gabaki d'aya tawannan nomber *08062979421* Autar alheri........✍️✍️ *WAYE MIJINA ???* By Yasmeen Ahmad (🥰Autar alhe🥰) *ALHERI WRITERS ASSO* A*W.A https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap Free Page Page 9 & 10 ___suna zuwa gidan sukataradda mom zaune aperlo tanajiran isowarsu.sallama sukayi atare suka shigo cikin perlon.tasowa mom tayi cikin farin ciki tatarbesu tana musu lalemarhabin dazuwa k'asar saudiya. Anan akazauna perlo akasake sabuwar gaisuwa.bayan Sund'an tab'a firakadan mom tace suje suyi wanka suhuta sesuzo aci,abunci..tosukace kana suka mek'e zuwa pert d'in samarin domin yanada girma sosai babban perlo d'aya ne ked'auke da seat d'in kujeru 3 manya2 da kayan kallo Dade duk wani,abunda perlo kebuk'ata na more rayuwa. Se 8 bedroom din Dake cikin perlon hakan yabasu damar kowane yad'auki d'aya sukabar d'ayan bakowa dama Hakeem da Hafees kowa danashi daban Suma kowayashiga nashi danyin wanka. Bayan sunyi wanka sukafito Baki d'ayan su perlo sunafira Amma Banda Hakeem da shi kowankan beyiba yanacan Yana murk'ususu akan bed ciyo sedad'a karuwa yakeyi. Sunacikin firarne Fahad yadubi Hafees yace Hakeem yanaga Hafees betoba kodai bacci yayine? Shiru Hafees yayi yanad'an tunani sekuma yadubi agogon hannusa yace No babacci yayiba yanzu ba time d'in bacci mubane.dariya sukasaki atare sunafad'an Wai ko bacci matare kukeyine? Murmushi kawai yayi bece komaiba cankuma se yamik'e Kamar Wanda akatsikara yashiga bedroom d'in Hakeem dasaurinshi..ganin yanda yamik'e yasaka duk sukamara Mai baya Koda yashiga yahangoshi can k'asa yafad'o sabida murk'ususu da yakeyi kotakalmin k'afarsa becireba. k'arasawa yayi wurinshi cikin hanzari Yana fad'ar bro cinwonne? Be,amsa masaba sek'ara rik'e mararsa dayakeyi gumi kuwa tako,Ina ajikinshi fita yakeyi...tallaboshi yayi yayi jikinshi duk zafi idanuwansa kuwa se faman lumsashewa sukeyi Yana tauna leb'enshi nak'asa. Kallan inda yaji Abu yatokare mishi aciki yayi sakamakon rungumosa dayayi Baki d'aya ajikinshi.ido yazaro ganin dudda boxes d'in dasuke amfani dashi mematse musu jiki gakuma dogon wandon Jems ajikinshi Amma behana girmanshi tashi tsayeba..yasalam yafurta aranshi Yana yunk'urin ajiyeshi yakira Dad d'insu seyaga kawai Ida nuwansa sunkafe yasuma.. k'ara yasaki Yana kiransu nan Dad..Wanda yasa kamal fita dagudu Yana Kiran Dad.suko sauran duk sunrufa kansa suna kuka suna Masa addu,a Kamar yanda sukaga hafess nayi. Kamal nafita yacikaro da Dad d'in domin daga dakinshi yaji muryar dai daga cikin tagwayen nasa nakiransa Amma besan kowayeba kamin yafito yaji kamal shima Yana kiransa shiyasa yafito asukwane. Kamal naganinsa yafashe da kuka Yana Jan hannusa.cikin tashin hankali yake binsa Yana tambayarsa lpy? Amma kuka yahanashi magana domin Kamal akwai raguwar zuciya. Koda suka shiga bedroom din Dad yahangoshi kwance a jikin Hafees somamme.aibesan sanda yad'auko shi akafad'arsa ba yayi waje dashi duk sukamara Masa baya yanafita mota yasakashi kamin yakwantardashi tuni Hafees yashiga mazaunin direba. Kamal yashiga gefenshi..shiyasa Yana Gama kwantardashi yashiga bayan Fahad ma yashiga bayan.sukabargidan. yayinda Umar,haidar Usman sukashiga wata motar suka maramasu baya. Suna Isa hospital Dad dakansa yashiga dabashi temakon gaggawa sedaifa abun yaci tira domin dakyar yasamu lumfashinsa yadawo..allurar rage Sha,awa yayi Masa kana yak'ara Masa ruwa..yakoma offers d'inshi yafara tunanin mafita domin Wannan abun nayau yayi matuk'ar bashi mmki ace yaro Dan shekaru 18 Amma inkaganshi kamar doki sabida girma da k'arfi shi tunanin dayakeyima Anya ko auren akamasa akwai macen dazata,iya jore dawainiyarsa kuwa? Ganin bashida mebashi amsa Kuma bashida mafita ayanzu se yimasa auren muddin yanason yatsira da lpyr sa to Amma tayaya Waze bashi yarshi Yana k'arami haka.ganin yarasa madafa yasa yakira Dan uwansa alhj salman yagaya Masa abunda kefaruwa..shima yayi mmki matuk'a Kuma tausayawa yaron nasu sabida yasan azabarda yame,irin wannan lalura ke fuskanta..bayan yagama fad'a Masa ne alhj salman yace yabari yagayawa babu d'insu..Dan sunan yanda zasu bullowa abun..to kawai yace kana sukayi sallama. Hakako,akayi suna Gama wayar yagayawa alhj jafar..seda yagama saura,rensa kana yace "babban magana domin Wannan abun babbane gaskiya wato yaro kaiyagado kenan. Lallai hausawa sunyi gaskiya dasuke cewa Dan uwanka ke haifama d'a yau gashi mungani akanku..yanzu miyarage wa yaran sukammala karatunsu? Eh to inagafa saura shekara 8 bakid'ayansu sukammala komai har service Ah,ahhh gaskiya sunyi tsawo sosai kamin Wannan lokacin yaron ze,iya cutuwa..Amma yanzu kace yarink'a kuladashi har izuwa ko shekara biyu kaga yacika 20 kenan se musan abunyi.to kawai yace yaname tausatmyawa D'an nasu. Kiran alhj.ali yayi yagaya Masa yanda sukayi da babun su..to kawai yace Allah yasa hakan yafi Zama alkhairi.ameen ya ce kana suka yanke wayar..tashi yayi yakoma d'akin da Hakeem ke kwance Koda yaje yafalka Hafees nagefinshi dashida su kamal suna Masa sannu..amsa musu yayi cikin yanayin marasa lpy. Ganin Dad yashigo ne yasa Hafees mek'ewa yanafad'in miyake damun bro ne Dad? Bakomaifa Hafees karkadamu zesamu lpy insha Allah. Komawa yayi yazauna Yana fad'in"nidai wlh Allah Dad wannan ciwon yadameni Kuma abun nad'auremin Kai domin nasan kowane ciwo tare mukeyinsa Amma wannan shikad'ai yake azaftarwa ya Allah kadubemu kabawa brother na lpy. Ameen suka amsa Baki d'aya 🤲 Jos Tunlokacin da mebo tazubawa ola barkono aruwa bek'ara shiga Sha,anintaba.yauma Kamar kunlun fitowa tayi cikin shirinta nazuwa school tasami ola zaune Yana breakfast k'arasowa tayi tace "biyayyena zaka kaini school ne?yau uncle bayanan yaje k'erau bintuu ce kekiransa yakarb'o Mana kud'in school. Shareta yayi Kamar bejitaba yacibada dayin break dinshi.koma tambayarsa tayi har sau ukku Amma yashareta.tashi tayi Kamar munafuka tabar wurin.juyawa yayi Yana kallanta hartabar wurin kana yad'auke kansa. Kamar daga sama yaji saukar k'asa da duwatsuna cikin faten wake da doya dayakesha.dago kansa yayi cikin mmki waya zubomasa su cikin abunci..Ido hud'u sukayi da mebo ai amugun hasale yame k'e zedamk'ota..kwasa tayi aguje tabar gidan.ganin koyabita baze cimmataba yasa yadawo yadauki kayansa yatafi wurin teburin meshayin layinsu yayi break d'in. Itako mebo tana fita Bata tsaya ko,inaba sebakin jecktion din dasuke Hawa school boos tatsaya.Tsawon minti 30 motar batazoba..abunda batasiba motar tarigada tawuce tund'azu Dan batasan time bane dabazata tsayaba.seda tasakeyin wasu minti 15 atsaye Amma shiru ba mota ba dalilinta. Saukowa tayi daga inda tatsaya tashiga Taran d'an acab'a cikinko sa,a tasamu yatsaya Yana k'are Mata kallo ganinta y'ark'arama Kuma tana Taran abunhawa. Tambayarta yayi inazataje Dan bayaso yabarta yatafi besan Wanda zata had'u dashiba awannan lokacin da mutane basada Amana. Gayasa Masatayi tanawani mar,marda Ido sekace wata babbah.daukanta yayi yad'ora akan babur d'in sukabar wurin. Be,ajiyeta ko,inaba se school d'insu.sauka tayi tashige cikin school d'in dagudu.ko tsayawa batayiba balelantana bahasin kud'in shi.murmushi kawai yayi yatafiyanshi Yana fatan inzata koma gida Allah yahad'ata da hannu nagari. Koda mebo tashiga class d'insu har uncle jamilu yashiga korota yayi yace tayi kamun kunne abakin k'ofar class d'insu.magiya tashiga yimasa tanafad'a Masa abunda yatsayar da,ita Amma fir yak'i saurarenta.seda yagama darasin shi yafito da bulalarshi ahannu yashiga laftamata tana ihu seda yayi Mata 10 kana yabarta yace tashiga class. Ahakan tashiga tana kuka duka Yan class d'in akakwara Mata dariya.zama tayi kusaga kawarta jidda tayi Kamar batajinsu.kawar tatace tashiga lallashinta irin nayara tabata hadda su sweet duddantadena kukan.amma Ina dasauran lokacin domin yanzu tabud'e babin yinshi.har,aka tashi break batadena kukaba. Seda wata antyn su tallasheta da yimata alk'awarin zata yimai duka tunda yadakar Mata k'awa to Sannan fa tayi shiru Amma batadena kumburiba. Kamin sukoma class tallab'a tashiga class d'in bakowa se jidda kawai hakan yasa taje wurin sett din uncle jamilu tad'auko rejister duk ta yayyagata talunke ta,ajiye yanda tagani..jidda kuwa nagefe kogizau batayiba domin duk sune basajin tsoron komai insuntashi yin,abu..shiyasa masuke k'awance. Koda akadawo class wuri tasamu tazauna tacigaba da kunburinta.koda uncle jamilu yashigo yad'auko rejister zefara kira yanabudewa kawai seyaga tawatse cikin mmki yake kallon Yan class d'in. Kana yatashi cikin hasala yake tambayar wayatab'a rejister..mazurai sukashigayi kowa nafad'an bashibane. Fiddasu yayi duka yashiga jibgarsu Kamar Allah ya,aikoshi sabida bak'aramun aiki suka jamasaba nayin sabuwar rejister.seda yayiwa kowa bulala15 Amma mebo da jidda biyar yayi Masu acewarsa basa Zama cikin class in,anfita break. Yana cikindukan yaran bayan yayi Mata nata tasake lallab'awa tadauko allurai cikin jakar jidda irin dogayen alluran,nan masu masifar tsini. Tasossokasu ga kujerar uncle jamilu tadawo tazauna duk bawanda yaganta. Seda yagama dukan y'ay'an mutane dabusujiba Basu ganiba duk,yahad'a gumi sabida b'acin Rai.fita yayi zuwa office d'in shugaban makarantar yakarb'o wata rejister bayan yayi Masa bayanin miyafaru kana yadawo class d'in..ajeye rejister yayi yaje yafara d'auko ruwa yadawo.ya.... Wannan novel nakud'ine duk Wanda yakesan spc group Wanda yabiya IZZAR MULKI to#300 zekibiya vip Kuma#200 nakatin mtn. Inkuma bakibiya IZZAR MULKI ba to spc group #500 zakibiya vip Kuma #300 nakatin mtn. Inkuma complete kikeso lokaci d'aya to#500 Zaki biya katin mtn. Kuma Baki d'aya tawannan nomber *08062979421* Autar alheri........✍️✍️ *WAYE MIJINA ???* By Yasmeen Ahmad (🥰Autar alheri🥰) *ALHERI WRITERS ASSO* A*W.A https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap Free Page Page 11 & 12 ___yazauna gabaki d'aya batareda yaduba aiko yasaka K'ara bashiri yazame akasa Yana ihun azabar dayakeji domin kusan allura 9 ce tashige jikinshi Kuma biyu daga cikin sunshiga tsakanin 2 balls dinshi da d'uwawunshi..suko Yan class d'in sunaganin haka suka fara dariya suna fad'ar Allah ya ramamasu..ganin betashiba Kuma komotsin kirki yakasayi se matsar ido yakeyi Yana had'agumi yad'aga k'afa sama d'aya ak'asa Yana fitara da gefen rigarsa.. atake suka Fara kid'a da kujerunsu suna tik'arrawa suna Masa wak'a mebo da jidda sune kan gaba.. uncle jamilu kuwa yakasa Koda mutsawa yatashi balantana yacire alluran addu,a kawai yakeyi duk Wanda tazo bakinsa. Uncle Bala ne yazo wucewa ta class d'insu yaji hayaniya tayiyawa gasautin kida natashi..zagayowa yayi cikin class d'in.sawo kafarsa keda wuya yaga,abunda sukeyi..kee miye kuk.. bek'arasaba sakamakon taka k'afar mutun dayayi. Innalillahi wainnailaihiraji un yafad'a cikin tashin hankalin.. sakamakon gakin uncle jamilu yashe ak'asa acikin Wannan yanayin..kamashi yatafiyi yanafad'ar miyasamekane jamilu? Amma Ina uncle jamilu bamaga se kansa kawai yake jujjuyawa cikin tsananin azabar dayakeji. Fita uncle Bala yayi yanemo wani malami suka Kama uncle jamilu suka fitodashi zuwa hospital d'in cikin makarantar ganin harjini yafara fita daga kasanshi Kamar mace. Suko su mebo basumasan abunda akeyiba seda akazo kiransu domin hankalin su yad'auko wurin raye,rayen dasukeyi. Office d'in shugaban makarantar sukaje..acan sukatadda gabaki d'aya malaman makarantar.. shugaban makarantar ne yabawa kowannesu takardar dakatarwa se iyayensu suzo.. karb'a kawai sukayi suna fad'ar anbasu hutu cikin farinciki sukabar makarantar. K'erau State Wani matashin saurayi nagani zaune aperlo Yana Danna wayarsa Sega wata matashiyar budurwa tashigo d'akin wadda bazata wuce shekaru 15 ba kwakkwawa ce sosai Dan daganinta zakasan family d'in Wannan State ce daga ita har saurayin domin kamarsu d'aya dashi. Zama tayi kan ciyarsa tanafad'ar"ya been k'aik'ayi nakeji haryanzu fa d'ago idanuwansa yayi Yana kallanta kana yace banace kisami Mai mezafi kishafa ba zedena ai. "Nidai gaskiya a,a ka k'aik'ayamun Kamar yanda kamun wancan lokacin sa,anan zedena. tafad'a tana shinshinarsa Kamar wata mayya..gira d'aya yad'aga Mata Yana fad'ar relly 🤨 K'ara narkewa tayi ajikinshi tana shafashi..ganin yafara shiga hannune yasa yamik'e tsaye tana mak'ale ajikinshi suka nufi bedroom. "Aa Ina zakuje nazo tayakufira?sukaji muyar hajiya saudatu.waigawa sukayi atare mubeen na fad'ar wani darasinne zankoyamata granny jiya mantawa nayi shine tace za,adaketa a school inbatayiba shine zannumata. Ahab to shikenan bara natafi abuna nikam inkungama inajiranku..to sukace sunashigewa bedroom din suka rufo k'ofar..itako juyawa tayi Takoma perlonta..shigarsu d'akin keda wuya mubeen yajefa mansura kan bed d'in shima yahaura atake yafara kissing d'inta damurza nononta.itama tayashi tashigayi tana mayarmasa martanin duk abunda yayimata.sunbirkice gabaki d'aya secakud'a junasukeyi. Tale k'afafuwanta yayi yasaka yatsansa cikin pant d'inta yana fingering dinta cikin zafi2..hanunsa kuwa nakan nonota d'aya Yana murzawa d'aya Kuma Yana tsotsa Kamar ba k'anwarsa ba. Haka itama tatura hannuta cikin boxes d'inshi tana lailayawa Masa burarsa cikin salo da kwarewa.gabaki d'aya sufita hayya cinsu bakajin komai adakin se nishinsu.. k'ara tale k'afafuwanta yayi yashiga tsakiyarta yaseta joytick dinshi cikin gindinta dak'arfi Yana buga Mata gwatso.itako se K'ara bank'aro masa k'asanta takeyi tana ihun dad'i. nidai fita nayi nabarsu Dan Wannan abun yafi k'arfin idona.dagani ba,ayau akafara Wannan ta,asarba Allah ya kyauta. Innalillahi wainnailaihiraji un Yaya da k'wanwa uwa d'aya uba d'aya sabida sakaci irinna jahilci suke aikata Wannan bad'alar agidan kakarsu. Allah yakaremu daga miyagun kaddarori muda zuri,armusilmi Baki d'aya 🤲🤲 Hajiya zulaihat tunbayan tafiyarsu nabila tatashi tashiga aikace2 ta nagida Kamar yadda tasaba.su siddik'a kuwa aikensu tayi gidan iyayenta shiyasa take aikinta ita kad'ai bayan tagama komai har girkinta takammala yaranta kawai take jiran sudawo Amma suru Har akayi magarib basudawoba Kuma wayar kowa takira acikinsu Bata shiga hankalin ta inyayi dubu yatashi tarasa yazatayi tanaso tafita tadibosu tana gudun tafita bada izzinin mijintaba..abunduniya yataru yayimata yawa har akayi Isha,i basudawoba hajiya zulaihat Kamar zatayi hauka acikin gidan gaya bataso takira mijinta tad'aga Masa hankali. Tana cikin safa da marwa aperlon taji sallamarsu jiyowa tayi cikin tashin hankali tanafad'ar "y'an albarka lpy kuka,kai Wannan lokacin? miyatsayardaku? bade abunda yasameku ko? Dariya sukayi atare ganin yanda tarud'e lokaci d'aya..ganin sumedata batasan mitakeyi bane yasa tazabgawa kowacensu Mari cikin fushi take fad'ar"nizaku mayar Sha,3 Ina tambayarku Kuna dariya Dan kunmayardani abokiyar wasankuko? Gaba d'ayan su yanzu kuka sukeyi jikinsu kuwa serawa yakeyi sabida tsoro ganin yadda mahaifiyar tasu tabirkice musu ba,alamar Wasa atareda,ita..cikin kukan nabila tafara magana Kamar haka" Dan Allah mama kiyi hak'uri wlh Allah gwaggo ce muka sameta ba lpy shene fa muka tsaya seda anty Jamila tazo sa,annan uncle yamedomu gida shiyasa kikaga mundad'e Nisawa tayi cikin farinciki ba,abunda yasami yaran nata kana tace suje suyi sallar Isha,i kana suzo suci abunci suyi bitar islamiyya..to sukace atare sukabar wurin. Itako waya tad'au ko cikin damuwa tafara Kiran k'anwar Tata Jamila taji yajikin mahaifiyar tasu..bayan sungaisa ne Jamila kegaya Mata ai jinkin dasauk'i sosai itama komawa gidanta zatayi..to kawai tace Amma Bata gamsuba seda akabata gwaggo sukayi magana kana tayadda sukayi sallama da Jamila tayanke wayar. Dare yatsala yayinda duk wani mahaluki da yakeda Rai yanemi wurin kwanciya yahuta yayinda yakasance lokaci keb'antacce naganawa da ubangiji wurin salihan bayi. Hakane yakasance ga hajiya zulaihat.alwala tad'auro tadawo tatada sallah raka a biyu tayi Amma masu tsayi acikin kowacce sujadda setadad'e tana rok'on Allah yakawo Mata canji cikin gidan aurenta.Kuma tayiwa yaranta da iyayenta da mijinta addu,a. Bayan ta idar mahaka seda tadad'e tana addu,a.haka take raba dare aduk safiyar Allah Bata kwanciya metsayi cikin dare sedai tatashi tana kaikukanta wa mahalliccinta. *Shawara garemu Mata* *Wannan shine hanya mafi sauk'i dazakibi wurin magance tsalar gidanki Y'ar uwa bawai kifake da bin bokaye ko malaman tsibbo ba Allah yasa mudace ameen* Mebo tunda akabasu hutu a school d'insu tabud'e sabon babin rashin kunya a unguwarsu gawuni ana kawowa origo karanta yafi sau goma..ola kuwa baruwansa da lamarinta bakinshi yimata addu,a.. uncle adebo ne yaga abun bana Kare bane tace anbasu hutu Kuma Gaya kullun Yana ganin dalibban school d'insu nazuwa shiyasa yaje dakansa makarantar yamayarda ita Kuma yasan Mike faruwa..bayan yaje office d'in shugaban makarantar ne aka Gaya Masa abunda Yan class d'insu sukayi Kuma aka Kara dacewa bazasu karb'etaba harse kowannesu iyayenshi sunbiya kud'in maganin uncle jamilu tukunnah Kuma sujawa yaransu kunne ku akoresu Baki d'aya. Hak'uri uncle adebu yabasu kana yabiya kud'in da,akace yayi musu sallama zetafi yabar mebo..Aiko tabotsare bazata zaunaba se anmayarda jidda tukunna zata zauna..haka uncle adebo yasake biyawa jidda itama tadawo yanda mebo kebuk'ata sa,Annan yatafi. Allah sarki uncle adebo bawan Allah bayada kud'in nanfa way'anda yakarb'one wurin yayar mahaifiyarsu mebo sunefa yayi wad'annan dawainiya dashi duddan bayaso ranta yab'ace yafisan yaganta cikin farinciki akoda yaushe. ______ Bayan shekara 7 Lokaci me sauyawa rayuwar mejuyawa ayanzu shekarun mebo 14 aduniya tak'ara girma Kuma rashin,jinta nanan se abunda yak'aru..rawa kuwa ayanzunema tabud'e sabon babin yinta sabida girma yafara tasowa mak'erin budurci yafara k'erata.k'ugunta yak'ara cikowa dama ga,abu bakanba.breas d'inta ma yafara fitowa balefi kyawunta na,asalin fulanin jeji da yarbawa yak'ara fitowa.inka dubeta daga sama har kasa kamada yarbawa sak domin ga k'ugu da manyan boom,boom ga cikakken diri. Domin batada kiba sosai Amma baza,akirata Mara k'ibarba. Inka kalli fuskarta da sumar kanta kuwa zakaga tsantsar kamada Fulani base katambayaba. Ayanzu tana js2 ne amakaranta Kuma Masha Allah rashin kunyarta behanata karatuba sedaifa kowa taka tsan,tsan yakeyi da lamarinta domin batad'aukar reni Kuma batada kunya kokad'an shine babban abunda ketadawa ola da origo hankali gudun kargarin rashin kunyarta tasami Wanda yaketa Mata haddi tunda Allah yayi Mata baiwar abunda mazan keso. Gaya dussa fiyar duniya se sunyi rawa abakin layinsu Kuma bakalar rawar da Bata iyaba ayanzu. Ola yad'inka Mata hijabai sabida rufe jikinta daga idanun mazan tunda idan kaganta zaka d'auka Y'ar shekara 17 ce sabida yanda Allah yayimata baiwar manyan mazaunai da wayewa tazamani. Amma fir Taki sakawa sedai tasaka yar K'aramar riga iya guywa da dogon wandon wata ranma ko dogon wandon Bata sakawa sedai k'arami kamar yadda taga y'ay'an unguwarsu nayi.kuma sedai tasaka mayafi.shiyasa kullun acin fargaba suke akanta. Saudiya Su Hakeem ma yanzu saura shekara 1 sugama karatunsu Kuma sunzan zaratan ramari ga kwarjinin su da tsantsar Kamarsu sunk'ara fitowa. Sunk'ara kyau da girma kiransu tamajiya k'arfi tabayyana haibarsu ta jaruman maza tazauna ajikinsu.. Hakeem yanada Sha,awar barin saje afuskarsa Hafees kuwa bashida Wannan ra,arin Amma Dan suk'ara batadda mutane shima seyabar sajen da wani Dan gemu irin nasamarin zamani.yayiwa fuskarsu k'awanya gwanin Sha,awa. Ciwonsa kuwa kullun segaba yakeyi Yana Kara shekaru ciwon nadad'a k'aruwa Kuma kullun alhaji Ali nakan kula dashi.ayanzu shekarun su 25 ne Kuma ciwonsa yakai matakin da magani da allura sundena yimasa aiki seda alhaji Ali yafitardashi England akad'orashi Kan wasu allurai Amma fa yanzu abun naneman gagararsu..alhji jafar kakansa yaso yayi Masa aure tunyanada shekaru 20 Amma yak'i ameen cewa acewarsa bazeyi aure asannan ba yatsufa da wuri. Ayanzu karatunsu sukeyi cikin kwanciyar hankali dasu da y'an uwansu saka makon allurar da akamasa tawannan watan Kuma daga ita ank'are domin in,akacigaba dayimasa ita zata cutarda lpyr sa Kuma yanzu wata yazo karshe. Zaune suke cikin gadin suna fira gabaki d'ayansu..wayar Kamal ce tayi ringing.cikinsauri yad'aga Yana yanafar "hello my y kk? Bansan mi,akace dashiba yace okk badamuwa zamu shigo anjima karkidamu kinjiko..Yana kawanan ya katse wayar. "Kedai anyi na mamajo wlh Kai kenan baka gajiyada Mata to wlh yau ba inda zaje.cewar Usman. "eyee nidinne namamajo? Lallai Usman bakada kunya yanzu kadubi tsabar idona kace inasan Mata to gayamin waye baya sansu? Fahad ne yakarb'e zancen da cewa nine basa gabana nisam Mata basa gabana kune dai bita zai,zai kwa k'arata can dasu insuka k'wak'uleku sekuyi bayani ai. Dariya Hafees yayi yace too babbar magana dama Mata k'wak'ular maza sukeyine? Eh Mana bakasaniba hummm Aiko kanada aiki Dan wurin Nan kafi kowa San Mata Dan jarabarka tadance kaida nabil cewar haidar. In anazance kuyi shiru dazarar antab'a zancen harkar kufara matse kafa Kuna fik'i,fik'i da Ido Kuna Shan yaji in,anyi magana kuce ku salihaine. Diriya sukayi Baki d'ayansu Hafees da nabil suna kaimasa dukan Wasa sunafad'ar eh munji namu dai kuke gani Amma wlh dukammu Nan mune salihai acikinku. Nabil ne yace sharesu bro shi Wannan na mamajon last time bancinda muka tasoshi agaba ba sex yasoyi da yar mutaneba d'an iska kawai kaje kabata buducinka Koda matarka zatazo kazama saka Hann..yafad'a Yana,nuna haidar Hhhhhh to saka hann Kuma shi namijinne ze koma saka Hann? Kamal Yana dariyar shak'iyanci yace Eh Mana dakabari kashiga gonarda batakaba ai kazama saka Hann. Shide Hakeem nagefe Yana kallan su bece komaiba se idanuwansa da yalumshe kawai Yana sauraransu.. Hafees ne yace yawwa bro waikunajin yanda su joyn kefad'ar sex nada dad'i sosai waikunaga ko gaskiyane kuwa? Dariya suka sake kecewa da ita kana Fahad yace okk wato shikasa aranka shiyasa koyaushe kake cikin ciwon Mara ko? wlh Allah kayarda kawai ayima aure karka kashe kanka kaga sekaji daga Nan sekagaya Mana ko?dan shi duk atunaninsa Hakeem ne kemaganar Dukan Wasa yakaimasa Yana fad'ar ank'i ayi Dan sa Ido kawai aigarani akanku. Wlh k'arya ne jarabbabu kawai Allah duk anan bawanda yakaiku jaraba kaida nabil ko Hafees dayake kamada Kai bekai jarabarkuba Dama ace kai da nabil ne kuke tagwaye kunga jarabartaku zatafi bada citta.dariya sukeyi sosai suna sokanar junansu.. Hakeem kuwa ganin firar tasu naneman sakashi adamuwa yasa yamik'e cikin sauri yajuya musu baya domin karsuga yanayin dayake cikin. Kallansa sukayi atare suna fad'ar lpy de Hafees Ina zakaje Muna fira Kuma ba,abunda kace Allah Seka fad'a Mana naka ra,ayi bawani guduwa dazakayi..Shiko Hafees tund'azu yake kallan yanayinsa Yana ganni duk zancen dasukeyi yasharesu matsar cinyoyinshi kawai yakeyi gudun kar oganniya tatona Masa asiri..kowaigowa beyi yakallesuba balee susaran zetanka Yana kaiwa k'ofar ferlon sukaga..... Wannan novel nakud'ine duk Wanda yakesan spc group Wanda yabiya IZZAR MULKI to#300 zakibiya vip Kuma#200 nakatin mtn. Inkuma bakibiya IZZAR MULKI ba to spc group#500 zakibiya vip Kuma#300 nakatin mtn. Inkuma complete kikeso lokaci d'aya to#500 zakibiya na katin mtn. Kuma Baki d'aya tawannan nomber *08062979421* Autar alheri.......✍️✍️